Showing 15001 words to 18000 words out of 85263 words
Chapter 6 - MAIRO Complete Hausa Novels by Khadeeja Candy.txt
gaf da shiga ɗakin yace “gashi nan waje nima ban sanshi ba”
tashi momi tayi ta nufi kofar, yadda Siraj haka ita ta tararda shi tsaye murmushi momi tayi tace “Yarima ne yau a gidan?”
sai a lokacin ya juyo ya kalleta shima fuskarsa ɗauke da murmushin “nine Momi”
“kuma ka tsaya a waje”
“to ai ba amin iso bane”
kai momi ta girgiza “Yarima ai naga gidan ba bakonka bane gidan nan ai gidanku ne tunda kai ɗana ne”
momi na cewa haka ta juyo ta dawo cikin parlour.
kai ya ɗaga yana karewa bakin kofar kallo kamar sannan ya taka kafarsa ya shiga cike da takama,
yana zaunawa momi ta dire mishi drinks.
“yau Yarima an tuna damu? kodai wani abun ne ya kawoka?”
da kanshi ya shiga zuba drinks ɗin yana faɗin “ziyara ce na kawo muku momi”
momi tayi dariya “aiko ka kyauta ya aiki to ya kuma gida?”
saida ya kurɓa drinks ɗin kusan so uku sannan yace “Alhamdulillah”
kallon parlour yake ta ko ina kamar mai neman wani abu.
can ya kalli momi yace “gaskiya momi Siraj bashi da tarbiya”
ko kaɗan momi bata jidaɗin maganar ba amman haka ta haɗiye tayi murmushi “yayan zamanine sai hakuri kannen naka”
taɓe baki yayi ya juyarda fuskar wani gefe.
momi zatayi magana Mairo ta fito kicin rike da abu a hannu tana faɗin “mumi kinga ni duk na wanke shuwakar kuma ta fita” maganar take tana kallon kujerar da Yarima yake zaune dan bata gane ko wanene ba,
momi tace “thom naji jiki gani nan zuwa”
yana juyowa suka hada ido murmushi ya sakar mata.
waje Mairo tayo da ido ta buɗe baki ta nufoshi da gudu rike da shiwakar da sauri momi ta tashi tsaye kamin ta rikota ta rumgumeshi har cup ɗin dake hannunshi ya faɗi.
[11/9, 6:53 AM] Khadeeja Candy: . MAIRO ...♡*
*BY*
*_KHADEEJA CANDY_*
*16*
fisgota momi tayi ta jefar k'asan carpet “lallai Maryam baki da hankali daga ganin mutun baki san inda ya fito ba ki wani rumgumeshi dubi yadda kika bata masa riga”
momi ta kalli yarima “dan Allah Yarima kayi hakuri hankaline bata da”
cikin kuka Mairo tace “nida hankalina niba mahaukaciya bace”
hannu momi ta ɗaga zata ɗaketa Yarima ya rik'e “no momi plz”
hannu yasa ya ɗago Mairo yana bata hakuri,
kuka Mairo tace yanzu ta fara daman mai nema a duhu balle an yada duk yadda yaso tayi shiru k'iyawa tayi.
fuskarta ya kama da hannayensa biu ya rik'e iya karfinsa ta kasa juya fuskarta shi kawai take kallo.
“yi shiru kinji in kina son na baki apple da abu mai daɗi”
kai ta ɗaga “to na daina”
“good girl”
handkerchief ya ciro ya share mata hawaye ya cire mata majina,
juyawa tayi tana hararar momi k'asak'asa ta gefe Yarima yayi murmushi ya rika hannunta ya “muje ki raka ni”
lakkame masa hannun tayi “ba kace zaka bani abun daɗi ba”
baice mata komai ba ya kalli momi yana murmushi yace “ni ban wuce momi in Qasin yazo ki gaishe shi”
fuska a sake momi ta amsa mishi “to zan faɗa miki mun gode a gaida gida”
kuɗi ya ciro masu ɗan dama ya aje mata sannan ya fice rike da hannun Mairo.
motarsa ya nufa harya buɗe rike yake da hannunta yana zaunawa ya kama ɗayan hannum ya rike “faɗa min miye dan gantakarki da gidan nan?”
turo masa baki tayi “to ni nasan mi kake nufi ne”
shiru yayi yana tunanin yadda zai mata ta gane “faɗa min momi mamar suwa ce?”
kai ta ɗaga sama “maman yaya da Siraj da Usman da Nura su kenan”
“good ke kuma ina mamanki?”
“mu bamuda mama sai dai Gwaggo tana can gida”
“yauwa to faɗa min ya akayi kika zo nan gidan?”
“da sukaje can suka zo dani nan gidan”
“to faɗa min Qasin yace miki wani abu da ya gamu tare?”
“a a baice komai ba”
banɗir ɗin 500 ya ciro ya dora mata saman hannu yana faɗin “karki faɗawa kowa munyi wannan maganar dake kinji”
da karfi tace “to bazan faɗa ba” tana wani kallon kuɗi tana dariya.
har kasa ta duka tana masa godiya,
kunnenta ya kamo yana faɗin “duk kika faɗawa wani saina ɓata dake kuma bazan sake miki komai ba”
ɗagowa tayi tana kallonsa “wlh ba zan faɗa ba ko za a kasheni”
murmushi yayi “yauwa jeki kar moni taga kin daɗe”
tashi tayi da gudu ta nufi cikin gida.
saida yaga shigewarta sannan yayi ma motarsa key.
kaura suka tashi yi da Qasin daya kunno kai cikin gidan shi kuma yana k'ok'arin fita da sauri Qasin ya bashi hanya dan yasan shi ba jaye mishi zaiyi ba, saida ya fita sannan Qasin ya karaso parking space a ransa yana mamakin abunda ya kawo Yarima yanzu,
da sallama ya shigo parlour momi ta amsa masa Mairo ta nufeshi da gudu tana nuna masa kuɗin “yaya ka gani Yarima ya bani duka kuma ni kadai”
kuɗin ya karɓa ya duba yana kokarin zaunawa yace “momi miya kawoshi yanzu kuma”
“jiyara ta kawoshi kuma yace a gaishe ka”
“a gaishe ni? yanzu fa kasa bari yayi na shigo saida na kauce masa”
momi tace “to ai kasan halin kayan ka”
Mairo ta riko hannunsa “yaya kuma harda mumi yaba kuɗi masu yawa”
lakatar mata hanci yayi “ke wai ba ance miki momi ake cewa ba ki daina cewa mumi”
turo baki tayi tana kallon momi “to kuma yaya momi tace mun banida hankali”
kamin Qasin yayi magana momi tace “ai ba kida hankaline Maryam”
kara ɓata fuska Mairo tayi “kaji ko?”
Qasin yayi dariya yace “haba momi Maryam fa nada hankalinta komai na hankali take dan Allah ki daina ce mata mahaukaci”
“Allah ni bana mata ɗaukar masu hankali kaga abunda tayiwa Yarima yanzu?”
“mi ta masa?”
“bata fa sanshi ba daga ganinshi ta tazo a guje ta rumgumeshi ga hannayenta ba kyau har cup ɗin hannunshi ya faɗi”
Qasin ya kalleta “amman ya dakeki ko?”
momi tace “bai mata komai ba dama zan daketa hanani yayi inajin yan k'aurai ne bisan kai harda fa kuɗi ya bata”
murmushi Qasin yayi ya shafa kan Mairo.
yace “ya santa ne shiyasa”
“ina ya santa?”
nan ya bata labari kamar yadda Mairo ta faɗa masa da kuma haduwar da sukayi Dubai Mall,
Momi tace “shiyasa kika rumgumeshi ni ai nayi mamaki yadda naga ya sakar mata fuska harda share mata hawaye”
uhum kawai Qasin yace yana kallon siraj dake saukowa downstairs.
“Maryam faɗa min mi Yarima yake ce miki daya rike miki hannu?”
wani irin ɓata fuska tati ta ɗago tana kallonshi “ni baice min komai ba kawai yace yace yace yana siyomin kayan daɗi kuma kuma yana in yana gaida momi”
taɓe baki yayi “aikin banza”
momi tace “kaga halin nan naks Siraj sam bana sonsa ai kodan girmanka da yayi yaci ake ka gaisheshi amman kaki”
“wlh momi matukar bai sauke wannan girman kan dake tare dashi ba to baza mu taɓa haɗa hanya ba”
cikinsa momi tayi da faɗa “bana fason shashanci Siraj bai girmeka miye abun girman kai a ciki mutun ya tako kafarsa har nan cikin parlour nan ka kasa yi masa magana kaifa da kanka ka buɗe masa kofa ina ruwanka da girman kansa”
murmushi yayi ya nufi kofa “Siraj”
kiran Qasin ne ya juyo dashi “na'am yaya”
“nasan bai fika da komai ba amman ka rika masa magana tunda momi bata so”
kai ɗaga masa ya fice.
candynovels.wordpress.com
© *Khadeeja Candy*
[11/5, 9:43 AM] Khadeeja Candy 🍧: *♡... MAIRO ...♡*
*BY*
*_KHADEEJA CANDY_*
*17*
tsaki momi taja “da gaskiya Yarima da yace Siraj bashi tarbiya”
kallonta Qasin yayi “shi yace haka?”
“eh”
“shi Yarima har ya iya buɗe baki yace Siraj bashi da tarbiya”
momi tace “ai da gaskiyarsa ace murun ya shigo ka kasa masa mana dama fa na tambayeshi cemun yayi baisan ko wanene ba jifa”
“haba momi duk abunda Siraj ai baici ace gaban idonki ya furta bashi da tarbiya ba shi har ya isa yayi miki wannan maganar gaban idonki duk fa wadda ya aibanta maka abu kaiya aibanta babu wadda zai buɗe baki kaf duniyar nan yace yayan gidan nan basu da tarbiya”
cikin faɗa yake magana cike da jin zafin maganar.
momi tace “miye na wani tada jijiyar wuya akan wannan maganar”
tashi yayi tsaye yana faɗin “hmm iskancin Yarima yayi yawa sai yayi nadamar furta wannan kalamin”
tashi ita momi tayi tsaye “Qasin bance kayi rigima da shiba wannan maganar kuma ta wuce karka kuskura ka masa wani akan wannan maganar kaji na faɗa maka”
tana kawai nan ta nufi upstairs.
Mairo tayi war da ido ta rufe baki “tho momi tayi fushi kuma kaine”
murmushi yayi ya shafa kanta ya fice.
saida momi taji ficewarsa sannan ta fito tun kamin ta karasa saukowa Mairo tace “momi yaya yasa kinyi fushi ko?”
momi ta karasa saukowa tana faɗin “a a ni banyi fushi ba”
“to mi yasa kika masa faɗa kuma kika shige ɗaki saida ya fice kika fito?”
basarda maganar momi tayi “muje cikin mu karasa girki kar babanku ya dawo bamu kare ba”
da sauri ts nufi kicin momi ta rufa mata baya,
*_washe gari....._*
tara saura Qasin ya shigo part ɗin momi zaune ya tararda ita tana kallon aljazeera news saida yaɗan kalleta sannan ya zaina kusa da ita yana gaisheta,
juyowa tayi ta kalleshi fuskarsata ba yabo ba fallasa bayan ta amsa tace “ga abun breakfast ɗinka can inka kare zamuyi magana”
faduwa gabansa ya ɗanyi jin harsun karya basu jirashi ba,
su jiki a sanyaye ya kalli momi yace “ke har kun karya ne?”
“eh yau tea kawai nayi su Usman da Nura sunci nasu sun tafi makaranta”
“ke fa momi?”
“ni tun part ɗin babanku na karya nida Siraj maryam ce kawai bata tashi bachi ba”
bai sake cewa komai ba ya tashi ya nufi dining.
ruwan tea kawai ya zuɓo ya dawo kusa da momi ya zauna “momi wace magana ce?”
shiru momi tayi na ɗan wani lokacin kamin ta kalleshi tace “akan maganar matarka ne”
faduwa gabansa ya ɗanyi “momi wani abun ne?”
“a a ba wani sabon abu bane kawai dai na gaji da dafa maka abinci kana ci,
matarka na kwance tana yadda taga dama da aurenka ace kullum sai kazo nan kaci abinci kaci na rana kaci na dare banda na safe tu na maka wannan lokacin da baka da aure yanzu kan bazan maka gaka ba”
Qasin jim ya ɗanyi sannan ya kalli momi yace “momi bata saba bane kota girka ba wani daɗi yake ba”
“to ta rika girka maka haka nan ko ruwa ne ta rika dafa maka kana sha daga yau dai bazan sake aje maka abinci ba kodai kayiwa kanka abun kunya kaci na kasuwa ko kuma ka cilasta mata ta girka maka”
“to momi a bamu maryam saita ri..-”
hannu momi ta ɗaga mishi “dan Allah karka soma na baka maryam ita da bata san zafin gikinta ba ko? kai da ka iya kare mata in anyi magana ka iya kareta ita yar masu kuɗi yar boko bata iya komai ba sai hutu ko to nadai faɗa maka kuma bazan bada maryam ba in yar aiki zaka ɗauko ya rage naka”
kansa na kasa har momi takai aya,
ko kaɗan bai jidaɗin maganar ba.
“shikenan momi zan san abun yi shine kawai matsalar?”
kai ta ɗaga mishi tana kallon Mairo dake saukowa sanye da kayan bachi.
murmushi ya sakar mata “maryam kin tashi?”
“eh momi ina kwana yaya ina kwana”
“lafiya kalau kin tashi lafiya?”
kusa da momi ta zauna tana “kalau momi yau ba ayi kari ba?”
“anyi kinga naki can kan dining”
zata tashi Qasin yace “momi nafa nema wa Maryam makaranta”
sai lokacin momi ta ɗan sakar masa fuska “amman kuwa daka kyauta gaskiya a ina?”
“nan tudun wada Alex international school makarantar nada kyau kuma suna karatu sosai”
wani daɗi Mairo taji ta riko hannunshi “yaya da gaske?”
“da gaske mana ina miki karyane?”
“a a kuma zanje?”
“eh yau zamuje su tantanceki in aka shirya komai saiki fara zuwa”
tashi tayi ta shiga rawa tana taɓi da hannu momi tayi dariya “yau fa abun nema ya samu sai a dage ayi karatu in yaso sai a samu wadda zai rika miki lesin kina ɗan karawa”
Qasin ya tashi yana faɗin “nima haka nake sonyi yadda zatayi ssurin fahimta da kuma islamiya sai a nema mata ta na kusa kidai shirya mata kamin 11 sai muje ayi komai”
“to saika fito”
Mairo ta kalleshi “yanzu zamuje?”
“a a saikin karya kinci abinci”
“to bari nayi sauri”
da gudu ta nufi dining shi kuma ya fice yana murmushi,
''' * * * '''
tunda suka fita sai basu dawo ba sai dare Qasin na rike da hannunta suka shigo parlour.
Siraj ne ya taresu yana zolayar Mairo “eyye yar kauye an sata makaranta eyye aiko za a ga kauyanci kai”
murguda masa baki tayi “eh naji koma minene naji mai k'aton kai”
momi tayi dariya “a a maryam kan yar birni ce ko?”
nan Mairo ta nufeta “eh momi kuma karantar nada kyau kuma gidan sama ce har sun bani kayan makarata kuma momi wlh suna ta turanci harda yan yara”
Siraj yace “ke kan harki kare bazaki gani komai ba sai shinkafa”
ɓats fuska tayi “momi kin jishi ko?”
momi ta shafi fuskarta “ke kyaleshi xuwazuwa kema zaki iya ai da tambaya akan zama malami”
dariya tayi ta kwanta jikin momi tana rufe ido,
momi tana kallon Qasin tace “an kare komai ko?”
“eh anyi komai sunce monday zata iya fara zuwa ga uniform nan sun bata na biya kuɗin scul bos zata rika zuwa 7:30am tana ɗaukar ta in kuma suka tashi zata kawo ta”
“to Allah ya taimaka abbanku ma ya jidaɗi sosai”
murmushi yayi ya tashi “bari naga abbah naje na kwanta”
kai momi ta ɗaga mishi Mairo ta ɗago tana kallonsa “baza kaci abinci ba?”
kallon momi yayi dake kallonsa,
can ya ɗauke kai yace “bana jin yunwa”
ya sun kuyarda kai ya fice.
candynovels.wordpress.com
© *Khadeeja Candy*
[11/5, 9:43 AM] Khadeeja Candy 🍧: *♡... MAIRO ...♡*
*BY*
*_KHADEEJA CANDY_*
*18*
wasawasa Mairo ta fara karatu a'na mata lesin a gida na makaranta ma Qasin ya sakata.
in kuma lokacin islamiya yayi momi ta tura bata samun zama inba weekend ba da dare ma Siraj ne yake tisa mata ko Usman,
*_2:30pm..._*
schools bus ta sauke Mairo.
da gudu ta shigo parlour tana faɗin “momi yau”
bata karasa magabar tayi shiru ganin Yarima zaune saman kujera.
ware mata hannaye yayi yana murmushi kaɗan kaɗan ta karaso tana kallon upstairs.
saida ya mata kiss a goshi sannan ya rumgumeta,
da sauri ta ɗago tana masa magana kamar mai raɗa “ina momi?”
schoolbag ɗinta ya shiga cirewa “bata nan nima ban tararda ita ba”
“tana ɗaki ko tana kicin”
kai girgiza mata “bata nan ta fita”
“a a bari dai na duba”
kicin ta nufa ta fara duba bata ga kowa ba nan ta nufi ɗakin momi nan ma bata nan haka ta fito ta nufoshi hannu a baki ta ɓata fuska,
hannu ya mika mata yana murmushi “zo nan bana faɗa miki bata nan ba”
ba musu tazo kusa dashi ta zauna hannu yasa ya cire mata takalmin makaranta da safa ya kara janta kimusa dashi ya riko mata fuska,
“pretty gal wani sirrin zanyi dake”
shiru tayi sannan tace “na minene?”
“bazaki faɗawa kowa ba?”
“wlh Allah ni bazan faɗa ba kofa wannan da kace karna faɗa har yanzu ban faɗawa kowa ba”
hannunsa yasa yana taɓa lips ɗinta “da gaske kodai kin faɗa?”
“wlh ban faɗa ba”
“yauwa haka nake so wannan ma karki faɗawa kowa kuma karki bari kowa ya gani kinji zan baki abun daɗi da kuɗi kinji”
“tho amman ka xaka kawo min kayan daɗi da gaske harda ice cream da madara kuma kaje dani yawo”
hannunsa yasa yana shafa gefen fuskarta “zan miki duk abunda kike so matukar zaki mun abunda na saki”
da sauri tace “zanyi minene?”
“zan fada miki zaki daiyi ko?”
war tayi da ido “eh da gudu ma”
murmushi yayi ya shiga mata chakulkuli tana dariya saida tayi mai isarta ya jata jikinshi ya rumgumeta yana shafa bayanta,
“Maryam....”
kamar daga sama taji muryar Qasin da sauri ta ɗago tana ganinshi jikinta ya shiga rawa Yarima kuna bai fasa shafa bayanta da yake ba koma ɗagowa baiyi ya kalli Qasin ba saima haɗe fuska da yayi yana wani tsusar baki da yake na salon iskancin.
tsawa Qasin ya katsa mata “mi kike nan?”
tashi tayi tsaye cikin rawar murya tace “momi bata nan”
“bashi na tambayeki ba?”
razana tayi sosai tayi bayabaya tana son yin kuka zatayi magana Yarima ya tari numfashinta ba tare daya kalli gurin da Qasin yake ba “ba komai take ba miye matsalarka?”
kara haɗe fuska Qasin yayi yace “I thought da ita nake Magana”
tashi Yarima yayi tsaye yasa hannayensa Aljihu ya nufi Qasin cikin wata tafiya ta isa da tak'ama,
saida ya isa daf da fuskar Qasin ya sakar masa wani shu'umin murmushi yace “don’t put words into my mouth. I have got plenty to say”
wani kallo ya watsa masa tun daga samansa har kasa ya ɗauke kai ya fice.
wani kallo Qasin ya bishi dashi cike da jin haushi can ya juyo ya watsama Mairo wata muguwar harara,
aiko jikinta ya kara shiga rawa kamar mai jin sanyi.
cikin tsawa Qasin yace “baki san wanene Yarima ba ko miya tsayarda ke gurinshi?”
kasa masa magana tayi babu abunda zuciyarta take nuna mata saita shige cikin ɗaki ta kulle karya ɗaketa duk da bai taɓa dukanta ba amman haka zuciyarta take nunama ganin yadda yake harararta,
hankalinta bai kara tashi ba saida taga ya nufo gurinda take,
sakar masa ido tayi saida ya kisa kawowa kusa da ita ta watsa da gudu,
cikin zafin nama ya kaɗe mata k'afa ta faɗi.
gashinta ya riko ƴya tada ita tsaye “ina zaki ba tambayarki nake ba?”
fashewa tayi da kuka tana rokonsa “dan Allah kayi hakuri ka yafe min bazan kara ba wayyo Gwaggo momi”
saida ta kira momi ya tuna da ita da sauri yaja hannunta suka nufi kofa.
tana masa ihu ya buge mata baki yana mata alamar tayi shiru ba shiri ta rufe baki tana son mayarda kukan,
part ɗinsa ya nufa da ita wani emptyroom ya nufa da ita.
saida suka shiga sannan ya sake mata hannu ya kulle ɗakin ya zare bel ɗinsa ya buɗe mata ido “mi ya kaiki kwanta masa a jiki?”
baya tayi tana kuka ta kasa mace masa komai,
matsowa yayi yana faɗin “duk na sake ganin kin rumgumeshi saina miki shegen duka na rufeki cikin ɗakin nan babu wadda ya isa ya ceceki”
sai a lokacin ta soma magana “dan Allah yaya kayi hakuri bazan sake ba wayyo momi”
bel ɗin ya ɗaga sama kamar zai buga mata wani irin ihu ta saki tayi cikinshi ta rumgume mishi kafafu tana kuka,
“lafiya Qasin miya faru?”
mansura ce take masa tambayar tana jijjigar kofa.
nan Mairo ta koma kiranta “anty mansura zoki ceceni”
ɗagota “aya rufe min baki”
da sauri tasa hannu ta toshe baki tana ɗaga masa kai.
juyawa yayi ya buɗe kofar ya dawo parlour bel ɗin dake hannunshi mansura ta rika kallo kamin ta kunno kai cikin ɗakin tana duɓe duɓe,
bata ga