Showing 66001 words to 69000 words out of 100116 words

Chapter 23 - UMMIE Hausa Novels PDF By Autar mama.txt

10 Nov 2025

3444

ya shaka ma ta but daga nan bata sake tuna komai ba, hakan besa tayi wa Zayd magana ta cigaba da hashashenta...
Da sauri fa kalli Zayd ta ce " Shehu!

Cike da mamaki ya kalleta ya ce " Me shehun yayi?

Shuru tayi a ranta ta ce " So Shehu can stopped to any level dan ya cimma nasara a bukatar shi? Me ya aikata? Dagaske yayi zina da ita kamar yadda tunaninta ya bata ko kuma yayi framing dinta ne saboda mijinta ya saketa? Da chan yasan yana sonta yake ma ta wannan cin kashin lokacin da take gidansa? Meyasa zai ma ta haka?

"Zarah! Zayd ya kira sunanta ganin kamar ta b'ata.

Hawayene suka zuba idanunta tabbas wannan dalilin yasa Zayd ya shiga damuwa har dokin zuciya yasa ya kaishi ga sakinta! Ba laifinsa bane amma ai shima ya kamata yayi bincike! Anya kuwa ma hakane? Ta fada aranta.

"Zarah me kike tunani? Zayd ya fada yana kallonta.

Goge hawayenta tayi ta ce " Me Shehu yayi? Ka fada min gaskiya!

Hannunta yake konarin rikowa ta tashi da sauri tana matsawa baya ta ce " Me yayi? Shuru Zayd yayi dan besan me zai ce ma ta. Zarginta ua tabbata ganin yadda maganar take da nauyin furtawa a wajen Zayd.

A bakin gado ta zauna tana dafe kanta cike da takaici, bata jin shehu zaiyi zina da ita a yadda ta sanshi dai duk da tasan bashi da kirki amma tasan da kyar ya aikata abu irin haka!
"Zarah Dan Allah kiyi hakuri i realized my mistake wallahi! I act before i think shi ya janyo duk wannan"

"Ka fita zan kwata" Ta fada tana hawa kan gado.

Matsowa yayi inda take yana kallon fuskarta juya masa baya tayi ranta duk ba dadi 'Zayd me iya bada shedarta ne akan bazata aikata irin wannan abun ba amma gashinan har ya yarda bayan yasan waye Shehu.

Hannunsa taji a gefan cikinta da sauri ta tashi zaune tana kallonsa. Shima kallonta yakeyi. A hankali ya ce " Zarah! Nayi kewar lokutan da muka kasance tare! Dan Allah kiyi hakuri"

"Na hakura" Ta fada tana canza direction din kwanciya yadda bazai iya tabota ba.

Murmushi yayi kadan yana kallonta. Itama kallonsa take kafin ta juya masa baya. Matso da wheelchair machine dinsa yayi jikin gadon yana kokarin hawa amma ya kasa dan ya kasa daga kafarsa. Tashi tayi zaune tana kallonsa ta ce " Me haka ne Zayd?

"Please Zarah! Ya fada yana narke fuska. " Na hakura ai kasan dai yanzu mu ba ma'aurata bane ba kyau ka fita kuma kasan shedan"

"Babu abinda zan mini Zarah! Infact ma babu abinda zan iya, just relax"

"Zayd bansan me kake yi a dakin ba har yanzu" Aunty ta fada tana shigowa. Kallon Aunty sukayi a tare itama su take kallo kafin ta ce " Muje dare yayi" Ta karashe maganar tana kallon Zayd.

Shafa kansa yayi kadan yana kallon Auntu sannan ya amsa da toh.

Washe-gari Zarah na feeding din Khaleel Ummie ta shi go tana fad'in " Ummana Uncle Zayd ya ce wai wannan k'anina ne?

"Eh ko bakya so? "Ina so mana" Ummie ta fada tana hawa kan gadon kusa da Zarah. "Ummana in fada miki wani abu bazaki dakeni ba?

"Eh" Zarah ta fada tana kallonta. " Yaya Saleh ne yake taba min nono yana matse min kamar yadda Abba yake miki"

Wata mummunar faduwar gaba ce ta ziyarci Zarah zuciyarta ta buga da karfi. Da sauri ya daga rigar Ummie, aikuwa tavfara kirgyan dangi gasu nan sun fara tsowa kadan.

"Ummana kuma ina jin zafi sannan ya ce idan na fadawa kowa mutuwa zanyi bazan girma na zama likita ba, Ummana ni bana so na koma wajen Abba saboda Yaya saleh yana taba min jiki kuma malamin mu ya ce ba kyau namiji ua dinga tabawa mace jiki idan ba mata da miji ba sannan Abba ya ce ince miki ki koma gidansa idan ba haka ba wai almajiranci zai kaini in dinga bara, amma karki fada masa na fada miki ni dai bana son komawa gidan Abba ki tafi dani gidanku tare da Uncle Zayd"

Ummie ta karashe maganar hawaye na biyo kuncinta. "Kin tabbata Saleh be taba miki wani abu ba? Zarah ta fada muruarta na d'an rawa.

" Eh Amma yana samin hannu a cikin wandonsa kuma nidai bana so duk ranar dana ki sai samin hannu a cikin masai kuma ya hanani fadawa kowa a islamiyya ne malamar mu take fada mana bamu da abokin sirri irin uwa shiysa na fada miki kema karki fadawa kowa"

Shuru Zarah tayi dan ta kasa cewa komai idanunta duk sun ciko da kwallah, tana nan zaune Saleh zai lalata wa 'yarta rayuwa? ......

*manage*

Autar Mama ce.
✨✨ *UMMIE* ✨✨

_Labari daya danganci soyayya da kuma ƙalubalan rayuwa_

*FREE BOOK*

*MALLAKAR*
*Autar Mama*

*EXQUISITE WRITER'S FORUM*
(E.W.F)

*Follow me on Wattpad @Autarmama56*

I just published "Chapter 28" of my story "UMMIE". https://www.wattpad.com/1193278149?utm_source=android&utm_medium=com.fmwhatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=AutarMama56&wp_originator=3CJWnNWa7wnIsC%2FoELb6IgNzvgNm4ynk%2BLwJtbdNs8bb0GcSFTxHvcePreyw53FXrPF6ebqueRgiR7wSr9XikCv9vo%2BIX9sAgqq8UfSGTb4CcX%2BXj7o0LfLh3E%2Bszo79

*Idan zaki fara bi ki fara tun yanzu ba sai nayi nisa a dinga cewa daga page one ba, dan na wahala turawa lokacin da nake rubuta Ƙawaye*

*Comment da voting shi zai sa a dinga samun update da wuri*

*Whatsapp group pls banda maza, and idan kina group one kar ki shiga wannan duk abu daya ne*

https://chat.whatsapp.com/I1e40OT9rRwBgFU3xD0aYg

*Aslm inayiwa masoyana fatan alkairi, inamasu bibiyan littafin Momin haneef,tazomuku dasabon littafinta maisuna RA YUWAR SAFEENAT Labari maijike dad'umbun darasi yaudara cin'amana da kuma soyayya zai ilimantar daku kubiyoni acikin Labarin shi wannan littafin dakud'ine kiyi kokari kimallakeshi karkibari astaya baki labari bayida stada akan kud'i kalilan zakusamu 200 naira only kiyi magana tawannan number 07026368879*

*Ina kuma sanar daku zagwaguri zazzafan littafin mu maisuna kamar su d'aya kuyi kokari kunema akan kud'i kalilan 300 naira only👌*

*Taurari biyu kuma Matasan marubuta masu tasowa Sunzo muku da dadadan wanda zai nishad'antar daku masoya wannan Matasan marubuta ba kowa bane illa: 𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼,,𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈(𝙠𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝 ) Sunzo muku da sabon novels masu suna.

*𝙈𝘼𝙈𝘼𝙉 𝙉𝙐𝙎𝘼𝙄𝘽𝘼* tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝘿𝘿𝘼𝙍𝘼 𝘾𝙀)

𝙄𝙆𝙄𝙇𝙄𝙈𝘼 𝘼𝘿𝘼𝙈( 𝙆𝙮𝙖𝙪𝙩𝙖 𝙙𝙖𝙜𝙖 𝘼𝙡𝙡𝙖𝙝) tazo muku da littafin (𝙆'𝘼𝙉𝙒𝘼𝙏𝘼)
Kai dajin sunan labarin ma kasan basai an tambaya ba.

*(K'ADDARA CE)*
*Dandano! Dandano!!*

Hanan meye lefin mu dan muna cikin garin Saudiya? Muma bayin kammu bane K'ADDARA CE ta kawo mu cikin Saudiya. Hanan mai muka yiwa mutane suke jifan mu da mummunan kalma?. Cikin masifa Iman Ta zaburo bata yi magana ba ta damk'i hannun Sultana Tace" Ke Sultana muje ki nuna a hanyar shara-mansoor d'in Uban waye ya fad'i miki wannan maganar yau saina wuk'ance shi fuuu suka bar Hanan anan tasaki baki...


*K'ANWATA*

*Dandano!Dandano!!*


Mama kina ganin Abun da Salma taimin? Kin kasa mata magama. Jijjiga Mama take yi tana kuka mai tsuma rai..Mama ta d'ago jajayen idanun ta da suka ciko da kwalla Tace Rahama kiyi Hak'uri kanwar kice... Sharr! sharr!! Idanun ta suke zubar da kwalla da radadi had'e da zallar bakin ciki,take kallon sama ta daga hannayen ta sama tare da fad'in. Ya Allah ya Allah ka gana ganin Abun da K'ANWATA taimun ya Allah ka..


Ga maru buk'atar wannan novels d'in zasu iya tuntub'ar wannan numbobin. 09069080725 our +966599791573


Nomal. guda d'aya N 300 ne

guda biyu N 500 ne


Special guda d'aya N 500 ne

guda biyu N 1000 ne


Zaki iya biyan kud'in ki ta wannan hanyar. 3115484026 Ikilima Adam first bank

✌🏼Fitattu biyu masu ban mamaki🫀Hakika babban goro sai magogin ƙarfe 😍, Hakk'un wani kaya sai amale ke d'auka🐫, Fitattu biyu👯🏽‍♀sun shiirya tsaf domin nishad'antar daku 🤓 sun shirya tsaf domin fadakar daku🧠 sun shirya tsaf domin dilmiya zuciyoyin ku cikin bege da shauk'in so💋💞, wohoho tabbas ️sahun giwa👣 mai ɓadda na raƙumi 🐪,Fitattu biyu😍✌🏼 masu tafiyar k'asaita, sheƙi, da walwali hak'ik'a koda kud'in ka saida rabon ka😘🏃🏽‍♀️ Fitattun Ƙarshen shekara😍 salon su daban ne dana sauran domin natsuwa da tunani sunyi aiki pure love and romance abun dai sai wanda yakaranta😍 maza ku hanzarta neman naku karku bari abaku labari🏃🏽‍♀️

#Oum Sumayya:- *GAMIN GAMBIZA*✍🏽 Nrml 300 Vip 500
#Oum Ikram:- *SOYAYYA CE SILAH* ✍🏽 Nrml 300 Vip 500

Duka biyu 400👌🏼
Vip 700👌🏼
Via 4210014214
Eco bank and send the evidence of payment via 08139624956
Or mtn/airtel credit via 07017296839 banda vtu hoton kati kawai!


*Shafi na ashirin da takwas*

A hankali ya fara bud'e idanuwansa da sukayi masa wani bala'in nauyi, dishi- dishi ya fara ganin d'akin kafin kuma ya ga komai ya dawo masa dai-dai. Robar dake hancinsa ya zare yana runtsa idanu, ji yayi jikinsa yayi nasa nauyi sosai, kokarin takawa yake yi amma yaji ya kasa motsa kafafunsa.

Sabir ne ya shigo d'akin tare da Ummie da me yi masa magana. Idanuwanta ne suka sauka a Kansas, yana zaune ya dafe kansa hannunsa na jini dan ya cire har cannula da aka saka masa. Sunan Mama da Yusuf ta kira da k'arfi tana k'arasawa inda yake, kokati rike hannunsa me jini takeyi amma ya kwace yana zuba ma ta wani mugun kallo. Jinin jikinta tasha, a sanyaye ta mik'e Idanuwanta na cikowa da hawaye.

Yar rige² sukayi shi da Mama, ganin Farooq a zaune ba karamin dad'i suka ji ba, da sauri Mama ta nufeshi bayan tayi wa Allah godiya.

Zama tayi kusa dashi tana rik'e hannunsa dake zubar da jini ta ce " Yusuf kira likita"

Hannun Yusuf na rawa ya zaro wayarsa a aljihu yana latsa kira.

Mama sai shafa Farooq takeyi da ya runtsa idanunsa, abubuwan da suka faru har harbinsa da akayi, da sauri ya bude idanunsa yana shafa kirjinsa, aikuwa da dinki nan a kirjinsa har ya warke.

Kallon Mama yayi ya ce " Jiya?

Mama na kara danne inda jini ke zuba saboda ya tsaya ta ce " Ba jiya bane Farooq! Wata d'aya ne kawai babu a shekara" Ta k'arashe maganar hawaye na biyowa kuncinta.

Yusuf ne y dawo gefensa yana zama tare da fad'in "Sannu"

Kallonsa yayi yana dan yi masa murmushi. Likitan ce ta shigo tanayin sallama. Murmushi ne ya ziyarceta lokacin da ta ga Farooq a zaune.

Kara sawa tayi tana fad'in "Godiya ta tabbata ga Allah, Sannu Farooq ya jikin? Yanzu kana jin wani abu ne?

"Bana iya taka kafata" Cewarshi yana kallonta.

"Hakan na faruwa sakamakon rashin tafiya da bakayi ba har na tsahon shekara , amma hakan ba abun damuwa bane akwai magungunan da zaka sha sannan zaka dinga amfani da crouches na 'yan wasu lokutan nan da week daya komai zai dawo dai² insha Allah"

Godiya Mama tayi ma ta sannan ta tafi bayan ta rubuta prescription na maganin.

A sanyaye Ummie ta nufi bakin kofa zata fita, Mama ce ta kira sunanta tana k'arawa da fad'in " Ina zakije?

Kasa rik'e hawayenta tayi aikuwa ta fashe da kuka me karfi tana ficewa da sauri. Kallon-kallo Mama da Yusuf sukayi kowannen su cike da mamaki.

" Uncle Farooq me tazo zata rik'e hannunsa shine fa ya kwace ya harareta" Cewar Sabir yana komawa bayan babansa dan yasan kad'an daga aikin Farooq ya dakeshi.

"Farooq kenan! Bari kaji a wannan zamanin dai wallahi samun mace irin Ummie abune mai wahalar gaske kaji ko? Kuma dole kayi accepting dinta if not zaka ga fushina sosai"

Ta shi tayi ta fuce daga d'akin. "Taso kayi brush yanzu zan kawo maka abinci kaci sai kayi wanka" Cewar Yusuf yana rikeshi.

Shi ya rakashi bandakin sannan ya fito, sai da yayi wanka Yusuf ya bashi kaya marasa nauyi ya saka sannan ya fito.

Yusuf na bashi abinci a baki ya ce " Anjima ko daddadare ne sai muje a aske sumar kanka tayi yawa"

"Hakane, but meyasa na gemu be taru ba?

"Ummie ce take aske ma ka shi na kan kuma Likita tace kar a taba a rabu da kai"

Farooq be kara cewa komai ba dan har da hammata da dayan wajen ba gashi sosai he hope cewa ba waccan yarinyar ce tayi masa ba.


Bayan ya gama cin abincin kiran Zayd ya shigo wayar. Dauka yayi suka gaisa daga daya b'angaren Zayd ya ce " Gobe by 9am akwai meeting da wasu client dinmu na America kuma suna bukatar kaje"

"Ohk" Yusuf ya amsa masa. "Yawwa ya jikin Farooq any improvement?

Sai da ya kalli Farooq dake kallonsa dan yana jin abinda ake fada.

"Farooq ya farka" Cikin murna Zayd ya ce " Masha Allah ny greetings please kafin nazo"

"OK zaiji, ya Zarah? Sunan Zarah da Yusuf ya ambata yasa Farooq kara maida hankali kan wayar da sukeyi.

"She's fine, ai munyi fushi bazaka zo kaga Khaleel ba"

"Sorry Zayd kasan yadda nake fama da ayyuka amma soon zanzo "

"Ok toh bye" Daga haka ya katse wayar.

"Zarah ta kara haihuwa ne? Ko kuma dan Zayd ne? Cewar Farooq

"Eh d'an Zayd ne tare da Zarah"

Zaro ido Farooq yayi ya ce " Zayd da Zarah kuma?
"Eh, ai sun rabu da tsohon mijinta Zayd ya aureta, duk da cewa Zayd ya rasa kafafunsa amma bata gujeshi ba kuma just 4 days da aurensu hakan ta faru"

"Aure?! Farooq ya maimaita kalmar. "Eh aure fa Farooq idan ma zaka rike matarka ka riketa sosai dan Zarah tayi maka nisan da bazaka taba kamota ba! Kuma kasani Mama bata sonta and yarinyar deserves to be happy saboda tasha wahalar a rayuwarta aurenku kuma bana tunanin zai saka ta cikin farinciki ina so ka koyawa kanka son Ummie ko dan tarbiyyarta, hankali da nitsuwarta nasan insha Allah bazakayi nadama ba"

Kasa cewa komai Farooq yayi zuciyarsa gaba daya babu dad'i.

*NIGHT*

Bayan sallar magariba Zayd ya dawo, a zaune yaga Zarah ta zuba uban tagumi. Bai ce da ita komai ba dan yayi tunanin abinda ya faru jiya ne yake damunta.

D'akinsa ya wuce, Aunty ce ta fito daga dakin tana fad'in " Yawwa gwanda daka dawo gata nan tun safe taki sanar dani me yake damunta taki cin abinci yaron ma da kyar take bashi nashi abincin.

Kallon Zarah yayi ya ce " Lafiya kuwa me yake damunki"

"Ina Ummie? Zarah ta fada tana kallonsu. "Tana d'aki wai karatu take nasan dai game takeyi"

Aunty ta bata amsa. "Ummie! Ummie! Zarah ta kira sunanta da k'arfi. Amsawa Ummie tayi kafin ta fito da sauri tana fad'in "Gani"

"Zonan" Zarah ta fada tana kallonta. K'arasawa tayi inda Zarah take.

"Fad'a mine abinda kika fad'a jiya"

Shuru Ummie tayi cikina na kugi indai ta bari kowa ya sani Abba kasheta zeyi kamar yadda ya fad'a! Duk abinda ta fad'a Abbane ya shirya ma ta duk da Saleh yana tab'a ta amma ba kamar yadda ta fadawa Mamanta ba Abba ne ya kara gishiri da maggi a kai.

"Nidai bazan fad'a ba" Ummie ta fada cike da tsoro.

Tashi Zarah tayi ta nufi kitchen da wuka ta dawo tana kama hannayen Ummie ta ce " Zaki maimaita ko sai yanka ki munsha romo?

Sosai yanayin Zarah ya bawa Ummie tsoro bakinta na rawa ta ce " Karya nakeyi wallahi Abba ne yace na fad'a miki haka, zaki dawo zama tare da my Dan Allah Ummana ko dawo" Ummie ta karasa fad'a hawaye na biyowa kuncinta.

"Wai me ya faru ne? Zayd ya fad'a yana kallonsu. Duk abinda Ummie ta fad'a ma ta haka ta zayyane musu tas sannan ta kara da fad'in " Shehu bashi da hankali wallahi da zuwa yayi ya nemi in koma ko da yarinta zan iya komawa amma sai ya fadawa yarinta tsassauran kalamai! Ya koya ma ta karya saboda biyan bukatar sa?

"Ummie tafi d'aki" Aunty ta fad'a tana kallonta, aikuwa da sauri ta koma daki tana ajiyar zuciya.

"Sai hakuri ai" Cewar Aunty tana zama a kujera.

Ajiyar zuciya Zayd ya sauke kafin ya ce " Ki shirya zamuje gidan Sir Farooq ya farka"

"Toh" Ta amsa ba tare da kalleshi ba.

Daki ya wuce kusan 5mins sannan Aunty tabi bayansa.

Bayan sallar isha'i suka shirya har Ummie da Khaleel Aunty kadai aka bari a gidan.

"Dagaske zaki iya komawa gidan Shehu?
"Eh! Saboda Ummie ba" Ta fada tana kallon titi.

"Shi kuma khaleel fa? "Shi ai bani da matsala akan tarbiyyarsa"

Ta kuma bashi amsa ba tare da ta kalleshi ba. "Hmm amma Zarah inaso kiyi hakuri a maida aurenmu"

Da sauri ta juyo tana hararsa, har zuciyarta tana son komawa dan tana son Zayd amma ba yanzu ba sai ta gasa masa aya a hannu.

"Zaki ko ma? Ya fad'a yana kallonta. Parking d'in da driver yayi ya saka ta kallon window. Har sunzo gidan.

Fitowa sukayi suka shiga. Ummie sai surutu takeyi wai nan ita da kaninta take magana.

Kiran Yusuf yayi in seconds ya fito bakinsa a washe.

Isowa yayi inda suke kafin ya ce " Sannunku da zuwa"

"Ina yini? Ummie ta fad'a tana durkusawa kadan (Gaisuwa me spring lol..)

Amsawa yayi yana shafa kanta ya ce " Hi beautiful lady"

Washe baki Ummie tayi dan tana so a ce ma ta beautiful.

Kallonsa Zarah tayi ta ce " Ina yini?

"Lafiya lau Fatima Zarah! Yusuf ya amsa yana sakar ma ta murmushi. "Toh a bani babyn! Ya fada yana mik'a ma ta hannu. Khaleel ta dora masa a hannun yaron sai dariya yake wadda hausawa suke cewa dariyar k'uda.

"Masha Allah, yaro yayo kyan Mamansa"

"Me kake nufi? Nidin mummuna ne?

Zayd ya fada yana kallon Yusuf. "Toh second Sabir,ka manta lokacin da aka haifi Sabir me ka ce?

Shuru Zayd yayi daga bisani ya yi murmushi ya ce " Baka da dama wallahi! Wato ramawa kayi?

"Sosai ma" Yusuf ya fad'a yana dariya.

"Mu shiga daga ciki ko" Ya sake fada yana yi musu iso zuwa falon.

*Manage yau banda lafiya*

*Free to contact me here is my number 08142904255*


Autar Mama ce
✨✨ *UMMIE* ✨✨

_Labari daya danganci soyayya da kuma ƙalubalan rayuwa_

*FREE BOOK*

*MALLAKAR*
*Autar Mama*

*EXQUISITE WRITER'S FORUM*
(E.W.F)

*Follow me on Wattpad @Autarmama56*

I just published "Chapter 29" of my story "UMMIE". https://www.wattpad.com/1193678142?utm_source=android&utm_medium=com.fmwhatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=AutarMama56&wp_originator=8kmIwzqyoEc1w4To2mDwx%2FO9etsrgqeVbsA1%2FLfHKNxMhyngsYhTxPYI9kRp4RJupwv3l4IgaLVjKI8CQkjJK3Tq1GGfbQPndNauIJOaPa%2FhXwq9wcgTZA%2FrKHxZCu53

*Idan zaki fara bi ki fara tun yanzu ba sai nayi nisa a dinga cewa daga page one ba, dan na wahala turawa lokacin da nake rubuta Ƙawaye*

*Comment da voting

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login