Showing 42001 words to 45000 words out of 219669 words

Chapter 15 - So Makamin Cuta Complete Hausa Novels Compelet By Surayyams.txt

14 Mar 2026

4141

am so beautiful ko ba haka bane jamal?
Dan daga gyiran
sa yayi cikin jan aji yana dan murmusawa kadan kadan baice komai ba

A haka suka cigaba da hirar su .
Alhji abdl fatah Rodrequez na gefe na zaune a fannin enginers dinsa suna kai kawo da bayanai bai san me ake ciki ba
don yanzu komai hajiya hidayat ke lura da shi akan arzkin shi

A gefen hjiya hidayat kuwa ya dauke ta kusan awa uku suna abu daya har ta kammala ciniki komai da komai na amfanin gonar
Duk wannan lokacin mutanen nan a tsaye suke kamar bayi
Sannan bata yarda kowa ya motsa ba koda zai yi fitsari a jikin sa ne

Tana kammlawa kuwa ta juyo fuskan ta dauke da annuri suka sallame turawan nan
Nan ta nifi enda mijin ta mr rod yake
muryan ta a kasale tace Durling" tare da dan jingina jikin alhj wanda tuni tsufa ta soma kamasa sosai.yace
Yes my queen kun gama ko? Ta gyada kai,
Im so proud of you'nasan bazaki taba bani kunya ba hidayat
Faffadan murmushi ta sauke kan fuskn ta sannan tace bakada matsala.shima murmushi kawai yayi
Bai jira ba ya shige motar sa suka sakai da driver

Tace Princess c'mon kuzo nan da kannen ki mu tafi gida

Nan wajen ya hargitse da kananun murmuring da cece kuce
Wasu suna dan yi da karfi wasu tsoro ya hanasu fitar da abunda ke ransu
" wani huci zahida takeyi tana watsa musu kallo kamar da ita sukeyi tacw
Mumy meye wayannan suke fada ne ?

basu da respect nw zahida cawar mrs rod din cikin halin ko en kula suka cigaba da tafiyar su

Dube su so ugly, zahida 'tafada tana yarfa hannun ta cikin fushi

Uhm barni da su princess just calm down.
Dai dai nan ta juya baya tace toh Kuzo muje
Nan suka dunguma suka bi bayan mahaifiyar su har gaban maikatan
Da tuni ganin dawowar ta ya sa suka gurfana kasa wajen yayi tsit kamar ba mai rai cikin su

Wani irin sauya fuska hj hidayat tayi cikin muryn bacin rai tace " ehen? Ena shi shugaban ku"
Sum sum mal bello ya fito yace
Ranki shi dade gani

Sama da kasa ta watsa mai kallo sannan tace dago nan ka kalle ni
Ba musu ya dago sai ji yayi tassssss....ta wanka masa mari
A tsawace taci gaba
Ni sa'ar kuce?ko kunyata ni zakuyi kusa mutunci na ya zube a gaban jama'a?kai kasan matsayi na a garin nan..wani iskanci ne bazaku iya barina na huta ba marasa godiyan Allah?

Shiru yayi ya dafe kuncin sa kansa a sun kuye yana kukan zuci..
Yayin da ta maida kallon ta kan sauran ma'aikatan tace
'daga yanzu bana so na sake ganin wani shege ko shegiya anan wajen na sallame ku.

Nan asabe tace Amma "haj..i.ya .ba a biya mu hakkin mu ba tsawon lokaci ..

Just shut up"zahida tace da karamin muryan ta cikin zafin nama
Ba za a biya ba ..dogs' pigs ..kawai
Dariya jabir ya kwashe da shi abunsa
Hjya hidaya ta juya tace ma xAhidan good job princess'
Kunji ai tace baza a biya ba and dats final

Security ka tabbata kunyi clearing kowa anan wajen .na baku awa 1 tal
And bance abari su fita min da ko tsinke anan ba din na riga nayi
Cinikin komai da komai is dat clear ?

Yes maam suka amsa a ladabce
Kaiwa nan suka juya sukayi kan mutanen

Kuka ne da rurin Allah ya isa ya gauraye wajen
Wasu harda suma
' malm bello dake gefe ya rasa me zaice wa jamaar sa
Wani zuciyar ta sa ya mike da sauri yabi bayan hajiya hidayat da yaran ta yana mai kaskantar dankai yana dada kokawa
' hajiya ..hajiya
Hj .."
Security ne suka taro sa suka rike sa dam kamar dan akuya
Sai kicin kicin yake yana rokon ta ta taimaka a biya su hakkin su koda kadan ne yce"
'hjiy ki duba girman Allah ki taimaka mana
Wallhy bamu da wani madafa in ba keba
Ki mana rai hajiya..ki duba al amarin..

Mummy ?
Jamal yace cikin kulawa yana kallon ta
Kallon enajin ka data bisa da shi ya sa shi cigaba da cewa
kinsan wayannan mutane basu da mutunci"
Just do sumting abt it kafin su kai mu gaba kamar yadda suKa saba bata muku suna a gari

Ba tntama tace Ure right son,yatsine zahida tayi
Ta debo wasu makudan kudi cikin motar ta watsa su waje a kasa a wulance
Tace ga hakkin naku...

Nan aka soma karkatuwa wajen kafin kace kobo kowa yana neman ya kufta wani abu
Makan sa ko dan ya rage asara

Sosai abun yake basu dariya yarda suka ga ana damawa ana ture ture kamr dabbobi akan kudin da zahida ke watsa su kasa

Ba laifi jabir da hajiya hidayat suma suka shiga layi
Nan suka watsa bandir na dari biyar biyar a kasa a wulakan ce.sannan suka juya zasu tafi

Da sauri asabe dake dingishi ta riko hannun zahida da niyyar mika mata wani abu
' wani irin ihu ta tsala ta fizge hannun ta cikin hatsala tace
Are you crazy? Wayace ki taba ni u dirty ugly creature ..oh my god
Mumy.. Tabfashe da kuka tace ki sa a kama ta"dagangan take so ta shafa min muni

Cikin bacin rai asabe tayo jifa da bracelate din zahidar itama

don koda batajin turanci yadda zahidan ta nuna mata kyama sai ya bata mata rai sosai

Asabe?, Cewar hjiy hidyat,,==
Ashe baki da kunya asabe?
Security ..security
Sec..
yes mamm.suka nufo, tace

Ku tafi da asabe a kulle min ita,zaki gane kuskuren ki
Nonsense.
Princess ku shiga mota
Ta karashe a hatsale

Basu fi minti biyar ba suka bar wajen
Kowa sai tsine musu yake..

A wulaknce security suka kai asabe gurd room na gonar suka jefa ta ciki suka rufe abun su.basu sake dawowa sun duba ta ga wajen ba iska don ko window babu.

Bayan sati biyu"
Rodriquez family kowa jungum jungum yana kallon hajiya hidayat da aka daura ta kan wani gado a sashen da suka ware a mansion dinsu dan duba marar lpya kamar mini check up room

Mrs julia Family doct tana faman aikin ta
Na dube dube a cikin hajiya hidyat
Can ta kammala rubuce rubucen ta Ta juyo ta kalli
Alhj abdl fatah tace
Har yanzu dai ban gano abun da ke cikin madam ba
Amma ku kwantar da hankalin ku
Akwai motsin babyn komai na tafiya normal hotunan ne kawai basu fita ba har yanzu

Bakomai likita " nagode
Cewar alhj abdl fatah a takaice yana rike da hannun hajiya hidayat dake famar nishi a hankali.magani ya mika mata tasha su zahida da jabir suna makale kowa fuskan sa dauke da alaman jajan tawa ma mumyn su

Daga Tafiyar doc Ba a dau wani lokaci ba komai ya koma nrmal suka cigaba da sha'anin su

Washe gari da safe bayan su zahida sun tafi makaran ta
Ko ena shiru sai dai-dai ku daga cijin hamshakan business women da suke famar hamayya a home office din hajiya hidayat
Da shike cikin ta ya girma sosai sam bata iya fita asalin offishin su
don haka saita zabi clients din da suka mata sannan aturo su gida su gana
Hjya hidayat tanada karfin iko sosai da dukiya wanda mafi akasarin sa ta gina sa ne ta hanyar durqushe hakkin al'umma ita da mijin ta rodriquez

Bayan sallama da sukayi da wani hamshakin lawyer ne taji hayaniya yaki ci yaki karewa daga waje
Ba bata lokaci suka dunguma zuwa bakin gate
Enda sukayi kicibis da mutane sun kai 25 suna jefa duwatsu a faffadan katafaren gate din gidan ta

'seCurity ne ratata ko ena aka kare su hjy hidayat tun kafin ta karaso
Tace "Umar meke faruwa ne tafada hankalin ta adan tashe

Shiru yayi alaman yana bukatar su kebe da ita
Ba musu ta ja gefe "ya ena tambya kamin shiru suwaye
" madam akan gawar asabe ne a gidan gona

Asabe?
Waye asabe? Ohhhhhh wannan mai shegen rashin kunyar ko? Omg, ta mutu ne ko dama baku cire ta bane?

Yes madam ta mutu har wari take ..kince ai kar acire ta sai da umarnin princess

Ta tane baki""Ohh my gudness gashi zahidan bata nan ta tafi schl' amma
U know what?.kasan yadda zakayi ka clearing mun wayyan mutanen kofar gida na bana son hayaniya
Ita kuma a fid da gawan ta a ba famiyln ta wani abu
Umar,, bana son maganan nan ya fita waje ka fahimta?

Da sauri ya gyada kai yace yes maam
Karki damu ba yau aka fara ba ai
Wannan bazai zama matsala ba

Good jeka.barin yi magana da lawyer nan bako ne,
Nan ya juya ita kuma ta juyo ta kalli lawyer da fuskan sa ya gama nuna alamr daurewan kai

What happen mrs rod? Ya tambaya

Ohhhh gudness bari kawai baristr, mutanen garin nan sun sa karfi da karfe suna su su ketare min mutunci na
Wai ka duba mutanen da na sallame su sati biyu da suka wuce na biya su hakkin su yanzu suke cewa an tsinci gawar wata a gurd room na gona ta ..for god sake ni na kashe ta kenan ko me?
A Cikin yanayin muryan tsaninin damuwa da maraici take maganan nata
Dan shiru lawyer yayi sannan yace
To ya ake ciki kenan yanzu?
Kema kinsan a matsayin ki dana familyn ki agarin nan irin wannan matsala sai ya zubar miki da kima

'"Of cous ,fada kan ka tsaye
Im so worried ga lawyer ta cases ya mata yawa
An samin ido..why ....?

Shikuma ya tausaya mata yace "Ohhh 'oh kar ki damu .if u don mind nasan yadda zan kashe maganar
Just give me d details din abunda ya faru rananr

Wani sanyibtaji dan daman shaharrare nenkuma goggagen a harkan ,shyasa har take burin jamal ya zama kamar sa inya girma

Ba yabo ba fallasa tace Wow im so grateful da wahala haka?..muje toh

Murmushi yayi suka koma ciki
Nan ta yada masa karya da gaskiya sannan suka wuce can gidan gona don ya gane ma idon su mai ya faru

Sai dai wannan karon Sosai mutanen gari suka daura dammara wajen kwatar ma marigayiya asabe yancin ta daga rodriquez family

Haka case take gudana inda kowa ya tara shaidu
Amma Mafi akasari talakwan suna da kwakwaran bayanai da ya nuna asalin me ya faru ranar
Wanda yayi sanadiyar sako zahida a case din at long last.

Ranar karshe da za'a shiga kotu hjya hidayat bata samu zuwa ba sanadiyar ciwon nakuda daya gallabe ta har aka ci taro aka watse bata san meke faruwa ba.

Waya ta shiga dannawa tana kiran lawyer amma layin sa bai shiga..hankalin ta ya tashi
Chan taji an bude kofa
Ta duba Tace 'Alhmdullhi rod? Sannu da dawowa
Ya ake ciki ena su zahida where are my children?

Fuska ba yabo ba fallasa "ya zauna baice uffan ba ya zuba tagumi'
Sannan chan ya tashi ya tsiyaya giya a glass cup ya kwankwada alaman tashin hankalibna tattare da shi

' mr rod?ena maka magana ka share ni ,,=im being serious here 'ta karashe tare da sauke numfashi
Answeer me mr ro..d ta sake cewa cikin zaguwa

Enough..ya fada cikin kara mai dauke da dacin rai ,,nan ya mike tsaye yace
Ya isah haka hidayat nagaji da kashe kashen da kukeyi keda yayan ki
What is wrong with you?


Gala la ta sake baki tana kallon sa cikin mamaki
Kace me? Tsaya ma tukun
Hahaah ikon Allah ,kace yaya na? Point of correction,Zahida ai yarka ce ita zaka fada ma wannan
ko ance maka jamal ko jabir ne sukayi kisan?
Look rod wai naga kwana biyun nan kana wani nuna kin yatsa kamr ba da sannun ka muke aikata duk abunda mukeyi ba

Wani siriirin hawaye ne ya gangaro masa hannun sa na karkarwa cikin nadama
' hidayat.there is too much blood on our hands..baki gani ne? munci mutuncin mutane ba adadin su..for how long?
Gashi yanzu har su zahida sune ake sharia da su akan kisa? wannan wani irin rayuwa ce'
Tayi shiru ta kauda kanta
Ya cigaba..
yace toh hidayat kun yi nasarar lashe shariar suma sun goyi bayan karyan ku'..kuma duk kece kika daura su akai ya karashe maganan sanyaye yana maida kansa pillown cushion idon sa a lumshe

Abun ya mata zafi sosai ta juyo a raunane tace " ohhh
I seee..nice na daura su ko? To ni uban waye ya daura ni inba kai ba ?abdul fatah har nine zaka tsaya kana fada min haka bayan ni din nan nake rike da gidan ka ..business din ka da duk hakkiin yaran ka komai a kaina yake'butulu ....and
I just saved your dougher'ni din nan ni nayi shige da fice aka rufe case din nan "kasan da ita zahida za'a hukun ta ko?

Wato sakamakon da zan samu kenan daga wajen ka ?.
Mssw I dont blame you.. ta karshe a hatsale sannan ta wuce daki abun ta

Shiru yayi baiyi motsi ba kuma bataji ya biyo ta har bacci mai nauyi yayi awon gaba da ita a daki.

Takai awa 3 ..Ko da ta tashi ta sauko kasa gani tYi tuni har ya kife da kansa hannun sa na reto

" rod ?tafada tana gwalo ido tare da yo kansa
Durgushe tayi agaban sa ta soma jijjiga shi amma ena sam baiya motsi ..data ga abun fa ba ci
Wani ihu ta tsala
Ta danna security alart
Minti biyar cikakke baiyi ba sai ga su nan akan su
" rod please wake up take fada tana hubbuga sa cikin kuka amma shiru
Nan aka kira ambulance aka wuce da shi asibiti
Tana gefen sa tana kuka har aka isa emergency....

Kusan awa biyu aka shafa tayi zugum rungume da zahida da su jabir da suka dirki kuka suka gode ma Allah su ma.
"
Nan itama Ciwon ciki mai tsanani ya tashe ta zumbut ta soma murde murde
Personal assistant dinta da sauran security nan ma aka sake shigewa da ita labour room a asiBitin

Zahida, jabir da jamal hankali tashe sukayi manne da juna.

Koda aka kammala da fannin alhj abdul fata ba ayi saurin fadan sakamakon nasa ba sabida yanayin da hajiya hidayat din itama ke ciki
Kusan awa 6 ta dauka kafin ta sumbudo santala santala yara yan biyu mace da na miji

Tuni ta soma murmusawa da kyar cikin wahallalen nishi cikin zuciyar ta tana cewa ' alhamdullhi nasan koda ganin yaran nan alhaji zai yafe min rashin mutuncin dana masa dazu"
ganin yadda aka goge baby girl din ya sake sata nishadi da sauri ta mike a daddafe tace su bata princess din ta ta gani

Tubarkallah ' halitta ce nagani na fada
Wani lumshe ido tayi tana jin sanyi a ranta
Can ta bude tace abani prince dina nagan sa shima
Ba laifi suka mika mata amma suna dar dar don kuwa kukan da yake da
Wasu alamu ajikin sa sun nuna kamar ba lpya ba"
Gashi kafar sa daya a shanye sai wutsil wutsil yake da dayan

Ba yabo ba fallasa ta karbe sa tana dudubbasa wani mark din
Tawada dan karamin ta gano a cikin tafin hannnun sa na dama
Sannan tace, nurse?
Ya yake kuka haka, kuma naga kamar wani part din jikin sa is abnormal ? Ko baida lpya ne
Tsaban dar dar da suke yi basu iya tankawa wa ba
Sai da doc ya karbi zancen da cewa ki kwantar da hankalin ki madam
He's fine..sai dai dole zamu masa wasu yan gwaje gwaje

Ba musu ta mika musu baby boy din ta cigaba da sha'anin ta da baby girl din tunanin ta alhj ya riga ya farfado ita kawai ake jira

Chan ta dago tace "Uhmm doc Kasan dokar mu ko? A ladabce yace yes madam

Good 'To yau ko miji na kar kace masa na haihu sai kun duba min meke damun wannan yaron tukun

Bai mata musu ba yace angama sannan suka fuce.



🙆🏽‍♀😯

*Suriiem*
[23/08, 03:02] ‪+234 806 071 2446‬: *⚜BRILLIANT WRITERS ASSO🖊*



💔

*SO MAKAMIN CUTA*
_'the sword of evil love'_


_Story and written by_
*SURAYYAHMS*🔥



*DEDICATED TO-*@UMMERHERNY NERSALLAH.



*Page▶16*



Hakan akayi kuwa Ba wanda ya san madam hidayat ta haifi yan biyun ta
Bayan kamar awa daya an kimtsa ta fes da baby girl dinta wanda tuni ta laka mata suna lailah,
Sunyi kywu cikin shigar su na sky blue and pink jacket da rigar sanyi mai hula tsadade
Wani zuciyar tana mata juyi akan condition din mijin koya yake ciki oho" ta wani bangaren kuma tunanin ta na nan akan dayan jaririn ta da aka je dubowa

"sallama personal assistant din ta tayi me suna mrs jamila
Yes shigo ..tace tana dan rufe fuskar laila

Mrs jamila ganin baby a hannun ta yasa tace" Wow masha Allah
Mrs rod congratulations madam.kin sauka lpy?

Ba yabo ba fallasa tace
Uhm ..toh meya kawo ki nan bayan nace kar abari kowa ya shigo?

Dan shiru jamila tayi kafin nan tace ' akwai matsala fa mrs rod

Wht? Matsalan me
Meya faru kuma?
Ena yay'a na ? Cewar ta a birkice

Noo,, calm down sua lpya sukam, dama na nemi na zo nan ne saboda matsalan tana dan girma
mrs amma in bazaki damu ba muje ki gane wa idon ki please
A hargitse ta mike ba jira kamar ba mai jego ba ta bi bayan jamila fuuuh suka fice sai wani section din asibitin da ba kowa aciki sai uban sanyi dake ratsa wajen

Ena ne nan kuma jamila whats all dis? tafada hankali a tashe

Bata ce uffan ba ta bude wani kofa mai taken room 13 enda nan take madam hidayat tayi ido hudu da gawar alhj abdul fatah rodeiquez

Innalihhh..mr rod? Cewar ta tana cukuikuye sa da tsananin
Rawar jiki
nan ta birkice akansa wanda ya sa doctr da mrs jamila suka koma gefe

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login