Showing 84001 words to 87000 words out of 219669 words
Chapter 29 - So Makamin Cuta Complete Hausa Novels Compelet By Surayyams.txt
Wani mugun kallo ya watsa mata jasmine kuwa don munafurci tayi sauri ta koma bayan sa ta lafe alaman ganin zahidan na bata tsoro
Tam ta rike rigar sa ,tana numfashim karya
Nan bugum zuciyan zahida ya dada harbawa
' baice komai ba ganin itama bakin ta na tsoron buduwa sai ya ce ma cook nana dake saukowa ta kira masa kowa da kowa acikin ma'aikatan gidan
Kafin kace minti 10 duk an hallaro kowa ya rusuna
Kafin nan Tsakanin su da zahida kuma ba wanda ya tanka sai mugayen kallo dayake harba mata
Nan ashween ya ZUba wani mummunan doka da jan kunne akan jasmine,
Akan duk wanda ya taba ta ya dauka tamkar shi yake tabawa.itako Tana gefen sa tayi kifi kifi tana kallon uban kowa musamman zahida data gama kulewa don ko ita bai sa doka akan ta kamar jasmine ba,
Hakuri sosai ma'aikata suke bashi duk da basusan dalilin maganan sa ba.don kuwa iya zaman su da shi ba takuri ba ha'inci.
A gefen Karime kuwa da shike tasha jinin jikin ta tayi lagwas a gefe tsaban yadda cikin ta yake kwalalan tsoro zufa ne ke tsatsafo mata duk da acn dake wajen yana busa sanyi
Nan ya salleme su ita ya dakatar da ita.
Kowa ya tafi aka barsu su hudun a falo.
Dama yana zauna tare da jasmine dinsa a gefe
Nan ne ya dubi zahida yace ' wai me yafaru ne a gidan nan yau tsakanin ki da jasmine?
Taso ta juya kan maganan amma gaba daya bata da gaskiya sai ta soma kame kame bata san ta ena zata bullo ba
Itako jasmine tsaban barikanci zahida tana soma maganan itama ta soma matse ido tana ruwan hawaye tana kukkuni ciki ciki
Tamkar ta san dacewa tana Azalzala masa ciwon haushin abun ne a zuciyar sa ,gashi taki sam ta dena sai ma lafewa take ajikin sa tana kananun magan ganu a hankali
Nan zahida ta birkice ,don jasmine ta riga ta maida abun kamar an zalunci ta sosai ita bata da laifin komai
yana shiru yanajin su har zahida ta rufe baki baice uffan ba
A lokacin ma damuwar sa princess dinsa ta dena kuka ne kawai.
Kan karime ya juya , ya mata tas tas sai kuka takeyi tana neman sa gafara,
Sosai jikin zahidan ya dada karaya ganin karime ta sake karyata zancen nata da reactions din ta.
Don sosai ashween ya bude mata ido wuta wuta, ba ita ba har jasmine din saida ta ji abun aranta,
Nan zahidan ta ari maganan tace
Haba ash ,ya zaka tara mu kana mana deban albarka haka ,ai koma meye ne itama tana da laifi zagi na fa tayi
Nan ne ya daka mata wani figitaccen tsawa yace just shut up ko na sassaba miki,
Na baki dama ne kiyi magana tun farko saboda kece babba da su,but you lied to me saboda haka kar na sake jin bakin ki anan wajen
Ai Tuni ta nitsu idonta ya kawo ruwa,ta kau da kai tana diri
Nan yace anyway ,ai bama ni kukayi wa laifin ba
Ya juyo ya kalli jasmine yace zan cika miki alkwarin ki
Yanzun Me kike so na musu?.
Nan zahida ta juyo a haukace tana kallon sa galala tace tab di jam
ta tabe baki tana kada kai.
ko ya kula,
Jasmine dake binsu da wani munafikin kallo nan ta marairaice fuska ta ce korin su zakayi yaya...ni bazan zauna da su ba.
Yace , shikenan.
Kan ya kara wani abun yaji ance
Ashween !!!!! Zahida ta kira sa fa karfi cikin mamaki da kunan rai.
Ido kawai ya ma jasmine akan ta tashi ta shiga ciki don baya cika son yin rashin m a gaban ta musammab in ma zahidan ne.
Jasmine Ba musu ta tashi tana tafiya kallo daya zaka mata kasan hankalin ta ya kwanta
ciki ciki take dariya tana satan kallon zahida
Ai kuwa suna hada ido ta mata kwalo ta murguda mata baki
Zahidan Da gudu ta yo kanta a zuciye ta finciko ta zata wanka mata mari ashween yayi saurin damko ta
Itama sai tas taji saukar wani lafiyayyen mari a fuskan ta sai da ta tsuguna tsaba hajijiyar dake so ya yarda ita kasa
Nan ma yabi ta da tsawa yace mata
A gaba na?
Bata fasa ba Ta budi baki tana shaking zuciyan ta na fat fat tace ashween ni ka mara?ash...we.
Ya daga mata hannu alaman bayason jin komai sannan Ya ce just leave.
Ki fice min a gida na yanzun nan bana son ganin ki ko da na seconds ne
Bata san lokacin da ta fashe masa da kukan takaici ba ta rasa me zatayi awajen
Dadin karawa ma jasmine din ce manne dashi ta rike masa riga gam don tsoro sai kallon su take zUciyan ta fal fuskan ta dauke da munafikin boyayyen murmushi
Nan ma Ya juya yace ma karime and yhu too ki tattara ki bar min gida na yanzu.
Don wallhy Kuka sake na dawo na ganku anan baza kuji da dadi ba.
Zahida Ai koo jira ya gama batayi ba ta wuce sama a haukace tana kuka
Ko ajikin sa ya ja hannun jasmine sukayi site din su
*ayyah beauty is cryng*.ðŸ˜ðŸ˜‚
*surriem*
[23/08, 05:42] ‪+234 806 071 2446‬: *⚜BRILLIANT WRITERS ASSO🖊*
💔
*SO MAKAMIN CUTA*
_'the sword of evil love'_
_Story and written by_
*SURAYYAHMS*🔥
*DEDICATED TO-*@UMMERHERNY NERSALLAH.
*😹😹😹 my people zahida aka beauty tace baku kyauta mata ba gaskiya ba amana*
*Pageâ–¶38*
Zahida dake jin kanta kamar zai bude sai abun ya zamo mata kamar hauka komai yazo gabanta jifa takeyi da shi, ta watsar da nan da fasa nan haka tayi kaca kaca da dakin ta tana kuka.
' ranta ne balbal yana ci da wuta bata iya ma tattara komai ba ta dauki jakar ta da wayan ta tayi saurin dialing call airpot ,maza ta fice a gidan rai a bace bata kula kowa ba.
Cikin daren ta bar garin ba ita da samun dawowa abuja ba sai 1.30 na dare
Karime kuwa da shike ta san bata da wani mafita sai ta lafe a dakin ta tana tunani yadda zata nemi afuwan jasmine a taimaka a dawo da ita don tasan inta fita a gidan cikin daren bata san ena zata je ba
Dama ita kadai tasan cikin bala'in da ashween ya ciro ta aciki tunda chan , gashi yau yace ta tafi 'tunanin ta inta koma chan gidan su ba abunda zai hana uwarta ta turata karuwanci
Gefen jasmine kuwa haka taki kwana fir a dakin ta wai tana tsoro
Shi ko dama abun nema ne ya samo ,duk da waina ta da ya dinga yi daga karshe da kansa yayi dakon ta zuwa dakin nasa
a nan ma sai da jikin ta yagaya mata sannan ya kyale ta har su kayi bacci,
Washe gari Kafin 5.30 na safe ya kammala shirya musu komai sai ji tayi yana tashin ta tayi sallah su tafi
' da kyar ta tashi don bacci ne sosai a idanun ta,
Bata maji meya ke fada sosai ba ta nufi bathrum din nasa ta kimtsa ta fito
Ganin ya gama shiri komai set ya sa kanta dada daurewa
' yaya,ta kira sunan sa
Bai amsa ba ya dago kai
Fuska ba yabo ba fallasa
Tace Yau ma da sassafen zaka tafi ka barni ko?
Yace eh.
Kinga bana son fitina kiyi sallah tukun sai mu karasa maganan
Ba musu ta zo zata tada sallahn
nan ma taga kayanta komai a gefe
Ita kawai ake jira..
Tana cikin sallah yace na baki 15mints ki shirya
Kafin nazo if not wata zata zauna ita kadai anan sannan ya fice.
Ai kuwa tana sallamewa ta shiga lalumo su nan tayi sauri ta sa kayan ta taje tayi light make up a dakin ta ta shirya tsaf, tana zuwa ta tarar har ya dawo dakin.
troly pink dan dai dai sai na shi baki, ya sa aka kai musu mota
Tana so ta tambaye shi ena zasu je da sassafe amma kuma amsa kira yake yi tuntuni yana sauke wani wani ya shigo har ta soma takuna fuskam ta a gefe...
Sunyi nisa kusan daf su isa aiport kafin ya kammala amshe amshen kira '
Lokacim ta kulu Ko kallon sa batayi ba gashi tayi kyau sosai
Lace ne cool ash colour(ruwan toka) da bakin mayafi mai stones shara shara.
Shima Ganin ta dauke wuta ya sashi maida googlez dinsa ya kau da kai
Kukkuni take a ranta wai ita a dole yaki sauraronta yana ta waya
Har suka shiga jirgi bawan da ya sake magana,anan ne ta soma fahimtar abuja zasu tafi.
Haka kawai taji nishadi ya mamaye ta,gani take kamar in sukaje abuja za a ce mata ammyn ta zata gani.
Suna sauka kuwa mota ya zo ya dauke su sai dai sabanin taga sunyo hanyar gida sai taga ankaisu wani sharbeben quest house an dire su.
Tuni ta soma turo baki tana surutu ciki ciki ko ya kula ta,don kafin nan abubuwa sun masa yawa ga kira ko ta ena kansa yayi zafi
Wajen ya hadu kam sosai gashi shiru nan ma ba mutane sosai a enviroment din,
Wannan daya ne daga cikin gadon da ammy ta bar musu amma jasmine bata taba shiga ba sai yau.
Sai da aka kammala ajiye musu kaya komai da komai suna zaune a dakin sannan ya juyo ya kalle ta,
Suna hada ido ta murguda masa baki ,murmushi yyi yace zo nan.
Ba musu ta mike ta zo sai ya jawo ta kan cinyar sa yace ,sarauniyar fushi ne ko na kuka, ?baki son nan din ne na mayar dake yola?
kasa amsawa tayi don inyana mata irin wannan salon nasa sai ta soma jin kunyan sa sosai.
Chan ta daure tace ai kaine bakace min zamu zo abuja ba sai wayar ka kakeyi ka barni.
Yace sorry, na manta ne,kuma duk laifin ki ne
Ta zaro ido tace ni? Me na maka
Yace bana fada ai,sai da na gwada miki in kina so
Nan tayi saurin Tashi jikin sa ta goma gefe tana murmushi cike da jin kunya
Yay dariya yace c'mon tashi muje muci abinci to
Ni yunwa nakeji
Haka suka fita a dakin.
Gefen zahida kuwa dama haduwar su da ashween ya sata dena daga kwalba
amma ranar daga isarta gidan tasha kwalba yakai hudu sai kuka ta ke zabgawa gaban mrz hidayat tana maganganu
Itako mrs rod bataji ba bata gani ba amma sai ta haura mata da masifa da bala'i kamr ita ta haifi jasmine din ,tace ai laifin ki ne ,
Haka yace ki fita a hanyar tania kika ki sai da kika kashe masa ita ,yanzun sai ya kyale ki ki kashe masa yar 'uwa hauka yake?
Ai Kin bani mamaki zahida kamar ba mace ba .me ye ne bazaki kwantar da hankalin ki ki ja ta ajiki ku zauna lpya ba,fadan da yafi karfin ka ai sai ka maida shi wasa
Jin hakan ma ya sata galla ma mummyn nata harara tace in jata ajiki fa kikace mummy ? Tabb di jam
Yarinyar da take acting kamar ni kishiyar ta ce a gidan?
No,wallhy nikam na tsane ta,i wish her dead,, duk tabi ta dauke hankalin sa akaina
Mrs rod ta zungure ta tace just shut up ki nutsu kiji ni wawiya.
Nan mrs hidayat ta shiga rarrashn ta kafin ta zana mata hanyoyi kala kala da zata bi don ta zauna da jasmine din har ta rama duk abun da takeji aranta yanzu,
Zahida kuwa ta gamsu sarai, Duk da ma abune mai wuya awajen ta saukar da kai
amma shawaran mumyn ne kadai hanyar da zai sama mata licenced in dawo wa wajen ashween lpya.
A haka ta amince mummy tace taje ta shirya gobe ne asalin event din jabir zai fara
Kuma ta tabbatar mata cewa ashween yace zaizo wajen.
Da haka zahida ta samu sauki a ranta ta shiga daki ta cigaba murda maganan madame hidayat tana dada dan kulle kullen ta itama yadda zata dawo wajen su ta dauki fansan ta akan jasmine.
Gefen su jasmine kuwa A wani hot suka ci abinci, tana ta kallon sa tana so tace ya kaita wajen mamy amma bata ga fuska ba sam
Kuma shidin ma yana sane da hakan amma yaki yacewa komai ya kyaleta.
Bayan sun kammala lokacin ana neman 11 saura,
Da kanshi ya tuka su sukayi wani office na international relations,
Anan taga an dau ke ta pasports,thumprints ya cike foams tayi signing da sauran su
Bayan kamar minti sha biyar tana jiran sa kafin ya zo da papers a hannun sa still bai mata baya ni ba suka wuce,
Har wajen yamma ana neman 4.30 tana daki ita kadai don shikan tuni ya fice ya shiga hidima,
Kwata kwata ita bata jin dadin komai sabida yaki bari ta motsa sannan bata samun lokacin sa
Tana cikin wannan jimamin taji anyi knock knoc, da sauri ta gyara don wanka ta sake yi tasa dogon riga dake cikin troly din,tayi roling mayafin akanta
Murda kofar yayi daga waje suna hada ido ya sakar mata murmushi yace come,.
Nan ba tare da bata lokaci ba ta biyo bayan sa
Suka nufi palo enda kamal yake
Da Wasa da dariya suka gaisa duk da ma kunyar shi take ji sosai.
Amma haka dan dolen ta ta dan sake don tana son ta tambaye sa labarin kawar ta salma.
Suna cikin maganan su wayar ashween yayi kara har sau biyu bai daga ba
Gaba daya hankalinta ya koma wajen don gani kawai take zahida ne ke kiran sa
tuni taji wani bakin kishi ya soma rufe ta bazata.
Shikuwa bai amsa wayar ma a gaban su ba sai ya fice yaje gefe
Ashe ma mrs hidayat ne da kanta ta kira shi,..
Kamal na lura da ita sai yayi murmushi yace amarya jasmine kenan,
Nan ta juyo ta kalle sa da kyar ta kwawlo murmushi tace yaya kamal, dan Allah kasan enda salma take?
I missed her so much,.kuma kaga yaki ya bari na fita da naje gidan su ummah naji labarin ta.
Yyi murmushi don ya dama tuni ya gano abunda take so ta tambaya
Sai dai ya riga ya qudira a ranshi suprise zasu mata da salma har yola zasu zo kwanan nan.
Nan yace kiyi hakuri amarya
Ai ko nima bana Samun ta kam yanzu , nayi har na hakura, amma insha Allahu zan nemo miki ita i promised
Tayi murmushi tace ok,dan Allah kayi kokari yaya ,nagode
Ya amsa yace insha Allah amryan mu,
yanayi yana dariyar ashween dake galla masa harara a gefe
Ashween Minti uku bai bari ta kara a wajen ba yayi mata alaman ta koma ciki .
Tana shigewa kuwa suka fice suma don cigaba da tataunawa akan hidimar goben.
*surriem*
[23/08, 05:42] ‪+234 806 071 2446‬: *⚜BRILLIANT WRITERS ASSO🖊*
💔
*SO MAKAMIN CUTA*
_'the sword of evil love'_
_Story and written by_
*SURAYYAHMS*🔥
*DEDICATED TO-*@UMMERHERNY NERSALLAH.
*Pageâ–¶39*
Jabir A. Rodriquez ne jikin kofar wani fankacecen office daga kungiyar bada tallafi na yan mata da marasa galihu.
Dama al'adan sa ne duk ranar da wata cigaba mai girma za ta zo masa sai ya sha giya yayi shagali da mata biyu zuwa uku daga cikin yaran dake hannun sa ,
Wannan karo ya san har en komai ya tafi dai dai to shikam yasan yayi nisa kenan har abada.
Bayan yan mata guda Biyu da ya kwana yana lalata da su, da sassafe ma a office ya sa aka kira wata marainiya sabon zuwa mai suna jummai chn wani kauye agents na women affairs ya dauko ta bata da kowa sai Allah,karamar yarinya ce gata virgin bata ko san me ake nufi da sex ba,
Dama Tunda tazo yake sata a target don kuwa komai ajikin ta fresh ne yanxu ne suke tohowa,
Jabir ya gama shirin sa itace wacce zai soma bude karfin sa yau kafin a asoma taro,
Da shike abu ne wanda aka saba yin sa awajen ,haka ya sa aka kawo ta office aka rufe musu kofa
Jim kadan wajen ya gauraye da ihu da kuka alaman ya farmata,
Kusan minti 25 sai shiru
Numfashin sa kawai ake ji
Nan ya bude kofar office din ya fito yana gyara wandon sa sai karaf sukayi ido da wani mutum
Shi dai ba ma'aikacin sa bane kuma baiga ya sa wani kayan masu arziki a jikin sa ba normal civilian ne.
Dan kunya yaji don yasan duk cikakken namiji da ya kalle sa ya san me ya aika ta yanzun
Mutumin Yace lpya kuwa ogah?
A daburce Jabir yace lpya,uhmm pls kira min japhet da musa (sune lalatattun maikatn sa masu kawo masa yan mata)
Baiyi musu ba ya kira su sannan ya biyo bayan su shima,
Su kuma musa da japhet sun dauka shima mutumin ya san komai ne, don ba mahalukin da yake shiga wajen da safe haka sai wanda yasan me akeyi.. so,basu tsaya bincikar ko shi waye bane da sukaji ya ce ogan su jabir na kiran su.
Kafin su zo jabir ya riga ya kimtsa kansa ya na dan shan wine dinsa hankali kwance ga jummai kwance cikin jini tana numfashi sama sama tamkar yanzu zata sheka
Suna shigowa yace yawwa ku kai ta asibiti ku kukarasa sauran aiki ni na gama, and yhu ya nuna mutumin zo nan ka goge stains din nan kafin mutane su fara zuwa
Yace angama oga
Ai da sauri da sauri yake gogewa yana bi yana zare secret camera da recoder a jikin desk da bango,
yana Allah Allah jabir kar ya tambaye sa shi waye ne don ya lura hankalin jabir din bai wani gamsu da shi ba,
Nan har ya kammala tas
Ya ajiye mopper ,gefe yayi yace sai kafi to ogah,
Har ya juya ,jabir yace dakata,waye ma sunan ka?
Yaji wani dum a zuciyan sa,.yana juyowa a hankali
Jabir ma ya tashi yana yunkurin zagowa don ya zo su hadu da kyu.
Charaf sai sukaji knocking a kofa
Ai a tsorace yace yi sauri ka fita pls anjima kazo nan ena neman ka
Mutumin yace toh ogah
Ya bude kofar
Nan kamal ya shigo ciki.