Showing 123001 words to 126000 words out of 219669 words

Chapter 42 - So Makamin Cuta Complete Hausa Novels Compelet By Surayyams.txt

14 Mar 2026

4125

kare a duniyan nan.

Tafiya suke kamar baza su isa ba tana lafe kan hannun sa sai ma ta bude idon ta tarwal tana binsa da wani irin kallo,

Abubuwa da yawa na yawo a mind dinsa gashi Gaba ki daya sanyi ya addabe su duka don ajike suke ga iska ya soma tsanantawa a wajen sai ya dada shiru kamar ba kowa gidan sai su biyun.

Dakin sa straight ya nufa da ita don kuwa zuciyan sa na cike da fargaba har yanzu
Ganin taki sake shi ya ajiye ta kan sofa ya sa shi dole yayi zaman wajen da ita akan cinyar sa.

Kanshi ya kwantar kan kujeran amma tana hannun sa a damke baice komai ba

A dabarance take binsa da kallo sai Ji tayi kawai yana sauke numfashi a hankali kamar wanda yayi race,
Boyayayen Murmushi ta sake don yau kam ta san ta girgiza zuciyan gogan na ta sosai

nan ta dago a hankali ta kamo kansa tana shafawa har taci nasaran sashi ya dago suka hada goshin su waje daya.

Kallon sa kawai take yi shima haka amma da alamun har yanzu bai daidaita ba
Itako sai ta langwame ido tana aika masa da wasu sakon shagwaba a fuskan ta , cikin muryan kuka tace yaya kayi hakurin ?
Ya girgiza kai alaman a'a baiyi ba. Ta dada susutar da fuska zata yi magana ya sai yayi saurin cewa meye na miki jasmine,pls tell me?

Nan tayi shiru ta sunkuyar da kai,shiko ya kafe ta da ido yana jiran amsar ta, karshe ma sai ta lumshe idon ta dena kallon nasa a nan ne ta dan dago tace bakomai yaya,

Ya danyi karamin scoff alaman wannan fitinan ya ishe sa haka" sai ya dan soma yunkurin janye kansa zai ja da baya
tuni ta dada riko sa cikin sauri tace ..abun nan banawa bane yaya,ni wallhy bansan me shi ba gani kawai nayi a dakin,ta dada sa fuskan tausayi tace kar kayi fushi dani kaji? Ta marairaice

Kallon ta da yake yi amma data gama maganar Sai Ya dan kaucar da kai kamar baiji relieve a ransa ba ya basar , duk dama dai yasan jasmine bazata yi hakan ba amma sai yaji kishi sosai dazun da abun ya faru
Nan ma kasan makoshi ya amsa yace, ok naji,fine.daganan bai sake tankawa ba sai ya dan kauda kai gefe guda

Idon ta har sun kawo ruwa sai Ta sunkuyar da kai gwanin tausayi ajikin sa tana wasa da dan yatsun hannun ta Kamar wani abu nacin ta arai...

Shikuma ganin hakan ya sashi ya dan sauko sai ya dago fuskan nata yace' hey,kar ki damu ni bazan hanaki samawa kanki kwanciyar hankali ba u have rights.

Sai yadan yi shiru daga baya yace it just hurts me jasmine ,kawai ban son kiyi irin wancan rayuwar ne..tayi saurin sauke masa rinannaun idon ta tace yaya ka yarda ena yi kenan ko?

Sai Ya mata shiru shima yana binta da ido
Nan ta soma kicin kicin zata sauka akan kafar sa

Tuni kirjin sa ya sake wani irin bugawa ,a ransa yana fargaban yanzun ma me zata ce zata aikata

Ba shiri ya ce ,wait ena zakije
Tana shiru sai ma dada kwace kanta take ajikin sa,
Yunkuri yayi Yana kokarin mikewa ya damko ta da kyau
sai tayi wuf ta sauka kan kafar sa da sauri ta ja da baya
Jasmine!! cewar sa a dan razane yana yunkurin mikewa zuwa wajen ta,

Ai bata jira ba Da sauri sauri ta wuce bathrum dinsa taja kofar ta rufe abunta

Yayi tsaye bakin kofar Still hankalin sa bai kwanta ba sai yayi saurin turo kofar don yaga me takeyi aciki charaf idon sa yaci karo da wani salon bala'i'

Tuni ya ja yayi parking ya na kallon ilahirin surar jikin ta ayayin da take zame jikakkaken jacket din a hankali kamar bazata yi ba in a very sexy way.

Ta na kanyi Kamar bata san ya shigo ba haka ta juya mai baya yana kallo ta sake jacket din a kasa slowly tana dada gyara zaman full figuren ta enda ta tsaya zam zam ful mace a gaban sa.

Daga wajen Baisan lokacin da ya cije bakin sa ba numfashin sa na neman sauya salo yana binta da ido kamar bai santa ba

Itakam Ko ajikin ta nan ma ta shafo jikakken gashin kanta ta tayi gefe da shi enda gadon bayan ta ya dada bayyana
Sai tabi ta dauro su sama ta daure da jaramin rubber clip dake manne a hannun ta.

Sai da ya dan ji wani yarrr ajikin sa ganin ta kunna shower ruwa ya soma sauka shaaa ajikin ta batare da tare da ta cire figaggagen kayan nata ba,

Dama gashi ya dame ta komai sai ya dada mummanan bayyana a jikin ta tana yi tana tare ruwan da hannun ta tana sauke numfashi a hankali
nan ma tana bin jikin ta da hannun ta kamar tana so ta kare boobs dinta da sukayi kamar zasu yaga rigar net din su fice fili.

Ai Ko tura kofar da kyau bai iya yi ba don en akwai enda ya fi full charge batryn sa ya kai nan..

Tanajin tahowar sa wajen tan sai ta soma control din tsoron dake damun zuciyan ta

Yana isowa daf da da ita sai tayi saurin juyawo ta gaba ta tana fuskan tar sa lips dinta har wani digar ruwa yake gashi yasha kwalliya shikan sa baisan lokacin da wani zazzaffar numfashi ya kufce masa ba
Gaba daya ta rikita masa saitin brain da salon jikin nata sannan taki dauke ido akan sa kamar ba ita ba,
hannu ta mika masa ta susutar da fuska alaman yazo wajen taa
Ashween Kamar solo wanda ka aka sa shi a ruwan sanyi haka ya dawo sum sum ,ganin baya mata sauri ya sa ta jawo hannun nasa da dan karfi ya fada jikin ta
Nishi ya sake mai karfi yayin da suka gogi junan su.

Dan shafo fuskan ta yayi Muryan sa na rawa yayi mata magana a hankali ta gefen kunnen ta
Yace hey...what r u doing ?ta sa dan yatsa kan lips dinsa
Tace shhhhhh wanka zamuyi ..i want to bath ko ba zamuyi ba ne?
idon sa na kanta ya gyada kai alamn eh kamar wani yaro karami.sai tayi murmushi

Daga nan Ba bata lokaci ta soma zame masa rigar sa tayi gefe da shi ya rage daga shi sai wandon sa

Wanin kayataccen Juyi tayi ta murda masa jikin nata a ilahirin nasa ta koma bayan sa ta lafar da kai tana wani irn sauke nishi mai gigitarwa

Ji yake kamar zai suma sai ta sa hannu tana lailaya masa bayan sa tana masa tafiyan tsutsa daga kasa har sama

Shikam Tam ya dan rufe idon sa yanajin zugin dadni abun kota ena nabin ajikin sa

Lura da abun yana shigar sa ya sa ta soma sa tongue dinta tana yi a hankali hannun ta na zagaye da kirjin sa ta baya
Anan Har ta zago kan kunnen sa tana lasa tana hura masa iska a hankali

Gaba daya sai yana jin jikin sa na rawa ta ciki ganin yake in ta cigaba da abun da take masa zaiyi abun kunya nan sai yayi saurin jawo ta ta gaban sa shima
Bata bari yayi komai ba
Ta daura Hannun ta duka biyu a kan kirjin sa tana binsa da wani irin zazaffan kallo mai kashe
Mutsamutsan jinin jiki,

Idon sa sun riga sun sauya kama,jijiyoyinsa sun soma karfi komai ya dau chagi ajikin sa , jin abunsa yake kamar zata yage wando ta fito sai yakushin sa yake ta ciki

Kamar ta karance shi kuwa sai ta cigaba da daura sa akan hot sit ba daga kafa karshe har ta sulale wandon jikin nasa ta soma lailaya sa.

Nan kam Bai iya daurewa ba saida ya soma mata surutai da bayanai a hankali don ta gama kure masa tunanin sa.

Ranta fal yake da farinciki musamman da taga tana aika masa sako kuma yana karba yadda bata tsammani shiko tuni ya dau hanyar zaucewa
Ganin zata masa illa sosai ya sa ya dago ta sama ya manne bakin su waje daya yana aika mata wasu mahaukatam hot kisses

a zafafe yakeyi yana zame wannan rigar dake jikin ta wanda da shi da babu duk daya ne

Iya dauriya tayi don kar ta soma kukan tun yanzu.. Har Sai da ya mata ramakon gayya sannan ya daga chak suka koma daki

Nan ne data ga haikan ya haukace sai taji aranta yau kam babu magana awajen ta.
don tasan ta kunna shi ta kuma kure button din sa tuni sai ta soma kicin kicin tana so ta soma rikicin tsoro.
Ai kamar baijin ta haka ya cigaba da sullebe jikin ta suna sauke numfashi tare

Dam Dam ta rike shi jikin ta ya hau wani sabon karkarwa da taji ya dan sa yatsan sa a kasan ta yana jin tsaban ruwan dake ambaliya ,a ranshi ya ce shes hot..
Wajen ta kuma tsoron nan na nan

Shiko tuni yayi parking ya dago zaiyi seti ya hau aiki ,sai ta kwala kiran suna sa ...tace y..ay, ..yya dan Allah...dan Allah .sai ta fashe masa da kuka

Hannun sa ya sa a kanta A hankali ya kwakwlo makansa calmnes sannan ya soma shafa gashin kanta yana calming dinta da itama da kalaman rarrashi masu sanyaya zuciya,
Yace i promise, u will be fine, pls dont deny me kinji jasmine di na..?

A cikin kukan ta gyada kai a hankali gwanin ban tausayi
Ai bai jira wani further case ba ya sambado adduar saduwa da iyali
Ya soma kokarin shigewa ciki a slow,jasmine wani uban kara ta sake ta damke sa kamar zata yage fatar sa
Amma ena ko ji bayayi bare ya gani,

Don dumin jikin ta ya riga ya durmuya sa can cikin wani duniyar da bai sani ba alokacin, ga kuma arzikin zazzakar ni'iman da ya tarar atattare da ita sai dada gurzawa ciki yake yana sumbatu kamar zararre,

Itakam kuka takeyi dan wahala ,Tayi dukan ,tayi cizo, yakushi amma ena tamkar baijin ta haka yake gashi duk jijjiyoyin sa a still suke don haka da karfin sa ajiki bai mata da sauki ba

Tsaban yanayin da ya shiga ciki Duk wannan kukan baiji a kunnen sa don abu ne wanda ya kure masa tunani shi kansa gani yake mai daga sa a wannan yanayi mutuwar sa ce..

Lugwi tayi ,tana nishi sama sama kukan ya dena ma sauti sai kakkame shi take tana rokon sa kamar wanda zata dauke numfashin ta
Shiko bai daina hura mata wutan abun ba sai ta yaga tana shirin yin squirting sannan yayi releasing suka sauko tare gaba daya suka wanke juna.....

Xufa ke keto masa ko ena duk da ac ga sanyin ruwan sama da ake yi awajen
Itako bata ma numfashin yanzu sai nishi daddaya idon ta yayi ja ya kumbura sai aukin hawaye,
Gefen fuskan ta kansa yake ya kwanta yana sauke numfashi cike da satisafaction,
Saida ya kammala saita kansa sannan ya dago a hankali
Ya kalle ta cikin tsananin shaukin so da kauna , gaba daya jikin ta sai karkarwa yake har yanzu ga uban zufa a goshin ta kamar mai labour

Nan ma Yayi gajiyayyen murmushi ya daura mata kisss mai zafi a lips din ta da saman goshin ta,
Ya ce Allah yayi miki Albarka uwargida na ure d best and d sweetest.

Tayo lumui da ido ta dan harare sa a kasale amma ba bakin magana , nan ya jawo ta ahankali jikin sa cikin tausayi da kauna ya shiga rarrashin ta yana kalallame ta words masu dadin ji
Anan ne kukan tan ya dada tsanani murya kasa kasa tace yaya zafi ,zafi nake ji ...zafi ne ko ena ..
Nikam ka cire min zafin nan na shiga uku ..cikin kukan take fada tana dan yarfa hannu a gajiye

Tausayin ta yake ji sosai don yasan in ba ma dauriya ba da ko magana bai kamata ace tayi ba.

Ba bata lokaci ya dauko ta yana mata sannu har yayi bathrum da ita ,
Kasa tsayuwa tayi tsaban azaban da take ji,.
Amma haka ya tsaya ta dadddafe shi har ya shirya ruwan zafin da zai gasa mata wajen kafin safiya kuma suje asibiti..

Da dai Allah allah take a zurma ta cikin ruwan ko zata samu saukin abunda take ji.

Amma yana sa ta ta channa wani ihu ta yi wuf ta rarumosa ta fashe da wani kukan bala"i
Dada kashe masa jiki takeyi don gaba daya ji yake ena ma ana transfering pain daya karba yaji mata su ta huta.

Duk da tausayin nata ya ci karfin sa Hakan dai ya rufe ido ya lallabata ya sata dole cikin ruwan da kuka da komai, har ta dan ji dama dama..

Kafin nan idon sa sun gama cikowa da kwalla
Ko eya gyara gadon da kyau baiyi ba yayi sauri wajen Ajiye ta don ya nemo maganin pain relive ya bata,

Tsaban yadda take ji Ta so tayi masa kiriniya don gani take kamar baida tausayine yake a
Mata hakan
Amma ganin yadda yah ke mata barin jiki da lallami ya sa ta hakura tuni ta manne jikin sa nan wani wahalallen gajiyayayen bacci ya tafi da ita.


Shikam Da kyar ya runtsa don hankalin sa a tashe yake yana Allah allah safiya yayai suje asibiti kawai
don kuwa koda yake taya gasa jikin ta dazun hankalin sa ya dada tashi abunda yaji a kasan nata don ya tabbata bata jin da dadin jikin ta sosai,ya ji mata ciwo awajen.


Baifi minti 30 da runtsawar sa ba kukan ta ya tashe shi
a firgice ya juyo yace,gani nan am here.
Menene kuma? Wani abun ne ke damun ki ?pls tell me,,
Tayi saurin juyawa ta kalle sa da kyau a shagwabe ta ce ,yaya baka cire mun ba,so kake na mutu da zafin nan ne? sai ta kara saukar da wani sabon silent tears

Hankalinsa a tashe Yayi saurin cewa im soryyy kiyi shiru zan cire , yanzu zamu je asibiti .ki daure ki kara hutawa kadan ana bari na hada mana ruwan wanka muyi sallah ko?

A hankali ta gyada kai tana cigaba da hawayen ta

Nan ya sauka ya kimtsa kansa kafin ya gama komai already 6 na shirin yi,
Sai da Ya gama tsaf sannan ya tallafo ta itama ya kimtsa ta don tsaban zafi da ke damun ta ma a daddafe ta idar da sallah..

Lokacin Yana faman kammala sa kayan sa sai ya juyo Ganin ta zube wajen tana wani sabon kuka
Nan ya bar duk abunda yakeyi ya sa hannu yayi saurin tarkata su ,
Ya gama shirya ta suka fito zuwa asibitin kawai.


Ranar Bacci mai nauyi zahida keyi gashi ta riga ta bada dokan kar asake ana tashin ta in tana bacci, karime kuwa da ta ci karo da su tsakar gida da sadsafen ya dauko abarsa a hannu yana faman lallashin ta kamar zai shige jikin ta sai abun ya dada damunta sosai har suka bar gidan sai zirga zirga take bakin kofar zahrod zata kai mata news.


Suna asibiti Har Karfe 9 saura jasmine na ciki na hutawa bayan an kammala duba ta

a hakan ma wani sabon drama a kasha don sai da ya zo wajen ya tsaya a kanta rai a bace kafin ta bari aka kimtsa ta da kyau.

Yana zaune a gefen ta ta riko hannun sa dam dam tana shagwabewa
Shiko tuntuni yake kallon ta kaunar ta ya gama masa tabaibaiyi azuciyan sa, da murmushi ya tare numfashin ta yace
Zafin ya ragu ko mu zauna anan ana duba ki..?

Murya ciki ciki tace eh" alaman su zauna anan din kawai kar su tafi gida.

Sai Ya manna mata kiss a goshi, da harshen yaren turkiya yayi magana da shike nan ya soma tashi da ammy yana karami sai yana cewa "i adore u baby na.ure my life."
Sai Tayi murmushi duk da bata san me yace ba

Nan ma ya tashi tsaye Yace bari na kawo miki tea yakamata kici wani abu ma cikin ki.
Ta girgiza kai alaman ah'a bata so
Ya dan harare ta zai sake magana tace ni gida nake so muje kawai nafasa nan din

Ya dawo da dan sauri ya ce ah'a bakin ce yana kan miki zafi har yanzu ba?

Kan ta amsa shi saiga nurse ta shigo
Tayi murmushi tace zata duba jasmine din alaman ya fita ya basu waje

Jasmine dake ji da shagwaba haka taki fir ta damko sa sai da akayi komai a gaban sa.
Sai uban shagwaba take zubawa tana dada daga masa hankali da kananan kukan ta.

Ko nurse din sai da ta jinjina da soyyayar sun,

Nan ba bata lokaci ta sallame su sannan ta masa bayani a sarara ma jasmine tayi atleast 3 -4 days sai a dawo ta gani tare da basu magani..

Tun a mota take zautar da shi da uban shagwaba sai horn ake masa tsaban yadda yake
Bin odas din ta don ahankali yake tafiya har dai suka iso gidan.


Kafin nan karime ta gaya ma zahids ai yau a hannu ogah ya fita da madam jasmine " kuma tana hasashen hala jasmine ta ci nasaran seducing dinsa ne zasu bar gidan suje hotel suyi iskancin su

tam zahida ta cika da hauka da fushi
kafin su dawo ma Lokacin zahidan ta riga ta dauki mota fuuuuuhhh tana zaga gari wai taje nemo su

Shikam yana gama parking Haka ya sake dakon ta suka shigo gidan
Ta na zaune kan sofa tana kallon sa har ya gama kimtsa dakin da kansa,

Duk ya bi ya rikice yana faman rawar jikin itako sai waina sa take tana marairaicewa cikin salon shgwaba

Komai tsaf ya gama sai ya dauko ta kamar baby ya ajiye ta kan gadon ya rufe ta half da blanket

Na ma Yana zaune gefen ta sai yanzu ya ke sauke ajiyan numfashi alaman akwai gajiya sosai ajikin sa shima

Ya juya yace saura tea din ko?

Murmushi ne kan fuskan ta mai dauke da tsantsar son sa da tausayin sa lokaci guda,
Ta riko hannun sa a hankalin cikin

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login