Showing 99001 words to 102000 words out of 219669 words
Chapter 34 - So Makamin Cuta Complete Hausa Novels Compelet By Surayyams.txt
baki tace wannan shawarar yaje madam, gaskiya kinada tunani
Zahida tayi dariya tace to tashi ki tafi
Kuma kema ki kula duk abunda zakiyi yanzun kar ki bari ki shiga hidiman ta tana ganin ki,ki tabbata sai a bayan idon ta ,
tace toh madam Allah ya taimake ki
Sannan ta fice
Dakin ash kuwa Ba kowa akan gadon yanzu in ba blanket da kayan su dake barbaje akasa ba,
Daga bathrum ne kawai ake jin motsi, ita ta soma fitowa ta kyale sa aciki tana kan tsame kanta da towel,
Knock knoc daya ji ,yasa ya fito da sauri bai karasa ba ya dada sa ma kofar security baiyi magana ba itama jasmine bata kula ba don tasan waye ne.
Sai da suka kammala shirin su tsaf ya dauki wayar sa yaga tex tana jiran shi a kasa,
Sannan suka fice ita kuma jasmine ta shiga dakin ta don ta sake shiryawa
Zahida Kwalliyar ta tayi mai kyauw tana zaune already a dinning
Yana tahowa ta tarbe shi da wani cool smiles tace baby, ai har na damu naga tuntuni baka sauko ba, u tired hun?
Fuska ba yabo ba fallasa yace uhm...so hws ur jouney ?
Bata amsa ba saida ta janyo hannun sa in romntic way ta zaunar da shi tace ka ci abincin mana tukun we cant talk abt it later
Yyi smiles yace ok
Nan ta soma serving dinsa tanayi tana kallon sa tana zuba smiles tana yauki
Tsaban fitina sai da tasa shi dole wai ya bude baki ta soma bashi
Duk da na baiso ba amma haka ta sa ya bude dan dolen sa
ai Yana amsar abincin na farko yayi dai dai da saukowar jasmine wanda ta riga sauya zuwa bakin material da red turban, na suka hada ido
Tuni taji wani abun ya gulleta a kirji amma sai ta daure ta karaso,
zahidan ko ta kula don tasan jasmine yake kallo a hakan,
Tana debo wani zat sake bashi yace mata noo, ya isa haka ke kici
Kamr bata san da isowar mutum ba haka Ta marairaice tace to nima ka bani a baki
Da kyar Yy smiles din yake yana satan kallon mutumiyar sa data riga ta zauna sai watsa masa mugun kallo take
Acikin plates dinsa Ya juya sppon din yakai juyi goma amma ya kasa deban abinci bare
Ya bama zahida
Ita ko zahida duk ta fahimce shi ,sai ta cigaba da murmushin
mai dauke da boyayyen takaici a ranta tace ko mutuwa zakayi sai kayi feeding dina agaban ta yau
In tsoron ta kakeji ni bana shayin ta,
Ganin jasmine ta dauki spoon ta soma cin nata abincin hankali
Ya sa zahida kamo hannun sa da karfi bazata ta deba masa abincim da kanta ta kai tare da hannun da bakin ta
Tana dariya mai kularwa,
Duk Ya rasa me yake ciki, don harga Allah baya son yaga jasmine a wannan yanayin
Ai bai kammla tunanin nasa ba ta ajiye spoon din a hankali ta tashi ta bar musu wajen
Bata fasa ba Haka fir zahida ta hana shi ta shi, gashi ya na so ya kure duk wani zargi
haka ya daure ya zauna sai zuba take tana surutun ta da ba ma jinta yake ba
Jasmine ta na zaune daki takai 30 mints tana dada duba abubuwan da mamy ta bata wanda bata soma amfani da su ba tukun
Nan taji knock tayi saurin kimtsawa ta koma gefe tayi shiru abunta fon tasan shi ne,
A hankali ya turo kofar kamar marar gaskiya, ya shigo direct ya zauna kusa da ita,
Haushin sa take ji a lokacin amma sai ta kasa bayyanawa saboda ta riga ta yi alkwarin bazata na shiga hidiman zahida ba tunda ya mata bayanin meya kawo ta.
Shiru ne ya dan ratsa wajen sannan yace " me zaki ci ?
Kamar bazata amsa ba ta sunkuyar da kai kasa murya chn ciki tace babu komai, na koshi ne.
Bai mata musu ba sai ya bita da kallon rashin jin dadi yace to sai na dawo tare da manna mata kiss a goshi.
Bai ko jira ta amsa ba ya wuce ya fita a sanyaye kalar tausayi
itako tuni sai ta ji wani iri a ranta,..
Dalilin hakan Ya sata ta shiga kitchen ta ma kanta break fast ta samu ta danci .
Tun tuni kwance take tana tunanin yadda zata rage kishin ta akan zahida ko dan ta faranta masa rai amma ena ,
Ta kulla ta kulla amma sam yaki kullowa haka ta bari tayi tagumi tanajin bugun zuciyan ta.
😟😟
*surriem*
[23/08, 05:42] +234 806 071 2446: *⚜BRILLIANT WRITERS ASSO🖊*
💔
*SO MAKAMIN CUTA*
_'the sword of evil love'_
_Story and written by_
*SURAYYAHMS*🔥
*DEDICATED TO-*@UMMERHERNY NERSALLAH.
*SAKALLAH KHAIRAN to all my lovely friends, fans wanda na sani da wanda ban sani ba, and co BWA members,*
*Ena jin kaunar ku da soyayyar ku,i wish i can spit out how much i apreciate ur love and cares,im humble im grateful.#NAGODE.*
surayyahms ta ku ce💯
*This page is for my lovely feenah bae NMS and my princess HMS.*
*Pls masu so daga farko ku saurara min tukunna im having a hard time sending to pc espicially yanzu danake fama da slight headaches.*
*And dos that have from d begining pls and pls don't be selfish a tura ma wasu masu nema.thanks*
*my sisters are there in groups*
*Sweet Members of surayyahms and alfah fans group are ol around u ask em.#nagode*
*Page▶46*
Haka rayuwa ta cigaba a gidan ,
Yanzu zahida bata cika zuwa office a gidan take zama maybe a sati baifi taje sau uku ba
amma kullum tana gida ta karo munafurci da sabon kisisina
Karfi da yaji sai da ta hana jasmine zama cin abinci tare da su ,don akulli yaumin in akazo kan dinning sai ta nace sai tayi feeding dinsa dalilin ta wai yana over work tunda har ya soma koya mata aiki
sai ta na cewa she owe him alot don haka ita zata na kula da shi.
idan kuma ya ki sai ta kwawalo wani fitinan da zai sa shi lallai yayi feeding dinta gaban jasmine
gashi yanzun kafin kowa ya fito ta fito don haka itake serving din kowa abinci kamr itace matar gidan.
Duk da tayi nasara wajen sa jasmine ta dena saukowa kan dinning din
Ba anan abun ya tsaya ba
Bayan ya koya mata aikin a office da safe sai ta dawo gida ta barsa,
Chan Late yana dawo wa gidan kuma sai sa fito
Dab ta lura 8pm yayi saita soma damun sa da tambayoyi
Ko tace bata fahimci abu kaza ba ya mata bayani
To wannan bayanin sai ta san yadda za'ayi ya dauke su kusan awowi tun 8 wata rana sai 12 ko 1.30 take barin sa ya shige dakin sa.
Sau da yawa jasmine ta kanso ta samu attention dinsa amma ena abun ba sauki sai ma abun da ya karu.
Anan ma Tsaban barikancin zahida ya sata kwata kwata ta dena saukowa enda yake, don muddin yana koya mata abu, bata zama nesa da shi
Dole Sai ta san yadda zatayi ace ta dan mannu da shi ko ta halin yaya ne,
Gashi asalin ta dama ba kayan mutunci ta saba sawa ba.
A kwana a tashi har an kai kusan 3 weeks ana abu daya ,
Abun na mugun damun jasmine amma sai ta ringa dannewa a ranta.
don ko ta yi fushin daga baya kuma inyazo ya marairaice mata sai taji har ta hakura
Saukin abun da ta samu shine ta riga da ta soma karatun ta online yau har ta kusa cin 1month daga ciki part 1.
Kullum Sai ta makale a dakin tayi shiru batare da ta fito ba har tayi bacci.
Ashween kuwa yana zaune ne kawai amma Shi kansa bajin dadi yake ba don ya gama karantar zahida,ya dago duk abunda take ciki
Amma da shike bata taba masa jasmine sai ya kyaleta ya zuba mata ido yayi kamar baisan meya keyi
Yau ma kamar kullum sai 1 saura ta barsa ta bi ta gama sashi a hot sit nonuwan ta kaf rabi a waje don sleeping dress ta sa ta zauna gaban sa sai juyi take
Duk yadda ya so ya na kaucewa amma ena zahida sam bata fahimta,
Don tsaban sunkuyar da kai akan screen ya sa wuyar sa har na masa ciwo kwata kwata baya sha'awan dago kan sa bare ya kalle ta
Zahida ko a Tunanin ta rashin yawan dagowa ya kalletan kawai don ya damu ya koya mata ne shyasa yake bada hankali sosai amna a ranta tasan karya ne namiji ya zauna gaban ta ahakan baiji ya taba ta ba .
A bangaren sa kuma Ita bata masan tana dada hura masa wutan mugun missing din jasmine din nasa bane
Ga bacci ya gama damun sa hasken system ya gama cike mai ido
A haka dai da kyar ya lallabata ta kyalesa ya nufi site dinsa
Yana tafiyar sa a Dai dai bakin kofar ya ja tsaya ,don daga yadda kofar yake yasan ba a rufe take ba alaman yanzu aka shige ciki
Kamar wanda aka zugashi nan ya sa hannu ya dan tura ai kuwa kofar ta budu ba wani kara.
Daga tsaye Ya kare ma dakin kallo komai neat gata chan ta rufo haar kai ...tayi luf gefe daya.
Murmushi kawai yayi don yasan idon jasmine biyu,kuma yanzun ta shigo dakin har ta mance bata kashe wuta ba..
Tuni yaji baccin ta soma washewa a idon sa
nan yaja kofar ya kulle da kyau ya yo kanta a nitse,...
Tana jin tahowar sa Kirjin ta na gaf gaf sai zaro ido take a cikin bargo' tace wayyo Allah na kardai gani yayi ena leken su?
Nan ta hadiye yawu a hankali,.ta lumshe ido tana cewa shikenan yau naji kunya.
Bata karasa ba taji mutum agefen ta, zaman shiru yayi yana kallon bargon setin fuskan ta ,sannan ya danyi murmushi ya janye da karfi,
Da sauri ta juya masa baya,
Hakan ya dada sa shi dariya ganin bata ko cire kayan jikin ta,
Riga da skirt ne na material kanta har da daurin dankwali.
Yace uhmm lallai karatu yayi karatu, ashe har ana mancewa da kai in ana karatu?
Tayi shiru ta dauke numfashi tana jin haushin kanta,
Nan ya daure fuska yace jasmine,
Ta bude ido buut, amma bata amsa ba kuma bata juyo ba
Hannu ya sa zai juyo da ita tayi saurin matsawa gefe,
Yace ai dama nasan ba baccin ki kiye ba
C'mon get up and tell me Ena kika fito?
Ta na shiru ,tayi kyam kamr batta jin sa
Nan Ya yunkuro ya kamo ta kamar baby ya dawo da ita daf da shi,
Har yanzun Sam ta kame jikin ta taki juyowa su hada ido
Ganin haka ya sa Sai ya sake ta abunsa
Nan tashi yayi ya soma balle rigar sa ya nacewa bazaki amsa ni ba ko,
Ai Tanajin motsin ya fara hakan ta mike zumbut tayi tsugono kan gwiwarta a saman gadon
Takune fuska tayi kamar an kama barawo tace, yaya ba..ki..n kofa, bakin kofa naje fa..
yace yimin shiru karya ne banan kika je ba
Yanayi yana rage kayan jikin sa,
Nan ta soma daburce wa tace uhm.uhm yaya to ka tsaya mana.
Yace in na fada miki in da ki kaje dai kisani nine boss dinki a dakinnan,u will do evrything i want Sannan ko tari sai nace ki yi ,kin yarda?
Tayi saurin cewa ah'ah.yaya to ai zan fada,
Anan na tsaya kan step wallhy banje ko ena ba.
Ya harare ta Yace aikin banza ,sai da kika bari nagama cire kaya? Ai kinyi latti,kuma
Kema sai kin cire naki kafin na yafe miki.
Nan ta soma birgima kan gadon tace ni wallhy ban yarda ba ai nafada maka gaskiya,
Ko kula ta baiyi ba ji kawai tayi an kashe wutar dakin yayi wuf ya lalumo abun sa ya soma lailayata tana shagwabewa cike da kewar jikin na shi
Daga nan baba abunda yake tashi a dakin banda
Nishi da kananun kuka.
Shi kansa sai da ya gane cewa tayi missing din sa sosai,don ko da ya sata masa blow job batayi dogon yi masa rigima ba haka suka kwashi soyyar su cikin dare sannan suka yi bacci
Washe gari da sassafe bayan ya dawo daga masjid
Ya kuma komawa kamar kar ya tashi ajikin ta haka yake ji ,don tun da suka jone yake famar kissing din gefen wuyar ta lips dinta da gefen boobs dinta baiji kamar zai bari ba
Jin karar alarm 7.00 ya sashi sasaautawa yana yunkurin sa stop don ya je ya shirya
Itako ganin zai tashin da gaske ya barta nan ne jarabar nata ya tashi sam ta kane a jikin sa , ta tsoma tsokano sa da dabara sai da suka kusan maimaita abun da sukayo da daddaren..
Daga bisani dan dolen sa ya lallabata ya samu ya nufi dakin sa don ya samu ya shirya ya fito don yau kam ya san ya gama buga latti
Tana jin rufe kofar sa ta sauko itama ,Murmushi takeyi yayin da ta jawo towel a kasa ta daura kirjin ta ta shiga bathrum don daga daren jiyan zuwa yanzu saida taji kamar anrage mata wani nauyin kishin daya tokare ya addabe zuciyan ta.
Yana tafiya a hankali Rigar sa a hannu bai mayar ba ya bar kirjin sa a bude yana tahowa sama a hankali zuciyan sa na dada kewar matar sa har bai san sanda ya karaso kofar dakin sa ba
Yana ture kofar dakin nasa yaji abude abun ya mugun basa mamaki yana kutso kai kuwa sukayi ido hudu
Da zahida..
Zahidan har ta kammala zaba masa kayan da zai sa agogo, takalmi, turare komai ta jere su bisa layi akan gadon,
Tsaki ne ya kufce masa Ya lumshe idon sa alaman o Allah na yau ga fitina .
Ko ajikin ta saima dada gyara zaman rigarta take tana zagowa don tasa meshi
tanayi tana masa murmushi tana jiran taji reaction dinsa akan suprise din data masa
A ganin ta ba karamin kokari tayi ba ,don tasan ita kanta komai mata ake yi ,wannan din ma duk mrs hidayat ce ta gaya mata ya zatayi sannan ta yi.
Kafin ta is daf ta soma cewa good morning han..ds..o.m.e some..
Sai maganan ya kasa fitowa ta kafe sa da ido tana kallon sa galala
Yanzun ne take ganin yanayin sa, a cukwikuye yake koman sa a wargaje ,ga wandon nasa har ya soma saukowa yayi sagging kasa kasa ya bayyana half closed boxers din sa boro boro ta ciki.
Sai da kirjin ta ya buga guf guf sau tara
Tace ena kafito haka?
Shima Sai yanzu ya lura da kansa sai yayi tsuru tsuru kalar marar gaskiya baice uffan ba shima ya zuba mata ido
Kamar uwar sa haka ta cigaba tace
Da bangan ka akan gado ba I tot ka na masallaci ne. ..amma, ya kuma naga riga a hannu,?
tana dada tahowa daf daf tana kare masa kallon kure ta sake cewa da karfi
oh my god ashween,!
Where is your belt?.
*kikikiki ,Abeg my sweet fans help ashween answer dat past question paper ni kam gudu🏃♀🏃♀🏃♀🏃♀😂🤝🏼😜*
comments for next!🤒
*surriem*
[23/08, 05:42] +234 806 071 2446: *⚜BRILLIANT WRITERS ASSO🖊*
💔
*SO MAKAMIN CUTA*
_'the sword of evil love'_
_Story and written by_
*SURAYYAHMS*🔥
*DEDICATED TO-*@UMMERHERNY NERSALLAH.
*Alhamdullhi is just a 1 day drift,my people my friends and fans i cnt mention all "NAGODE sosai da kulawar ku...am perfectly ok yanzu kam. jazakhallhu khairan 4 zha prayers.*
*Page▶47*
Ashween daya san baida bakin magana sai ya tsaya gaban ta yayi shiru ,itako ta kafe sa da ido sai hura hanci take tana jiran ya fadi wani abun
Allah allah zuciyan ta yake ya fadi wani abu daya shafi jasmine ta hau ta zauna sai ya tabe baki yace,
And you,what are you doing here in my room da sassafen nan?
Harara ta Balla masa tare da kallon dama ban saba zuwa nan bane ko me,?
Yace yes,i mean waya bude miki kofa?last i rembr ba wanda yake da key dina agidan nan.
kinsan bana so ko?
Yabi ya daure fuskan sa ya ce" oya bani key din,ya ishe ki haka
cikin takaici take kallon sa tace mene? Ashween ena tambayar ka wani abun baka bani amsa ba sannan zaka kawo min wani maganan banza..
Im ur wife to be for god sake, miye laifin in ena da key din dakin ka..wani abn kake a dakin da baka so kowa ya shige bada izinin ka ba har ni din ma? Look baby i cant take ol dis shysa na dauki key ma kaima nima.
Ash dake kallon ta tana zuba Tuni ya juya fuska ya dada daurewa kamar uwar shi take zaga
Cikin tsawa da bacin rai ya dakatar da ita Ya ce i said give me d key now,bana son surutu
Nan ma Ta challa masa wani hararar Dan dole ta dauko spare kin din dake makale a dayan hannun ta ta mika masa ,
Fauce abunsa yayi
Ya dubi bakin kofar waje yace oya get out tunda kince maganan banza nake fada miki.
Ta budi baki rai abace zata balbale shi ya jawo ta da karfi har bakin door yace out.ya mata nuni da waje fuskan sa ba alaman rahma
Tsaban yadda ranta ya cunkushe da takaici bata iya sake yunkurin tankawa ba,Tsaki kawai taja rai a bace tayi fuuuuu ta bar arean wajen baki daya
Sauke ajiyan zuciya yayi ya dan yi dariya don shi kansa ya san baida bakin amsa tambayar nata.
Nan ya tarkace kayan data fito masa da su akan yasa ya mayar gefe ya shiga wanka abun sa.
Zahida Tana kasa tana jeka ka dawo ranta a dagule ,don kuwa taso taji ena yaje da sassafen sannan ya dawo haka,zuciyana na bani wani abu amma bakomai dai cewar ta cikin nazari
Ganin abun bazai fita aranta ba Hakan ya sa ta kwala ma karime kira ,a kunne tayi mata magana akan taje dakin jasmine taga ita me take ciki?
Nan karime ta saci hanya madel madel,tana yi tana dube dube kar aka mata
Lokacin shikuma ashween yaya shap shap har ya kammala shirin