Showing 162001 words to 165000 words out of 219669 words

Chapter 55 - So Makamin Cuta Complete Hausa Novels Compelet By Surayyams.txt

14 Mar 2026

4090

da dan serious look yace wacece mahaifiyar ki ta asali zahida ? Tell me pls

Sai chak dariya ta yanke ta tsaya kallon sa irin me kake nufi
Yace answer me ,cikin tsawa daa daure fuska ba alaman wasa

Tace ,i dont know,mum hidayat tace tun ena ciki ta rasu and har yau bantaba ganin hoton ta ba

Bai ce komai ba ya dauko wani envelope ya mika mata.
Nan ta soma ganin tsoffin pics ,na hanan tun tana modelling har na auren su da rod kaf ta gani,

Take taji hawaye na so ya zubo for the first time taji son asalin uwar ta ya mamaye zuciyan ta,

shiko saminu bai bari abun yayi sanyi ba
ya shiga bata tarihin komai da komai abu daya bai rage ba, har da cewa mata ai rayuwar ki a gwalba yake
Kina ganin Wai hidayat tana son ki ne toh bata bar uwar ta ba bare yayan ta na cikin ta bare kuma yar wata

Baku sam waye uwarku ba ne shyasa ,mata fe wanda duniya kawai ta sani da son zuciya da mugunta

Kinji waye hrod sannan kinji dumbin arzikin da yake nanike da destinyn ki ake so a miki yankan baya.

Yana maganan ne amma
Zahida kam lokacin ta daskare awajen kamar wanda jinin ta ya tsaya,waje daya idon ta ke kallo notin din brain Dinta suna kan kuncewa

Ta tashi a tsaye cikin firgici ta dada duba komai taga ehhh fa gaskiya ne babu yadda zatayi ta karyata zancen nan

Ta lumshe ido cikin dacin rai a ranta tace da wani ne ya gaya mata zata ce karya akayi ma mrs hidayat ba zata mata haka

Girgiza kai take tana huci hannun ta na bari kamar mai jin sanyi

Saminu yace im sory this is part of the deal dole na fada miki gaskiya kenan..

Bata jira ya sake magana ba ta dafe kirjin ta sai ta sulale kasa sumammiya

Ba yabo ba fallasa ya debo ruwa ya watsa mata ,ya kuma tsaya mata
Hakan ma da kyar ta farfado, sai ta fashe da kukan tashin hankali

Duk da zuciyan sa a bushe yake amma sai ya dan tausaya mata
Cikin rarrashi anan har ya lallaba yayi sex da ita.


Bacci mai nauyi tayi a gefen sa washe gari ta mike da wani azababen ciwon kai.
Gani tayi ba kowa ga jikin ta duk yayi tsami ko ena ya jigata,

Tana kai hannun zata zare bargon wani letter ya fado kasa
A hujajan ta dauka ta bude ta shiga dubawa,
Saminu ne ya rubuta mata,shawarwari akan yadda zata tinkari abun
Ya mata nuni da in har tana son ta kwace dukiyar ta shi zai taimaka mata suyi komai cikin siirri ta karbi cikakken yancin ta a wajen hidayat ,

iya saukin da ya mata shine yace ba zai sake karban kudin ta ba amma zata na bashi sex kamar yadda sukayi tun a farko,

Duk da ma taji dadin abun don dama shiri take taje ta cinna ma gidan su wuta ta kona mrs hidayat da ranta a ciki ta huce.

Amma ganin in ta biye zuciya karshen ta zatayi biyu babu sai ta hakura ta dauko shawaran saminun

Da kyar ta tashi ta shirya har yanzu abubuwa na cinta arai sosai
Kuka tayi ba adadi tace ashe makashin ka yana nan tare da kai? She ruined my life ta kashe min uwa and now hakki na zata karbe?

Wallahy bazan iya zama inuwa daya da ita ba dole na tafi na bar garin nan inyaso idan muka sake hada plan da saminu zan dawo na cigaba da aiki na akanta sai naga bayan ta.
Ta yi dan karamin sight relieve tace i cant live with dis monster don zan iya kashe ta na huta azzaluma..


Ranar gaba daya zahida bata bari sun hadu ba sai ta zauna wani hotel ita daya , mrs rod taci kiran ta tana gani bata dauka ba
Duk tabi ta shiga damuwa don kwana biyu take ganin zahida bata cika kwana a waje ba


Tsaf zahida ta shirya duk da ma ranar gaba daya a dull din ta take ko kyayakywan murmushi bata iya yi

Sai da ta tabbata na kowa gidan ta shigo Ba bata lokaci ta tattatara kayan ta duka a sace ta bar gidan ba wanda ya sani

Tana cikinn jirgin ma tana kuka, duniya ya mata zafi sosai
Cikin ranta tace" i just lost evrything ba family,no friends,gashi ni kenan babu wanda yake so na na gaskiya a duniya? Babu mahaifina
An kashe min mahaifiya ta shine take neman raba ni da ashween?
No, ai na gwammaci na zauna da shi har na mutu ena saukar masa dakai tunda naga shi kadai ya san mutunci na a duniyan nan koma wani irin laifi na masa ,

Ashween shine masoyi na na gaskiya da amana cos he neva lives me duk munin hali na.
Yau ko zanje ya dinga kunna min wuta ne a jiki na na amince da na zauna da muguwa azzaulamar matan nan.
Cikin wannna halin ta isa yola.

Ko kafin ta isa gidan ma tuni wani zazzafan zazzAbi ya sake rufe ta.
Bacci kawai take yi in ta shi ta sha giya ta sake komawa aikin kenan sai ta dawo bata damu da kowa ba.


Har tsawon kwana ukun ana yau su jasmine zasu dawo,
Shima ashween yau ne yayi niyyar fada ma jasmine komai akan zahida in suka koma gida

Don sosai jasmine ta warware ta samu sauki.
Jirgin karfe 9 na safe ya dawo da su nigeria..

Yau da aka sanar ma zahida ash zai dawo sai ta shirya tsaf din har ta zube cikin kwana ukun fuskan ta ya lotse kadan alaman ba adai dai take
ba.

Haka tayi zaman diris tana jira ya shigo gidan ta samu wanda zatayi sharing worries dinta da shi ko zata samu sauki saukin abun aranta.

Kullum wutan daukan fansa ke huruwa aranta gashi ta kasa daga waya tayi magana da madam hidayat gani take zata iya kwaba komai intaji muryan ta.


Tun a hanya doc yake kiran Ashween akan ya kawo masa medical history na cikin jasmine
Komai da komai kamar yadda ya bukata.
Don yana so dama yayi employing home nurse wanda zata na zuwa jofa jifa tana kula masa da lpyar su.


Wani sabon kwanciyar hankali jasmine take ji musamman da taga yana nuna kulawar sa kanta sosai har da kari.

Sai dai ta matsu taji meye yace zai fada mata in sun zo gida.
Don tun jiya da dadddare yake maimaita mata akwai muhimmin maganan da zasuyi da ita.


Suna isa gida Baibi ta kan kowa ba yayi sauri ya sake ficewa don yayi muhimman baki a office din sa,ya ce ma jasmine ta huta
In yadawo zasuyi maganan
Anan dakin ta kwanta tana hutawa cikeda tunanin lovely memories din da sukayi sharing da shi cikin kwanakin
A hankali take shafa cikin ta tana lumshe ido cikin godiyar Allah da kaunar mijin ta

Yana fita da mota a gidan nan zahida ta farga ta sauko da gudu don ta tare sa ta ko don ma ta gwada masa ai ta dawo gidan amma da shikd sauri yake sai bai ganta ba.

Anan ta tsaya ta dan ciza yatsa wani abun yace mata ki shiga kawai ki jira shi ai zai dawo gidan.
Tana kaiwa one step taji an sake bude gate

Juyowa tayo taga wani motar ne daban ya shigo sai ta tsaya

Doc ne ya fito, tana kallon sa har ya karaso sai suka gaisa
Yace madam na zo ganin oga ashween ne.

Tace oh ai yanzu ya fita.i think he's in a rush
Lpya kuwa?

Doc yace lpya lau dama na kawo masa files din dayayi requeasting ne na medical history
Bata bari ya karasa ba tace ok ,bani na ajiye masa ai nice matar gidan

Shi dai doc baiga kamar ta da pasport din jasmine ba amma sai ya mika mata ya juya abun sa ya fice

Dakin ta ta nufa straight da shi da har zata ajiye ta fada wanka ,sai ta dawo ta dauka
Ita kanta bata san meya sa ta bude ba, ba ta jira komai ba sai ta soma karantawa a nitse

Gani tayi, sunan jasmine da nashi an cike su ga pasport din ta a manne
Ashween As father da jasmine mother na unborn baby 6weeks old
Sannan ta karanta komai information daya biyo baya Har da date in haihuwa kaf ta gani..

Kafim ta gama dama ta soma diga da hawayen hannun ta na karkarwa
Kanta ta rike,tana jin wani mutsa mutsan hauka na hargowan subuce mata,

Ta kalli gabar ta kalli yamma a haukace Tayi wani irin firo da abun akasa ta channa wani firgitaccen ihu ta dire kasa tana birgima kamar zarrariya.
Cikin bala'in kunan rai ta ce ""Ash ka cuce ni,ma yaudari yau sai na tarwatsa ka
Ta sha numfashi mai zafi kirjin ta na dagowa sama sama

Ta mike tsaye tana zare horrible and furious eyes din ta tace :Yau sai na nuna maka ni ba kanwar lasa bane Ashween.



Da sauri ta fito fuuuuhhh kamar zata tashi sama zuciyan ta ya kafe tana cewa yau kowa zai san wacece zahida a gidan nan,kowa sai ya dandani azaba yau bazan kyale uban kowa ba a gidan nan......




*nikam bana nan oooπŸ€·πŸΌβ€β™€πŸƒβ€β™€πŸƒβ€β™€πŸƒβ€β™€*



*FILIN NAZARI*


*nace ba,amma fans ya kuke ganin ashween zai kare kansa da jasmine a hannun zahida after dis tangible proof ?wai shin in akace ya tona asirin kansa wa zahida agaban jasmine,.. jasmine ta tsira kuwa?*

*To inya ki tonawa ita matar sa ce har ila yau wani hukunci jasmine zata dauka musamman da baisamu dama ya sanar da ita wacece zahida ba?πŸ€”πŸ€”πŸ€”*







*surriem*
*⚜BRILLIANT WRITERS ASSOπŸ–Š*



πŸ’”

*SO MAKAMIN CUTA*
_'the sword of evil love'_


_Story and written by_
*SURAYYAHMS*πŸ”₯



*DEDICATED TO-*@UMMERHERNY NERSALLAH.






*Pageβ–Ά71*





'Zahida ta fito Ba kowa a wajen sai mai gadi da driver suna hiran su

Ba takalmi a kafanta sannan idon ta sun kafe sunyi ja zir da hawayen bakin ciki da kunci..jikin ta na bari tana kyarma ta kira su a gagauce ta ce ma driver ena zata samu hot acid?

Ya gwalo ido cikin mamaki yace madam babu anan kusa gaskiya
Sunayi suna dar dar don yanayin ta ya nuna alaman ba lpya ba

Tace toh kaje ka bude gareji ka bude motar uban koma waye
Ka hado min ruwan batir yanzu tafada da commanding voice.


Cikin tsananin tsoro dukan su sukayi shiru suna kallon ta basu motsa ba
Cikin Wani razannanen tsawa tace me kuke jira ne?look na baku 10 mints in ba haka ba harbe ku zanyi yau a gidan nan .ta ja gefe ta tsaya

Ba musu suka bar wajen
Kowa jikin sa na bari hanjin su na kuka don tsoro

Duk sun sani cewa ruwan ba3 wani bin ma yafi hot acid illa domin kuwa zallan concentrated sulphuric acid ne wanda ko ma ginin block aka zuba sai ya narke ya zube kasa bare mutum..

,a yanayin zahida ko da ba'a fada musu ba sun san ba alheri za'a aikata da ruwan bat3n ba

Nan driver ya shiga kunce kunce ya soma hada ruwan ba3
Ganin yadda abun ke watso musu wani mummunan wari mai hatsari ma numfashim dan adam ya sa mai gadi yace wallhy wallhy nikam zan kira oga
Don Ba zan iya wannan aikin ba

Driver yace ka rage murya kar taji ka
Kayi sauri kayi hakan don nima bansan me zance ba in wani abu mummana ya faru.

Nan mai gadi ya boye bayan bishiya ya ci kirar ash bai daga ba
Chan hikima ta zo masa sai ya tura masa tex massage.


Suna gama hada ruwan ba3 ta karbe bata ko sauraran zafi da hargowan da yakeyi sai ta ajiye a dai dai kan step daya raba site din gidan

Ta kamo hanya ko ajikin ta sai sauri take ta tayo dakin jasmine.


Idar da sallar ta kenan ta zauna tana lailaya cikin ta duk hankalin ta ya koma kan yaushe ashween zai shigo don tana mugun jin missing dinsa.


Zahida ta banko kofa tayi Wani munafikin murmushi ta bangaje kofar sai dayayi kara
Kallo daya zaka mata kasan bata cikin hankalin ta

Jasmine ta mike tsaye a dan razane tace mata lpyar ki?

Dariyar hauka ta bushe da shi gashi kafar ta ba takalmi kanta ba dangwali sai uban hawayen takaici da ya bushe a fuskan nata.

Tace " yi min shiru munafuka karuwa, yar iska mai raba gindin ta a titi, yau ni zahida zan koya miki tarbiyan da uwar ki bata baki ba


Jasmine tace ahayye, kaji masu neman motar kano a china'wani tarbiyan ne dake wai goggo yaga gaban liman ?kije dai kiyi makarantar tarbiya ma kanki dan yanzu kece tababbiya,jaka.jahila anan wajen...


Zahida Ko sauraran wani magana daga bakin ta batayi ba tayi wuf ta chakoma hannun ta ta damke su duka biyu damka mai tsanani

Da shike ita kanta zahidan ba acikin hankalin ta take ba ta riga ta harba dokin zuciya wani karfi take ji da shi ma masifa..
Jasmine ta soma kokuwar kwace kanta a hannun zahida amma kamar bata komai

Sai jawo ta take a zuciye zata kaita enda ta ajiye ruwan batry ta watsa mata.

cikin bacin rai jasmine tace ki sake ni,

Shiru bata amsa ta ,ta cigaba da zagin ta tana cewa sai ta hada ta da yayan ta,

Nan ne ma ta juyo da murdadden fuska ta kalle ta "tace yaya indeed,
Wanda kika gama ware ma sa kafa ya dura miki dan shege ?
Wawiya,slut,ure a hoe jasmine dama naga take taken ki kaikayi kashin gindin ki keyi kuma kin ci nasara an sosa miki har kin dauka,
Ta dada zare mata furious eyes dinta tace
Amma ki sani da ga yau ba zaki sake aikata ma wani haka ba bare ni zahida..

Nan ne Jasmine ta soma kukan bacin rai tace enough,
Pls leave me alone zahida bana son tashin hankali.kije chan kiyi dashi bada ni ba

Tace da Allah yi min shiru,dake zanyi munafuka. don Na yarda da ashween shi ba dan iska bane tunda har ya zauna da ni tsawon lokaci bai taba ni ba, look at me, im so beautiful amd sexy.
Ke ce munafukar da kika zo kikayi seducing dinsa
Kika lalata masa rayuwa
Saboda haka ke zan hukunta...
Lokacin sai hankalin jasmine ya tashi
Zahida Ta hankado ta tace idan na ma fuskan ki fenti da ruwan batry danga wani shegen ne zai sake kula ki bare kiyi seducing din sa ..munafuka kawai shegiya mayya.

Kuka jasmine keyi ta rasa abun dake mata dadi
Gashi ta damke ta in such a way dat ko motsi batayi a hannun ta

Ganin eh dagaske fa ruwan ba3 din ne a gaban su ya sa ta tsala ihu tana bubbuga kafarta a kasa tana kiran sunan sa

Sai surutu zahida take tana zagin ta ,tace mai hanani ma fuskan ki wanka da wannan abun sai Allah.
Ki nitsu ta daka ma jasmine din tsawa..

Kuka har sheshheka tsoro da fargaba ya kama zuciyan jasmine
Ana cikin haka sai ashween ya shigo a gaggauce

Cikin kuka tana hango sa Ta ce yaya, yaya dan Allah kazo kataimake ni zata watsa min...

Hankalin sa a tashe matuka Yayi saurin yunkuri zai hauro saman inda suke zahida ta sake yin wani irin firgitaccen tsawa
Tace,ka kara one more step wallhy sai na watsa mata a dukkan jikin ta ma ba fuskan ta ba.dare me ta karashe a zafafe

Sai ya kasa motsi yana saita numfashin sa A dabuece yace dan Allah zahida kibari wai meye hakan ne kinyi hauka ne,ki sake ta mana
Are u insane?

Cikin hatsala Tace yes i am,kuma
Kai ne silar haukacewa ta
And So u better be careful,
Sai ta karashe da kuka itama tace me na maka Ashween da zaka yaudare ni
Don kawai ena sonka shine zaka na min haka?

Toh bakomai Ai Da ma,na fada maka wallhy duk abunda zai rabani da kai bazan barshi ba,dont think u can fool me again yau sai na kona yarinyar nan since u have the guts ka tara da ita

Kanshi a kasa don ranshi ya gama hargitsa ya birkice da tashin hankali da bacin rai.
Yace zahida pls, i think nine mai laifin ba ita ba
Sai ki sake ta kiyi facing dina na yarda ,
Pls zahida ki kyale ta ,ko zaki iya fadan me laifin ta don muna samun mis uderstandings dake

Tace masa just up, yaushe ka fara karya ashween?
Dont even pretend dat baka san me kuke ciki
Ba ,haba ashween under my roof? Baka jin kawaicin presence dina agidan nan har zaka tara da wata ya mace ka mata ciki?
Nan ta sake murya tace kafito fili ka gaya min who is she to u?

Ya budi baki zaiyi magana tace stop ,and 1 more lie
And i will pour it all on her kasani sarai zan iya.

Ya rusuna ya danne zuciyan sa don yau kam yasan asirin sa ya tonu
Dan shiru yayi cikin dogon nazari chan ya dago ya kalli jasmine dake kan kuka tana fiffincike hannun ta gwanin tausayi

Ya dukar da kai A hankali ya furta ma kansa im so sory princess i know im gonna hurt u right now.amma Indai har haka Zai sa ki kubuce ma wannan fitinan am ready to take the consequences.

Nan Ya dago ya daure fuska yace" bazan miki karya ba zahida i promise
But u have to give me ur words in Na gaya miki gaskiyar lamari Zaki kyale jasmine

Ta ce good one.
Wannan me sauki ne so just start talking now
Wani kasallalen kallo ya bi jasmine din dashi mai dauke da kalmomin hakuri sannan sai ya kau da kanshi cikin dauriya
Yace"
Yes, kina da gaskiya jasmine tana da ciki na.
But it happend out of no will ba da so na bane,hasali ma ke kika jawo
U tried to drug me to sex kafin na lura sai jasmine ta sha and i have no choice dan to help her that night..its hard for me zahida i think it was the biggest mistake of my life kiyi hakuri ki kyale ta na roke ki sai yayi shiru

Chak kukan jasmine ya tsaya tana kallon sa cikin tsananin mamaki da kuncewar tunani

Ganin har yanzu zahida bata gama yarda ba

Ya cigaba, yace i know
Is all my fault da bana baki kulawa zahida, amma ai na fada miki relship dina da ita but it seems har yanzu baki yarda ba ko?

Sai ta soma

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login