Showing 216001 words to 219000 words out of 219669 words
Chapter 73 - So Makamin Cuta Complete Hausa Novels Compelet By Surayyams.txt
fuskan jabir ,jummai na rike da dan su Saleem tana dan calming dinsa a dabaran ce kar zahida ta fahimci wani abun
Shi kansa doc ya kasa nuna mata madubi ta kalli kanta don yasan bazata iya daukan wannan qaddaran ta sauki ba.
She lost her beauty ga shi ta dawo baka yanzu tsabanin kalar ta na da.
ganin yadda sukayi tsit suna rarraba ido ya sa ta danyi murmushi tace jamal im back
Ya mayar mata da smile din yace yes ure sis ,
Nan ya ma doc ido akan ya nuna mata kamannin ta kawai ta gani don basuda iko ko wani dabara sama da na Allah.
Ash sai ya dada kankamo matar sa suna tsaye suna kallon ikon Allah..
Ana bata madubi bata jira ba tasa akan idon ta,
Sai hannun ya soma karkarwa
Ta kalli kanta ta dada kallon kanta , a hargitse ta dago ta kalli doc tace wheres is my face?
Doc ya ce am sorry maaam we cundt bring it back this is the best we can
Tayi wurgi da madubin ya fashe a daburce tana cewa a bata fuskan ta wannan ba jikin ta bane.
Har abun ya fi karfin doc ya zame ya fita kowa na kanta ana daddane ta ana bata hakuri
ashween ne kadai bai kara ko one step ba abun na taba shi kam amma ya rasa me zai mata in ya ma je kusa..
Ita kuwa Cikin kuka mai razani Tace wallhy gwara na mutu dana zauna da wannan fuskan
Wallhy ba ni bace wannan
Ta riko Jasmine gam gam a haukace cikin kuka ta ce dan Allah ki ce su bani fuska na ni na gaji hakan nan im tired
Kuka awajen ba wanda baiyi ba sai jamal da Ash..
Karshe ma data ga hakuri kawai ake bata sai ta kori kowa ajikin ta kamar mahaukaciya ta sa su a tsakiya tana kukan fitan rai tana maganganu
Ganin zahida na neman fita a hayyacin ta abun naso ya zame mata tabon hankali ya sa shi isowa daf da shi..
Sosai jikin su yayi sanyi ganin yadda komai yake tafiya ma zahida kowa awajen idon sa ya kada yayi ja don tausayi.
Yana isowa kusa da ita ya riko hannun ta softly kan yace zai yi magana sai ta fada jikin sa tana faman karkawa tana kuka
Tace pls help me kace su bani fuska ta i cant live like this pls pls..
Ash ya dan soma tapping bayan ta a hankali har ta soma yin shiru sannan ya dago ta yace ,kiyi hakuri zAhida
We cant change ur destiny
Kar ki manta dukkan mu anan munzo ne don ke
We are not complaing don baki dawo mana yadda muke so ba.
We stil remain family zamu so junan mu a duk halin da muke ciki..
Sai ta kalle sa ta danyi murmushin takaici tace.
Rayuwa na kenan
Maybe abubuwan danayi ke dawo min
Gashi na rasa abunda nake tinkaho da shi har abada,
Ku din da naki kune kawai kuke kusa dani
Amma ena ganin da yau bazan iya kara kwana daya ba
Don Wannan ba ni bace ba halitta na bace sai ta cigaba da kuka a hannun sa tana cewa pls forgive me lateef na cuce ka na cuci kaina..pls say it kace ka yafe min ko Allah zai dube ni ya tsayar min da wannan azaban dana ke gani a duniya
Im so scared don Allah ka yafe ni lateef.
Ash baice komai ba don sai yanzu tausayin ta ya soma shigo masa
Sai kawai ya cigaba da calming dinta ko don ta sassauta kukan
Cikin dabara jamal da jabir suka karaso wajen suma suka shiga rararshin ta ,
kowa yana fahimtar da ita ya yafe mata ba laifin ta bane ,..
Sannan suka mata alkwarin bazasu taba rabuwa da ita ba
Don zahida ta sa aranta sosai hala yanzu da ta dawo wani halittan daban itama za'a tsame ta a cikin rodriquez
Amma sai taga ba hakan bane ,gaba daya sun bata assuarance zasu kula da ita kuma suna tare da ita
A haka har ta samu tayi shiru ,sannan aka soma shiri aka koma masaukin su.
Da shike yanzu ne lokaci na farko da dukkan su suka hadu a waje daya
Sai jamal ya kawo shawaran su dan yi hutun musan juna a babylon city tunda waje ne na tarihi da abun mamaki masu girma
Anan suka yada zango ,jabir da familyn sa jummai da salim
Jamal da new wife dinsa sarah
Sai ashween da jasmine da kuma zahida
Duk waje daya suke awani katon estate na shakatawa sai dai part daban daban
Zahida ta kasance har yanzu ashween kawai ke iya controlling din ta
Ko kuka takeyi idan ya zo ya bata hakuri da kanshi sai ta tsinci kanta da jin sauki a ranta
haka ma abinci muddin bai sa baki ba bata iya wani ci sakamakon kullum tana fama da tunanin yadda zata fuskanci rayuwanta a yanzu da bata komai sai arzikin ta da yan uwan ta .
Don haka ne ma jasmine ta yanke hukuncin su dawo da zahida kusa da su sosai cikin flat din su ita da ash
saboda tafi sakewa kuma shivkadai ne ke sata samun nitsuwa daga jefa kanta cikin wani halin tunani
Yau ana sati na biyu kenan Ba laifi zaman zahida da su jasmine a flat daya ya sa ta soma mancewa da abubuwan dake damun ta.
Musamman da jasmine ta ke janta a jiki suna hira wani lokaci abun dariya
Wani bin duk neman gafara ne.
A haka suka soma sabawa sosai sai dai zahida kullum ta kanyi fighting da abunda ke damun ta akan ashween
Ji take kamar shi kadai ne ruhin ta,
Ta kasa zama ita kadai tasan presence dinsa da kulawar sa ne ya sa ta soma samun sauki har haka ba wani abun ba.
har cikin zuciyan ta bata son haka don tasan hakan halaka ne mai grima
Allah ya riga ya haramta mata shi amma zuciyanta yaki ya barta
Ranar ma haka ta kasa bacci gashi ana neman wajen 1.30 na dare
Amma tana fitowa cikin daren sai tayi gamo da su A sitting room
yasa white 3qrt ba ko riga ajikin sa yana kwance jasmine tana tsakiyar kafar sa da wani guntun bomshot na jeans iya rabin cinya da dan fingililallen vest sharara wanda yake bayyana katoton cikin ta kanta na kan kirjinsa
Sai ta mike kafa suna hirar su cike da so da kauna sai kissing din face dinta,da neck ko ena ma yake suna dariya gwanin sha'awa
Kallon su a hakan yasa Sai taji wani iri sosai ta koma dakin ta a sulale basu lura ba.
Kuka ne ya kufce mata amma ta rasa na meye ne
Ta yi makanta gargadin ashween haramun mata har abada amma ena tasan vazata iya denaying har yau tana jin zafin ganin shi da wata ba
musamman yadda yake nuna rayuwar sa gaba daya na jasmine ne yanzu.
Zahida tayi kuka sosai tana tausaya ma kanta
Gashi bata iya sallah ba bare addua oi
Sai abubuwan suka taru suka mata yawa a zuciyan ta
Anan a kasan dakin ta ta kwana tana kuka daga karshe sai ta yanke ma kanta wani hukunci wanda take ganin hakan ne kadai mafita a gare ta.
*Ku biyo ni muji hukuncin da zahida ta yanke*
*surriem*
[23/08, 05:43] +234 806 071 2446: *⚜BRILLIANT WRITERS ASSO🖊*
💔
*SO MAKAMIN CUTA*
_'the sword of evil love'_
_Story and written by_
*SURAYYAHMS*🔥
*DEDICATED TO-*@UMMERHERNY NERSALLAH.
All tanks to my co Brilliant writers i hrt ur supports
*Meelat musah*
*Real me dambu ce*
*Ummerhny nersellah*
*Asmeenat zeeyan*
*Halima leemah*
*Meemah mohd*
*Ummu farhana 'kakus*
*Umman sayyaed*
*Halima20*
*Asmaluv*
*Maman mamy*
*Oum muhammd*
*Ummu ahmd*
*Halima bamalli*
*Ummu affan*
*mamn hibbah*
My sweet sisters
*Feenah bae*
*Princesss ayisa*
*My honourable WHATTPADIANS @surayyahms is not forgeting u thanks much💋❤🌹*
End🔚🔚🔚🔚🔚🔚
*Page▶92*
A haka zahida ta zauma wajen tana kan fighting abubuwan da ke damun ta har safiya yayi bata sani ba
Wajen jasmine kuwa sam sai ta kasa tashi dama dauriya kawai takeyi amma ba karamin ciwon baya ke damun ta tun zuwan su
amma sai bata son ta sanar da shi don
Kar ya ce zai fasa zuwa wannan re-union din.
Tana daga kwance a hakan ta najin Yana wanka a bathrum
Sai ta daddafe ta dan tashi tayi waje da niyyar ware kafarta kafin ya fito ya gane halin da take ciki
A hankali take tafiya tana
Saukowa kasa
Amma sai ta sha mamaki gashi har karfe 10 yau zahida bata fito ba kamar yadda ta saba
Kullum anan suke samun ta
Hakan ya sa jasmine ta kama hanya zuwa dakin ta ta duba ko lpya.
Knocking ta dan yi tana cewa aunty, amma shiru
Ta dada yi,tayi yakai sau uku amma shiru sai ta tura kofar a hankali ta shigo
Kwalabe ne dake tsakiyan dakin suke faman gangara akasa jasmine tayi saurin bi a hankali tana kamawa
Tabbas giya ne don warin sa gaba daya ya gauraye wajen.
Da sauri ta ajiye tana cewa aunty wanka kike yi ne? Nan idon ta yaci karo da dan karamin note manne a jikin mirror wanda yace:
```Im gone ASH, dan Allah ku yafe min am just a curse in your life dole na tafi na barku har abada you don't derseve me ni kaina ena tsoron kaina ..kuyi hakuri bazan iya ba.
Zahida abdl rod```
Da sauri jasmine ta yarda paper a razane ta soma dube dube
Tana yaye curtain sai tayi ido hudu da bayan ta chan kasa bakin gate tana dab zata fice bata ko juyawa.
Duba da ciwon da cikin ta yake mata amma hakan bai hanata saukowa da gudu ba
Ko sauraran komai bata yi ba ta bi bayan ta a bakin gate
Ganin ta shiga taxi cap har ya sha kwana
ya sa itama ta bi wani taxi din suka bi bayan su.
Akwai rata tsakanin su sosai amma hanya daya suke bi
Gaba daya hankalin jasmine ya tashi sosai gashi ba takalmi kafanta bare waya
Nan zahida kuwa ta sauka gaban wani tsohon bridge achan nesa da cikin garin babylon.
Wajen na da kyau na fitan hankali ga shi ana yayyafi ko ena shiru ba jama'a
Sai taxi da ya kawo ta.nan ma ta sallame shi
Aka bari ita kadai ce awajen sai rairayin da yayafin ke sukowa da shi awajen.
Nan ta shiga saukar da hawayen da ta dade tana danne su tun a gida
Ta nufi kan wannan rafi ta tsaya akai tana kuka.
Tace mutuwa ne hutu na,hutun yan uwana.
Allah ya jarabce ni da kaunar kanina,
Gashi Bazan iya sake zamowa wani abi marar kyau a rayuwa ba.
Sakamako na kenan da iri soyayyar da na hana shi da shi zan mutu kamar yadda lailah ta mutu,lallai fansan soyayyar lateef da lailah akwai tsada ga shi ita ce ta kasa bari na yau mutuwa kawai ta zaba min.
Dai dai nan jasmine ta karaso ganin halin da zahida take ciki ya sa ta saukowa a guje ta na cewa zahida pls don that wait...
Zahida sai ta dada fashewa da kuka jin hannun jasmine ya damko kafar ta sosai tana kuka itama
Cikin masifan karfin hali tace jasmine baki ji ko?
Wa yace miki kizo nan.
Ke wata iri ce ba nace zan barku bane ?ko baki son shi ne.
Cikin kuka jasmine tace aunty ena zaki je ki bar mu,meyasa zaki kashe kanki bayan muna zaman mu tare please kar kayi mana haka na roke ki.
U still have chance to be happy please give urself d chance,
Nan zahida ta dan tsaya da kukan nata ta dan juyo tana kallon jasmine dake kasa ta riko kafar ta.
Tace ena son farin ciki ne shiyasa na zabi mutuwa jasmine
I cant lie to u ena jin Ashween a raina har yanzu i realy want to die so that bazan taba cutar da ke ko shi ba
bani da mafita jasmine dan Allah ki barni ki tafi gida kinji?
Kije ki kula min da kanina
Nikam na san haramtaccen son shi da ke zuciya na shi zai yi ajali na.
Jasmine dake kukan fitan rai gaba daya sai ta rasa me zata fara furtawa daga abubuwan da ke son fita abakin ta
Yau ne rana na farko da ta fara jin da zahida ba yar uwan ash bane da ta hakura mata ya aure ta.
Amma abun ba haka bane ,dukan su sai suka taru suna kuka kafin tace
Zata ce aunty ,nan cikin ta yayi wani irin murdawa
A hujajan ta fasa ihu amma sai ta kasa sake kafar zahidan
Tace innalihhi wa enna ilaihi rajiun wayyo Allah na ciki na.
Nan zahida ta soma dawowa senses din ta ta juyo da kyau ta na kallon jasmine din tana dan fincike kafar ta tuni jasmine ta sulale kasa ta riko cikin ta sosai tana kuka tana washhh washhh.
Sai ta sauko daga kan bridge din a hujajan tayo kanta
Tace lpya kuwa cikin ki ne ke ciwo? o.m.g some one help us tafada da karfi tana waige waige.
Ganin waje na dada yin shiru ya sa zahida kara rikicewa da alamun ciwon nakuda ne ya taso ma jasmine bazata ga ruwan sama na so ya tsanan ta.
Ta rasa meke mata dadi ga jasmine sai rolling take a kasa tana rike bayan ta maran ta gaba daya ta birkice
Anan ta jawo ta ajikin ta ta shiga calming din ta a hankali tana waige waige ko zasu samo taimako.
A gida kuma gaba daya Ashween ya daga masu jamal hankali cewan baiga zahida ba bare jasmine ga kuma letter da ya tsinta a dakin
Gaba daya sun duba ko ena har kasuwa ba su gansu ba.
Jummai dake gida ita ma sam ta kasa zama sai ta fito bakin gate
Anan ta tambaye mai gadi duk dama bata jin turancin su sosai amma shi ya gama fahimtar halin da suke ciki.
Wajen akwai security sosai don haka sai ya hada ta da number mai taxi din da ya dauki jasmine.
Bangaren su zahida kuwa jasmine na kuka zahida nayi duk hankalin zahidan ya tashi ta rasa yadda zatayi da ita.
Ana cikin haka sai ga wani taxi ya sauke wata tsohuwa a gigice ta tashi ta kirawo shi tasa jasmine aciki suka tafi asibiti sai sannu take jera mata.
Bayan an samu infomation din taxi nan su jamal suka zo su kuma wajen amma basu same su ba.
Ashween ya daura hannu akai yace shikenan tawa kare yau jasmine ina zata je tabar ni, tunanin sa kar dai jasmine ta fada a ruwan nan ne neman zahida
Don a nace masa nan ne suka taho ya kawo aransa kawai suicide zahida tayi niyyar aikatawa ma kanta
Suna cikin haka wayar sa tayi kara gashi dujlk ruwa ya musu duka alokacin ya soma saukowa da dan karfi
Sai a karo na biyu ya dauka nan zahida tace masa suna asibiti ya taho emargency.
Ba jira suka bar wajen su ukun su suka nufi asibiti sam ya kasa nitsuwa
Me zai kai jasmine asibiti a kirgen su dai yau cikin ta na wata 8 da sati biyu ne
Yana shiga kuwa ya samo har an sauya mata kaya zuwa labour room gaba daya ta kusa galabaita sai innalihhi take jero wa
Zahida ne kawai akanta tana rike da hannun ta tana kuka ,
Ya na isowa yayo kanta shima yace jasmine are you ok? Ena ne ke miki ciwo nan ma a birkice ya soma kwala ma doc kira gaba daya ya ruda wajen da tashin hankali
da kyar ya bari aka dan jira tayi labour da kanta
Da shike su kasashen waje miji yana da ikon tsayuwa akan matar sa lokacin da take labour har sai ta sauka .
Jamal ne ya rufe zahida da fada duk dama hankalin su a tashe yake ganin jasmine a haka.
Gaba daya sai ta rikice tace wallhy bazan kara ba.
Dama bana son na shiga rayuwan su shiyasa na yanke hukunci ,Allah dai yasa kar wani abu ya sami jasmine sanadiya ta.
Haka sukayi tsayuwan su a waiting room su uku.
Ashween yana ciki rike da hannuun ta ba irin sakalci da shagwaban da bata sake masa ba
ko su doctors din da basu jin hausa saida suka fahimci wani abun badon labour ba dadi ba da ba karamin dariya za'ayi wajen ba.
Tana kuka tana nishi tana magana gaba daya sai mutsinin sa take yi
Duk bai damu ba shikam ya rude sai calming dinta yake doc suna aikin su
Kafin wani 40 to 45 mints sai ga shi abun ya dada zafafa nan ta shiga juyi da kanta tana cewa yaya zan mutu ne?,nikam a cire min wannan zafin wayyo Allah na
Yace kiyi hakuri jasmine u will be fine,doc din ma suna taya shi amma ena a haka a haka sai da tasa shi ruwan hawaye daga nan tayi wani wawan yunkuro sai ta sunbudo masa baby daya na bin daya har guda biyu mace da namiji
Nan ma wani murmushin da ya gaurayu da hawayen farin ciki da tausayi ya bal bale sa.
Sai tayi shiru tana maida numfashi tana dada lafewa ajikin sa yana shafo ta yana sa mata albarka har aka gama kimtsa ta fes tare da babies din sa.
Tsaban kyaun halittar babies din sai da dukan wanda zuka karbi haihuwan suka dauki pics dinsu tare
kowa na musu son barka .
Bakin Ash ya kasa rufuwa gaba daya ya birkice da farin ciki,murmushi ne akan fuskan sa ya riko babies din amma hawayen yakasa daukewa musamman daya ke gani baby girl din sa tana mugun kama da twin sis din sa lailah sosai
Haka yan uwan sa suka rungume sa kowa na masa son barka
zahida ta riko babies din itama gaba daya sai taji kaunar su ya rufe ta har ta mance da damuwar ta .
Bayan kwana uku da haihuwan jasmine already mamy da su salma sun takura adawo musu da ita nigeria
don kamal kam ya riga ya taho iraq cikin babylon da safaffen washe gari ya same su.
Ranar da doc ya tabbatar masa jasmine da babies dinsa komai lpya ranar suka dawo abuja dukan su
Duk maitan son yaran sa haka ya kyale ma su zahida da su kamal enda kowa yake nuna nasa maitan son ma yaran.
A gidan ma mamy ke hidima sosai da jasmine
A nata shirye shiryen suna ma yara.
Ranar da Ashraf da zahida suka hadu ba karamin dariya sukayi ma juna ba saboda duk saida suka sha mamakin yadda rayuwa ta maida