*YA'R ZINA CE👄* _......Adulterer's Daughter_ Copied by Serdiq☠(YNG-talent)07033438934 _BY_ _*Maryam Pinky*_ *DON'T JUDGE MY PERSONALITY WITHOUT UNDERSTANDING MY......REASONS PLEASE* 2⃣ Hannu yasa zai karbi cup of lipton din hannun farouq...da sauri farouq ya hade rai yace Lafiya? "Normal" Yace masa shima,Lipton din zansha Nima, "Ok ai gashinan u can take it" Murmushi yayi mai kyau gami da kallon farouq da har yanxu fuskarsa ba walwala sannan yafara magana, "Friendy please nd please kadena fushinnan banajin dadi wallahi it's just accidentally amman kasan ba halina bane koh?" Ajiye cup din farouq yayi sannan ya dau remote yayi powering off din TV sannan ya juye ya fuskanci abokinnasa da yazama kalan tausayi yace cikin sanyin murya "Why that friend?" Hannu yasa cikin na farouq idonsa yayi jaa yace "friend I told u it's just suddenly occur" Murmushi farouq yayi na takaici yace "Accident?? Cox u can't control ur emotions right??" Girgiza kai yayi yace "Not that wallahi kawai tsintar kaina nayi ina kissing dinta" Gyaran murya farouq yayi sannan yace, "Wallahi tallahi *_ABDOUL_*as ur now yaka mata ka ajiye Wannan mummu nan qudirin naka Kayi fuskanci rayuwa kuma,me kake nema karasa? Uhumm?since u start by this to next kuma may be abin ya zarce haka _(bana maka fata)_Abdoul yaushe kafara haka?bansanka da Wannan dabi'un ba Sam,do you think if Daddy heard this ur stupidity Will he be happy? " No"inji Abdoul da jikinsa yayi sanyi sosai, Okay meyasa Kayi? Kasan kuwa illar hakan?idan Akayiwa ya'r ka how will you feel pls? "Farouq I told u is not my fault wllh,trust meeee mana friend" Hhhhhhh,Abdoul kenan taya zan yarda dakai bayan yanxu abinda yake damun Youths dinmu kenan globally, before bansanka da hakaba amman yau my eye's witness, "Farouuuuuqqq pls stop thattttt!!!!!!!," yafada noisily nd loudly, "Uhumm tell me how does it happen?" Cikin Angry yafara gayamasa yadda abin yafaru... "shigowa tayi kawomin documents dinnan na files kawae sai ta zauna ta ajiyemin lemo da cup she beg me to drink bayan nasha sai kawai nafara jin kaina yana juyawa,wani abi yanamin yawo....ya cije lips dinsa cikin qunar rai yace...bansan yadda akaiba sai na tsinci kaina ina kissing dinta....to shine ka shigofa,...but I punished her seriously yadda bazata sake kawomin kanta ba...thaz it" Murmushi farouq yayi yace "u see taso tayi raping dinka kenan Allah yakawoni?" "Uhumm I thought that.." Any way Allah ya tsare gaba yanxu na fahimta,inji farouq yana murmushi . Shaking hands sukai sannan Abdoul yace "tnx u friend" U re welcomed inji farouq.. Haka suka cigaba da firar su ta Aminan juna suna kallo _(Dama misunderstanding din yau ne amman basa fada they care each other sosae)_ 9:05 Wall clock din dakin yanuna,Abdoul ne ya dubi farouq yana shafa cikinsa yace friend "I'm tasty fa" I know dama ci kafito kayo nan,I thought ka siyoma, Noo bansiyo ba,escort me pls..yafada yana murza yatsun farouq, "Ok let's go" Miqewa sukayi suka fita tare,direct _Eatery plaza_suka wuce,source na hanta da drinks sukace wa Waiter din yakawo musu only, Zaune suke silent kowa yana danna wayarsa har aka kawo musu, Cikin kwanciyar hankali suke cin abincin,can farouq yadubi Abdoul dayaketa cin abincin yana lumshe idanuwansa yayi murmushi yace... "Abdoul I pity ur wife wallahi" "Why" Abdoul yace masa "Wannan Dan banzan cin abincinnaka ga tsarika daban daban bansan yadda zatai dasuba" ya qare maganar yana dariya.. Saida ya cinye abincin sa sannan yasha drinks yagoge bakinsa da tissue sannan ya jingina da kujerar har sai da yayi gyatsa sannan ya dago yana killer smile dinsa yace "friend u know what?" "Sai ka fada" inji farouq, Murmushin mugunta yayi sannan yafara magana one by one kamar me karatowa.."Ai duk wadda tazama future wife dina kuma uwar ya'yana tofa sai ta kasance _Good in kitchen and @ bed_yafada yana daga girarsa, Dariya farouq ya tintsire da ita yana nuna shi da hannu yace" Anan kam kafi dama"cikin serious mood yacigaba dacewa Abdoul wallahi friend inayi maka addu'a Allah yabaka mace wadda zata iya handling dauwainiyarka yadda ya kamata, "Hummn thaz why nace bazan Auri under 25yrs ba" Meyasa? Farouq yawancin mace under 25 are not matured enough,yarinya nake ganinsu dabasufi a renesu ba,kai infact basusan ma menene auren ba talkless of bawa miji kulawa" Uuummn inji farouq yace ba'anan takeba,kawaidai Allah yabaka tagari,but as for me bazan auri above 18yrs ba,shiyasa na yanke shawarar this month idan nakoma Nigeria ayi bikina kawai na huta dayin Azuminnan, Abdoul ya yatsine fuska yace indai da Wannan mitsitsiyar yarinyarce to kanemi wani friend abikin, cox u know I always maintain my class... Dariya farouq yayi yace I know kuma dama zan nema, da haka suka bar gun suka nufi gida,saida yakai farouq sannan ya wuce, Yana zuwa wanka kawai yayi da alwala yayi nafila sannan ya kwanta bacci bakinsa dauke da addu'a... _*PINKY CE*_ [1/26, 3:01 PM] maryam Tahir Author Y4: *YA'R ZINA CE👄* _BY_ _*Maryam Pinky*_ _Bissmillahir-rahmanirrahim,Dukkan godiya tatabbata ga Allah s.w.a,tsira da aminci suqara tabbata ga shugaban fiyayyen halitta Annabi s.a.w,Allah kabani ikon Kammala littafinnan Lafiya_ *ATTENTION PLEASE❗* _My book ix for only married women {choice ix your's to read}_ 1⃣ *Mercure Cardiff Holland House* Tafiya yake kamar bazai taka qasaba,cikin Isa da qasaita irin wanda suka saba da ita,he ix d one nd only son of _ALHAJI ABDULFATTAH BAMALLI_known today as d most popular billionaire in Nigeria,fuskarsa murtuk like he never smile,sanye yake cikin suit black mai shining wadda ta bayyana tsantsar surar jikinsa mai birgewa,qafarsa sanye cikin half cover shoe black,hannunsa guda daya cikin aljihun wandonsa,the other hand kuwa rike yake da wayarsa qirar iPhone8,tsintsiyar hannunsa agogone silver gold sai shining yake shima,ga rings guda biyu a cikin long nails dinsa dasuka qara qawata hannunnasa,dogone sosai mai matsakaicin jiki, fari Sol dashi Dan har pink-pink yake,sumar kansa kamar anyi masa relaxing baki sosai a kwance,yana da round face mai daukeda long eyebrows da lashes baqaqe wuluk,idonsa masha Allah manya farare tas,sai dogon hancinsa wanda yadace da fuskarsa,sai Dan qaramin bakinsa me dauke da cute pink lips,Woww fans sai kunganshi,he ix totally giant man wit a high class, Keys naga yazaro daga pocket din wandonsa ya bude wata brown qofa,wani ni'imtaccen qamshi da sanyi ya doki hancina dayasa na lumshe ido, qaton falone mai dauke da two bedrooms,tsaruwar falon bazata fadu ba,cikin bedroom yashiga yana shiga ya cire kayansa duka including his shoes nd eye glass,towel ya daura a qugunsa yashige toilet dake manne da dakin, sai da yayi 40minutes aciki sannan yafito kansa riqe da towel yana goge ruwan kansa,stool din madubi yajawo yazauna gaban dressing mirror dayakasance very long, shaqe yake da mayuka da turaruka designers masu tsadar gaske,cikin sanyi yafara shiryawa,abinda yabani mamaki da shi fans shine,cream din face daban,hands,foot,fingers,da qirji kowanne saida ya murza masa nashi sannan yasa comb ya kwantar da sumarsa sannan ya murza perfumes da roll on,miqewa yayi ya dauko wata top riga baqace Mara hannu da farin inners _(singlet nd short)_yasa three quarter din wando fari duk long hairs din qafarsa sun fito sunyi qwance loof, Pray mat yashimfida yatada sallar magariba da akayi, zama yayi agun bai tashiba yana lazimi saida yayi sallar ishaa sannan yayi addu'a yashafa duk da baji akeyiba sannan ya miqe yakoma bakin gadonsa da yasha gyara kamar na mace,jingina yayi ya lumshe idanuwansa gamida sauqe ajiyar zuciya,Abinda yafaru daxu dashi da _KERISHA_abokiyar aikinsa a office ne yadawo masa mussamman kunyar Abokinsa kuma amininsa daya gansu da ita zaune a saman table din office dinsa ya rumgumota jikinsa yanata kissing din bakinta passionately(shi kadai yasan irin kunyar dayaji da _FAROUQ_Abokisa ya leqo ya Ganshi duk da bashi ya gayyato taba,ita ta nema,) a hankali yabude idanuwansa dasuka fara canja color zuwa red,a hankali yafurta _Astagfirullah ya Allah_ganin abin na neman daminsa yasa ya dauki phone dinsa da key din motarsa ya kulle dakin yafita parking lots ya hau motarsa kirar _Mercedes_gateman yabude masa gate yafice,sai da ya hau titi sannan yadauki phone dinsa yafara dialling number farouq Abokinsa bayan yakarata a kunnensa,sai da takusa katsewa sannan farouq yayi picking din call din amman baiyi magana ba,murmushi yayi mai kyau wanda har dimples point dinsa saida suka loma, "Friendy" Abinda yace kenan,(fans saikunji muryarsa so husky kamar baison maganar) "Inajinka" Cewar farouq daga daya bangaren "Are yhu @ home?" Yasake tambayarsa yana shiga street din, "Eh" Kawai farouq yace Kiitt yakashe wayar,horn ya danna mai gadin yabude masa ya danna hancin motar cikin gidan,bayan yayi parking yafito kaitsaye Fallon ya kutsa kai,azaune ya tadda farouq yana kallo a bashar _Al manarah_TV,yadora qafafunsa kan center table yana shan Lipton dinsa peacefully, _*PINKY CE*_ [1/26, 3:01 PM] maryam Tahir Author Y4: *YA'R ZINA CE👄* _......Adulterer's Daughter_ _BY_ _*Maryam Pinky*_ *ALLAHUMMA INNAKA AFUWUN TUHIBBAL AFUWA FA'AFU ANNAA* _Ka iya mana Rabbana baxamu Iyaba👏_ 4⃣ Abdul tsoki yaja sannan yace ma farouq daya zubo masa ido "u hav no work at all" "Lyk u ba" shima farouq ya mayar mai yana kashe ido daya sannan ya cigaba da cewa"Wallahi indai akan _My Fareedah_ne babu abinda baxaka ganiba,tinda kai girman kanka yahanaka Kayi ni sai ka barni nayi..."ignoring dinsa Abdoul yayi kamar ba da shima yake ba, Farouq yasake cewa "Ai bakaga komaiba sai mun koma Nigeria infront of u ina kissing dinta tinda ni ba haramci xan aikataba..,bai qarasaba yaji Abdoul ya daka mai wata irin tsawa yace " Hey you enough that nonsense"murmushi farouq yayi yace "kadena wani daga murya ko qarya nayi bakayi ba?" Left for u kuma ai ba ZINA nayiba ix just a refreshing so kadena alaqanta ni da ZINA Dan kafi kowa sanin yadda nake kyamarta kuma na tsani me aikatata cewar Abdul cikin hasala "Hhh,Abdoul to ai kadauko hanya tinda kafara da haka,Ni tausayinka ma nakeyi Dan tinda ka bari Kayi kissing mouth din mace to Allah yarabaka da tasowar sha'awa akai akai" ko kallon sa baiba har yayi shiru amman fa cikin zuciyarsa maganar farouq din ta dokesa _(tinda kabari kafara kissing mouth din mace To Allah yarabaka da tasowar sha'awa a kai akai)_dafe kansa yayi..can ya furzar da iska gami da cije pink lips dinsa ya miqe ya dubi farouq daya zuba masa ido yace cikin sanyin murya "let's go nd hav break fast" miqewa farouq yayi suka fita tare,parking lots suka nufa farouq ke driving shikuma Abdul yana gefensa,tafiya suke suna fira kamar basune sukayi argue yanzuba,fira suke suna dariya har suka Isa eatry plaza sukayo take away suka dawo gida,a falo suka zube kan laulassan centre carpet din dakin sukafara break fast cikin nutsuwa at d same tym suna kallo,Phone din Abdul ce tafara qara,long hands dinsa ya miqa ya dauko wayar daga kan 3 seater,murmushi yayi ganin sunan _MAMI_akan screen din wayar,karawa yayi akunnansa sannan ya furta mamina I miss uuuu _(fans mutuwar tsaye nayi ganin yadda Abdul ya shagwabe fuska kamar Dan 3yrs,nace uuumm)_daga daya bangaren kuma Hajiya Aminace matar Alhaji Abdulfattah zaune cikin hanshaqin falon ta dayagaji da tsaruwa tace tana murmushi I miss u too Dan gidan mami,hope ur doing well,qara shagwabe fuska yayi sannan ya koma kan three seater ya kwanta duk da length din kujerar yayi masa kadan Dan qafafuwansa duk ba akai sukeba yace"mami I'm doing grateful, ina Abbanah da little Angel?,sai da ta yatsine fuska sannan tace yafita Abbanku amman ga Kibdiyyan kugaisa,mami ce ta miqama kibdiyya wayar wadda tasaki ihun murna tace"yeyyy my Carin bro.yaushe zakadawo, idan zaka taho ka siyomin After dress,school bag,shoes,Can...bata qarasaba taji yace bayan ya dafe kansa "hey u zaki fasamin kunne huhh baby magana ba full stop, bana hanaki surutu bama?shagwabe murya tayi kamar zatayi kuka tace " I'm sorry na dena Yaya "gyada kai yayi yace good gal,I Will buy u all but sai nazo naga idan kina performing well in both Islamic nd boko," yaya inayifa sosae "Ok I Will see wen I came back" yaushe zaku dawo? "Very soon"safe return home my yaa kagaida ya farouq sannan ta yima phone din long kiss _muuaaaaaaahhh_murmushi yayi sannan ya furta "I luv u so much sister na" mami ce takarbi phone din sannan tace "son yaushe zaku dawone?" Mamina in d next 18days by God grace, yauwwa Allah ya dawo daku lfy kagaishe min da farouq din, "zaiji mami" Mamice tace yauwa son hope kuna gaisawa sosai da Asma'un?,shafa sumar kansa yayi sannan ya furta "um mami" yauwa yanxuma kakirata kayimata yamai jiki mum dinta ba lfy,"Toh mami"dahaka sukayi sallama cikin so da qauna, Friend mami da kibdiyya suna gaisheka,ina amsawa,,kibdiyya rigima,Murmushi Abdul yayi yace Rigima kam yan matan mami kenan, Farouq ne yakalleshi yace "kamar naji ance kakira Asma'u ko?" Yatsina fuska yayi sannan ya sa hannu cikin sumar kansa yace "uum wai mum dinta ba lfy" Allah yabata lfy cewar farouq, bai amsaba sai daukar phone din dayayi yakara a kunne, sai da takusa tsinkewa sannan akayii picking call din,tukafin tayi magana yafara zazzaga mata masifa"U re very stupid, how dare u da zan dinga kiranki sai kin gadama zaki picking?heh"daga daya bangaren Asma'u ce cikin xuciyarta tace"jimun mutum ko sau nawa yakira ban dagaba daxai kamamin masifa se kace daxu shi ba ×5 nayi calling dinsaba amman baiyi picking ba.."muryarshi ce tadawo da ita cikin tunanin data tafi cikin tsawa yace"ko ke kurma ce?" Cikin sanyin murya tace "A'a" Yafara hasala yace "owk iskanci ne da wulaqanci ko kuma Dan kinsamu an kiraki?" Namma "A'a ina kitchen ne banjiba" sai da ya dauki 20minutes baice mata komaiba Dan ta daukama baya on d line sai da taduba tagani sannan cikin bugun xuciya ta furta"ina wuni?"sai da yayi kamar baijiba sannan yace "lfy" wato da u re waiting 4 me to greet u Right? "A'a,nazata..." Hey mind ur words talkative, shiru yakumayi sai can kuma yace "ya mai jiki? Sai da ta numfasa sannan tace " da sauki"jeki kai mata wayar,to.. Bai kasheba har taje dakin mummyn yana jinta sannan tace "Mummy ga Yaa Abdul zai miki sannu" mummy wadda ke kwance ta miqe ta karbi wayar tana murmushi, sukai 10minutes sannan mummy ta miqo Mata wayar jiyowa tayi yana cewa "Akwai matsala ne?" A@ tace,kitttt yakase wayar yana cin magani. Farouq ya tintsire da dariya sannan yace cikin tsokana "Allah yakaimu bikinku,wallahi duk randa Asma'u kaje hannunta sai tarama wulaqanci nnan sai kazo kanayi mata kuka..yasake fashewa da dariya" Tsokii yaja yace"God forbids sai kace kai" Hummn Abdul waikai duk karta renaka ko?hhhhh..Allah yakaimu lokacin dai, ************************* Wata matace mai qiba fara daganinta Hutu ya ratsata tsaye hannunta riqe da bulala murtikekiya tana dukan wata yarinya dake kwance akan tiles, Cikin tsananin kuka da har muryarta ta dashe bata fita sosae saboda ta jigata da kukan,duk jikinta yafashe sai jini ke fita,a kwance take tana juyi tana furta _Mama kiyi haquri_cikin wahalalliyar murya,shimfida mata zunguteriyar dorinar da mama tayi a fuska zuwa cikinta yayi sanadiyar daukewar numfashinta cak! Bata fasaba saida takuma zuzzuramata sannan ta fice daga dakin tana hucin bala'i sannan cikin masifa tace shegiya _*YA'R ZINA*_kuma ki taso ki wakewa sameera kayanta.... _*PINKY CE*_ [1/26, 3:01 PM] maryam Tahir Author Y4: *YA'R ZINA CE👄* _......Adulterer's Daughter_ _BY_ _*Maryam Pinky*_ *ALLAHUMMA LA 'DAIRA ILLAH 'DAIRUKA,WALA KHAIRA ILLAH KHAIRUKA,WALA ILAHA GHAIRUKA👏👏👏* 3⃣ Qarfe 5:30am Alarm clock dinsa yafarkar dashi daga baccin dayakeyi,bakinsa dauke da salati yayi miqa sannan yafada toilet,Cikin 10minutes yafito yazo ya shimfida daddauma ya zira jallabiya milk colour me gajeran hannu sannan yatada sallar Raka'atul fijr,ya dade cikin sujjada yana kai kukansa ga Allah na al'amuran rayuwa, sai 6:40am yatashi yakoma kan gado yacigaba da baccinsa kasancewar yau Sunday ba ya zuwa Aiki, Kamar kullum yauma yanacikin baccinsa yafara mafarkin da yazame masa jiki yanxu since 3yrs back kullum sai yayi mafarkinta tanata kuka kamar ranta zai fita,yauma a tsugune take takifa kanta cikin cinyoyinta tanata kuka,da sauri yake nufota amman nisa take masa har ta bace bat!yadena ganinta,dafe kansa yayi cikin tashin hankali yafara magana cikin zuciyarsa _why?why??why???huhhh kullum sai kin ce u need my help amman idan nazo sai ki gudu,kinqi bari ma naga koda fuskarkice..Damn ittt!!!yafada yana dafe forehead dinsa gami da furzar da iska mai zafi daga bakinsa_ Firgigit yafarka daga mafarkin dayakeyi sakamakon qarar da phone dinsa take tayi,bai yi picking ba saima tsokiii dayaja sannan ya miqe, toilet yafada yafada yasakarwa kansa shower mai sanyi,yanajin dadin yadda ruwan yake ratsa masa head dinsa,saida yakai 40minutes sannan yafito bayan yayi brush,daure da towel a waist dinsa yafito ya zauna a bakin gado saboda sarawa da kanshi yake masa, Paracetamol ya dauko a drawer yadauki gorar ruwa ya sha,jingina yayi da gadon ya lumshe ido sannan yafara magana a hankali _"why re u disturbing my life?me kike buqata?me nayi miki kike san hanani jin dadi??infact who re yhuu pls"_ Jiyayi an dafa shi a hankali ance masa "Ita wa kenan?" Da sauri ya bude idonsa cikin mamaki Dan baiji shigowar farouq ba wanda yafi 25minutes a dakin yana kallonsa but due to yayi nisa cikin tinani yasa baimasan ya shigoba sai yanxu daya dafashi.. "I said who ix she Abdoul?" Tell me, Dan qaramin tsaki yayi sannan ya miqe ba tare da yabawa farouq answer ba ya nufi closest dinsa dayake shaqe da kaya different colors, Da ido farouq yabishi sannan yakuma jefa masa wata tambayar cikin tsokana "friend don tell me kafara son _ASMA'U_" ignoring dinsa Abdoul yasakeyi, Still farouq yacigaba da cewa "Let me call her nayi mata Aweason Albishir dinnan nafa mata" yafada yana dariyar shaqiyanci, "Koma pallow zan shirya" shine abinda Abdoul din kawai yace masa bayan yafito da kayan dazaisa, Huuhh farouq yace yana buga hannunsa cikin pillow sannan yace bayan ya hade rai "Kayi shirinka mana kona hanaka?wane dare ne jemage bai ganiba?yafada yana kashe masa ido daya" "U dey Mad" kawai yace sannan yadau kayan yashige toilet ya murza key,dariya farouq yayi yace "left for u" sannan ya cigaba da danna wayarsa,har bayan 10minutes Abdoul baifitoba,da farouq yagaji da zama a bedroom din sai ya miqe ya dau phone dinsa yakoma pallow ya kwanta akan 3 seater ya fara kallo a TV, Sai da Abdoul yagama shan qamshinsa sannan yafito yayi masifar kyau,sanye cikin jar T-shirt long sleeve me baqar necktie a wuya a jikin rigar daga baya anyi rubutu da capital letter _LEGEND_ sai wandon jeans jogo baqi sun amsheshi kayan sosai which makes his skin look so Alluring, gaban mirror yakoma ya kwantar da sumarsa da mayuka sannan ya daura wrist watch golden ya dauki perfumes _couture_& _black energy_ya fesa in less than 1 minute qamshinsa ya gauraye ko ina, Cikin takunsa na qasaita ya fito zuwa falon inda yasami farouq yana waya,tabe Dan qaramin bakinsa yayi sannan ya nemi one seater ya zuna gami da Dora qafafunsa kan centre table yana kallon farouq dayaketa waya yana murmushi lumshe ido da alama da sahibarsa yake waya Dan yaji yana cewa "sorry my swt hrt" tabe baki yasakeyi sannan yamaida hankalinsa kan TV amman cikin ransa yana jinjinawa Abokinnasa yadda ya mace akan son yarinya karama Dan idan bai mantaba Yanxu take shekara 15,"Allah ya yayemaka friend" yace sannan yacigaba da kallon film din da ake haskawa acikin tauraron Dan Adam a tashar MBC ACTION mai suna _*I stoop to conqurer*_ Yayi nisa cikin kallon film din yajiyo farouq yana cewa "okay cwt hrt I will call u later take care muaaaahh"ya sumbaci wayar yana murmushi.... _*PINKY CE*_ [1/26, 3:01 PM] maryam Tahir Author Y4: *YA'R ZINA CE👄* _......Adulterer's Daughter_ _BY_ *Maryam Pinky* *FA'IDA ABUBAKAR {Mrs SALEESU BAFFAYO}where re u Antyna?here ix ur page,but sorry 4 d late coming wishes🎂🎂🎂 HAPPY BUFDAY 2 U ALLAH'S RAHMA & PROTECTION ALWAYS,May Allah s.w.a protect ur cute Angels* *💋Fatima{Ihsan},* *💋Sulayman{T-II},* *💋Hauwa'u{Hunayda},* *nd my durlin nd* *Pretty* *💋Aysha{Nasreen}* _PINKY LUV U SO MUCH😘😘😘_ 5⃣ Mumy ce ta kalli Asma'u data zuba tagumi wit ol 2 hands dinta kuma da gani tayi nisa a tunanin da take yi,cikin gajiya da Halin ya'r tata tace cikin fada-fada "Yanxu Husna wannan rayuwar da kika zabarwa kanki me bullewace?" Ajiyar zuciya sannan cikin sanyin murya tace "I'm sorry mumy na dena" Malalacin Murmushi mumy tayi sannan tace "Eh...kullum zaki dena kike cewa amman har yau banga sign na zaki dena dinba kuma,sai yaushe?" Cikin san kauda zancen tace tana murmushin yaqe"Ok mummy from today insha Allah"zuba mata ido tayi for some seconds sannan tace "Husna what cox all those things?" Shiru Asma'u tayi tana wasa da yatsumta cikin zuciyarta kuwa cewa takeyi"ko dai kawai nafadawa mummy matsalar nan?Noooo wata zuciyar tace mata idan mummy taji to zata dau matakine Dan kinsan batasan bacin ranki," Jin shirun yayi yawa yasa mummy tace "idanma matsalace tsakaninki da _Abdulkareem_bakison fada min to for my own Advice shine kidinga haquri dashi domin shi Haquri nasara ne sannan kuma Albishirne kamar yadda Allah s.w.a yafada mana cikin littafinsa _WABASH-SHIRIS SABIRIN_(Kuyiwa masu haquri Albishir)Don haka kikoyi haquri duk da nasan kina da shi amman ki qara akai,indai Abdulkarim ne nakine kinji ko?" Gyada kanta tayi alamar To!,"yauwa daughter na God bless u" dariya tayi don tanasan Adduar da mum dinta take mata, Miqewa Asma'u tayi tace mum bari naje na shirya yau zamuje lectures by 2:30-4:00pm, To kiyi maza kar kiyi latti, ************************* Yarinyar na kalla sai naga bazata wuce 13yrs ba,farace ssae kamar Albino,siririyace ba canba gaban goshinta kuwa wasu long hairs ne kwance luf baqaqe wuluk,idanunta manya zagaye da zarazaran lashes sama da qasa masu kyau tana da hanci dogo,sai dan qaramin cute pink lips dinta masu shape din hrt,kyakykyawa ce sosae duk da she ix young kuma sanye take da hijjabi tayobo wanda ya lullube mata jikinta banda qafafunta sai hannunta guda daya daya leqo wanda ya fallasa dogayen fingers dinta futowa duk gashi kewaye da yatsun, Tanan kwance cikin suma har tsawon 20minutes sannan tadawo hankalinta Dan dukan ba na wasa mama tayi mata ba,miqewa tayi a hankali daga kwancen ta jingina da bango,sai kuma maganar mama ta daxu da tana dukanta ta dawo mata wato _Kuma ki taso ki wankewa Sameera kayanta_da sauri ta miqe duk da jirin dake neman dibanta ta shiga bandaki tasa ruwa ta wanke jinin da ke jikinta da mama tazubar mata sannan ta fito ta nufi wajen wankin sannan tafara wankewa zuciyarta nayi mata quna,ga kalmar kuma da ta tsana nayi mata yawo wato *YA'R ZINA*hawayen daya zubo mata tashare sannan ta girgiza kai tacigaba da wankin Wanki take masu yawa,duk hannuayenta ciwo da radadi suke mata sakamakon kayan datake wankewa sunfi qarfin hannunta duk da kuwa akwai washing machine a gidan Amman saboda MAMA kullum burinta ta quntatawa rayuwarta yasa tace da hannu zatayi,tanayi tana share hawaye dasuke ta zubo mata sakamakon dukan da Maman tayi mata dazu,ba ita tagama ba sai bayan sallar ishaa, Direct boys quarter ta wuce inda Dan qaramin dakinta yake ita da Baba larai me aikin gidan,tana zuwa tafada kan yololuwar katifar ta data gaji da wahala tana fitar da numfarfashi ga sanyi datakeji,zanin atamfarta ta jawo ta lulluba amman still haqoranta kaf-kaf sukeyi mata,sai da takai minti talatin sannan tafara jin relief,a hankali ta tashi tashiga bandaki domin sauke faralli,tana fitowa tajawo dankwalinta daga cikin kayanta ta shimfida ta tayar da sallah(dama ita bata cire hijjabi)sallah takeyi cike da nutsuwa da iyawa har ta kammala,sai da ta dade tana lazimi sannan tashafa addu'a ta miqe,zama tayi bakin katifar tayi tagumi tana tunanin abinda zataci don yau tin bread din safe da taci bata sake cin komai ba,miqewa tayi taje ta dauko sauran ta debo ruwa a kofin roba sannan ta zauna tafaraci a hankali kamar ba yunwa takeji ba,can sai tayi murmushi komai tatuna oho!,sai da cinye sannan ta maida cup din kan randar dakin sannan ta kulle qofar da glasses tayi switching off na hasken ta kwanta tana karanto Addu'a"bismikallahumma amutu wa'ahyaaa" _Asuba ta gari_ _*PINKY CE*_ [1/26, 3:01 PM] maryam Tahir Author Y4: *YA'R ZINA CE👄* _.....Adulterer's Daughter_ _*A true life,touching hrt nd luv story*_ _BY_ *Maryam Pinky* *ATTENTION* _*Assalamu Alaikum masoya littafinnan duk naga qorafinku kuma naji dadi sosae da kuka nunamin kulawarku A kan Wannan littafin Nagode Allah yasaka da Alkhairi,musamman ya'n group JIGAWA HAUSA NOVELS,ZUBY NOVELS, HAUSA NOVELS,DUNIYAR MAKARANTA,DOCUMENT NOVEL,A.S.Y SHOW NOVELS,AREWA NOVELS,da sauransu haqiqa naji dadi da gyararrakinku sai dae mutanen sunyi yawa kuma duk qorafin daya ne wato....ACANZA TITTLE😅,na karbi gyaranku da hannu bibiyu Allah yabar zumunci Amman fa Wannan labarin yafaru a gaskene ba qirqirarsa nayi ba kuma yarinyar daya faru akanta wallahi exactly haka aka dinga kiranta da Wannan sunan.....YA'R ZINA nikuma shiyasa ma kawae nayi rubutunsa haka amman Insha Allahu zanbaku numberta domin Correction qofa a bude take nagode Ana tare🤝🤝🤝😘😘😘* 6⃣ *B.U.K Kano,dept of B.A* A hankali cikin nutsuwa dandazon daliban dazasu kai atleast 500 ke firfitowa daga cikin theatre ta daukan lectures na business Administration na jami'ar bayero dake birnin kano, kowa kagani harkokinsa yakeyi,can sai ga su Asma'u da qawayenta guda biyu suma sunfito hannunsu riqe da handout da bags sanye take da doguwar abaya Ash colour mai farin crystals da zaiba tayi rolling kanta tayi kyau sosae,tafiya suke a hankali ta ya'n matan dasukeji da boko,can gefe suka xauna gun wasu kujeru na qasa,"washhh Allah na!"Asma'u tace tana jingina da jikin bishiya sannan ta lumshe idanunta,Rukky ce tace "wallahi Hussy bake kadai ba,malamin nan ya hada mana zafi da yawa yau"tafada tana yatsine fuska,Fadeela murmushi tayi tadubi Asma'u da har yanxu idanunta ke lumshe kamar me bacci sannan tace"Husna malaminnan naga kamar ya kamufa? Da sauri Asma'u ta bude idonta tana kallon Fadeela kallon u re mad sannan ta kalli Rukky da tace " Ai naga Alama kuma wllh perfect match"Murmushin yaqe Asma'u tayi sannan tace stop that pls infact ma Friend din Yaa Abdul nefa,cikin mamaki duk suka bude baki suna kallonta can Rukky ta dubi Asma'u datayi kamar ba ita tayi maganar ba tace "Ke Husnah re u serious?" Hararta Asma'u tayi tace "Seriously" Fadeelah ce tatabe baki tace "No wonder" Asma'u tace "Ashe kin gane" Rukky ta numfasa tace "Husnah dama har yanxu kuna tare da Man dinnan?" Malalacin murmushi Asma'u tayi Dan sun Sosa mata inda yake mata qaiqayi,fadeela tayi caraf tace"Sunan tare yana Ball da xuciyarta son ransa kinsan me hali baya fasawa"tsokiii Rukky tayi tace "Ae wllh Husna kinyi kuskure da kika bari son Wannan mutumin ya shiga xuciyarki,mutumin da ba'abinda ya ajiye se shegen girman kan tsiya da taqama" Fadeela tayi dariya tace "taqama yake da kyau da kudi naji ance ya siye 4Banks in Kano last 2weeks a NTA news wae" tsokin Rukky takuma jaa tace "Kudinsa na banxaa,Husnah yakamata musami mafita before azo ayi abinnan kokuwa?" Sai yanxu Asma'u tasauke tagumin datayi sannan tadubesu tace"wllh ni kaina narasa yadda zan solving din matsalarnan yanxufa kunga jiya..........anan tabasu lbrn yadda sukai dashi a waya dakuma tambayar da mummy tayi mata"Rukky ce tafara magana bayan sungama sauraron Asma'u tace"Nifa wllh Husna me zai hana kifadawa mummy abinda yake miki kinga ita sae tasami mamansa tace kawae afasa bikin?"dasauri Asma'u ta girgiza kai tace"Inason yaa Abdul dayawa idan ban aure shiba zan iya rasa raina Rukky bakiji yadda nakeji akan sonsa ba kamar zai faso min qirji yafito wllh"tafada tana dafe qirjinta ga hawaye yana zubowa,duk sai suka matso kusa da ita suna bata haquri Dan kuka ya kece mata zuwa yanxu,bubbuga bayanta suke suna encouraging dinta _(They care each other)_ Fadeela tadubi Rukky tace "Nifa inaga tinda tana sonshi ba rabuwa ce Maslahaba,kawae we shall wait 4 d tym,I'm sure he will luv u more when u become couples Husna" HK ne inji Rukky amman cikin zuciyarta tausayin Asma'u takeyi yadda take son maso wani,yauwaa mujira lkcn yanxu lkcn sa ne,amman idan yazo hannunmu he will regret it,dariya duk sukaiwa Fadeela, "Allah yasa" cewar Asma'u, Fadeela tace "I'm telling u indai muna tare sai kin mallaki Abdul,kin juyashi kamar waina sai yazo yana miki kuka wllh" Qyalqyalewa da dariya Rukky da Asma'u sukai sukace "Allah fadee" Hummnn kudai kuyi shiru kawae ix just a matter of tym sai ya gane kuransa......haka sukayita firarrakinsu irin ta Aminan juna Dan Abotarsu tun primary, secondary gasu yanxu a tertiary ma,basu boyewa juna matsalarsu tare suke solving problems,yanxu haka Bikin Rukky da saurayinta Auwal remain 2month while Fadeela da saurayinta Ahmad remain 8 month,Asma'u ce tukunna yanxu suna level 2 a buk suna karantar Business Administration. ************************ _sorry yau ba yawa_ _6⃣_ 6⃣ [1/26, 3:01 PM] maryam Tahir Author Y4: *YA'R ZINA CE👄* _......Adulterer's Daughter_ _*A TRUE LIFE, TOUCHING HRT & LUV STORY*_ _BY_ *MARYAM PINKY* _*Thix page ix just for u my naughtiest Friend ZAINAB BUKOLA SARAKI,share it wit ur Abdul crush😜,Tnxs 4 ur supportive Role💋*_ 7⃣ 5:47am Agogon dakin ya nuna,juyi tayi tana salati,A hankali ta tashi zaune tana hamma,sai da ta dau 3 minutes a zaune tukunna ta miqe tana tattare hijjabin jikinta sannan tashiga toilet,Tana fitowa ta dauko dankwalinta ta shimfida ta tayar da sallah sai da tayi raka'atul fijr sannan takawo Asuba,zama tayi tana Azkar kamar yadda tasaba,bugun qofar da akeyi ne kamar za'a balla ya dawo da ita daga duniyar baccin data fara,Dan uwarki baxaki zo ki bude ba?,shegiyar yarinya mai zubin yahudawa YA'R ZINA...., shiru tayi zuciyarta na bugun tara-tara ga wani irin tsoro daya ziyarceta,ita Sam ta manta yau ita zatai abin break cox baba larai bata nan,kasa zuwa tayi ta bude qofar duk da har yanxu bata dena jefomata zagin ba,tasan indae ta bude qofar nan sae taci dukan tsiya...jiyowa tayi mamaa tana cewa "To Dan uwarki,Minti 2 nabaki kifito kiyimana abin karyawa idan kuwa kika bari nadawo baki fitoba,to wllh sai nakusa kasheki shegiyaaa kawae" Tinda tafara take kuka marar sauti,A hankali ta share hawayenta jin alamar mamaa tatafi,hijjabi ta canxa daga milk zuwa Black sannan ta Zare key din A hankali,ganin bakowa yasa ta sauke ajiyar zuciya sannan tasa gudu sae kitchen,turus ta tsaya a kitchen din tana kallon time table din girkin,siraran yatsunta ta Dora akan time table din tana karantawa:Tea nd bread,egg potatoes,chicken pepe soup,Ajiyar zuciya tayi sannan ta kama aikin gadan gadan,Cikin qwarewa da gwanancewa takeyin aikin kuma cikin nutsuwa,duk da qanqatarta amman sai kace wata cooker,sauri taketayi kar su mamaa su sauko susameta a nan,in less than one nd half hour ta gama jeresu akan tamfatsetsen dining table dake cikin main falo,kitchen din ta koma ta gyara tayi wanke wanke sannan tazo tayi mopping din falon duk cikin sauri takeyin ayyukan,har ta gama batajiyo duriyarsu ba tasan suna can suna bacci,kitchen ta koma tadauki abincinta data zuba a Leda ta rufe ta kwasa da gudu sai boysquarters,tana zuwa ta fada dakin ta rufe bam,sai haki takeyi ta zauna akan katifar tana sauke numfashi,hannunta ta sa qarqashin pillow tajawo wani Dan qaramin littafi _Addu'a'u minal kitabi wassunnah_cikin xuciyarta take karantawa,10:46 data kalli agogon,miqewa tayi tamaida littafin sannan tadauki brush dinta tatafi bandaki,sai da tayi har wanka sannan tafito,ta cikin hijjabin tacanza kayanta zuwa Riga da zani da wani hijjabin Blue black,abinka da farar mace sai tayi kyau fuskarnan ta fito fayau acikin hijjabin,ko oil bata shafa talkless of powder,abincinta ta dauko ta ci kadan tasha ruwa ta ajiye sabida anjima Dan tasan ko ta dafa anjima bata da rabo aciki,zama tayi tazuba tagumi a gun tana tunanin rayuwa,a hankali cikin wata irin murya mai dadin sauraro cike da yarinta take magana _"Ni Ameera to ni menene makomata a duniyar nan?..._da sauri kuma ta toshe bakinta kamar tana gaban wani hawaye sukafara kawowa a idonta a hankali ta furta _Astagfirullah Alhamdulillahi ala kulli Halin_sai kuma tayi shiruuu,sai bugun xuciyarta,a hankali ta tashi tafito qofar dakin ta xauna kan wani Dan stool na clay gefen flowers din gun domin tagaji da zaman dakin,tsintsayen daketa shawagi agun masu ban sha'awa,tayi nisa cikin kallonsu Tanan zaune taji an ruqunqumeta ta baya kamar zata fadi..."Nayi kewarki YA'R uwa,da sauri *Ameera*ta rungumeta Dan ta ganeme muryar sahibarta a hankali ta furta "Nayi kewarki Nima" duk suka tashi tsaye suna murnar ganin juna,Sai da suka gama murnar sannan suka saki juna,Da gudu Ameera taje ta rungume baba larai tana cewa "Mamaa nayi kewarki" Murmushi baba larai ketayi tana shafa kanta tanacewa"Yar Albarka Nima nayi rashinki"dan qaramin bakinta ta turo gaba sannan tace "Amman mamaa kikatafi kuka barni har sati 1" tafada tana bubbuga qafa,dariya baba larai tayi tashafa kanta tace to ae gamu mundawo kuma bazan kuma tafiya na barkiba kinji koh,hannunta ta miqowa baba larai tana dariya tace "Yawaa mama" da haka suka shiga dakinnasu dama tare suke,Suna shiga suka tarar da Khadija kwance rashe-rashe akan katifa,harara Ameera ta wulla mata sannan tace "Dubi ki Dan Allah kinxo kin wani kwanta,tashi ki matsa baba tazauna" tafada cikin wasa, Miqa Khadija tasakeyi tana lullumshe ido tace "wash,wllh Ya'r uwa dakinsan gajiyar da nayi dabaki tashe niba" hararar tasake watsamata tace "Humm raguwa kawai" dariya khadeeja tayi tace "Mai da idon Kar su fado,kuma ni dake a sami raguwar" zatayi magana kenan baba larai tafito daga bandaki Dan dama suna shigowa da ta sauke jakarta bandaki ta shige,Ameera ya zaman kadaici?baba larai ta tambayeta tana zama kusa dasu,A sanyaye Ameera tace "Nasha shi kam" baba larai tayi murmushi tace "Ayi ta haquri dai Ameera duk yadda rayuwa taxo kinji yarinyar kirki?" Gyada kanta tayi alamar toh,sannan ta numfasa a hankali ta taso tadawo kusa da baba larai ta kwantar da kanta akan cinyar babaa larai sannan tasa hannayenta duka biyun ta rungume baba larai tace "Amman fa mama sai da Maman sameera tayimin duka" Kasa cewa komai baba larai tayi domin dama tasan za'ayi haka dama amman Dan ta kawar mata da zancen tace "Ameera kici gaba da haquri" toh mamaa, Haka suka cigaba da firarsu kamar yadda suka saba su 3,Ameera yar gidance,khadeeja kuwa yar baba larai ce,Aiki taxoyi gidan tun tana goyon Khadija take aiki a gidan har kawo yau, 12:13pm Baba larai firar tasu ta tashi,baba larai ta tashi ta nufi cikin gidan domin sanarwa da Hajiya mamaa dawowarta daga tafiyar datayi zuwa garinsu,sukuma suka shiga gyaran dakin, ************************* *Aminu Kano int'l airport* Da misalin qarfe 3:00pm na yammacin ranar Alhamis jirgin Max air yayi landing a Aminu Kano airport daya dauko daga qasar Holland,ciki kuwa harda shahararren Attajiri Dan Attajirin qasar wato *ABDULKARIM ABDULFATTAH MAI NASARA*matashi Dan gayu mai ji da tashen kudi,aji,da kyau,motocine baqaqe wuluk qirar _BW4 Prado's_guda 10,sunyiwa wata mota qirar _Explander_qawanya biyar gaba biyar baya,sai jiniya sukeyi kamar wani president sukaxo dauka, Jirgin aka bude passengers sukafara firfitowa,farouq ne sanye cikin coat ta cikakken ma'aikacin banki yafito daga cikin jirgin fuskarsa dauke da Murmushi na dawowa qasarsa Nigeria bayan shafe 5yrs a qasar Holland, daga bayansa kuwa Abdulkarim Abdulfattah ne cikin yauqi yake saukowa daga matattakalar benan jirgin,sanye yake cikin coat shima amman black color wadda ta amsheshi,fuskarsa ba walwala kasancewar fuskarsa sanye take cikin bakin glass,hannayensa duka zube suke cikin Aljihu,da sauri Alhaji ABDULFATTAH da securities dinsa suka nufeshi,cikin sassarfa shima Abdulkarim yataho Dan hango mahaifinnasa suna zuwa suka rungume juna cikin tsananin farinciki Alhaji ABDULFATTAH ya furta _"u re highly welcome my luvly son"_qara rungumeshi Abdul yayi sannan cikin husky voice dinsa ya furta _Tnx u My grt Abbah_sakinsa yayi ya rungume farouq shima yayi masa welcome sannan suka dunguma suka nufi gidan su dake unguwar _NassarawaG.R.A Kano_a guje suka fice daga airport din suna jiniya. _*PINKY CE*_ [1/26, 3:01 PM] maryam Tahir Author Y4: *YA'R ZINA CE👄* _.....Adulterer's Daughter_ _*A TRUE LIFE,TOUCHING HRT & LUV STORY*_ _BY_ *MARYAM PINKY* 8⃣ Suna shiga gida Hajiya Amina ce matar Alhaji Abdulfattah da Kibdiyya ne suka fito suka tarbesu,suna parking tinkan su gama Kibdiyya ta ruga a guje Ta rungume Abdoul duk da tsawonnanta iya waist dinsa take,cikin murnar ganin yayannata take fadin "welcom My Yaa Abdul" shima murmushi yaketayi na ganin qanwartasa,cak ya dagata sama sannan ya saita fuskokinsu ya sumbace ta a goshi sannan ya ce "Tnx u my lil sis" Dariya take tayi tana sake rungumeshi sannan itama ta sumbaceshi a goshi,lumshe ido yayi sannan ya sauketa ya dube ta yace "Kinyi nauyi My Angel" turo baki tayi gaba tafara bubbuga qafa sannan takalli su Mummy da Abba dasuke kallon su suna dariya tace "Abba wae nazama likuta?" Murmushi Abba yayi yace "A'a Bakiyi ba"gwalo tayiwa Abdoul daya xuba mata sexy eyes dinsa tace " Mummy ae dai shine ma yazama likuti ko?"dukkansu suka fashe da dariya ban da ita,shafa kanta mommy tayi sannan tace "Yi haquri daughter na,kyaleshi kinji"Abdul ne yadan bata rai sannan ya kalli farouq dayaketa kallon su cike da birgewa sannan yace friend xomu shiga ciki tinda sunbarmu anan suna biyewa shirmen Wannan, Kibdiyya ce ta rufe idonta da hannu bibiyu sannan tace " loll yaa farouq welcome"dariya yayi yace "sai yanxu?" Ai banganka bane sorry,dariya kawae yayi sannan suka nufi cikin gidaa Dan har su Abba sunyi gaba,Abdoul riqe da hannun Kibdiyya suka shiga tanfatsetsen falonnasu daya gaji da haduwa mai cike da kayan alatu,Lokacin da suka shiga har su mummy sun haura upstairs Dan anfara kiran sallar la'asar, farouq ne yakalli Abdoul dayake danna phone dinsa a tsayen yace friend bari kawae na wuce gida nadawo da daddare,batare daya dago ba yace "Okay see u,my regards to Hajiya"ficewa farouq yayi daga falon, Sai da Abdoul yakuma daukan like 5minutes atsayen yana pressing phone dinsa Kibdiyya na riqe da dayan hannunsa, Kallonta yayi yasakar mata murmushi, itama murmushi tayi tace " Yaa Abdul muje muyi sallah,shafa kanta yayi sannan ya nufi part dinsa tabi bayansa, Qaton falo ne mai kyau da tsari dauke da bedroom qato da toilets guda biyu sai dinning table dake falon,kai tsaye bedroom din ya nufa,tsaf yake kamar na mace,yasha gyara,A hankali ya xauna abakin gadon sannan ya sunkuya yana cire takalmansa,A hankali ya furta "baby Koma falo kijirani" noqe kafada tayi....wani razanannen kallo me hautsina kayan cikin mutum ya wulla mata da sexy eyes dinsa masu firgita maxa ba mataba yasa tafice daga bedroom din da gudu tana toshe bakinta sakamakon kukan daya taho mata tana kiran mummyyyy, Ko a jikinsa shi sai ma tabe baki da tsoki dayaja bayan yarakata da ido,farin towel ya jawo ya daura a waist dinsa bayan ya cire coat din jikinsa,sai da yafara wanka sannan ya dauro Alwala yafito,cikin sauri ya nufi closet dinsa bangaren qananan kaya yaciro farar shirt mai taushi mara hannu da wandonta threequater ya sa sannan ya jawo praymat yatada sallar,bayan ya idar da sallah yayi addu'oi sannan yatashi yakoma kan gadon yadan jingina bayansa da gadon ya lumshe ido yana shaqar ni'imtaccen qamshin turaren _Touchme_dayaketa tashi a dakin,a hankali yafurta _Home,home,sweet home_Murmushi yayi a hankali ya bude idonsa sakamakon jiyo sallamar Umma Rabee me aikinsu a cikin falonsa tana cewa "Oyoyo da baqin turai,ina dannawa yashigane?" Silifas dinsa ya zira yafito falon yana murmushi "Tubarkallah dannawa yazama babban mutum" shafa sumar kansa yayi sannan ya tsuguna har qasa yace "Ina wuni Umma Rabee,munsameku lfy" shafa kansa tayi tace "Lfy lau dana,barka da dawowa gida,Allah yayi muku Albarka" Amin ummah,"Ina Umarun ko yana ciki?",A,a yaje gida,Au toh sannuku sannunku Dama Yanxu na dawo Hajiya take sanar min,murmushi yayi yace"Allah sarki"to nabarka lfy sai kafito,"Okay"yace mata,sannan tafice,Cikin bedroom yakoma sakamakon jiyo kiran sallar magariba da aka fara a massalacin gidannasu,toilet yakoma yasake dauro Alwala sannan ya cire rigar jikinsa ya maida jallabiya coffee color mai kyau wadda ta haska farar fatarshi datake ta shining kamar a tabata jini yafito,turaren _Shams-Al'emraty_ya sa nanda nan yafara futar da sassanyan qamshi sannan yafito yarufe part din ya nufi masallaci,bayan an idar da sallar basu fitoba shida Abbansa saboda mutane masuyi masa sannu da zuwa,sai da sukai sallar ishaaa sannan suka nufi cikin gidan,9:03 sukayi sallama acikin falon,Ba kowa a falon sai mummy tana kallon CCN news dagani su take jira,sannu Alhaji Ashe kuna tare?,Eh..wllh we re yafada yana zama a 2seater dake facing din mummy,murmushi tayi tace "Ni ko welcome ba'abarni nayi ba" murmushi Abba yayi yace "Ae gashi nan" yadau remote yana canza channel, Abdul Kan 3seater da mummy take yaje ya kwanta yadora kansa kan cinyar mummy tare dayin hugging dinta yace "I miss u mummy na" shafa kansa tayi tanajin qaunar tilon dannata a xuciyarta tace"Missed u too son"sallamar farouq ce ta katsesu duka, durqusawa yayi yana gaishe da Abba da mummy,cikin sakin fuska suke amsawa suna tambayarsa Hajiyarsa,"Lfy qlau tana gaisheku"Mummy ce ta kalli Abdul da idonsa ke rufe kamar me bacci tace son ga Farouq, "Okay" kawae yace,Abba cikin xolaya yace "mummy duk murnar ganin dannaki tasa baki bawa kowa Dinner ba" Duk sukasa dariya banda Abdul dayayi kamar bayama falon,sai da suka tsagaita sannan mummy tace "Son wae haka?" Shafa tummy stomach dinsa yayi yana miqewa daga kwanciyar yace "Is true naaa" Okay kutashi muje dining,dukkansu suka miqe suka nufi dinning din,warmers ne manya kala kala da plates da jugs na tangaran a jejjere akai, Abba tafara serving Tuwon Alkama miyar ganye sannan tadubi su Abdul da farouq tace "Yau duk sae kunyi Amai cox dura zanmuku dannasan a can bacin nakirki kukeba"Murmushi farouq yayi yace Chaii mummy, itanma murmushi tayi tace tana xuxxuba musu pounded yam da vegetable soup sai qamshin Aroma ke tashi " Bar kagani"Sai da ta sassaka musu 3-3 sannan ta tutturo musu,shi dae Abdul baice komai ba sae janyo plate dinsa yayi yafara ci, duk suma sukafara ci, sunyi nisa cikin cin abincin bamai magana cox sun kwaso yunwa gashi kuma an sami garar mummy... Abba ne yayi hamdalla Bayan ya kammala yadubi Mummy yace "Allah yayi miki Albarka" murmushi tayi tace "Amin Alhaji" Au...ni kuwa ina Kibdiyya banji taba kotayi bacci?...murmushi mummy tayi tace "Ae Alhaji yau Fushi take,bankuma son me akayi mataba,nayi tambayar duniya amman taqicewa komai sai kuka kawae" Abba ne yace "Ashsha...to taci Abinci?" Inafa tun da la'asarfa,Abdul dayayi shiru yanajinsu,sai yanxu ya tuna da kukan data fita tanayi,Murmushi yayi ya miqe tsam yadauki Abincin yabar gun yanufi upstairs, duk suka bishi da ido,Abba yace "May b ma shiyasata kukan" Da alama kam Dan dama daga part dinsa tafito tana kukan inji mummy,Murmushi Abba yayi yace "Lallashi Yakama shi kuwa" _*PINKY CE*_ [1/26, 3:01 PM] maryam Tahir Author Y4: *YA'R ZINA CE👄* _......Adulterer's Daughter_ *A TRUE LIFE, TOUCHING HRT & LUV STORY* _BY_ *MARYAM PINKY* _Shafin na masoyane,Masu qaunata da masu san book dinnan, nagode qwarai da kukafara fahimtata,masu cewa suna nemana Kuma naga saqonku fatan Alkhairi a duk inda kuke😘👏🏻,ga numberta_ 07065255269 *For any Advises, comments nd correction* 9⃣ Direct Abdul part din mummy ya wuce,kaitsaye falon ya kunna kai Bakomai sai qarar AC daketayi,in just 5secs ya kalli falon yaga bata cikin,Bedroom yanufa,can quryar gado ya hangota ta takure guri daya Atamfar daxu ce haryanxu a jikinta,jikinsa ne yayi sanyi daya tuna shine yasata kukan cox he knows da tuni batayi bacci ba,Ajiye Abincin yayi akan mudubi sannan A hankali ya haye kan gadon,baccinta take tayi amman sai sauke ajiyar zuciya takeyi,fuskarta duk hawaye sun bushe,qura mata ido yayi kamar yau yafara ganinta,kallonta yafara tinda ga sama(kanta)ya sauko fuskarta,ita ba fara bace kuma ba baqa bace,chocolate color ce,tana gashin gira mai yawa wanda yake qara mata kyau,hancinta baicika tsawo sosaeba,tana ido da lips masu shape din hrt,Idonsa ne ya sauka a kan kirjinta wanda yasa gabansa yayi mummunar faduwa don ganin breast sunfara fito mata Dan ga sunan ma yana ganin yanxu duk da qananane kuma daxu ma daya dauketa dama yaso yaji,tagumi yayi idonsa ya kada jazur yafara tunanin makomar Auren da aka daura musu shida ita shekaru 5-6 dasuka wuce tare da rayuwar Kibdiyyan......... *Asalin Labarin* Alhaji Abdulfattah mai Nasara hamshaqin Dan kasuwane kuma Dan boko wanda yaga jiya kuma yaga yau kuma har yanxu ake damawa dasu a qasar,shi Dan asalin jihar jigawane cikin local government din dutse a wani qauye da ake kira SAKWAYA,iyayensa dukkannisu fulanin garinne,su biyu mahaifansu suka Haifa shi da qanwarsa *Fanta*yan garin suke cemata *Larai*Saida iyayensu suka shekara 17bayan haihuwar Alhaji Abdulfattah sannan aka haifi larai saboda haka suke cemasa Mai Nasara,tin bayan haihuwar larai qanwarsa mahaifinsu ya rasu bayan fama da ciwon qafa na shekara biyu,Innarsu ita tacigaba da kula dasu duk da itanma ba Lafiya ce da itaba,Abdulfattah wanda suke kira da Audu bayan yagama secondary school dinsa agarin sai yadawo baya komai sai saida rake,kwatsam wata rana sai kamsilan garinsu yace Gwamnati tana neman wanda suka gama secondary school suka fita da sakamako mai kyau za'aturasu karatu waje, Duk garin su biyu shida Abokinsa Sa'idu suka samu,innace tadinga qarfafa masa gwiwar yaje Allah yanatare da shi Dan shi _MAI NASARA_ ne,bada son ranshi ba haka suka tattara suka nufi tashar garin domin tafiya lokacin sgekarunsa 23,larai kuma 6,innace tadinga yi masa nasiha da ya riqe gaskiya,amana banda shashanci,"Insha Allahu inna"yaketa fada yana sharar qwalla,da gudu qanwarsa larai taxo tanata haki tace "Yaya Yaushe zaka dawo?" Kwallarsa yashare sannan yahade hannayensu su duka har inna sannan yace "zandawo insha Allah" dukkansu kuka sukeyi yadubi inna yace "Inna Dan Allah kidinga rage sa damuwar Inna beldo a ranki kinji,Murmushi tayi tace " toh mai Nasara"da haka sukayi bankwana suna kuka suka tafi,tafiyar da har gobe bai koma garinsu ba tinbayan tahowarsa sakamakon mugun asirin da kishiyar innar wato inna beldo tayi masa na bazai kuma tuna garinba, _Isarsu Holland 2-05-1970_ Sun Isa Lafiya inda aka kaisu makarantar cikin jami'ar bayan ansama musu Admission shi da Abokinsa sa'idu,sunfara karatu cikin Nasara baruwansu da komai sai karatu gashi gwamnatin na turo musu allowances akan lokaci basu da wata matsala,shekararsu 1 suna karatun fannin kasuwancinsu sunyi kyau sun murje musamman Abdu,yanxu sun sami aboki Dan jakadan nigeria yana sonsu sosae mai suna _MUSTAPHA_shima abinda yake karantawa kenan, lokacin dasuka shiga aji biyu akai juyin mulki gwanatin data daukesu ta sauka,sunyi kuka sosai Dan sunsan karatunsu yaxo qarshe Dan har kudin Accommodation dinsu yaqare yau an tashesu,mustapha Dalha shiya daukesu yakaisu gidan su yayiwa mahaifinsa bayani,ya tausaya musu yakuma dauki nauyin biya musu su cigaba har su kammala,part guda yabasu kusa da na Mustafa sannan yace dukkansu idan sun dawo sucigaba da zuwa kasuwa kasancewarsa hamshaqin Dan kasuwa a qasar,haka rayuwa tacigaba da tafiya cikin nasarori amman ko kadan basa tuna gida,Dan ko zancen komawa Nigeria basuyi,bayan sun kammala karatun,sai duk suka cigaba da zuwa kasuwa inda aketa samun nasibi,kasancewar Alhaji dalha bamai hassada bane yasa duk sunxama suma oga,Anacikin haka Wata ya'r qasar mai suna Angelina ta maqalewa Abdulfattah duk da ba musulma bace,ansha fama sosae har dai ta musulunta zuwa _AMINA_da taimakon Alhaji dalha yashige masa gaba aka daura musu Aure,shima sa'id ba dadewa ya auri _Haajarah_amman YA'R nigeria ce itada iyayenta don haka sai ya tattara yakoma can,Shekarar Abdulfattah da Amina 4 da aure suka haifi dasu kyakyawan gaske Kamar balarabe mai suna _ABDULKAREEM_shima sa'id acan matarsa ta haihu mai suna _Umar farouq_shekarsa 7 Abdulfattah yadauko shi akasasu a mkrnt shida Abdul,kamar yan biyu haka suka kasance gun hajiya Amina,shekararsu 8 hajarah ta sake haihuwar Mace amman ba rai,kwatasam kuma a shekarar SA'ID allah yayi masa rasuwa ,wanda baqaramin gigita Alhaji Abdulfattah tayiba,sanadiyar haka Alhaji Abdulfattah ya tatraro yadawo nigeria yacigaba da Harkokinsa Sai da su Abdul sukakai shekara 17 sannan Alhaji Abdulfattah yadebesu suka taho qasar Holland domin cigaba da karatu dakuma kulawa da dukiyarsa ta garin,da isarsu gidan Alhaji Dalha suka tararshi cikin Halin rashin lfy na ciwon xuciya ,Ya kalli Alhaji Abdulfattah yace cikin magagin ciwo _Abdulfattah kaga Wannan ciwon bakowane yasamin Shiva ILLAH Mustapha_da mamaki Alhaji Abdulfattah yakalli tsohon yace Abba mustapha kuma?..gyada kai yayi yace "shifa" _sakamakon auren yarinyar nan ta Nigeria danace bazaiyiba shine yaje yayi mata CIKI!!!_ _mu hadu anjima_ _*PINKY CE*_ [1/26, 3:01 PM] maryam Tahir Author Y4: *YA'R ZINA CE👄* _......Adulterer's Daughter_ *A TRUE LIFE, TOUCHING HRT & LUV STORY* _BY_ *MARYAM PINKY* *PERFECT NOVELS by Easha khaleel Wannan shafin nakune kuraba #07065255269 for any CORRECTION or ADVICE u re free👌* 1⃣0⃣ Alhaji Dalhatu yacigaba da cewa cikin tsananin qunar zuciya,ni ya tozarta yanunawa duniya ban isaba...?cikin sarqewar numfashi yake maganar,A hankali Alhaji Abdulfattah yake bashi haquri da kwantar masa da hankali.."Abba Kayi haquri,Addu'a za'ayi masa"Ai na Riga na cireshi a cikin ya'yana,nariga nasa ancireshi daga qasar nan,sai dai ya dauketa can suzauna a Nigeria amman bazai zauna yabatamin zuriya da *YA'R ZINA* ba Sam!na yafewa duniya Mustapha har abada!,Duk yanda Alhaji Abdulfattah yaso ya kwantar masa da hankali amman yaqi,haka ya haqura suka tafi gidan *Anty Aisha*qanwar matarsa datake aure a garin amman bata haihuba duk da batafi shekara 28-29 ba,anan yabar su domin su zauna suyi karatun anan, Suntaso gun Anty Aisha cikin tsananin kulawa,tarbiyya,ilimin Addini cox mijinta yana da Sanin addini sosae,shekararsu daya da zuwa Allah yayiwa mijin Anty Aisha wato _uncle HAMZA_rasuwa mutuwar data firgitasu sosae,sai bayan rasuwar ne Cikin jikin Anty Aishan ya bayyana wanda baqaramin farinciki ya sanyasu ba,haka aka cigaba da rainon cikin har ya Isa haihuwa,wata Tara cif ta santalo yar ta kyakykyawar gaske,nanfa Abdulkarim yadauki son duniya ya dorawa babynnan,ranar suna yarinya taci sunan kakarta tagun uba wato _MARIYATUL-KIBDIYYA_suke kiranta da Kibdiyyan kawae tindaga nan Qauna tashiga tsakaninsa da ita ko kukanta bayaso har itama tafara ganeshi,lokacin da suka kammala degree dinsu sae suka tattaro dukkansu har Anty Aisha suka dawo nigeria,anan sukafara Aiki, shaquwa kuwa tsakanin Abdulkarim da Kibdiyya sai abinda yayi gaba,shikansa Alhaji Abdulfattah mai Nasara mamakin shaquwarsu yake,Lokacin Da Alhaji Abdulfattah yanemarwa Abdulkarim da farouq Admission domin yin degree na biyu a can Holland shi yayi dai-dai da lokacin da Anty Aisha ta shirya domin bin sabon mijinta data aura qasar saudiyya,Kibdiyya lokacin shekararta 9,da lokacin tafiya yayi Ansha fama sosai domin cewa tayi sai tabishi harda kwanciya a Asibiti,Anan iyayen suka yanke shawarar Aura masa ita yatafi da ita,Abdulkarim yaso ya qi yarda Dan aganinsa wasa nema,daga baya dai ya yarda akadaura bisa sharadin idan yadawo lokacin Auransa da Asma'u YA'R qawar mummy to zai saketa,da haka suka shirya sukabar Nigeria amman ko kadan Abdul baitaba fadar cewa Kibdiyya matarsa bace Dan shi bai dauki abin serious ba infact ma ko farouq bai gayawaba kawae yanunamai taxo ne tadan zauna, satinsu daya da zuwa tafara rashin lfy mai tsanani,a satin mummy taxo tataho da ita sai da tayi 7month a hospital sannan akayi discharging dinta,shine dalilin zamanta yabaro gunsa,amman kullum cikin rigimar komawa take,shikuwa Abdul yama manta dawani aure Sam,Dan shi a tsarinsa matar Aurensa sai takai 25yrs tukunna Dan gani yake if not..ba mai iya daukan dawainiyarsa,infact ma shi bayasan raini at all,to yanxu ga Kibdiyya kuma @ d age of 14 _koyaya?_ *Cigaban lbr* A hankali yadago kansa ya sake watsa idonsa akanta,yakai 5minutes sannan a hankali ya dagota gami da furta _Bissmillah_gaba daya ya janyota jikinsa sannan ya rankwafo da kansa yace cikin kunnenta da sexy voice dinsa _"Baby"_mutsukka idonta tayi gami da juyi sannan ta bude idon a hankali tana kallonsa..."What happen?"ya tambayeta yana gyara mata kalbar data xubo mata,shiru tayi kamar bada ita yakeba,zazzare idonsa yayi yace "Keeee I'm talking to idiot?" Kuka tafashe dashi,sakinta yayi yadan ja baya cikin mamaki Dan shi baiga abin kuka ba, kifa kanta tayi akan gadon tacigaba da kukan,ganin ba shiru zataiba yasa ya dagota yana share mata hawayen yace "okay sorry Ni ne ko?" Yafada yana nuna kansa da yatsa, gyada kanta tayi alamar "Eh" Murmushi yayi ya janyota jikinsa yace "Dan namiki fada daxu kike fushi da yayannaki?" Zumburo baki tayi tace "to ba Kaine kace na tafiba" Ohhh I don mean to upset u baby kinga shiryawa zanyi shiyasa nace kikoma falo kekuma kika fito,dagowa tayi da kanta ta kalleshi shima itan yake kallo sannan tace "to Ae ummah Rabi tace kai mijinane idan kadawo nadinga zuwa dakinka ko yaushe kuma har kwana a dakinka ma tace zan iyayi da..." Da sauri ya Dora finger din shi akan lebanta yace "shhhhhh is okay" naji,Murmushi tayi tace "yaya yau to anan zan kwana dakai" gyada mata kai yayi kawae sannan yadan zameta daga jikinsa Dan taqi zama guri daya shikuma disturbing dinsa yake,Abincin yadauko ya turo mata yace "oya in less than 10minutes finish wit it" _*PINKY CE*_ [1/26, 3:01 PM] maryam Tahir Author Y4: *YA'R ZINA CE👄* _......Adulterer's Daughter_ *A TRUE LIFE, TOUCHING HRT & LUV STORY* _BY_ *MARYAM PINKY* *ANTY ZUWAIRAT FANs 3,this page goes to you all especially* _*Herfsat xaboor*_ _{tnxs 4 ur supportive role}_ _*Maryam T baliya*_ _*Munirah yuguda*_ _*Sweet meena*_ *nd d rest,tnx u so much 4 d wishes nd prayers,luv u all,Allah yabar xumunci😘🤝👏🏻* 1⃣2⃣ Sai da tagaji da kukan sannan tayi shiru takamawa su baba larai aikin,suna aikin shiru ba magana bakamar yadda suka saba ba,sai bayan la'asar suka samu suka gama,Abincin baba larai tace su dauka sukai falo kan dining don su jera,dauka sukai suka nufi falon wanda qawayen Sameera suketa shewa aciki,da kamar Ameera tafasa sai dataga ran Khadija yadan baci sannan ta shiga, da sallamar su suka shiga Khadija na gaba,ita kuma na biye da ita gabanta sai faduwa yake Dan batasan dame kuma yau sukaxoba,wucewa tayi duk sukayi shiru kamar ba Dan Adam a falon,sai da suka gama sunzo fita wata sadiya acikinsu tasawa Ameera qafa,aikuwa nandanan ta zame,sai ji kake Tim!tabugu da tiles.. _Wayyo Allah nah!_tafada cikin azaba,kafin ta farga taji saukar wani gigitaccen mari da saidataga taurarin wuya,sameera ce cikin kakkausar murya tafara magana "ke Dan shegiyar uwarki kina kallon mutane baki gaishesu ba sannan kin zo kamar zaki taka mutane" tasake xuba mata rankwashi,ita dai Ameera batasan Halin datake ciki ba saboda Azaba,kawai cewa takeyi "Anty kuyi haquri"dariya dukkansu suka sa Dan ganin abinda suka mata yana neman zautar da ita,qafa raheela tasa ta shure ta tace " Haba samee yazaku ajiye mana Wannan halittar anan,ae sai hypertension dina yatashi idan ina kallon ta"tsokiii dayar Sumy tayi tace "ke dai kyalesu,ke kuma tafada tana nuna Ameera da yatsa idan baki tashi kinbar gunnanba wallahi sai nasa razor na tsatstsagata" Aikuwa kafin ta qarasa Ameera ta kwasa da gudu tafice,duk suka sa dariya Dan ganin yadda tafice bat!...sady ce tadubi Sameera tace "samee Dan Allah ina kuka samo yarinyar nan ne?" Dariya sameera tayi tace "hummn ya'r gidan Mijin mamaa ce fa" duk suka zazzaro ido Dan basu taba jin ance _ALHAJI MUSTAPHA DALHATU_Yana da ya'ya ba,....Raheelah ce tace "To ina mahaifiyarta?" Dariya sameera tasakeyi tace "waya sani?YA'R ZINA cefa karku wani daga hankalinku" cikin mamaki suke kallonta dukkansu, sady tace "to samee......bata qarasa ba sameera tadaga mata hannu tace karki damu zanfada muku komai akanta wanda nasani..... _kamar yadda kuka sani Alhaji Mustapha shine mijin mama dasukayi school tare a Holland, tana sonshi amman shi baya sonta,lokacin da Baban mama yace tafito da miji zai mata aure,sai ta sami Alhaji mustapha tamai zancen,mamaa tace lokacin data gayamai har dukanta yayi..Tayi YA'R dariya tace kunsan wai saboda me??duk suka girgiza kai,tace " wai baya sonta,saboda tsananin qiyar dayake mata yasa ya daketa"_ Dariya Rahee tayi tace "kut!yasin maza sun dade suna rashin mutunci a duniya" sady tace "wallahi kuwa,amman ai dakenan yanxu kai yawaye idan sunki saikayi light" tafada suna tafawa,sameera ta kallesu tace "to Ku tsaya kugama ji mana" to...munajinki ya sukayi?? _Hankalin mamaa ya tashi sosae Dan ba qaramin so takeyiwa Alhaji mustapha ba,dataje tasanarwa Hajiyarta sai sukaje gun wani malami yayi musu aiki,amman yace musu Alhaji mustapha bazai taba iya rayuwar aure da wata mace ba idanba yarinyar dayakesoba amman kuma bata Isa aure ba a lokacin_*Fatima*_ _hankalinsu a tashe suka baro gun bokan amman cikin xuciyarsu basu haquraba,suna komawa gida suka sake tarar da tashin hankali wato Baban su mama yadaura mata aure da wani yaronsa,sunyi kuka kamar me,haka suka haqura akakai mama gidan sa a Wannan ranar,shekararta daya ta haifi yayaa Aliyu,bayan 3yrs ta haifeni,sai Babannamu yarasu,...komawa gun malamin sukayi don jin mafita dakuma Halin da Alhaji mustapha yake CIKI,yafada musu baiyi aure ba amman kuma yarinyar dayake so Iyayenta sunce bazasu bashiba,Hajiya ta cewa bokan "To kawae ASA masason Maman" dariya bokan yayi yace "ae indai bai kusanci Fatima ba to bazai taba iya auren wata ba" cikin tashin hankali suka tambayeshi mafita yace musu hanya daya ce "zamusa ya Afkamata daganan zuwa dare,shikenan," haka kuwa akai Dan sai gashi yazo yanemi auren mamaa,5month dayi yazo yakawo jinjira yabawa mama ita yace tariqe masa ita YA'R sace,to fa itace YA'R da aka haifan,YA'R ZINA nan yake cemata _Ameera_tokunji lbrn, Duk sun tsumu da labarin,Raheela tace amman kuma tasan wacece ita?da yadda aka saneta?hararta sameera tayi tace "ubanwa ye zai fada mata wacece ita?" Ko mahaifinnata bai gaya mata b?inji sady,sameera tace "Ai qaunar dayake mata bazai sa yafada mata ba,ke yamafa bar qasar nan 5yrs dasuka wuce har yanxu ba labarinsa" Lallai amman fa babyn dagani zatai sugar sameera"cewar raheelah tana wani lasar lebe kamar mayya,Duk sukayi Murmushi Sameera tace "Ai dama so nake tadada qwari nasokata a harka,tazama big girl dina..zan huta da ita sosae" tafada tana lumshe ido,duk suka tafa suna "gaske" daga haka suka shiga sana'ar masha'arsu ta _les_ {Allah ya tsare ya shiryamu cikin tafarkin tsira} Tana fita taga khadeeja a tsaye da alama jiranta takeyi tafito dama, jikinta tafada tasaki marayan kuka,rungumeta tayi tana share mata hawaye,da haka suka qarasa part dinsu,suna zuwa suka tarar da baba larai tana sallah, suma alwalar sukayi sukazo suka tayar suma, kasancewar anfara kiran sallar magariba yasa sae da sukayi magariba sannan suka tashi sukaci abinci, bayan sun gama,suka fara firar su kamar yanda suka saba,cikin firar ne khadeeja take cewa _Ameera_"gobe fa islamiyya banga kin wanke uniform dinki ba"kamar bazata ce komaiba can dae tace "Nifa na dena zuwa makarantar nan"da mamaki baba larai datake jinsu tace " saboda me _KHADIJATU_? Sunkuyar da kanta tayi tace "Mamaa kawai" Khadija ce cikin son kawar da zancen da Ameera keson farawa tace "mama kinsan meyasa tace tadena zuwa?" A'a inji baba larai, dariya Khadija tafarayi don ganin yadda Ameera ke mako mata harara tace "Kima dena hararata Dan sai nafada" miqewa Ameera tayi takoma kusa da baba larai ta kwanta akanta tace "mama duk abinda zatace miki bahaka bane" Murmushi baba larai tayi tace "nasani amman barta tafada" Khadija ce tace "Malam Isma'el ne yake sonta,tinda yafada mata shine wae kunyarsa takeyi da...." Bata qarasaba Ameera takawo mata duka tace "Me qarya" kaucewa tayi tana dariya tace "Na rantse da Allah mama" Itadai baba larai dariyarta take tayi Dan maganar tabata dariya sosae,can ta nisa tace "O'oh Ashe YA'R tawa tazama budurwa" Khadija tace wallahi kuwa,itadae hannu tasa ta rufe fuskarta don baqaramin kunya tajiba dama gata gwana,baba larai tace "to ae ba abin kunya bane abin farinciki ne Ameera, mutum managarci yace yana sonka,AI sai agodewa Allah, Ni dama wallahi babu abinda nake fata irin kisamu wanda zai riqeki tsakani da Allah yadubi Halin dakike CIKI ya tallafi rayuwarki shine fatana da Addu'a ta kullum gashi Addu'a tafara karbuwa" itadae Ameera Murmushi take tana boye fuskarta Dan gaskiya tana son malam isma'el CIKIn xuciyarta Dan yana da tausayi sosae,muryar Khadija tajiyo tana cewa "wallahi mama bakiga yadda yake nuna mata qaunaba ko a ina har ya'n ajin anfara ganewa, wata qanwar budurwarsa a ajin hartafara tsanarmu,tsokiii baba larai tayi tace " zancen banza,ae saitayitayi amman nasan Ya tace a xuciyarsa ...duk suka sa dariya....haka sukayi ta firar suna raha har suka kwanta bacci.... ************************ _*Pinky ce*_ [1/26, 3:01 PM] maryam Tahir Author Y4: *YA'R ZINA CE👄* _.....Adulterer's Daughter_ *A TRUE LIFE, TOUCHING HRT & LUV STORY* _BY_ *MARYAM PINKY* ```Mahassadanka Fadawanka.....😃😃😃``` 1⃣1⃣ Cuno baki tayi ta kalleshi sai taga shi wayarsa yake ta pressing, a hankali ta sauko qasa ta shiga toilet ta wanko hannunta sannan tafito ta zauna kusa dashi tafara ci, abinka da maijin yunwa nan da nan ta cinye taje ta wanko hannunta, da tafito sai ta tarar da mummy da shi suna fira yana kwance yadora kanshi kan cinyar mummy suna fira, duk da firar mummy ce meyi shi kawae amsar yeah,Uhmmn,no kawae yake cemata,closet dake gefe taje tadauko doguwar best me santsi iya gwiwa,kwanciyar itama taxo tayi akan cinyar mummy tace Yaa Abdul idan nayi bacci ka tasheni kaji? Banza yayi da ita Dan bayasan rigimarta,Murmushi mummy tayi tace _Daughter_ae dama yau acan xaki kwana,Matse hannun mummy yayi alamun tayi shiru,dariya tayi tasauke Kansu daga cinyarta ta ta nufi toilet, shiru bedroom din yayi....tashi Abdoul yayi yakai dubansa inda take,har tayi bacci ma qare mata kallo yayi ganin yadda rigar tayi mata kyau,jiyo alamar bude qofar toilet dinne yasa ya juya daga kallonta,Fitowa mummy tayi ta nufi gun mirror,jiyo muryarsa tayi yana cewa "Mummy yaushe xa'ayi breaking Deal dinnan?" Murmushi tayi kawae tace "Abba zaka tambaya" shirun shima yayi sannan ya miqe yazo yayi hugging din ta yace "Gud night mum" Kiss tamai tace "Gud nyt son,make sure u pray before going to bed" Ok mum yafada yana ficewa daga bedroom din,yana zuwa yayi wanka yayi sallah ya hau network, baifi 20minutes ba akai ya sauka ya cire jallabiyansa yabar singlet da short,gadon ya hau yaja blanket yakashe wutan yafara baccinsa, 12:16Am Kibdiyya tayi juyi taganta ita kadai a dakin kuka tasa sannan ta sauko tafice direct part dinsa tayi,tana zuwa ta shige bedroom din,can tahangoshi yanata baccinsa, gadon ta hau itama ta fada jikinsa takama kuka tana dukan kirjinsa,cikin bacci ya farka yaganta,daure fuska yayi ya kunna dimlight blue ya xuba mata ido,ganin baza tai shiru ba yasa ya jawota ya maida ita kan gadon ya danneta ta sannan cikin muryar bacci yace "What's wrong again?" Bakaine baka tashe niba,Hannunsa yadora kan lips dinta yace "is okay" kashe light din yayi ya dagata ya Dora kan kirjinsa ya rungumeta yaja blanket bayan ya tofa musu Addu'a ya rufesu,kafin Asuba sai da ta tasheshi sau 3,da Asuba masallaci ya nufa yabarta,sai 7:00 yashigo,direct dakinsa yanufa,kwancen yaganta da mamaki ya Isa kan gadon yafara tashinta,sai da tatashi sannan cikin daure fuska yace "so u did not pray right?" NO tace tana girgiza kai,"Oya tashi kitafi"Ni...kallon dayayi mata ne yasa ta tashi zata fita,riqota yayi yace "If I had anything similar to that...u will see what I will do to u,u understand?" Daga kanta tayi alamar taji sannan tafice da sauri,rakata da ido yayi yana jin wani irin baqon yanayi,tsokiii yayi ya kwanta, *************************da sallamar ta tashiga falon Hajia mamaa,tana zaune hakimce akan luntumemiyar kujerar 2seater tana waya tana dariya,gefe kuma soft drinks ne take kurba,Alamar tashigo tayiwa Babaa larai da hannu,shigowa baba larai tayi tana sake yin sallamar, ta dade azaune tana jiran ta kammala wayar sai da tayi sallamar sannan ta kalli baba larai kallon ba yabo ba fallasa,kafin tace wani Abu tuni ma baba larai ta durqusa kamar zatai mata sujjada tace "barka da Wannan lokacin Hajiya munsameku Lafiya" sai da ta kurbi lemo sannan ta Dan yatsine fuska tace "yawwa larai kindawo?" Murmushi baba larai tayi tace "mun dawo wllh hajiya" to yayi kyau,sai aje afara yadda aka saba,sannan tindaga yau afara shiryeshiryen tarbar Aliyu zasu dawo gobe jirgin 4:00pm,Durqusawa baba larai tasake yi sannan tace to Hajiya Allah yakawosu Lafiya, bata amsaba illa miqewa datayi ta nufi upstairs tace "ki turomin YA'R ZINA nan" to kawae baba larai tace tafice daga falon, direct part dinsu takoma tasamesu _Ameera_nayiwa Khadija tsifar kai suna yar firarsu ta islamiyya daza su koma gobe,Da sallama baba larai tashiga,duk suka amsamata suna kallonta ganin fuskarta ba walwala,kauda kanta tayi daga kallonsu don idan tacigaba da kallon _Ameera_to kwallar data taru zata zubo kuma tasan ba abinda _Ameera_ ta tsana irin ganinta cikin rashin walwala,Mayafi ta dauko daga kan gado tace musu "Ku ajiye tsifar nan kufito akwai aikace aikace Ke kuma _Ameera_ tafada tana nunata kiyi hanzari kije Hajiya tana sama tana kiranki" tana gama fada ta fice, duk jikinsu a sanyaye suka tashi, _Ameera_ hannunta ta wanko tafice Dan amsa kiran mamaa,gabanta na faduwa ta tsaya bakin kofa tayi sallama cikin muryarta mai sanyi,shiru ba'a amsaba,sake maimaitawa tayi...daga ciki tajiyo muryar Maman tana cewa cikin kakkausar murya "Shegiya munafuka zaki shigo ko sai na zo na shigo dake?" Da sauri tatura qofar tashiga kanta a sunkuye,zubewa tayi gaban Maman tace "gani" Yatsine fuska tayi tace "kewa kenan?" Shiru tayi Dan bata da amsa daga gefe sameera ta tintsire da dariya tace "kema mama ita Shegiya mana" tafada tana taunar cingum,Sai da mama tagama qare mata kallo kamar yau tafara ganinta cikin xuciyarta tana jin xafin irin baiwar da Allah yayiwa _Ameera_na kyau,tabe baki tayi sannan tace "ke YA'R ZINA kina jina ko bakijina?" Dasauri tace "inaji" Dan zamowa mama tayi daga kan kujerar datake takamo kunnan Ameera da qarfi wanda saida tayi yar qara saboda azabar da taji, rankwashi mama tazuba mata da dayan hannunta wanda yasa ta zube agun tafara kuka,rufe min bakinnan nafada miki abinda zanfada kibani guri Dan banason ganin fuskarnan taki maizubin mayu,....kinajina?gyada kai tayi tana hawaye "dama Su Aliyu ne zasu dawo gobe Dan haka kiyi maza kije ki gyara masa dakin sa sannan idan yadawo komai dazai buqata kitabbatar kin bashi hatta ruwan wanka kinfahimta?" Eh..tace,to tashi kije kifara..tafada tana kawo mata mari,da sauri ta goce ta miqe da gudu har hijjabin jikinta na tadeta tafice Dariya tabawa mama da sameera sosai,kwafa mama tayi tace "zakixo kisamenine" Da gudu tana hawaye tafado kitchen din,da sauri duk suka kalleta ,ajikin baba larai tazube tanacigaba da hawaye,shafa bayanta tadinga yi tanacewa kiyi haquri YA'R KIRKI wata rana sai labari, _*PINKY CE*_ [1/26, 3:01 PM] maryam Tahir Author Y4: *YA'R ZINA CE👄* _......Adulterer's Daughter_ *A TRUE LIFE, TOUCHING HRT & LUV STORY* _BY_ *MARYAM PINKY* _Follow me @facebook..._ www.maryampinky.facebook .com. *Godiya Mara misaltuwa agareku masoya littafinnan, wallahi inajin dad'in qaunarku gareni,Nima kuna❤nan d'ina,I wish zan iya lissafoku,especially ya'n group dina PINKY NOVEL FAN's 1&2,I'm proud of u guyz💋🤝* 1⃣3⃣ 9:00am daidai yatashi daga baccin daya koma bakinsa dauke da salati,Hamma yayi yana dafe kansa da yayi masa nauyi kamar ba'ajikinsa yake ba,kallon gefen sa yayi yaga Kibdiyya batanan,shiru yayi yana tunanin mafarkin yau,babu abinda yake tunawa a mafarkin irin maganganun da taketa fada masa, "Ka taimakeni Dan Allah.." Shine yaketa yimasa yawo akai,cikin xuciyarsa yake tambayar kansa "Taimakon me take so"? Bashi da amsa..don haka sai kawai yaja tsokiii yace a fili, " Mtsswwcc ke kika sani,tinda kinki bayyana ko fuskarki nagani" Ganin 27minutes past 9:00 tayi yasa ya miqe yana cewa _"why should I disturb my self?"_ Towel ya jawo a closet yanufi toilet,ya kai 30minutes sannan yafito yanata qamshim bathsoap din wankan,gaban dressing mirror yaje yajawo stool kamar mace ya zauna,cikin yauqi yake goge ruwan kansa da jikinsa,lotion din _smart-man_ya dauko ya Mirza,sannan ya dauko roll-on ya shafe lungu da saqo na jikinsa sannan ya miqe ya nufi closet,shadda getzna Light maroon color yadauko yasaka da hula match color din zaren da akai aikin,gaban mirror yakoma yafeshe jikinsa da designers masu qamshi....Kibdiyya ce tafado dakin tana qala masa kira "Yaa Abdul,yaa Abdul.." Ko kallo bata isheshiba yacigaba da gyara kan madubin yana maida komai mazauninsa,itakuwa ganin yana jinta amman yayi shiru yasata fushi tayi hanyar fita,har takusa qofa sai maganar da ummah rabi take yawan gaya mata ta dawo kunnenta.. "Kibdiyya kar kice zakina fushi da Abdulkarim, komai yayi miki karkina fushi,idan ma shi kinga yayi kije kiyi masa kiss kibashi haquri zai daina indai da gaske kina sonshi.." Tinowa da Wannan yasa ta koma gun da yake zaune bakin gado yanata danna wayarsa peacefully, da gudu ta haye kan gadon ta fada jikinsa ta baya,ta zuro fuskarta ta kan kafadarshi zatayi magana taji yace yana kara wayar a kunnensa "Hello farouq kana ina"? Tana jiyo farouq din yace " I'm on my way" "Okay" yace kawae sannan ya sauke wayar yasa hannu ya dawo da ita kan cinyarsa ya kalleta da sexy eyes dinsa yace yana daure fuska amman idonsa kyar akanta "U don't knw hw 2 greet elders right"? Shiru tayi tana kallon sa itama, Tamke fuska yayi yasake cewa " I'm talking to idiot"? Girgiza kai tayi alamar A'a,a hankali tasa hannu tayi holding tight dinshi tace "I'm sorry yaa,gud morning" Sassauta fuskar yayi yace yana kai fuskarsa zuwa tata yace "Mrng,was ur night"? Murmushi tayi ganin yasaki ran tace " fine,shine na shigo ina maka magana Kayi ignoring d'ina" 'Dan b'ata fuska yayi yace "Kinyi sallama dazaki shigo"? Girgiza kai tayi " And u re complaining. So..so..nd so,Neva try that..again,is that clear"? Kwanciya tayi sannan ta ce tana shafa sumar gemunsa datayi kyau "Yearr," Yace "gud gurl,that's my cwt sister" Bata rai tayi tace "No,wife" 'Bata fuska yayi yace "Who told u that"? Cikin fargaba Dan ganin ya hade fuska tace " ummah Rabee " Gyada kai yayi yace "Gud,yau da daddare idan kinzo bacci zaki fada min abubuwan da take fada miki a kaina" Dariya tayi tace "Tace fa karna fad'awa kowa" Hancinta yaja yace yana nuna kanshi da d'an yatsa "Wow,including me"? "No,ban da kai" Wayar sa ce tafara ringing,kallo daya yayi ma screen din ya kauda kai,ringing din take tay,hannu yasa d'aya ya dako wayar ya kara a kunnensa bayan yayi accepting kiran,shiru yayi...daga dayan bangaren Asma'u tayi sallama,a daqile ya amsa yana yatsine fuska kamar yana gabanta, Ajiyar zuciya tayi jin daddad'ar muryarsa tana dukan doden kunnanta,cikin fargaba tace "Ashe ka dawo,welcome back" Siririn tsokiii yaja sannan yace "Tnxs" "He will Neva change" ta furta a xuciyarta,amman a fili sai tace "Dama mummy ce tace na fad'a maka zamuxo" "Sai kunxo" kawae yace ya katse kiran,gefen gadon ya kalla inda Kibdiyya ke kwance tana hawaye sha'be shab'e,dariya ce taso kamashi,amman sai ya dake,kuma dama yasan za'ayi hakan don tin da yadauki wayar tagani ta sauka daga jikinsa, Matsawa yayi yadan kwanto saitin fuskarta yace "Something happen?" Tasowa tayi daga kwanciyar cikin kuka tace "I hate her!" Zaro ido yayi cikin tsananin mamaki yace.. _kuyi haquri mu hadu next page,bani da chargy ne_ _*PINKY CE*_ [1/26, 3:01 PM] maryam Tahir Author Y4: *YA'R ZINA CE👄* _......Adulterer's Daughter_ *A TRUE LIFE,TOUCHING HRT & LUV STORY* _BY_ *MARYAM PINKY* www.Maryampinky@facebook.com. _*GIDAN MIJINA GROUP by Mmn Haneef,this page ix 4 u,words enough can't express neither explain how u luv this book,ur comments olways make me feel motivated,I wish to mention ur names,but don't bother, u re always in my mind,I hrt u all💋*_ 1⃣5⃣ Yananan kwance cikin blanket yaji yafara samun relief, A hankali ya tashi ya fad'a toilet ya yi wanka da ruwan d'umi,ya dad'e cikin bathtub d'in ruwan yana ratsashi sannan ya d'auro towel yafito, jallabiyya kawai ya zira don bayajin qwarin jikinsa,a hankali yafara tuno abinda yasashi a Halin,cikin zuciyarsa yake cewa _"I must teach that nonsense girl a lesson,_"kwafa yayi sannan yatashi ganin 12:00pm zatayi gashi ko breakfast baiyiba,hanyar fita yayi sai ya hango Asma'u ta glass ta taho riqe da tray din,killer smile dinsa yayi yace "U re in shiitt today" tsayawa yayi bai fito falon ba yana jiran isowarta,Dan sai tayi masa bayanin dalilin dayasa tasako kaya mai bayyana surar jiki tafito ahaka batare da tasaka hijjabiba,Dan shi kadai yasan wahalar dayasha dayayi tozali da ita,tsokiii yaja yace "that's why now a days Adultery ix common," Da sallamar ta tashiga dakin,wani irin qamshi ya doki hancinta mai sanyi na turaren _touchme_,lumshe idonta tayi ta bud'e su a hankali ta saukesu akan tamfatsetsen photon Abdul dayake Ajiye jikin bango saboda girmansa,sanye yake da coat baqa wadda tafito masa da ainihin kyawunsa,qayataccen murmushi yayi wanda ya fito da zallar kyawunsa,k'irr tayi tana kallon photon,a hankali tafara takawa zuwa gun da photon yake,ajiye tray din breakfast d'in tayi a qasa ta tsuguna ta saka hannu tana shafa photon,wayarta qirar Tecno C9 ta sa ta d'auki photon 2 shot,a hankali murmushi ya bayyana a fuskarta ta furta _He ix sage{wise man}_bakinta takai kan photon ta manna masa kiss tace a hankali _I luv u Abdul_...da sauri ta juya jin alamin motsi a bayanta,waigowa tayi domin ta tabbatar da zargin datakeyi,Ai kuwa shi dinne A tsaye ya hard'e hannuwansa a k'irji yana kallon ta,".. Ya ilahii..!", ta furta gami da sunkuyar da kai k'asa,kunya,tsoro, fargaba da tashin hankali ne duk suka bi suka cika mata zuciya, shiru ba wanda yace komai, A hankali yatako steps d'in ya shigo falon,kan 1 seater ya zauna ya 'Dora K'afa 'Daya kan 'Daya ya Murtuke fuska kamar bai tab'a dariya ba,itakuwa Asma'u banda K'ugi babu Abinda cikinta yakeyi don tasan yau sai ta Allah, ya lafiyar kura bare...,cikin muryar sa ta Isa yace "U re waiting 4 me to tell u come?" Da sauri ta girgiza kai sannan ta taso tadawo gabanshi ta tsuguna kanta a qasa, "Look up" yace mata cikin tsawa Kasa 'Dagowa tayi dan ko Karen haukane ya cije ta bata fara kallonshiba, "I will slap u" tajiyo muryarsa yana fad'a, Rufe fuskarta tayi da hannayenta Dan tasan halinsa zai iya yi mata Marin, "Bani wayar" yace mata Miqo wayar tayi,ya amsa,Password yagani akai, "Password?" Kawae yace,tasan halinsa don haka cikin tsananin kunya tace "is ur name" Zaro ido yayi cike da mamaki amman sai yasha mur, _Abdulkarim_yarubuta sai yaga _wrong password_tsokiii yayi yasaka _Abdul_still wrongpassward, "I'm playing wit u? Will u tell me or I shud..." Yafada yana kallon ta, Bai qarasa ba tace cikin tsinkewa _My Abdul_ Dariya ce ta sub'uce masa a zuciyarsa baiyi a fili ba,yana sawa kuwa yaga ya bud'e,direct gallery ya shiga yaga pictures d'in,mele baki yayi sannan ya kalleta yace "Waya baki permission?" Shiru ba amsa,wayar ya ajiye a gefe sannan ya kalleta for some minutes yace "Menene dalilin yin Wannan shigar kuma ba hijjabi?" Nanma shiru tayi sai xuciyarta dake dukan tara-tara,murmushin mugunta yayi sannan a hankali ya d'an rankwafo da kanshi setin fuskarta ya d'ora hannuwansa kan kafad'arta har tana jiyo hucin numfashinsa,xuciyarta ce tabada wani dum! Tafara k'ok'arin ja da baya,damk'ota yayi ya dawo da ita kan kujerar da yake,ganin yafara loosing kanshi yasa Asma'u tafara kuka tana cewa "Dan Allah Yaa Abdul Kayi haquri..plx...bazan kuma ba,kamar badashi takeba sai ma k'ok'arin kai bakinsa kan nata yakeyi,wani irin kuka takuma saki mai ban tausayi tana cigaba da bashi haquri,.. Cikin murya wahalalliya yace " ist not what u want?"girgiza kai tayi alamar A'a, Wani kallo ya maka mata yace "Okay,bashi kikeso ba then what's d meaning of dressing like this?" Hawayen fuskarta ta goge sannan tace "Allah ba komai" To sauka kikoma qasa, Da sauri ta sauka amman xuciyarta bata dena bugawa ba,Dan yau tazaci shikenan, Kallon ta yayi yace "If I Eva saw u with this type of dressing... Hmmn...u will bear d consequences, okay?" Yafad'a yana riqe kunnensa, 'Daga kai tayi tace "to" Tsokiii yayi yace"Nonsense girl,duk Ku kujawowa kanku abinda akemuku..." .Farouq ne yayi sallama ya shigo,turus yayi ganin su,sai kuma yasaki dariyar shaqiyanci yace cikin zolaya "A'ah kaga Ango da Amarya,zancen ne a falo,?" Hade gira Abdul yayi ya kalli farouq yace yana 'Daga masa hannu alamar ba wasa "Farouq plx respect ur self" Dariya farouq yayi yana jinjina al'amarin Abokinnasa na bahagon halinsa amman sai yace "Since..I'm respectively" Tsokiii yayi zaiyi magana sai ga Kibdiyya tafito daga bedroom tana Mirza ido,direct gunsa tataho danufin zuwa,da sauri ya Zare mata idonshi yace "Get out!!" cikin tsawaa yake mata maganar wanda sai da ta saki fitsari don tsoro,ita kanta Asma'u sai da takusa sakin fitsarin don tsoro,farouq ma sai da ya toshe kunnuwansa don yadda muryar taringa amsawa, Tashi yayi ya nufi gun da take ya dau wayar charger yana zuwa ya tsula mata yace "ist a toilet?" Ya fad'a yana qara zazzare mata ido, Kuka take yi kamar wadda uwarta ta mutu, Hannunsa yad'ora kan lips d'insa yace"shiiiiiiii" Kamar an d'auke wuta tayi tsiit!..Ummah Rabee ce tashigo don jiyo kukan datayi,qarasowa tayi tana kallon su tace"meya sameta ne?"Abdul cikin kawar dakai ya juya ya koma kan kujerar sannan yace "Fitsari tayimin a qasa,tafi da ita" murmushi ummah Rabee tayi tace "to" sannan takama hannun Kibdiyya tace "zo mu tafi kinji Matar Abdul" gocewa tayi alamar bazata ba,Aikuwa ya taso riqe da charger yanufota,da sauri tafice itama ummah Rabee tabita tana murmushi, dubansa yakai gun Asma'u yace"sai ance ki tafi ko?"da sauri ta tashi tafice,tsokiii yaja ya shige bedroom yabar farouq anan, Shima bin bayansa yayi cikin bedroom d'in,A zaune ya hangoshi a bakin gadon ya dafe kansa da hannunsa,qarasawa farouq yayi yace "U see..ka rage zafin rannan naka,kanka kake had'awa stress dayawa" cikin serious tune yayi maganar,zazzafan huci ya futar sannan yace "bani ruwa da tablets a drawer" miqewa farouq yayi ya d'auko mai ruwan a fridge sannan ya bud'e drawern don d'auko maganin...cak ya tsaya don ganin tulin qwayoyin kuma duk iri d'aya gasu birjik wasu ansha wasu ba'ashaba,guda 'Daya ya d'auko ya dawo kan gadon yabashi,yana amsa ya jefa 4 abakinsa ya 'Dora gorar ruwan sai da yakusa shanyewa sannan ajiye tare dayin gyatsa,shiru duk sukayi for some 25minutes sannan Abdul yadawo dai-dai,miqewa yayi ya je falo ya d'auko breakfast d'in yadawo qasa ya zauna,yafara zazzubawa,kallon farouq yayi daya zubo masa ido yace "Join me",sakkowa farouq yayi suka fara cin Abincin, Sai da suka gama suka kawar da kayan sannan suka zauna, Abdul ne yace"On Monday zamu fara zuwa Bank" Farouq yace "Allah yakaimu,First bank d'in"? Girgiza kai yayi yace " Central" Numfasawa farouq yayi yace "story nazo fad'a maka naga kana ta masifa" murmushi Abdul yayi yace"kai dai bari,wai ni Husna zata nunawa ta girma" Yafada yana jijjiga kai, Dariya sosae farouq yayi yace "see u,da bata girman ba?" Shima dariyar yayi yace "Aikuwa nakoya mata lesson" Duka farouq yakawo masa yace "Allah boss?" Anan yabashi labarin abinda yafaru har wuyar da yasha, Farouq banda dariya babu abinda yake,da kyar ya dai-daita yace "Haba no wonder naga Husna tayi wani so slowly, Ashe Maza takusa ji"yafad'a yana kashe ido, Shidai Abdul baice komaiba,farouq yacigaba cikin serious mood yace" Amman Abdul yaushe kafara shan tablets?" Siririn tsokiii yayi yace "mtsww since in Holland" Cikin Jimami farouq yace "kadena shan su wallahi suna da bad side effect" "I knw,ba yadda zanyi ne" 'Bata rai farouq yay yace"which kind u don knw what 2 do" Gira Abdul ya d'aga mai yace "okay so kake naje nakama yaran mutane ina raping d'in su"? No Yakama ta yanxu ayi bikinku da Husna friend, Numfashi yaja sannan yace "uhmm Nima nayi tunanin hakan" Murmushi farouq yayi jin yayi Nasara yace "thaz d best solution ma safe....Any way dama zuwa nayi nafad'a ma remain 3weks 2 my marriage" zazzaro ido Abdul yayi yace"A re u serious?" Ido farouq ya d'aga yace "sure" Hannu ya miqo masa yace "congratulation" murmushi yayi yace "tnx u" da haka suka cigaba da firarsu irin ta Abokai .. _*Pinky ce*_ [1/26, 3:01 PM] maryam Tahir Author Y4: *YA'R ZINA CE👄* _......Adulterer's Daughter_ *A True life, touching hrt & luv story* _BY_ *MARYAM PINKY* www.Maryampinky.Facebook.com. 1⃣4⃣ "who d u hate?,Asma'u?"ya tambayeta cike da tsananin mamaki, Dan shi yanxu mamaki take bashi sosae,Turo baki tayi gaba tace "Eh..itan" Kallon baki da hankali yake yi mata sannan ya girgiza kai yace "Olright,me tayi miki kika tsanetan"? Anzo wajen Dan gyara zama tayi ta kalleshi tace "Ba ita ce wai zata aure kaba" "Uhumm,sai akayi me?" Shima ya tambaya cikin tsinkewar zuciya,nok'e kafad'a tayi tace "To ni banaso ne" "Why"? Ya tambayeta Shiru tayi Dan ba amsa,Numfashi yaja ya futar sannan ya miqe yace " tashi mutafi cikin" Nok'e kafad'a tayi cikin muryar shagwab'a tace "A'aa ni sai dai ka Goya ni a bayanka ka kaini" Baki ya saki galala yana kallonta cikin zuciyarsa yake cewa "lallai yarinyar nan yazama dole ma su Abba suyi breaking auren nan,Dan naga nema take tafara kawomin raini,..wata xuciyar kuma tace ka kyaleta jinin _Anty Aisha_cefa"wayoyinsa ya d'auka daga bedside table batare daya kalli inda take ba yafice,direct falo ya wuce cox yasan su mummy suna can,da sallama yashiga falon,duk suna zaune suna kallo,daga gani breakfast suka gama,Duk suka amsa masa suna murmushi xuciyoyinsu cike da qaunar tilon 'Dan nasu,1seater ya nufa ya zauna yana cewa wash! Nagaji fa mummy,dariya Abba yayi yace "sannu son" itama mummy tayi masa,bayan ya gaishesu ne Mummy ta kalleshi tace "Son Husna kuwa ta sanar maka zasuzo"? Batare daya dago ba yace "uhmmn" Murmushi Abba yayi yace "Okay shiyasa yau kaci kwalliya haka daman?, kace zance za'azo maka" Dariya mummy tayi tana kallon Abdul da yayi reacting kamar badashi ake ba, Mummy tace"Aikuwa dai,kuma kasan akwai ma Uwargidan anan" Duk suka saka dariya banda shi,don idan da sabo yasaba da tsokanar Abba da mummy,muryar Abba yajiyo yana cewa "Ahh,na mantafa akwai madam Rigima" Mummy zatayi magana kenan sai gata nan tashigo tana kuka,duk suka kalleta suna tambayarta "Lafiya"?, Gun Abba taje ta zauna gefenshi setin kujerar da Abdul yake tace "ba Yaa Abdul bane nace ya Goya ni ba ya taho" tafada tana nunashi da hannu, Dariya mummy tayi tace "Son meyasa baka Goya taba.." Sallamar su Asma'u da mummynta yasa duksukayi shiru,da sauri mummy ta tashi ta taro Aminiyarta tana yi mata barka da zuwa,zama sukayi kan 3seater suna murnar ganin juna,Asma'u ta qaraso falon kanta a qasa sanye take da doguwar Riga bak'a mai Stones pink,tayi rolling kanta da veil din,lips dinta sunsha 24hrs pink color,har qasa ta tsuguna cikin ladabi ta gaishe da Abba,yana murmushi yana Amsawa yana tambayar ta karatu,miqewa yayi bayan sun gaisa da Hajiya Bilki ya haura upstairs, Abdul kuwa da tun shigowarsu ya zubawa Husna ido Dan ba k'aramin kyau yaga tayiba,gashi tayi wata irin cika kamar ba YA'R 22yrs ba,kallon seconds yayi mata ya dauke kai Dan karta ganshi,amman cikin zuciyarshi soyake yasake kallon ta,Dan ba qaramin kasala ta saukar masaba gashi sai qamshi take,itanma agunta hakane don xuciyarta ce tadinga harbawa tinda ta shigo ta hangoshi,"he's olways cute"tafada a hankali,cikin xuciyarta kuwa wani son shine yake mata yawo, Tsugunawa tayi tana gaishe da mummy "Ina wuni mummy" tace, Da murmushi mummy ta shafa kanta tace "lfy low daughter,y studies?" Cike da kunya take amsawa "Alhamdulillahi mummy" Hajiya Bilki ce takai dubanta ga Abdul daya wani tsare gida tace "Mutanan Holland andawo Lafiya"? Shafa fuskarsa yayi ya 'Dan saki fuska ya gaisheta sannan ya miqe yafice,Aikuwa da gudu Kibdiyya ta Mara masa baya, Sai A lokacin suka kula da ita,murmushi Hajiya Bilki tayi tace " Hajiya Kibdiyya an zama ya'n mata" Mummy ce ta kalli Asma'u da yanayin fuskarta ya 'Dan canza tace "Uhumm wllh kuwa kinganta nan sai rigima,yanxu ma yi sukeyi kuka shigo" Dariya Hajiya Bilki tayi tace "Ina ruwan Kibdiyya, ni bata bari ma mun gaisaba,kodan taga yafita" Kawai rigimace wallahi irin tata,wai sai Ya Goya ta Dan fitina irin tata ina SON ina goyo, Murmushi Hajiya Bilki tayi tace "Yarintar kenan ae" Mummy ce tace"Daughter d'auko flasks d'incan ki kaiwa son,break yashigo yi bata bari yayiba", Asma'u cikin murna ta miqe ta dauki tray din duka tatafi part dinsa,da kallo suka bita duka,cikin zuciyar Mummynta take tausayin d'iyar tata yadda take son Abdul har baya b'oyewa,itakuwa mummyn Abdul murna ce fol cikin xuciyarta ganin yadda Asma'u ke son 'Dan nata, Mummyn Asma'u ce ta kalli mummy tace "Hajiya Nifa zuwana da biyu nazo" Dariya mummyn Abdul tayi tace "I see,tashi mu haura sama" Duk suka miqe suka nufi upstairs, Suna shiga suka zazzauna sannan mummyn Abdul tace "To Aminiya inajinki" Lemo Hajiya Bilki ta kurb'a sannan ta ajiye tafara magana "Am..wato Hajiya Daddyn Husna ne ya Aikoni,kuma dai akan maganar yarannan ne wato Abdul da Husna, wallahi Hajiya fada miki ne banayi amman kusan tin last year ya matsa sai yayima Husna Aure,convincing d'insa nadinga yi,tofa tinda yaji labarin dawowar Abdulkarim yaketa mita wae lalle yabamu 2month ayi aurennan,inba haka ba shi zaibata wanda yagadama...to kinji dalilin da yasa na garzayo Dan mu san abinyi" Ajiyar zuciya Hajiya Amina tayi sannan tace "Kai amman fa naji dad'in labarin nan, kamar kinsan jiya Abbansa yake cemin Angama ginin gidan yaushe za'asa biki" Cike da Annushuwa mummyn husna tace "Allah Hajiya?,kice Anyi akan gab'a?" Tafawa sukayi sannan mummyn Abdul tace "wllh kuwa,don haka tashima muje gun Alhaji yaji Dan na san sai yafini farinciki" Hajiya Bilki tadubi Mummyn Abdul tace "Amman fa wani hanzari ba gudu ba.." "Name fa?" Inji Mummyn Abdul, Numfashi taja cikin kamar rad'a tace "Auren sa da Kibdiyya kuma yaza'ayi dashi ko kawae shikenan?" Shiru tayi Dan tanajin nayin fadar Amsar,amman sai ta dake tace "Ai inaga kawae su biyun zai bari,saboda Kibdiyyan naga tana sonshi," Ba haka taso ba,taso ace yarinyarta ta ita kadai zaiyi amman ba komai haka Allah ya tsara, "To shikenan" Miqewa sukayi suka nufi part din Abba. Shi kuwa Abdoul yana fita part dinsa ya koma cikin falon ya yada zango,cike da kasala ya zauna akan lallausan rug d'in ya d'ora kanshi kan kujera, wani irin yanayi yake jinsa,cikin zuciyarsa yake tambayar kansa _"Dama haka Husna ta koma?,to yaushe?"_bashi da amsa sai kawae ya lumshe idonsa yana tura hannunsa cikin sumar kansa don jiyakeyi kamar kiyashi kebinsa,surarta ce kawai ke gilma masa,OMG! Ya fad'a yana dafe kansa don jiyo jiniyar kukan Kibdiyya ta nufo falon,zamewa yayi ya kwanta akan rug din ya rintse ido Dan jin yadda mararshi ta qulle,tana zuwa kwanciya tayi akan ruwan cikinsa ta kifa kanta tana cigaba da kukan,shafa bayanta yashigayi A hankali yace mata cikin kunne "sleep pls" shiru kuwa tayi tashiga sauke ajiyar zuciya,sanyi yafaraji yana busashi ga haqoransa daya fara rawa kaf-kaf,tashi yayi da kyar ya sata a kafadarshi yashiga bedroom suka kwanta,A.c ya rage sannan yadauko blanket yarufe kansa duka, _*Pinky ce*_ [1/26, 3:01 PM] maryam Tahir Author Y4: *YA'R ZINA CE👄* _......Adulterer's Daughter_ *A TRUE LIFE, TOUCHING HRT & LUV STORY* _BY_ *MARYAM PINKY* *®REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S* _{We don just entertain nd educate,we touch the heart of readers❤_} #WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM *IG PML WRITERS* #https//www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035 #http://maryamsbello.blogspot.com *1st JANUARY, 2018* *Masoya,qawaye,ya'n uwa Allah yabar qauna,baki bazai iya fad'ar yadda kuke qaunataba,ina jin dad'i sosae,kuyi haquri bazan iya lissafakuba kunyi yawa,amman Nima ina sonku sosae...HAFSAT ZABOOR,MAMAN ZARAH,FARYNCY,da..da...kash臘♀ kunyi yawa da duk members na* _*PINKY NOVEL FANs 1&2,MARYAM SALISU MAI DALA,KHALEESAT HAYDAR,ZUWAIRAT UMMU MARYAM,MZZ DADY NOVEL,COOL NOVELS(yaya Hayat),ZEE MAKAWA NOVEL(Takari fan's),FEENAT JA'AFAR NOVEL,HAUSA NOVELS(Sadiya zaboora)...groups over & NURSE HALIMA(Niger), Anty Khadeeja(National hospital Abuja).....Dan Allah kuyi haquri kunyi yawa wallahi bazan iya lissafoku ba😭😭,Amman wallahi muna tare🤝🤝*_ ```JINJINA & SADAUKARWA``` _*P.M.L. dukkanku,FATY AZLAND,SADNAF,MOMYN SULTAN,ETNEEY,ROUKI KZIEe(Allah yasa na fad'a dai-dai),Billy show,Bilkee shwerh,faridat,fannah......kuma kunyi yawa Amman ana tare🤝❤❤*_ 1⃣7⃣ Suna Isa _Sokoto Road_ Anguwar Su K.B sukayi Parking awaje kasancewar akwai Jefi-jefi Jama'a masu zuwa,bayan Ya kashe Motar ne Ya kalli Abdul daya cika yayi Fam! Ya watsar sannan yace "Idan ka gadama kafito" Ko kallon sa baiyiba saima juyar da kansa yayi gefe,girgiza kai Farouq yayi kawae ya bud'e ya fice,sai da yagama yangarsa sannan yafito yaga Farouq d'in a tsaye jikin motar da Alama shi yake Jira,muryar Farouq yaji cikin sanyi yace "Muje" Batare dayace komaiba suka fara tafiya Zuwa cikin gidan,direct sitting room suka yi,da sallama suka shiga cikin,bakowa sai Mahaifinsu K.B da wasu mutane uku a zazzaune,cikin girmamawa suka tsugunna suka gaishesu tare dayi musu ta'aziyya,shima da hannu bi-biyu da fara'a yadinga Amsa musu tare da tambayar su iyayensu, Farouq ne yad'an shafa kai yace "Alhaji...Kabeer d'in yananan kuwa?" Alhaji yace "Eh...amman ya d'an raka wasu abokansa yanxu xaidawo kud'an jira.." Cikin girmamawa Farouq yace "Ba damuwa Alhaji" Daga nan sukayi shiru...sai su Alhaji da suke Hirarsu jefi-jefi,can 'Daya cikin Abokan nasa yace "Alhaji a d'auko Yarinyar muyi Addu'a, Hucin 'Bacin rai yayi sannan yazaro Wayarsa ya daddanna ya kara a kunnensa... Can yace "Kibawa Aisha Jinjirar takowo ta sitting room" Numfashi ya sauke yace "Gatanan za'akawo ta" Shiru falon yayi na wasu mintoci..can saiga yarinya daba zata wuce 16yrs tashigo hannunta riqe da babyn an nad'ota cikin farin showel,da sallama tashiga ta tsugunna agaban Alhaji tace "Gata Abba" Batare da ya kalla ba yanuna mata Abokansa da hannu yace "gata basu ita.." Yafad'a zuciyarsa cike da qunci..wai yau shi aka haifowa jika YA'R ZINA...wannan abin kunya har ina? Kuma wai a cikin gidansa za'a raineta..tunanin sa ne ya katse lokacin dayaji d'aya daga cikinsu Yanata yi mata Addu'a... _"Allah ya Rayata bisa sunnah,ya Albarkaceta,yasa mai temakon Al'umma ce.."_ haka yadinga yi mata Addu'a 'Dayan yana amsawa tare da Farouq sab'anin Alhaji da Abdul,Kabeer ne yayi sallama cikin sanyi sab'anin da,guri yasamu ya zauna shima aka qarasa Addu'ar dashi,Alhaji(Abbansa)ne ya miqe yafice wanda yasa duk suka bishi da ido,A hankali Kabeer ya sauke idonsa qasa daya cika taf da qolla...Abokan Abbansa ne sukayi masa ta'aziyya suka miqo masa jinjirar,kasa karb'a yayi,sai Farouq ne ya karb'eta yana sake lullub'eta da towel d'in tanata bacci abinta, Kukane ya kufcewa K.B bayan fitarsu mai cin rai,bubbuga kansa yashigayi a jikin kujerar dake kusa dashi yana fad'in.... _Astagfirullah ya Allah, Allah yajiqanki Hafsa...baki da laifi ni na tursasaki..Gashi kin tafi kinbarni cikin wannan duniya da babu Abinda ke cikinta sai Rud'ani,..kintafi kinbani hafsa..me xan cewa yarinyar nan idan tagirma..._bai qarasa ba Abdoul yatashi tsaye cike da fushi ya isagun K.B daya fara fita daga hayyacinsa,yana zuwa baiyi wata-wata ba ya 'Dauke fuskar K.B da mari mai tafiya da Hankalin mutum,yakuma 'Dauke shi da wani Marin dayafi na da sannan yasa hannu 'Daya ya damqo wuyan rigar k.b ya miqar dashi tsaye ya matse shi da bango Yana fitar da numfashi d'ai-d'ai duk jijiyoyin jikinsa sun tashi ga wasu hawaye masu zafi da d'umi dake kwaranyowa daga cikin idonsa daya rine yakoma kalar jaa,cikin tsananin wahala K.B ke sauke numfashi Dan matsar bata wasa bace,A cikin Wannan yanayin yaji Abdul d'in cikin tsawa da rawar murya yace masa "Meye Ribarka!?,Meye Ribarka!!?,..K.B Yama kasa magana don Abdul d'in ya riqe masa maqoshi jiyake kamar zai mutu don Azaba,GARAM! Kakeji ya buga kan K.B da bango yana sake maimaita masa tambayar,tuni K.B yafara ganin duhu don Azaba, Cikin sarqewar numfashi Abdul d'in yaci gaba " Yanxu meya Amfaneka!,ka lalatawa yarinya rayuwa har shegen sperm d'in ka yashiga tasami juna biyu After all wajen haifar maka shegiyar Ya'r taka ta mutu!,me zata cewa Allah?, Kayi dai-dai kenan?!!!,K.B rayuwarka bata da Amfani..I hate u k.b,baka da Amfani tinda gurb'ata Al'umma kuke da Samar da Ya'ya bata hanyar Allah b,ba ka da Amfani K.B..sai na kasheka.....!!!,"duk yafita hayaccinsa banda kai kawo babu abinda Maqoshinsa keyi,ga pulse d'insa daketa bada loof nd doop sound at the same tym... Ganin Abin bana hankali bane yasa Farouq dayake riqe da yarinyar miqewa ya ajiye ta yaje gun ya b'anb'are K.B daga hannunn Abdul d'in da kyar,K.B daya fara jiyo qamshin mutuwa yafad'i gefe yana nishi yace "fa..fa..Farouq.. Ka..bar..shi ya..kasheni...rayuwa..ta..bata ...da Amfani...naqi jin shawarar Ku...yanxu..gashi..ina cikin dana sani..ka..barshi.." Sai kuma ya kife a gun ya suma,cikin tsananin rud'ani Yayi kansa amman inaaa ya suma,ruwa ya d'auko mai sanyi ya dinga kwara masa amman har roba biyu bai taso ba,cikin tashin hankali ya nufi hanyar fita don kirawo tai mako sai yajiyo shi yana Atishawa mai qarfi,da sauri yakoma gunsa ya d'agosa yana shafa kansa yana yimasa sannu,saida sukayi kusan 40mins ahaka sannan K.B yadawo hayyacinsa..,A hankali ya ruqo hannunsa ya matse cikin nasa yana hawaye ya furta "Farouq ina yake?" Sai lokacin Farouq ya kula Abdul bayanan,shiru yayi yana kallon sa, runtse ido yayi cikin Azaba yasake cewa "Ya tafi ko," Kasa bashi Amsa yayi sai kallon sa dayake tayi cike da tausayin Kabeer d'in.. Jiyayi yakife kan cinyar Farouq yasaki kuka mai ban tausayi, cikin kuka yafara magana.. _"wllh Farouq bantab'a yin dana sani a rayuwa taba irin wannan, sai yanxu nagane abinda kuketa gayamin,kaga ranar da Abdul yake fad'a min tazo ko?,Na tabbatar bani da masoya sai ku ,Abdul yafice Aboki sai d'an uwa,Dan Allah ya zanyi Abdul ya yarda dani?yazanyi ya yarda na tuba?,.."_kuka yaci qarfinsa yakasa qarasawa,bubbuga bayansa Farouq yadinga bubbuga bayansa yana kwantar mashi da hankali yana cewa "Kayi haquri..kayita istigfari Allah zai yafe maka,baka makara ba,shi maji roqo ne kuma mai yafiya ne,kai dai ka tsarkake niyyarka," Hawaye ya goge sannan yasake "Abdul fa..?" Shiru yayi na d'an secnds sannan yace "Abdul zai huce amman ba yanxuba kasan shi da xafin rae,amman nasan zai huce" d'aga kai yayi yana jimanta Al'amarin, Farouq haka yayita convincing d'insa har yasamu peace of mind sannan suka miqa YA'R ciki suka fito suka koma gidan su. **************************** Abdul cikin tsananin b'acin rai yafice daga gidan su K.B ko gabansa baya gani sosae,banda tafasa ba abinda zuciyarsa keyi ga wani irin sarawa da kansa keyi kamar zai rabe biyu,da kyar ya Isa gida,security ya bud'e masa gidan yana yi masa sannu da xuwa ko ta kanshi baibiba yashige ciki, A harabar yaga motoci anyi parking da alama Abba ne yayi baqi,da niyyarsa yaje gun mummyn sa koyaji relief amman yasan tana tare da kosuwaye yanxu don haka ya juya ya nufi part d'insa, yana shiga ya Mirza key don baya buqatar komawa,ko takalminsa bai iya cirewa ba yafad'a kan makeken gadon sa ya kwanta rubda CIKI ya lumshe ido,babu abinda yakeyi masa yawo a zuciya irin gaba d'aya Al'amarin Kabeer Abokinsa,gaba d'aya tsanarsa yakeji,shi a rayuwarsa yana matuqar kishin Addinsa,shikuma mai kyankyamine,baya san qazanta kuma musamman ta ZINA, runtse ido yayi jin kansa yada d'a sarawa ta gefe,Gani yakeyi kamar yanxu Kabeer ya lalata Hafsa,da haka bacci mai nauyi ya d'ebeshi. ************************** Husna kuwa tana fita daga d'aki lokacin da Abdul ya koreta upstairs ta koma tasami su mummy suna firarsu,canza mood dinta don karsu gane abinda yayi mata don ko kad'an batason mummy tasan abinda Abdoul yake mata,tabarwa xuciyarta don su Rukky suna qarfafarta cewa idan sunyi Aure duk zai daina don sai yadda tayi dashi,da irin Wannan kalaman take samun sanyi a xuciyarta kuma take jin yardar zancennasu kuma tashirya d'aukan ko mai nene indai zai aure tan,kallon ta duk sukayi ita kuma sai ta qirqiri murmushi a fuskarta tace "Am..em..mummy dama su Fadeela da Rukky ne sukace min sun taho zamuyi Assignment d'inmu..so I'm living.." Tafad'a tana rataye Jakarta.. Murmushi mummyn Abdul tayi tace "Daughter baza kice musu gun mijinki kikeba suzo kuyi anan?." Tafad'a cikin wasa Sunkuyar da kai Husna tayi tana murmushin da baikai zuciba, cikin zuciyar ta tace"hummn baki son meya min bane da kince na tafi" Mummyn ta tace "To Allah yatsare ki kula" Ficewa tayi tana cewa "to mummy" Mummyn Abdul tafito hannunta riqe da Leda madaidai ciya tana cewa "to daughter ga.." Turus tayi ganin sai mummyn ta, Dariya mummyn Husna tayi tace "Ae idan K'awayen nan nata suka kirata bata ji bata gani" Dariya mummyn Abdul tayi tace "AI shikenan,kyatafi mata dashi" Godiya tayi mata sannan ta kalli agogo tace "Ni kam Hajiya idan 5 tayi Alhaji bai kiramuba inaga tafiya zanyi don kar Abban Husna yayi fad'a, Dariya tayi tace " zai ma kira indae Alhaji ne" Itama tace "Allah yasa" _*pinky ce*_ [1/26, 3:01 PM] maryam Tahir Author Y4: *YA'R ZINA CE👄* _......Adulterer's Daughter_ *A TRUE LIFE, TOUCHINGLY HRT & LUV STORY* _BY_ *MARYAM PINKY* www.maryampinky@facebook.com. *Allah kasada mu dadukkan Alkhairan dake cikin 2018 ka tsaremu da fitunu dake cikinta, Allah kabamu ikon yin Aikin Alkhairan dasukafi na shekarar baya* 1⃣6⃣ Falon Alhaji Abdulfattah direct su mummy suka wuce,da sallama suka shiga,"come in"yace yana kallon TV,murmushi yayi ganin su,yace cikin raha "inkaga zarah kaga wata.." Su d'in ma dariyar sukai suna cewa "Ai kam" Kujera suka zazzauna sannan Mummyn Abdul tace tana kallon Alhaji Abdulfattah "Alhaji yaufa Hajiya zawannaka ne tayi shi" Qayataccen murmushi yayi yana cire eyeglass d'in idon sa yace "To...fatan dai lfy" yafad'a yana kallon mummyn Husna,'Dan murmushi kawae tayi batai magana ba,Dan yau kawae saitake jin nauyin Alhajin,fahimtar hakan da yayi ne yasa yasake yin murmushi yace yana kallon Mummyn Abdul "To Hajiya yau dae surukantakar ta tashi.."'Dan harara mummyn Abdul tayiwa mummyn Husna tace " inbazaki fad'aba mu tashi" Gyara zaman babbar rigarsa yace.."A'ah Ae baza ayi haka ba..ninama fahimci inda zancen naku ya tafi" Duk suka kama kallon sa don mamaki,Hajiyan Abdul ce don ta tabbatar da zancen tace cikin raha "okay guess" Dariya sosae Alhaji Abdulfattah da hajiyan Husna sukayi dajin furucin Mummyn Abdul,Alhaji Abdulfattah yace yana kallon Hajiyan Husna "To..to..Hajiya kinji abinda qawarki tace,don haka zan fad'a,idan nafad'a dai-dai to duk hukuncin dataji am yanke zatayi na'am dashi" Mummyn Husna ce tace"Eh..mun yarda.. Ko Hajiya?"tafad'a tana kallon Mummyn Abdul, itakuwa batare da kawo komaiba ta ce "Eh.." Dariya Alhaji Abdulfattah yayi irin tasu ta manya yace "To shikenan...kuje anjima zankirawo Ku, ..amman fa kutuna girman Al'qawari" Da mummyn Abdul cewa tayi A'a,amman hajiyan Husna tace mata tayarda anjiman idan sunji ba haka bane sai su fad'i nasun, Da haka ta yarda suka fice suka koma falo suka cigaba da firarsu cike da Annushuwa... Su Abdul da farouq kuwa sunanan suna fira har zuhr prayer tayi,miqewa sukayi suka d'auro Alwala sannan suka fito ta qofar sitting room suka nufi masallaci, bayan sun idar da sallar kai tsaye parking lot sukayi suka d'au motar Abdul qirar Venza suka nufi gidansu farouq,Farouq ne ke driving yayin da Abdul ke gefe ya hakimce kasancewar shi dama baifiyasan driving ba,shiru motar sai wa'azin _Sheikh Malam Aminu Ibrahim daurawa_ke tashi acikin motar yanata wa'azi akan Abubuwan dasuke kawo yawan zinace zinace yanxu da kuma irin hukunci da Azabar da Allah yatanadarwa masu Aikatata,Wa'azine da duk me sauraronshi sai ya ratsa xuciyarsa matuqar mutum mai imanine,A hankali Farouq ya kai hannu saitin volume ya rage,sannan ya kai dubansa ga Abdul dayayi resting ajikin kujerar ya lumshe ido kamar mai bacci, cewa tayi A'a,amman hajiyan Husna tace mata tayarda anjiman idan sunji ba haka bane sai su fad'i nasun, Da haka ta yarda suka fice suka koma falo suka cigaba da firarsu cike da Annushuwa... Su Abdul da farouq kuwa sunanan suna fira har zuhr prayer tayi,miqewa sukayi suka d'auro Alwala sannan suka fito ta qofar sitting room suka nufi masallaci, bayan sun idar da sallar kai tsaye parking lot sukayi suka d'au motar Abdul qirar Venza suka nufi gidansu farouq,Farouq ne ke driving yayin da Abdul ke gefe ya hakimce kasancewar shi dama baifiyasan driving ba,shiru motar sai wa'azin _Sheikh Malam Aminu Ibrahim daurawa_ke tashi acikin motar yanata wa'azi akan Abubuwan dasuke kawo yawan zinace zinace yanxu da kuma irin hukunci da Azabar da Allah yatanadarwa masu Aikatata,Wa'azine da duk me sauraronshi sai ya ratsa xuciyarsa matuqar mutum mai imanine,A hankali Farouq ya kai hannu saitin volume ya rage,sannan ya kai dubansa ga Abdul dayayi resting ajikin kujerar ya lumshe ido kamar mai bacci, "Abdoul" yakirawo sunansa,A hankali ya bud'e idonsa da sukayi jazur ga jijiyoyin goshinsa duk sunfito rud'u rud'u fuskarnan tayi jaaa, "What's happen?" Ya tambaya yana komawa, Farouq yace "Do u knw wat?"gyara zama Abdoul yayi yace " until u said" Cikin Alhinin Abinda zaice farouq yace "wa'azinnan yasa na tuna banfad'a maka ba.." Sai kuma yayi shiru, "Uhummn" Abdul yace yana kallon sa da rinannun idanunsa, "Katuna yarinyar nan girlfriend d'in *K.B*?" 'Dan qaramin tsokiii Abdul yayi jin an ambaci sunan *K.B*don idan akwai abinda Abdul ya tsana to a ambaci sunan K.B,cikin yatsina yace "Which one?,kasan suna da yawa" 'Dan murmushi Abdul yayi yace "qanwar Oga Sageer nake nufi" Mood d'in Abdul ne ya canza nan take yace "I didnt get u,so pls just keep that nonsense man issues" Farouq yace "That pregnant girl i meant" Hannu yasa ya dafe kansa da yayi wani irin sarawa lokaci d'aya,sai da yayi 2minutes sannan ya kalli farouq da yaketa driving d'insa hankali kwance yace "I remembered.." Gyad'a kai farouq yayi yace "okay to jiya Hajiya ke fad'amin da daddare yarinyar tarasu due to delivery" Ganin yadda Abdul yakasa motsi sai kafeshi da ido dayayi sai yazata ko bai fahimci abinda yaceba don haka yasake cewa "I mean ta rasu wajen haihuwar Babyn.." Bai qarasaba yaji Abdul yace _"Innalillahi wainnah ilaihir-raji'un,Alhamdulillahil-lazhi Afani mimbtalaka bihii wafad-dhalani ala kathirin mimman khalaqa tabtila,....farouq kana nufin tarasu?"_ Cikin tabbatarwa Farouq yace "I'm sure cox thaz wat Hajiya told me,tace muje muyi musu gaisuwa" Girgiza kai kawai Abdul yakeyi hawaye nabin kuncinsa wanda yasa Farouq neman guri abakin hanya yayi parking jin Abdul na kuka sosae don bai tab'a ganiba,cikin tsananin mamaki yake kallon Abdul yace "Something wrong...?" Hawayen fuskarsa yasa tissue ya goge cikin qucin zuciya yace "Farouq!, Yanxu Wannan yarinya mezataje ta cewa ubangijinta?,me zuwanta duniya ya amfanar?me haihuwarta ta amfani Al'ummar musulmi da iyayenta?,ya ilahiii" yafad'a yana sake goge hawayen fuskarsa Cikin jimami shima Farouq yace "To yaza'ayi Abdul..qaddararta kenan, bayadda za'ayi" Kallon out of ur sense yakeyiwa Farouq sannan yace "Farouq K.B ya cuci yarinyar nan,K.B me zai cewa ubangijinsa,irin Wannan babban zunubi haka?, *SO*ya zamemasa musiba...." Farouq ne yakatseshi yace "Abdul Addu'a kawae zamuyi Allah ya yimata rahama,shikuma yasa yagane kuskurensa yarinyar kuma Allah yara yata..." Zazzaro ido Abdul yayi yace "U mean tama haihun?" "Yes..female" inji Farouq "Innalillahi...,Kuma Farouq kakecewa Allah yarayata" Murmushin takaici Farouq yayi yace "To Abdul me za'ace?.." Numfashi ya ja yace "Allah yasaka yata ta mutu" Dariya Farouq yayi yace "Haba friend wannan wace irin Addu'a kake?" Harara ya makawa Farouq yace "Me kake tunani idan ta rayu?,itama haka zatayifa" Zazzaro ido Farouq yayi yace "Injiwa?kasan gaibu ne Abdul? Tsokiii yayi yace " Farouq idan baka sani ba let me tell u,Wannan yarinyar idan tagirma sai tayi abinda uwarta tayi...cox itafa *ZINA* da kake ji to salsala takebi,jini takebi,kuma ita bashi ce" Dakatar dashi Farouq yayi da sauri yace "Ba'anan take ba,ita *YA'R ZINA*ba lalle ne tayiba,saboda ita bata da laifi,infact batasan ma me akayiba,idan da tasan ta hanyar da za'asametato itama dabazata yarda tazoba,kuma wallahi ina fad'a maka duk wata yarinya ko yaro da aka same shi ta hanyar ZINA to wallahi yafi kowa jin ciwon haka,don haka kama daina fad'ar haka Abdul sai kaga ita *YA'R ZINA*al'umma ta amfaneta amman yar halak ba a amfanetaba ko kuma kaga Itan bataiba saboda tasan qucin da ake shiga amman yar halak tayi,kai dai saidai fatan Allah ya datar damu" Ko ajikin Abdul maganganun Farouq Dan shi kawae yariga ya musu kud'in goro shiyasa ya tsanesu a rayuwarshi sakamakon tsanar dayayiwa aikata ZINA, shiyasa baya qaunar a ambaci K.B abokinsu duk da Friend d'insu ne,amman saboda halinsu ya banbanta yasa sukayi separate, Keb'e baki yayi ya d'aga shoulder alamar I don't care, Murmushi Farouq yayi yace "Ko kawae muwuce can muyi musu gaisuwa muga babyn..by then sai mu dawo gun Hajiya"?, Harara Abdul yayi masa yana ja da baya yana nuna kansa yace " who?..dawa? Wazaije?" Had'e rai farouq yayi yace "Kai Abdulkarim mana" Murmushin takaici yayi sannan yadubi Farouq yace "I will pray 4 her to hav perfect peace" Tsokiii kawae Farouq yayi yace "Wllh sai kaje,ae ko don umminsa kaje,infact kaima ba ka wuceba," Tab'e fuska yayi yana d'aura belt don ganin yadda Farouq ya fisgi motar yace "God forbid ..me" Shidae Farouq bai tanka masa ba saima qara speed yayi ya nufi anguwarsu K.Bn.. Ganin irin yadda yake gudu yasa Abdoul yace yana tab'ashi "Hey!man I'm not ready 2 die,life began at 30" Ko kallon sa baiba suka shiga street d'in gidansu K.B don yin ta'aziyyar... _*pinky ce*_ [1/26, 3:01 PM] maryam Tahir Author Y4: *YA'R ZINA CE👄* _......Adulterer's Daughter_ *A TRUE LIFE, TOUCHING HRT & LUV STORY* _BY_ *MARYAM PINKY* www.Maryampinky@facebook.com *®REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S* _{We don just entertain nd educate,we touch the heart of readers❤_} #WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM *IG PML WRITERS* #https//www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035 #http://maryamsbello.blogspot.com *HIKIMA WRITER'S ASSOCIATION🎁,nd HAQURI DA JURIYA ONLINE WRT's🌐words enough can't express neither explain how u re in my❤,Tnxs once again🤝* *PC chart plsss nd plsss I'm so sorry 4 not responding.....wllh u re tooo much to me......,pardon pls,👏🏻* 1⃣9⃣ Alhaji Abdulfattah ganin shiru Abdul bai ce komai ba yace "Kai nake saurare.." 'Dagowa yayi fuskarsa tayi jaa ga wani irin gumi da yake fito wa daga goshin sa yace "Toh Abba Allah ya biya Ku" Cikin jin Dad'i Alhaji Abdulfattah yace "Madallah...Eh..Madallah..Allah ya yi maka Albarka" Ko Amsawa bai iya yi ba ya mik'e zai fita,Alhaji Abdulfattah yace "To ya batun Auren ka da Mariya(K'ibd'iyya) fa??" Ko waiwa yo wa bai ba ya 'Dan tsaya for some seconds sannan yace "Abba duk yanda kuka ce" Murmushi yayi yace "To shikenan" Ficewa yayi daga 'Dakin ko Gaban sa baya gani, rik'e da kan ya shiga 'Dakin sa ya zube a k'asa don tafiyar ma gagarar shi tayi,tinda ya fad'i bai san inda kansa yake ba sakamakon Duhu daya lullub'e masa ido. Abdul na fita Alhaji Abdulfattah ya kira Alhaji Bello,mituna kad'an sai gashi ya iso shida wasu mutum biyu dattijai,bayan gaggai sawa da sukayi ne yake yi musu bayanin buk'atar shi duk da ya sanar musun,sunyi Na'am suma,daga nan suka tashi gaba d'aya suka fice don zuwa gidan su Husna zuciyar Alhaji Abdulfattah a cunkushe babu Dad'i Sam!, don ganin ba shi da kowa,ace 'Dansa gudan jinin sa za'a je kai kud'in sa amman ba wani 'Dan uwa nashi na jikinsa... Kansa ne ke neman tarwatsewa yasa ya runtse ido yana karanto Addu'a.. Haka take kasan ce masa duk lokacin daya nemi Tina wani 'Dan uwan sa sai ya kasa. ★★★★★★★★★★★★★★★ Babban falone sosae wanda kuma za'a iya kiran sa da sitting room, Alhaji Abdulfattah ne da mutanen sa gefensa,daga 'Dayan b'angaren ma Alhaji Muhammad Sani ne shi ma da mutanen sa,kowa ka gani cikin falon fuskarsa d'auke take da Annuri saka makon tsayar da Ranar Ya'yanna su da akayi a lokacin nan da sati uku masu zuwa,Addu'a aka rufe taron Da ita sannan suka sake yin gaisuwa sannan taron ya tashi zuciyoyin su cike da Farin ciki. Kai tsaye Alhaji Abdulfattah gidan sa yasa Aka wuce da shi,yana motar Amman burin sa kawai ya ganshi a cikin gida don yaje ya sanar wa Mai 'Dakin sa wannan Dadda d'an labarin don har ya hango irin farin cikin daza tayi..shi kad'ai sai murmushi yake yi,duk ya k'agu su iso don gani yayi ma drivern baya sauri,sai da ya tsaya yayi sallar magariba sannan ya shiga cikin gidan,kai tsaye part d'in ta ya nufa,da sallama ya shiga ya tarar da su suna zaune da Alama sallah sukayi,cikin girma mawa Hajiya Amina ta tarbeshi,itama Hajiya Bilki tayi masa barka da zuwa,Amsawa yayi yana dariya lokacin da yake zama akan kujera,Dai-dai lokacin Hajiya Amina ta iso hannunta rik'e da lemo mai sanyi da glass cup,janyo centre table'Din tayi ta Ajiye masa bayan ta tsiyaya masa,'Dauka yayi ya sha kad'an sannan ya Ajiye, Cikin Raha yace da Hajiya Bilki "Yau dai kin wunar mana.." Murmushi tayi tace "Aikam..Kai ka tsayar ni Ai" Dariya yayi yace "Eh..kuma fa haka ne" Hajiya Amina tayi caraf tace "Alhaji da Alama da Akwai magana a bakin ka,tinda ka shigo naga kanata nisha d'i" Wani Murmushin ya kuma yi sannan ya kallesu yace "To Albishirin ku?" Suma suka ce "Goro.." Suna dariya Yace "To yau dai Allah ya nufa Munkai Ku d'in Auren Abdulkarim da Asma'u " wata gud'a Hajiya Amina ta rangad'a zuciyar ta cike da Annashuwa tace "Kai Alhaji dama zanga ranar nan?" Murmushi yayi yace "Gata kuwa" Hannu ta 'Daga sama tana cewa "Allah na gode maka fa ka nuna min Wannan rana mai matuk'ar mahimman ci,Allah ka yadda ka nuna min Wannan ranar Allah ka nuna min 'Daurin Auren" Duk suka ce "Amin" Ita kuwa Hajiya Bilki Murmushi ne kawai ke ta fita kan fuskarta,wani irin farin ciki itama take ji, Hajiya Amina ce tace "Gaskiya Alhaji ina cikin farin ciki Mara misaltuwa" Murmushi yayi yace "Sai mu gode Allah.. Haka dama yake lamarin sa" Hajiya Bilki tace "Dama plan d'in da kuka yi kenan don Ku bamu mamaki?" Dariya yayi yace "To ko bakuji Dad'i ba..? Da sauri Hajiya Amina tace "A..aaaaa munji wallahi.." Hajiya Bilki ta mik'e tace "To ni zan wuce" Kallon ta duk sukayi sannan Alhaji Abdulfattah yace "Kuna ta murna baku tambayi Date d'in ba?" Da sauri Hajiya Amina tace tana dafe kai "Ahaf...Aikuwa dai ko da yake Ai ita Hajiya yanxu idan taje zata ji..koh?" Dariya tayi tace "Ba lallai bane tinda Aka fara da haka...Kawai a fad'a min Anan Nima na bada surprise" Duk suka yi dariya,Alhaji Abdulfattah yace "Sati uku masu zuwa" Hajiya Amina tace "Kaiiii Masha Allah tare dana Farouq kenan" "Eh.."yace sannan ya dubi Hajiya Bilki da tayi shiruuu yace " uhumm..Hajiya ko bai miki ba?" Da sauri ta dawo daga 'Dan k'ara min tunanin da ta tafi cikin sauri tace "A..ni na Isa?yayi Allah ya nuna mana da rai da Lafiya" Duk suka Amsa da "Amin" Daga nan tayi mata rakiya har main gate suka yi sallama sannan ta dawo falon ta,zama tayi gefen sa tana Murmushi tace "Alhaji Ashe kana nan?" Duban ta yayi cike da so yace "Ina nan" Kallon labaran da yake yi ta ciga ba da yi itama har Aka gama sannan tace "Alhaji" Kallon ta yayi bai Amsa ba,ta ciga ba "Alhaji to SON kuwa ya sani?" "Eh..na sanar mai" Cikin sanyi tace "To mai yace?" Kallon ta yayi yace "Addu'a yayi" Ajiyar zuciya ta sauke tace "Masha Allah, Allah ya nuna mana,dole mufara shiri tin yanxu" 'Dan Murmushi yayi yace "Uhmm..Abi naku kam" Itama tace "Maganin a Kwab'e mu" Kirwo sunan ta yayi yace "Ya kike ganin yadda zaiyi zaman dasu duka?" Saukowa tayi k'asa ta zauna sannan tace "Yawwaaa.. Ina ganin tinda dama gidan part uku ne kawai Akai su duka don kasan baza ta yarda ta zauna ba,..ko ya ka gani"? Shiru yayi nad'an wani lokaci sannan yace " Amman Hajiya kina ganin ba mu takura yaron nan ba?" "Kamar ya?" Ta tambaye shi, Ya nisa yace "Ina nufin kinga dai Mariya munce za'a raba Auren nan bayan ya dawo,ga kuma Auren Husna da muka sa shi bayan duk babu zab'in sa a ciki amman yayi mana shiru baice komai ba,kina ganin munyi masa Adalci kuwa?? Bayan haka .." Da sauri Hajiya wadda Ranta ya fara b'aci tace "Haba Alhaji kadena Wannan zancen ma kar yaji yace zai yi disobey,K'ibd'iyya fa karka manta Yarinyar Ya'r uwa tace ciki 'Daya,kuma ko ba komai ka tuna fa irin so da kulawar da mahaifiyar ta taba shi,menene bata yi masa ba?ka tuna Ni da Mahaifiryar ta ta baro iyayen mu ta shigo musulunci don kar ta rabu dani,Ina ganin don nace Abar Auren nan ba matsala bane,ita kuma Asma'u na sa shi Auren ta ne don ganin K'ankantar Mariya baza ta iya bashi kulawa ba,Amman idan tana ganin Abinda Husnah takeyi shine zata koya,kuma nayi sha'awar Auren Husna ne saboda tarbiyyar ta da nutsuwar ta don bana fata ko burin ya Auro bare dama,ga kuma Amincin mu da mahaifiyar ta." Alhaji Abdulfattah da yace "Amman kinsan yana da hakki akan mu?" Da sauri tace "Eh..Amman yaza ma kuma dole yayi min biyayya tinda ni na haife shi" Ajiyar zuciya Alhaji Abdulfattah yayi yace "Allah ya kyauta" ya mik'e ya fice don jiyo kiran sallar ishaa cikin zuciyarsa yana mamakin irin Halin matar tasa na son tauyewa 'Dan na su Right d'insa da kuma Ak'idar ta na 'Dan ta bazai Auri bare ba,Kwafa yayi lokacin daya fice yace "Zanyi maganinki" ★★★★★★★★★★★★★★★★★ Washe gari tinda suka tashi da Asuba basu huta ba saka makon shirye shiryen tarbar Yaran Hajiya mama da suke tayi wanda zasu sauka yau daga Abroad bayan kammala karatun su wato Aliyu 'Dan ta da k'anin ta Mustapha wanda ya dawo gunta da zama duk da ya girmewa Aliyun ta,Aiki kawai sukeyi basu suka sami Kansu ba sai gefin la'asar lokacin da aka tafi d'auko su,part d'in su suka koma don sun Riga sun gama komai, Suna zuwa _Ameera_ta zube tana cewa "wash..Allah" Hararta Khadija tayi tace "Kefa Raguwa ce wllh" Kwanciya ta gyara tana cewa "Wallahi don baki san Aikin dana yi ba lokacin da naje gyaran d'aku nan su..harfa wankin toilet nayi duka fa," Cikin wasa Khadija tace "Shi ne me kuma?" Harara ta Ameeran tayi tace "Bansani ba"ta fad'a tana juyawa Khadija baya, Da sauri Khadija ta dawo kusa da ita ta dafata tace " ke fa baki san wasa ba wllh,Banda Abinki ma Ai k'ara koyo ne" Idon ta a rufe tace "Naji,kyaleni" ta janye hannun Khadija, Mayar da hannunta khadijan tayi tace "Ae bana so nikuma na kyale ki don nasan tunani zaki,nikuma bana son kina damuwa...ko tunanin malam zakiyi?.... _I'm busy today kuyi haquri da Wannan_ _*pinky ce*_ [1/26, 3:01 PM] maryam Tahir Author Y4: *YA'R ZINA CE👄* _......Adulterer's Daughter_ *A TRUE LIFE, TOUCHING HRT & LUV STORY* _BY_ *MARYAM PINKY* *®REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S* _{We don just entertain nd educate,we touch the heart of readers❤_} #WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM *IG PML WRITERS* #https//www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035 #http://maryamsbello.blogspot.com 1⃣8⃣ Asma'u na fita kai tsaye gida tayi cike da murnar ganin K'awayenta kuma Aminanta,Tana shiga ta Ajiye Jakarta ta fad'a kitchen domin sama musu Abinda zasuci,cikin 30mins ta had'a jallop d'in taliya mai kayan lambu,duk falon ya cika da K'amshi,tana cikin kitchen d'in tana wanke abubuwan da ta b'ata tajiyo Muryoyinsu suna K'walla mata kira,da sauri ta Ajiye plate d'in hannunta tayo falon,Ae kuwa duk su ukun suka Rungume Juna cikin murna,breaking hug d'in sukayi suka zube a k'asa suna sake gaggai sawa,Rukky ce tacire Veil d'inta ta mik'e ta nufi fridge tana cewa "Ya'r Air baki iya tarbar mutum da Ruwa ba,sai washe baki" ta fad'a tana Ciro ruwan roba mai sanyi daga fridge d'in,Asma'u tayi ya'r dariya tace "Oops..sorry wllh murnar ganinku ce" Fadeela ce cikin wasa ta 'Dala mata duka A cinya tace "Eh...dama kya ce haka mana..tinda yau kinje kinga sahibinki yasa kin manta da komai" 'Dan yatsina fuska Rukky tayi tana shan Ruwa tace "Nakira wayar ki Aka kashe min...Ashe kina gunsa shiyasa bakiyi picking ba" Mik'ewa Asma'u tayi tana cewa "Mtsww kudai bari kawai,..ina zuwa nazo nagaya muku Abinda yamin don Advicess d'inku basu yi ba," Zaro ido Rukky tayi tace "Kina nufin bawani canji?" Murmushin takaici Husna tayi tace "Hmmnn..ina Nasara sai ma cin kashi da jin kunya..Yaa Abdul ne fa"ta fad'a tana shigewa kitchen don K'arasa wankewa, Sai da ta gama wanke komai tayi mopping d'in kitchen sannan tafito lokacin Anfara kiran sallar la'asar don haka da ta fito ce musu tayi suyi sallar tukun, Ba musu Fadeela ta mik'e ta nufi toilet, Asma'u ta kalli Rukky daketa Danna wayar ta tace "Madam kefa?" 'Dagowa tayi ta kalli Asma'u for some seconds sannan ta maida kanta kan chatting d'inta datake tace "I'm off" Murmushi Asma'u tayi ta shige bedroom d'in don yin sallar, Bayan sun idar ta kawo musu Abincin suka zauna kan rug d'in suka fara ci suna firar Assignment d'in daxasuyin,sunyi nisa cikin cin Fadeela takai loma sannan tace tana lumshe ido "Hmmnnn Gaskiya Abdul zai more da delicious girkinki Hussy.." Ta fad'a cikin sigar tsokana, Rukky ce ta tintsire da dariya har tana neman kwarewa tace "Wallahi kuwa..Ae idan Ya bari yara saki husna ko..wllh ta tafka Asara Babba" Asma'u duk ta maka musu harara taci gaba da cin Abincin ta,Rukky ta sake cewa tana dariya K'asa-k'asa "Hussy idan muka kaiki gidan Abdul to washegarin da kuka sha Amarci irin wannan girkin zaki mai...nasan sai kunnensa ya cire" Duk suka fashe da dariya banda Asma'u data d'aure fuska amman cikin zuciyarta farin ciki ne fal don tana son Adinga fad'o mata wannan ranar,ganin ba zasu fasa tsokanar tata ba yasa tace "Hmmnn...kunsan kuwa me yamin yau??" "A'a" sai kin fad'a inji Rukky, Gyara zama tayi ta basu labarin abinda yafaru duka.... Rukky ta tintsire da dariya har tana neman bige ta,tureta Asma'u tayi tana cewa "U dey mad,I'm telling u serious tnz nd ur behaving like that" ta fad'a tana ture ta,Fadeela ce ta dena dariya cikin serious tune tace "Amman fa guy d'innan wallahi sai ya gane kuransa duk randa yazo hannu" Rukky ma ta goge hawayen dariyarta tace tana dafa cinyar Husna "Asmy?," Kallon ta tayi alamar menene,Murmushi ta sake yi tana girgiza kai tace "Kuma shine zaki ce buk'ata bata biya ba?" Kallon hmmn Asma'u tayi mata sannan tace "To Rukky ina tabiya?" Dafa kafad'ar ta tayi tace "To wallahi tallahi buk'atar mu ta biya,Abdul mungano weaknesses d'in sa kuma...ta tintsire da dariya", Da sauri Asma'u ta juya left hand d'inta jin Fadeela ma na dariya,sunfara bata haushi kuma don haka cikin hasalla tace " look..bana son lack of manners, ya zaku sani a gaba kuna dariya like u re watching movie" Fadeela ce ta kalli Rukky ta bata hannu suka tafa sannan tace "Ohhkk sai yanxu fa nagane Rukky,kuma fa wallahi zancen ki gaskiya ne...Har Yafara bani tausayi wallahi" ta tintsire da dariya har da Kwallarta,Asma'u ganin rainin hankalin nasu yayi yawa yasa ta mik'e tace "Mttsscc idan kun gama kwa yi min magana...me I hav lots to do..." Da sauri Rukky ta jawo ta ta zaunar da ita cikin serious mood tace "Banza kefa wata M.ce,ki tsaya kiji na fad'a miki abinda baki sani ba,kinga tashin nan da yayi daga falo da kika shiga? To wallahi structure d'inki ce tasa ya rasa nutsuwa ya fice," Fadeela ma ta d'ora da cewa "Eh...wllh,rud'a shi kikai,nasan yau da kyar idan zai iya bacci yasin"ta fad'a tana kashe mata ido d'aya, Asma'u da tinda suka fara take Murmushin jin dad'i tace "Allah friends?" Rukky tace "Allah kuwa...Don haka yanxu mun gano lagon sa ko kunyi aure idan yace zai kawo miki raini ko yace zai tsaya ja mana class wllh maganin sa za muyi cikin ruwan sanyi.." Sallamar Abbanta ne yasa sukayi shiru don ko kad'an basu ji shigowar motar sa ba, Gaida shi suka yi ya Amsa cike da kulawa yana tambayar su Karatu,"Alhmdllh"duk suka amsa kan su a k'asa,kallon Asma'u yayi yace "Kawun ki baizo ba?" Cike da girma mawa tace "Eh..Abba bai zo ba" Hanyar d'akinsa yayi, Suka ciga ba da firarsu inda tako ma kan Assignment d'in su na makaranta,.. Abba ne ya fito sanye cikin shadda galila sai K'amshi yake hannunsa Rik'e da keys sai K'amshi yake ya nufi dinning,yana zama Kawu Sani da bashir suka yi sallama suma cikin shiga mai kyau,gaishe su sukayi sannan suka nufi dining d'in suma gun Da Abba yake, "Asma'u" Abba ya kira ta, "Na'am Abba" ta Amsa tana nufar gun, Yace "Yauwa ki d'auko babbar Daddumar nan ki kaita sitting room Anjima Alhaji Abdulfattah zasu zo, " to Abba "tace ta mik'e ta bar gun,haka kawai kuma taji gaban ta ya tsananta fad'uwa amman sai ta fara karanto Addu'a,bayan takai Daddumar ta koma ta sanar wa Abba sannan takoma gun su Rukky ta fad'a musu,suka ce "Allah yasa Alkhairi ne" ta amsa da cewar "Amin" ★★★★★★★★★★★★★★ 4:14pm firgigit ya tashi daga nannauyan baccin da ya d'ebeshi yana karanta Addu'a,jikin sa yayi sanyi sai gumi da yake ta tsatstsafo masa,tissue yasa yana tsanewa,Idon sa ne yakai kan wall clock d'in d'akin da sauri ya janye blanket d'in daya rufa ya fad'a toilet ya d'auro Alwala, bai dad'e ya fito ya tada sallar, ya dad'e cikin sujjuda yana kaiwa Allah kukan sa sannan ya idar ya d'ora da karatun All Qur'ani cikin sassanyar muryarsa, a hankali yaji zuciyarsa na sanyi har ya sami relief sannan ya rufe Qur'anin ya shafa Addu'a ya koma bakin gado ya zauna,laptop d'insa ya jawo ya bude don fara duba Aikinsa,sai dai me..? Babu Abinda yake gani sai surar Husna lokacin data shigo,dafe kanshi yayi ya furta "Ya salam" Rintse ido yasake yi jin yadda jikinsa ke neman sau yawa gaba d'aya yaji yafara loosing Appetite d'in sa..shikam Wannan yarinya ta cuce shi,shi dai yasan ba son ta a zuciyarsa ko kad'an,ya san shaitan ne ke neman jefa shi cikin... Knocking ya jiyo Anayi daga falo yasa ya bud'e idonsa ya miqe bayan ya rufe system d'in, Bud'e wa yayi yaga security ne...cikin girmamawa security yace masa "Alhaji nasan ganin ka" Ba tare da ya Amsa ba ya koma ciki ya zaro slifas d'in sa ya fito, Kai tsaye part d'in Abbansa yayi,da sallama ya shiga ciki,can cikin falon ya hango Abbansa zaune cikin shiga ta Alfarma yana shan fruits, kan rug ya zauna ya tonk'o she K'afarsa yace "Abba well-done" Alhaji Abdulfattah ya dubi tilon d'an nasa yana Murmushi yace "Yawwwa Kana hutawa an ta soka ko son?"ya fad'a cike da kulawa, 'Dan Murmushi yayi yace " ba komai Abba " Tare suka sha fruits d'in sannan ya d'auko wa Abban ruwa da bowl ya wanke hannunsa bayan shima ya wanke, Cike da kulawa Abbansa yace "May GOD bless you" Cikin jin dad'i yace "Amin Abba" Shiru ya d'an gifta sannan Alhaji Abdulfattah ya gyara zama ya dubi Abdul da gaban sa keta fad'uwa yace "Emm..ehmmn..Abdulkarim.." Da sauri ya d'ago jin yadda Abba ya kira sunansa don idan bai manta ba rabon da ya kirashi da Abdulkarim 4yrs kenan..jin Abban nasa yayi ya sake kiran sunan nashi "Na'am Abba.." Cikin karyewar zuciya Alhaji Abdulfattah ya cigaba "Abinda yasa na kirawo ka shine Akan maganar yarinyar nan Ya'r wajen Hajiya Bilki....Am..umm..Asma'u, kamar yadda kasan tuntuni maganar nan take,don idan ban manta ba da tuni Anyi Aurenku..to saka makon uzurin da ka kawo Abaya yasa Muka basu hak'uri bisa sharad'in idan kadawo Nigeria,to Alhmdllh Allah ya dawo da kai Lafiya cikin Nasara mun sake godewa Allah bisa irin ni'imomi da baiwar da yake mana,To bayan Haka kuma wata biyu da suka wuce mahaifin yarinyar ya nuna lalle shi Aure zai mata,da ni da Alhaji bello muka je muka taushe shi bisa yarjeje niyar da ga Allah ya yadawo da kai don shi ummaru tun Alikacin muka bada dukiyar Aurensa ga yarinyar nan fareeda kuma suka karb'a akasa biki don yanxu haka saura 3weeks ko da yake nasan ka sani,to..yanxu dai Abinda nake son sanar da kai shine Anjima Ni da Alhaji bello da Malam Mustapha zamu je domin kai kud'in kuma dama babu Abinda nake fata da buri rin naga Na had'a Aurenka da na ummaru(ya d'an share hawaye tuno da Amininsa)..inaso a had'a ayi rana d'aya kuma bayan haka ka cikawa mahaifiyar ka burinta... _*pinky ce*_ [1/26, 3:01 PM] maryam Tahir Author Y4: *YA'R ZINA CE👄* _......Adulterer's Daughter_ *A TRUE LIFE, TOUCHING HRT & LUV STORY* _BY_ *MARYAM PINKY* www.Maryampinky@Facebook.com. *®REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S* _{We don just entertain nd educate,we touch the heart of readers❤_} #WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM *IG PML WRITERS* #https//www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035 #http://maryamsbello.blogspot.com 2⃣0⃣ Hararar Khadija ta kuma yi batare da tace komai ba,haka Khadija tagaji da tsokanar ta ta kyaleta....daga baya ma bacci ya d'auke su duka kasancewar sun gaji. Basu suka tashi ba sai bayan la'asar sosae shima hayaniyar su Hajiya Mamaa ce ta tashe sun,Khadija ta dubi Ameera da ta lumshe ido tace"tashi mu lek'a mu gansu.." Harara ta maka mata tayi tsokiii tace "Hmmnn Allah ya min suttura da ganin su" Khadija ta marairaice murya tace "Kaiii Dan Allah ko Dan Me sunan Daddyn ki AI kyazo mu lek'a...ni fa ganin yadda suka zama kawai zamuyi ba wani Abinba" Twisting bakin ta tayi tace "To menene sabo A ciki?.kawae ni ki kyaleni..baran jeba ke tashi kije" Jin zasu wuce ta kusa da part d'in su yasa Khadija mik'ewa da sauri ta lek'a,ta kai kusan mins sannan ta zauna kusa da Ameera da har yanxu idonta ke rufe ta 'Dora hannun ta akan cinyar Ameeran cikin zolaya tace"Uhumm Ammee kinga yanda Mai sunan Daddy ya koma kuwa?" Banza tayi da ita kamar bata ji ba,Duka ta kai mata tace"wllh baki ga yanda ya sauya ba,ya zama 'Dan gay.."bata k'arasa ba taga Ameera ta mik'e tana cewa "Na barki lfy" tana gama fad'a ta shige toilet don yin wanka ta bar Khadija da baki a sake. Ta Dad'e a toilet d'in sannan ta fito d'aure da towel amman ta saka hijjabin gadon(inji Khadija),tana shigowa falon taga Baba larai a zaune da alama sallah tayi don ganin carbi a hannunta, hamdala tayi don tasan khadeeja bazata yi mata maganar banza ba tinda ga Baba larai, bakin katifa ta zauna ta shafa mai sannan ta sa kayanta Atampa ta sake sa hijjabin colorn Atampar,jiyo Baba larai tayi tana cewa "Masha Allahu 'Diyar nan tawa" Murmushi tayi kawae,Khadija tace "Ba kyau dae kikai ba" Shiru tayi bata ce komai ba,sun jima suna firarsu su uku,can Baba larai tace "idan an idar da sallar magariba Ku shiga Ku gaisa da bak'in karku yi laifi.." Khadija ce kawae ta Amsa ban da Ameera da tayi shiriuuu kamar mai nazari "Ke! Ameera" Baba larai takira sunan ta da k'arfi ganin tayi shiru,firgigit tayi tace "Na'am mama.." Baba larai tace cikin fad'a-fad'a "kinfara tunanin naki ko?" Kwallar data taru a gefen idon ta tasa hijjabin ta ta goge cikin sanyi tace "A'a..bashi nake b" Tasowa Baba larai tayi ta rungumeta a jikinta tace "To..me nace?" Shiru tayi don zahiri bata jiba..sai hawaye sharrr suka zubo,cikin sauri Khadija itama tazo gun ta zauna tafara hawayen ganin Ameera nayi,janye su tayi tace itama cikin rauni "Ashe ba zaku daina Wannan Halin ba?..yanxu Ameera bazaki daina zubda hawayen ki ba? Baki yi imani da k'addara ba?.." Da sauri cikin kuka ta taso daga durk'ushen da tayi tazo ta rik'e Baba larai tana cewa "A'a..nayi wallahi.. Kiyi Hak'uri bazan kuma ba" Janye jikin ta Baba larai tayi tace "Eh..kullum haka kike cewa amman kink'i dai nawa" Hannu biyu tasa ta share hawayen tace "Insha Allahu daga yau bazan kuma ba..kiyi haquri" ta rirrik'ewa baba Larai hannu da natan, Kamata tayi tace "To..Allah yasa,...ke ma saiki mana shiru ko?" Ta fad'a tana hararar Khadija, duk suka d'anyi Murmushi sannan suka mik'e dan yin sallar magariba da ake ta kira. Su Hajiya Mama kuwa wata ya'r kwarya-kwaryar dinner suka had'a na murnar dawowar shalelen ta,Duniya sabuwa don Anci an sha,Anyi kid'a da dije sai 3:00pm na Daren suka tashi bayan sun sha barasa sunyi tatul. Washe gari da sassafe su Ameera suka tashi suka har had'a breakfast suka Jere akan dinning suka tsaftace ko ina na falon suka sa turaren wuta suka koma gunsu lokacin 10:00am Amman ba wanda ya tashi daga bacci cikin su, Suna shiga d'aki sukayi turus ganin Baba larai na har had'a kaya a jaka,duk suka kalli juna alamar tambaya amman duk basu da Amsa, Khadija ce tace"mama ina zaki?"shiru tayi ba Amsa har sai da ta kammala komai ta rataya mayafi sannan ta kallesu ta kauda kai tace "Yawwaaa tafiya ce ta kamani yanxu daga can gida Anturo Inna ba Lafiya tana nemana,don haka zan tafi yanxu..Ku zauna saboda makaranta insha Allahu bazan dad'e ba,kuma saboda Hajiya yasa bazan tafi da Ku ba,Amman Dan Allah duk da nasan baku da matsala amman ina so Ku kula sosae,kuyi Aikin yadda suke so kunji ko?" Gyad'a kai suka yi,Ameera cikin rawar murya tace "Ni dai dama ki tafi damu" Baba larai tace "A'a..Ku zauna Allah yana tare daku,rashin Lafiya ce kuma ba wani abun ba," Duk suka ce "toh..sukayi mata a sauka Lafiya" Har gate suka rakata kamar baza su rabuba har da ya'r kwallar su,haka suka dawo jiki a sanyaye da kuma fargabar irin rayuwar da zasuyi a gidan su biyun.haka suka koma part d'in su suka zauna shiru kamar kurame kowa da abinda ke sak'awa cikin zuciyarta daga nan bacci ya 'Dauke su. 12:00pm,Hajiya mama ke saukowa daga upstairs cikin yauk'i anci kwalliya cikin shadda galila d'in kin Senegal ruwan omo kamar zata gasar kyau,anci gwagwgwaro(head) ruwan d'orawa,hannayen ta sanye cikin warwaro da zobunan daham,Direct Dining area ta nufa inda tasame su a zazzau ne da Alama ita suke jira,cikin murna ta Isa gun ta jawo kujera ta zauna tana kallon su, Mustapha ne ya dube ta yana Murmushi yace "Anty Gud morning" Dariya tayi tace "Mrng ya kwanan nigeria?" Shafa kansa yayi kawae yana Murmushi, kallon Aliyu tayi daya wani langab'ar da kai fuskar sa kamar zaiyi kuka,dariya tayi tace"Ya dai?" Turo baki yayi gaba cikin halinsa na shagwab'a yace "Chaiii mom ace wai tin d'axu ina zaune ina jiranki baki zo kinyi serving d'ina ba,?" Yafad'a kamar zaiyi kuka,Sameera ce dake ta danne danne a wayar ta ta dube shi tana masa kallon banza tace "Lallai ma bross to a can waya ke serving d'in ka?" Hararar ta yayi yace "Wata baby ce fa" Dariya Hajiya mama tayi tana kallon su tace "To..ya Isa haka,yanxu ya kake so Ayi?" Sai da ya buntsuro baki sannan yace "A samo min wanda zata dinga serving d'ina morning, evng,nd night kawae" Dariya Sameera tayi tace "Sai bros..gaskiya a samo maka amman ba old version ba" Kallon ta yayi yace "Ae dama..baby nake so mai zafi" Duk suka sa dariya banda Mustapha da yake ta cin Abincin sa cikin kwanciyar hankali cikin zuciyarsa yana Allah wadai da halinsu amman bai Isa ya tanka ba yasan shiyasa yaja bakin sa ya tsuke,muryar Aliyu yajiyo yana sake cewa "Mum kuma bana son village girl..nafison wadda har gyaran d'aki da wankin clothes d'ina" Hajiya mama tace "Ka samu daga yanxu ma kuwa" ta fad'a tana mik'ewa ta fice, Direct Boy's quarter ta nufa,'Dakin su Ameera ta tura ta shiga,Aikuwa tayi tozali da ita kwance tana barci peacefully,wani bak'in ciki ne ya ziyar ce ta cikin xuciyarta tace "Wato shegiyar Yarinyar nan har Hutu take samu a d'akinnan?tayi kwafa sannan ta tsuguna saitin fuskarta da tayi fresh ta sauke mata mari me zafi a kuncin ta,cikin razana da kid'ima ta tashi tana dafe da kuncin nata,mutstsike idon ta tasake yi don tabbatar da Hajiya mama ce agaban ta ko mafarki take..ji tayi an sake wanka mata wani Marin tare da damk'ota ta mik'ar da ita tsaye tana cewa " Dan uwarki wato har bacci kikazo kinayi? Uwar kice tabaki izinin yin bacci?"ta sake wanke da Marin da sai da kwakwalwar kanta ta tsaya,ta cigaba "Uwar ki kike jira ta yi serving d'in Haidar?iyee Dan uwarki?ta d'ur ma mata dundu tare da yin Ball da ita ta bugu da bango kum!,Ameera ta dena fahimtar abin da ke faruwa zuwa yanxu,cikin tsawa tace " Na baki 2mins ki fito ki shiryawa Haidar breakfast yana dining yana jiranki"tana kaiwa nan tasa k'afar ta ta murje ya'n yatsun hannayen ta sannan ta fice.... _I'm sorry yauma...ina cikin hidimar Biki ne may b gobe ba post_ _*pinky ce*_ [1/26, 3:01 PM] maryam Tahir Author Y4: *YA'R ZINA CE👄* _......Adulterer's Daughter_ *A TRUE LIFE, TOUCHING HRT & LUV STORY* _BY_ *MARYAM PINKY* www.Maryampinky@facebok.com. *®REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S* _{We don just entertain nd educate,we touch the heart of readers❤_} #WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM *IG PML WRITERS* #https//www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035 #http://maryamsbello.blogspot.com 💜❤💛💙💚🖤❤ *HAPPY BIRTHDAY* 🎂🎂🎂🎂🎂🎂🎂🎂 *ZUWAIRAT UMMU MARYAM,* 🎂🎂🎂🎂🎂🎂🎂🎂 *I hope the day has been blessed with d presence of those u luv,and many magical moments dear!* _sorry 4 d late wishes dear!💖_ 💙❤🖤💚💜💛❤ 2⃣2⃣ Da gudu ta fad'o motar tana haki,Zare eyeglass d'in sa ya yi ya zubo mata ido 4 some seconds, ganin yadda yake kallon ta yasa jikinta yayi sanyi nan da nan ta sunkuyar da kanta k'asa,definitely sai ga hawaye shar! Har sun fara jik'a gaban d'an k'aramin hijjabin ta,shiru yayi still he's eye's on her,wani irin tausayin ta ne ya tsirga masa daya tuna Yadda mahaifiyar bata son ganin zubar hawayen shi gata kuma marainiya,zuciyarsa ce tace masa "Ka tausayawa yarinyar nan,bata da kowa yanxu sai kai,idan bata ji dad'i a gunka ba, a gun wa zataji?...." Runtse ido yayi jin zuciyarsa na zafi,Hannun sa duka biyun yasa ya jawota daga seat d'in ya dawo da ita kan cinyar sa ya zaunar da ita,fuskarta ya tallafo da hannunsa ya had'e da tashi suna jin numfashin juna,loop tayi ajikin sa but hawayen still suna rushing, ganin ba denawa zata yiba yasa ya zaro tissue ya shiga goge mata,sai da yaga hawayen sun dena zubowa sannan cikin kasalalliyar murya yace "Me yasa ki kuka baby...?" Kwantar da kanta tayi a faffad'an k'irjin sa sannan cikin sanyi tace "Ba Kaine oll those days baka sona ba" Murmushi yayi ya sunkuye saitin fuskarta ta yace "I will not do it again,OK?" Hannu ta dunk'ule ta mik'o masa tana d'an Murmushi tace "Deal?" Murmushi yayi ya mik'o nashi shima yace "For sure!" Wata wawuyar runguma ta kai masa da duka jikinta ta rik'e wuyan sa tana cewa "Yearh.!! Thaz my Yaa,I luv u so much.." Ta fad'a tana kaiwa cheeks d'in sa kiss, Janye ta yayi ganin zai fara loosing kanshi yace "Oya back 2 ur seat,we re late!" Ba musu ta koma cike da murna,cikin zuciyarsa yace "Infact I make her happy" Key yayiwar motar ya ja suka fice daga gidan,dab da zasu hau titi yace "Tie ur belt baby" Yafad'i showing deep concern, 'Daurawa tayi sannan suka cigaba da tafiya, Driving yake cike da k'orewa kuma cikin nishad'i,K'ibd'iyya nata yi masa surutu da labarin classmates d'in ta,shidai kawae gyad'a kai yake ko yayi Murmushi, A dai-dai bakin gate d'in school d'in su yayi parking,lunch box d'in ta ta d'auka ta jiyo ta marairai ce fuska tace "Yaa plssssss" Kallon ta yayi yace "Uhummmm??" K'ara langwab'e kai ta sake yi tace "Come nd pick me plsss" Murmushi yayi yace "OK...." Murmushi tayi sannan ta fice daga motar tana d'aga masa hannu, Revers yayi yabar gun ya hau kolta yadauki hanyar office zuciyarsa wasai. Lokacin da ya Isa banki,securities suka zo suka dinga kwasar gaisuwa tare da karb'ar jakarsa,gaba yayi suka take masa baya har cikin new office d'in, Masha Allah nace,office ne kamar wani falon minister yaji kayan alatu na more rayuwa,ga K'amshi da sanyi ni'imtattu na tashi,komai white ne na office d'in... Hmmn,no matter how d description of a writer can't..., Kujera ya samu ya lume aciki,one by one sukazo sika fara gabatar da Kansu,baiya cewa komai sai bodyguard d'in ke amsa musu,shikuma ya had'e rai kamar wani sarki!, Wata macece chocolate ta shigo Last da alama musulma ce,cikin rangwad'a ta shigo tafara gabatar da kanta tace "Weldone sir!,I'm mujeedat bello,I'm ur permanent sect...I'm.." Hannu ya d'aga mata cox kawai bata yi masa ba, Sum-sum ta fice daga office din ganin ba wasa,amman cikin xuciyarta dariyar mugunta tayi tace "Since I saw u my hrt melt,I will do all in my power 2 have u,u don knw who am I" Haka yayi ta gudanar da Aikin sa cike da gonan cewa,Around 12 phone d'in sa yafara ring,idon sa yakai kan screen d'in yaga _*Hrty*_ yana yawo akai,da sauri ya d'aga ya kara a kunnen sa bai ce komai ba,daga d'aya bangaren mummy tace "Son?," "Mummy" yace shima,ta cigaba da cewa "Kana jina? " eh..mum"yace "Yawwaaa by 4 kaje ka d'auko daughter @sch.then kabiya ta shop kasiyawa Husna phone tinda ka karb'e waccan ka kai mata da kanka and make sure ka shiga ciki kuma Ka nemi husnan don zasu fad'a maka Amount na Kud'in da zasu buk'ata @d events, may b ma zaka sami k'awayen ta,duk dai yadda takama ka basu don bana son lokaci ya k'ure,if possible ka nemi Farouq kuje tare it will b better" Shiru yayi don tinda ta ambaci sunan Husna ranshi ya b'aci don ya ma manta da Wannan halittar,Mummy ce tace "Re u d online" Huci ya furzar sannan yace "OK" Sukayi hanging up duka, Tsokiii yayi daya tuna maganar k'awayen ta,a hankali ya furta "Uselesses" Sai 2 o'clock ya sanar wa da Farouq kasancewar duk suna cikin banki d'aya,site d'in su ne ba d'aya ba,Lokacin daya fad'a wa Farouq dariya yayi yace "Uhumm baza ka iya hak'uri a kawo ta ba,remain 6 days fa friend?" Cikin tsokana yayi maganar, Tsokiii yaja yace "I don care,Mummy ce ta sani not my personal,..so,idan zakai escorting d'ina well,if not..plsss joke apart" Murmushi Farouq yayi yace "Fine,Allah yakaimu 4 d'in". 4:05pm suna bakin gate d'in sch.d'in su K'ibd'iyya, suna zaune cikin mota suna firar yadda aiyyukan suka kasan ce,can sai gata nan ta taho ita da wasu da bazasu wuce Age mate d'in ta ba su biyu sun sakota @ d middle suna ta dariya daga gani suna cikin farin ciki,Farouq ne yace wa Abdul "Friend K'ibd'iyya class nawa take ne?" Shiru Abdul yayi yana kafe ta da ido ta cikin motar sannan yace "I thought she ix in Junior 2," Gyad'a kai Farouq yayi yace "Gud..,but naji kamar mummy tace Tare zasu koma da Asma'u gidan ka," Yatsine fuska yayi ya d'an dafe goshin sa yace "Uhmmn,but ina tunanin kafin nan ma kawai mu koma ni da ita" ba Dan cikin serious tune yayi maganar ba,da Farouq kecewa da dariya zaiyi cox abin ya bashi mamaki sosae but sai ya basar yaci gaba "Eh..hakan ma is good,kaga sai tafi daraja K'ibd'iyyan idan ta je ta sameta before," Shiru Abdul yayi ganin sun k'araso, Knocking tayi ta site d'in Abdul,A hankali ya sauke glass d'in, Murmushi tayi tace "Yaa ga friends d'i na" Ta fad'a tana nuna su,gaishe shi sukayi ya amsa yana tambayar su studies, tace"Yaa wannan sunan ta _Aisha Bashir Garko_ "ta nuna farar,Wannan kuma sunan ta _"Amina Naseer Gaya_ ta nuna me d'an duhun, Gyada kai yayi yace "Gud.." Sannan yazaro kudi ya basu,godiya sukayi sannan K'ibd'iyya ta kula da Farouq,hannu tasa ta rufe bakin ta tace "Loll yaa farouq dama har da kai?" Murmushi yayi yace "Har dani,naza ta ko yanxu kin dena kula ni" Ya fad'i yana langwab'e kai kamar baby,duk suka fashe da dariya ganin reaction d'in da yayi banda Abdul,gaishe shi duk sukayi sannan Abdul yace "Shigo mutafi baby" Shiru tayi sannan tace "Yaa mu tafi da su saboda Ku gaisa na hana su tafiya,ba su da nisa a hanya zamuyi drooping d'in su ma" Gyada kai yayi kawai, Back seats suka shiga dukan su sannan Yayiwa motar key suka tafi, K'ibd'iyya ta katse shirun da sukayi tace "Yaa bakazo da wuri ba?" Farouq daya san Abdul ba responding zai ba yace "Eh..mun je shop ne" Shiru tayi sai Farouq da yake ta Jan su da fira, Tare aka sauke su suka tafi suna d'aga mata hannu, Ganin sunyi Ring road yasa K'ibd'iyya da suke ta fira da Farouq tace "Chaiii Yaa Abdul ina zamu nan?" Batare da ya damu ba ya shiga badawa layout,Farouq ya d'an jiyo da Murmushin tsokana yace "Gidan su kishiyar ki zamu" Tab'e fuska tayi kamar zatayi kuka bata ce komai ba, Dariya sosae Farouq yayi yana tafa hannu yace "Inyeee kaga uwargidan Abdul Ashe ta iya kishi" Buntsuro baki tayi ganin Abdul baice komai ba sai ma tuk'i da yake tayi, Farouq ne yayi ta tsokanar ta har suka iso sukayi horn aka bud'e musu ya tura hancin motar,parking sukayi sannan ya kira mai gadin yace ya sanar wa mutan gidan Abdulkarim ne, Ba jimawa yafito yace su biyo shi,Farouq ne yafara fitowa daga motar,sannan Abdul ya juyo ya kalli K'ibd'iyya data had'e fuska yace "Ta so koh?" Nok'e kafad'ar ta tayi alamar baza ta ba, 'Daure fuska yayi yace "U see ur problem with me ko?". Da sauri ta taso tafito tace "sorry na dai na,but Yaa ni bazan kula ta ba" Hannun ta ya kama ya riqe suka nufi falon yace yana matse ya'n yatsun ta "yeah..don't utter anything.. OK?" Lumshe ido tayi don tana jin dad'in yadda yake Mirza hannun nata shiyasa taka sa magana,da sallama suka shiga har Farouq, falon qatone,Hajiya Bilki ce tafito tana yi musu barka da zuwa,bayan sunyi exchanging greetings tace bari ta turo musu su, Farouq ne ya kalli Abdoul daya ke ta pressing phone d'in sa K'ibd'iyya na kalla ta d'an kwanto jikin sa,yace "Abdul naji ance SU?..dama ba Asma'u ce kawae b?" Tab'e baki yayi yace "Her friends,... Nan Abdul yayi masa summary da bashi waya da kud'i ya basu cox shi bazai magana ba" Murmushi Farouq yayi yace "Abdul wllh duk randa Asma'u ta kamaka a hannu kar ka gayan," Tsokiii Abdul yayi yaci gaba da Game d'in da suke yi amman ba ajin sound kasan cewar sun sa eyepiece shi da K'ibd'iyyan, _may be mu had'u Anjima @night_ _*PINKY CE*_ [1/26, 3:01 PM] maryam Tahir Author Y4: *YA'R ZINA CE👄* _......Adulterer's Daughter_ *A TRUE LIFE, TOUCHING HRT & LUV STORY* _BY_ *MARYAM PINKY* www.Maryampinky@facebook.com. *®REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S* _{We don just entertain nd educate,we touch the heart of readers❤_} #WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM *IG PML WRITERS* #https//www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035 #http://maryamsbello.blogspot.com ```Happy 1year Anniversary REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITERS🎂,more yrs Ahead``` *Nagode sosae da Addu'oin ku,PC chart ina sake baku haquri plsss* 2⃣1⃣ Da sauri khadeeja ta yo kanta tana cewa"Ameera!Ameera!!.."kuka ta fashe da shi ganin ko motsi Aneeran bata yi,ruwa taje da gudu ta d'ebo ta dawo,Dai-dai fuskarta tazo ta dinga shafa mata ruwan,Ajiyar zuciya ta sauke sannan ta bud'e idon ta a hankali ta sauke su kan fuskar Khadija data tsura mata ido fuskarta fol hawaye,hannunta ta mik'awa Khadija ta rik'o nata alamar ta d'agota,jingina tayi da bangon ta sunkuyar da kanta tana tsiyayar da hawaye,maganar mama ce tafara yi mata yawo akai _"na baki minti 2 kifito.._ ko k'arasa tunawa ba tayi ba ta mik'e da sauri duk da rashin k'arfin jikin ta ta fice daga d'akin ko sauraron kiran da Khadija ke mata batayi ba, Sai da ta tsaya kafin ta k'arasa ta goge hawayen fuskarta sannan ta nufi falon xuciyarta na harbawa da sauri da sauri,A hankali ta murd'a k'ofar ta sa k'afarta ciki kanta a sunkuye,ba wanda ya amsa sallamar tata sai Yaa Mustapha,k'ara sowa tayi gun dining area ta tsugunna sannan ta gaishe su,shi kad'ai ya amsa yanxumma sai uwar harara da mama da sameera keta watso mata,shi kuwa Haidar baki ya saki yana kallon ta cikin zuciyarsa yana cewa "Tab! Allah yayi zubi anan,Ashe na dawo 9ja da lucky" yayi wani mugun Murmushi yana shafa sajen sa,muryar Mama yajiyo tana fad'a mata abubuwan da zata dinga yiwa Haidar kama daga,wankin toilet, gyaran d'aki da mopping, da kuma kulawa a Abincin sa tun daga Safiya har dare including Washings d'in clothes d'in sa,ta k'arasa maganar da cewa "kina jina koh!!!?cikin tsawa,sai da ta matsa gefe sannan tace "eh..to", Yaa Mustapha ya juyo kalli mama yace " Anty da kinbar ta tadinga serving d'in Abincin, idan yaso gyaran d'aki sai ki samo dattijuwa ta dinga mai koma sameera..."da sauri mama ta d'aga masa hannu tace "Mustapha kar ka sake samin baki akan duk irin hukuncin dana zartar akan shegiyar yarinyar nan indai kana son cigaba da zama a cikin gidan nan" Girgiza kai yayi kawae ya mik'e ya bar falon zuciyarsa na tafar fasa, Sameera ce tace "Mama wllh Ya Mustapha zai dinga kawo miki Matsala don haka kawae wllh ya dena breakfast damu, Mama datake ta danne danne a wayar ta tace " shi d'in banza,idan yace zai dinga yimin irin haka wllh barmin gida zaiyi" Ita dai Ameera tana jinsu tagama serving d'in shi tafice,tana fita ya kalli mama yace "Mom ina kika samo Ya'r babyn nan" Batare da ta kalle shiba tace "YA'R Mustapha ce,ya akayi" Shafa gemun sa yayi yace "No..just naga ta girma ne kuma..." Dakatar dashi tayi tace "Tayi maka ne?" Murmushi yayi yace "Eh..amman naga da d'an saura" Dariya mama tayi tace "Na baka izini ka Afka mata duk sanda ka gadama" Wani irin runguma ya kaiwa mama yana cewa "Serious mom?" Shafa kansa tayi tace tana gyad'a kai "Yes...itama haka akayi da uwarta aka same ta" Tsalle yayi yana cewa "Yearhhh thaz my mom,tnx u" ya yi mata peck a goshi sannan ya fara cin Abincin, ita kuma mama ta yi musu sallama ta fice daga gidan, Shiru dining arean kamar ba mutane,Haidar ya d'ago ya kalli Sameera da take ta chatting yace "Sis kinji Albishir ko?" Yatsine fuskarta tayi tace "Uhmmn congregation amman ka bita a hankali cox she ix still young" Murmushi yayi yace "Yearh dama ba yanxu ba sai nabata tablets ta sake girma like 5-6month next before" Murmushi Sameera tayi da ita kad'ai tasan meaning d'in sa tace "Thaz good too" amman cikin xuciyarta cewa tayi "Hmmn u re mad bro,taya zan rayu da ita 4 almost 5yrs ina jiran ta don na huta da ita amman rana d'aya kace zaka rigani..impossible sai na fara." Dariyar da taji yana yi ce yasa ta kalle shi da alamar tambaya tace "Lfy?" Wata dariyar yasake yi kamar bazai dena ba sannan yace "U knw wat?" Girgiza kai tayi Yace"I have just imaging ina sarrafata @bed" Yak'e tayi tace "Hmmn..zaka more kam" Yaci gaba "Amman sai na fara shawo kanta.." Mik'ewa Sameera tayi don idan ta cigaba da sauraron sa xuciyarta zata buga don tana tsananin kishin Ameera, Cema sa tayi tayi bak'i ta bar gun, Shima mik'ewa yayi ya koma part d'in sa. Ameera na shiga d'akin su ta fad'a kan katifar su tayi rubda ciki tana hawaye,Khadija tazo ta dafa kafad'ar tana tambayar ta,mik'ewa tayi ta fara gayawa Khadija abin da yafaru da Aikin da zata dinga yi, Ajiyar zuciya Khadija tayi tace "Allah ya taya ki yi to" Share hawayen ta tayi tace "Khadeeja kina ganin Wannan aiyukan sun dace dani a matsayina na wadda ba muharramar sa ba?ko Anty sameera a sata aikinnan bare ni??" Rik'e hannunta Khadija tayi tace "Kar ki damu Allah zai kare" Shiru tayi tukunna tace "Amin" Daga nan suka fara shirin islamiyya don yau sun koma. ★★★★★★★★★★★★ Farouq da K.B ne suka shiga palon Abdul suka same shi kwance cikin Wannan yanayin,sun d'au lokaci sosae suna bashi taimako sannan ya dawo dai-dai, yana bud'e ido ya sauke su kan k.b daya tsura masa ido,da sauri ya runtse idon Dan baya k'aunar ya sake tozali da k.b,farouq daya lura da haka yashiga yi masa nasiha akan ya rage irin zazzafar k'iyayyar nan,shi kuma k.b ya dinga bashi hak'uri da yin alk'awarin ya daina,kallon su Abdul yake 1 by 1 sannan yace "K.B this is not my concern so plx leave me alone" Haka farouq ya dinga rarra shin Abdul akan yayi hak'uri su koma abotar su tinda Allah ma muna yi masa laifi ya yafe mana Abdul,da kyar dai suka shawo kansa ya hak'ura,abinka da Abokan asali tuni suka fad'a firar su kamar ba suyi komai ba amman still Abdul sai cin magani yake yi yana basarwa especially idan sukayi maganar Auren su. Mummy ce ta katse su lokacin data shigo don duba Abdul d'in,Murmushin tane ya fad'a d'a ganin su,gaishe ta suka fara yi tana amsawa tazauna kan 2 seater tace "To AI ni nama shigo a dai-dai kuce?" Murmushi Duk sukayi banda Abdul da kamar ma baiga mummyn ba, Anan mummy ta sanar dasu sa ranar da duk wasu shirye shirye daya kamata ayi kasancewar 2weeks remaining, sun Dad'e suna tattaunawar daga bisa ni ta tashi ta bar su suka cigaba duk da firar da Farouq da k.b ne jigon don shi Abdul uffan baya cewa sai mummy tace "ko ya kagani?" Shine zai ce kawae "eh..ko yayi" Mummy na ficewa ya tashi yabar falon ya koma bedroom don sun cika masa kunne ga haushin Husna daya cika masa zuciyarsa ji yake kamar yaje ya shak'e ta ta mutu ko yaji sanyi. Su kuwa su Farouq ko da ya tashi basu damu ba don sun san halinsa dama don haka suka cigaba da tattaunawar yadda suke son Bikin ya kasance. ★★★★★★★★★★★★ 'Bangaren Husnah kuwa da k'awayen ta tinda labarin ya iske su suke cike da murna Mara misaltuwa,kullum a makaranta ko gida ko Unguwa suka je basu da wani labari da yawuce na Bikin da shirye-shirye,ta fannin magani kuwa ba'a cewa komai don suke nan research kullum na magun gunan da zai rikita Abdul su samowa husna dama Kansu, haka ma abin yake ta fannin k'ananun kaya(sexy dresses), don ma exam na approaching d'in su. Itama Mummyn Husna na ta b'angaren shirye shirye take sosae don ganin tayi bajinta a Bikin firstborn d'in ta,don takanas tayi visa don zuwa abroad don yin odern everything a can. ★★★★★★★★★★ Yau takama Monday which ix equivalent to 1week for the weeding, Tin Asuba Abdul daya dawo daga masallaci bai koma ba sakamakon yau zai fara shiga office d'in sa na Bank as professional M.D na new bank d'in, 6:15Am ya fito daga wanka hannun sa riqe da towel yana goge ruwan jikin sa,gaban dressing mirror ya d'auki oil yafara shafe jikinsa har black curly hair d'in sa nan da nan K'amshi ya cika bedroom d'in,sai da yagama ya fito tsaf cikin black fitted armani suit d'in sa,necktie d'in sa fara me shining,cufflinks d'in sa masu silver stones da golden wristwatch d'aure a tsintsiyar hannunsa,ya sa white eyeglass Oh! My god he looks breathtaking, designer perfume d'in sa ya d'auko yafara spraying ko ina na jikin sa,zama yayi bakin gado ya fara sa socks d'in sa tare da blaxk cover shoes sannan ya mik'e, _Abdul ba dai wanka ba,_ wayar sa iPhone7 ya d'auko daga bedside drawer tare da d'aukan black bag d'in sa ya rataya ya fito zuwa central fallow lokacin 6:50am, yana shiga ba kowa sai dai ga breakfast nan akan dining, dining area ya nufa ya jawo kujera ya zauna yayi crossing leg,cikin husky voice d'in sa yafara kiran "Janet!,..Janet!!," Da sauri wata dattijuwar mata fara ta fito hannunta rik'e da flask ta zo ta risina tace "Good morning Mister" Bai amsa ba sai command ya bata da tayi serving d'in sa,cikin hanzari ta risina tafara serving d'in sa,tana gamawa tayi hanyar barin arean, gyaran murya yayi yana kurb'an tea d'in, dawo wa tayi ta risina,sai da yagama shan k'amshin sa sannan kamar baya son maganar yace "Tell Abba I'm leaving" Da sauri ta bar gun don cika umarnin sa, Yana nan yana breakfast d'in yajiyo tahowar su daga main falo,K'arasowa sukayi gun fuskarsu d'auke da Murmushi, Abba ne yafara rungume shi yace "Congregation my Son..may it b d beginning of ur success through.." Cike da murna mom ma tayi masa,Murmushi kawae shi dai yakeyi jin yadda suke ta yabon shi da kyan da yayi,suka ja kujeru suka zazzauna bayan sunyi exchanging greetings, Janet ce tazo suma tafara serving d'in su,Abba da mummy tafara serving sannan tafara yiwa K'ibd'iyya wadda take ta change tace this..tace that.., Abdul daya shak'a ya d'ago ya kalli Janet a hankali ya furta "U can go" Da sauri Janet dama ta gaji tabar gun,Aikuwa K'ibd'iyya ta fashe da kuka ita ba'a gama serving d'in ta ba,Mummy ce ta kalleshi tace "Haba Son yau fa bai kamata kasa wani kuka ba especially Daughter" Abba shi ma Murmushi yayi yace "Son kar mu baka ita kaje kana sata kuka ganin ba idon mu" K'ibd'iyya cikin kuka tace "I won't go Abba, he hated me now" ko kallon ta baiyi ba har ya gama,yana ji mummy tana ta bata hak'uri akan tayi hak'uri har taci Irish d'in, tsokiii yaja a zuciyarsa yace "U will soon regrets ol those ur rubbishes", Abba ne yafara tasowa ya dubi Abdul d'in yafara yi masa nasiha akan Aikin da zai fara da Huld'a da mutane da zaiyi daban-daban,sannan ya d'auko sabon key na lexis4W ya mik'o masa yace " this is my gift" Da sauri Abdul ya rik'e key d'in da hannun Abba ya sumbata ya furta "Tnk u father" Shafa kansa Abban yayi yana cigaba dayi masa Addu'a da fatan Nasara, haka ma mummy, K'ibd'iyya ce ta k'araso hannunta riqe da bag d'in ta tace "Abba ni wazai kaini school today?" Mummy ce tayi caraf tace "As from today Son ne zai dinga dropping d'in ki sai Bala idan yadawo ya dinga picking d'in ki" Abdul dai ficewa yayi don ganin kar yayi late itama ta biyoshi da gudu don tasan zai iya tafiya ya barta, Abba ma upstairs ya koma cikin zuciyarsa yana imaging ranar da zai bawa Amina mama kin irin Wannan Halin da take nunawa na Isa tsananin Abdul da K'ibd'iyya. *_PINKY CE*_ [1/26, 3:01 PM] maryam Tahir Author Y4: *'YAR ZINA CE👄* _.....Adulterer's Daughter_ *A TRUE LIFE, TOUCHING HRT & LUV STORY* _BY_ *MARYAM PINKY* www.Maryampinky@facebook.com. *®REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S* _{We don just entertain nd educate,we touch the heart of readers❤}_ #WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM *IG PML WRITER'S* #http//www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035 #http://maryamsbello.blogspot.com *Kuyi haquri plsss da jina shiru 2days nagode masu kira da yimin text wanda bansa mu Amsawa ba kuyi haquri Abinne da yawa.* 2⃣3⃣--2⃣4⃣ Da sallama suka shigo falon su uku Rukky d'auke da jug da cups,Fadeela kuma d'auke da plates da spoons,sai Husna rik'e da Warmer's silver color masu shining, dukkansu sunci kwalliya kamar zasu biki,musamman husna,banda K'amshi babu abinda ke tashi,akan centre table suka Jere sannan suka sassami guri suka zauna suka fara gaggaisawa,cikin fara'a Farouq yake amsa musu sab'anin gogan da Lafiya kawae yace bai sake tankawa ba,Husna ce ta tashi tafara serving d'in su duk da xuciyarta harbawa take yi amman haka ta daure ta yi serving d'in su,Farouq ne yayi godiya yafara cin meatpie d'in yana santi yana tsokanar su,Haka suka kasance cikin raha dayake Farouq gwani ne,muryar K'ibd'iyya duka sukaji tana cewa "Yaa ni gida,I'm tired" Duk suka zuba musu ido don ganin yadda Abdul zaiyi,mik'ewa kuwa yayi ya kama hannunta ya nufi k'ofa yana cewa "Since u hav nothing to do...we're going"suka fice, Farouq ne ya kalli Husna da ranta yayi masifar b'aci yace " Madam sai kinyi hak'uri fa,becouse uwargidan taki yau mulki takeji,Anyway...ga Phone d'in nan ix urs,then Ku fad'i Amount na kud'in dazaku buk'ata through out" Husna kasa magana tayi sai sunkuyar da kanta tayi k'asa xuciyarta na zafi,Rukky ce tayi k'arfin hali tayi masa bayani sannan ya basu tare da jadda basu hak'uri sannan yayi musu sallama ya tafi shima. Yana fita Husna ta fashe da kuka mai cin rai,k'arasowa sukayi gunta suka fara bata hak'uri, da kyar tayi shiru sannan ta dube su tace "Yanxu kuna ganin Wannan tsinanniyar yarinyar zata barni da Abdul?" Rukky ce tayi huci tace "Ita d'in mai?,zata ci uwarta ne,ba mu zata yiwa duniyanci ba,wllh idan kika je gidan sa sai mun fitarta shegiya mai muni kamar zunubi" ta fad'a ran ta a ba'ce tana kyab'e baki, Fadeela ce tace "Hmmnn Husna kin ban haushi,Wannan k'aramar Alhakin kike tsoro?,wllh ni Wannan idan nice ba ma zan d'auketa a matsayin kishiya ba,because har yanxu ba mace bace,and b4 ta zama wallahi sai kin fitarta" Shiru Husna tayi tana ta sauraren hud'ubar da suke mata har sai da suka cika ta fal! Da maganganun su sannan suka tashi suka tafi suma. Farouq na fita yaga ba motar Abdul,Murmushi yayi kawai ya fita daga cikin gidan,sai da yafara tafiya a k'asa sannan ya hango su Gefen kolta da alama shi suke jira,badan baizo da abin hawa ba da babu Abinda zaisa ya shiga motar Abdul,haka ya danne zuciyarsa ya bud'e back seat ya shiga don gimbiyar tana front seat,bai cewa Abdul komai ba shima Abdul bai ce komai ba yaja motar suka d'au hanya,sai da yakai Farouq k'ofar gida sannan yace masa "tnxs" Ko waiwayowa Farouq bai yi ba ya shige gida,Murmushi Abdul yayi sannan yayi reverse ya fice a 360, Direct part d'in sa yayi don a gajiye yake, shiryawa yayi cikin k'ananan kaya T-shirt red da black jeans sumar nan tasha gyara,sai K'amshi yake,bayan ya idar da sallah ya fito lokacin 5:40pm,part d'in mummy yayi,a main falon ta ya same su sun suna zaune tana yiwa K'ibd'iyya kalba,tana jin sallamar sa ta taso da gudu tayo gunsa,tare suka k'araso ya zube kan center carpet d'in ya d'ora hannunsa kan 2seatern daya jingina a jiki,sannu da gida yayiwa mum ta amsa tana tambayarsa Aikin, "Alhamdulillah" yace yana kai d'ayan hannunsa kan K'ibd'iyya yana shafa gashin,A rayuwar sa yana son mace mai gashi duk da K'ibd'iyyan ba wani yawa gare shi ba amman yawan gyaran da mummy ke masa yasa ya mik'e, Mummy ce ta kawo masa abinci tayi serving d'in sa da kanta ta mik'o masa,hannu biyu yasa ya karb'a ya fara ci idan yayi 1spoon ya bawa K'ibd'iyya da ta kanainaye masa a jikinsa 1spoon itama,sai da suka cinye sannan ya ture Abincin gefe ya tashi ya koma saman kujera,Duban Momy da take ta kallo yayi yace "Mummy" Jiyowa tayi sannan tace "Ya akayi?" Shiru yayi yana Mirza yatsun K'ibd'iyya kamar bazai magana ba sannan yace "Mummy ina son Baby yau @ night mukoma gidana..." Duk da mummy tayi mamaki sosae jin furucin Abdul amman sai ta basar tace "Dalili da me?" Shiru yayi ba Amsa cox shifa baifiyasan tambaya ba ko daga gun waye, "Ko A takure kake?" Itama ta fad'a cikin d'an jin nauyin d'an nata, Sunkuyar da kai yayi Dan ba k'aramin kunya ce ta lullub'e shiba,banda Abin Mummy idan Atakure yake me take nufi? "BABY?,Haba never" Yafad'i a zuciyarsa, muryar mummyn yaji tace "Kai nake saurare" Girgiza kai yayi yace "Noop mum just..ni komawa zan,nd I knw she won't stay here without me" Shiru mummy tayi sannan tace "Ok...to kafad'awa Abbanku?" Mik'ewa yayi yace "Eh..we have talk abt it yesterday" Sake jefa masa tambayar tayi "Ok..me yace?" K'ofar yanufa don yafara gajiya da tambayoyin Mummyn yace "Ya Amince", Gyad'a kai tayi tace " Ok...Allah ya kaimu Daren" "Amin" yace yana kallon K'ibd'iyya data biyo shi yace "Go back..I'm coming" Ba musu takoma Mummyn taci gaba da yimata kalbar daga nan tafara shirya mata kayanta. 9:00pm ya shigo bedroom d'in inda mummy take ta shirya trolleyn K'ibd'iyya, ita kuma tana zaune tsakiyar gadon tana kallo a laptop,cikin shadda galila milk color ya shirya K'amshin sa duk inda yayi yana binsa as usual,zama yayi gefen gadon yana danna wayar sa,mummy ce da sai yanxu ta hango shi ta jikin mirror ta waiwayo tace "A'a..son ba dai ka gama ba?" Batare da ya d'ago ba yace "Eh.." Gaban gadon taje tace "Kinga ya shirya baki shirya ba kin zauna wasanki ko?" Juyowa yayi yace "Ai kawai ta tashi tasa hijjabin ta mu tafi I can't wait"yana gama fad'a ya mik'e tsaye, Mummy ce ta katse shi tace "Haba Son,ka bari ae ayi muku koda..." Katse ta yayi yace "Mummy plsss all those things Apart,later" Bayadda ta iya cox tasan shi da kafewa don haka tace "Ok..tashi ke Ku tafi" Hijjabi ta samata iya wuya kasancewar doguwar Riga ce ajikin ta sannan ta sa silifas Mummy ta kamo hannunta suka fito falon,Abdul baya falon don haka part d'in Abba sukayi,Ae kuwa yana can suna sallama suka same su,Abba ne da Abdul d'in suka taso suma,Abba yace "To Son Ni babu abinda zance sai Allah yabada zaman lfy da zuriya d'ayyiba" Amin kawae yace amman cikin zuciyarsa Addu'ar Ya'r dariya taso bashi wae _zuriya d'ayyiba_ lalle, Mummy ma tace "To Son gata nan Amana Dan Allah, Allah ya saukeku lfy" _"Amana"_ ya maimaita A hankali,sai kuma jikinsa yayi sanyi, _Anya kuwa maganar Mummyn zata barshi ya Aiwatar da abinda yasa ya d'auko ta??,Anya?Anya kuwa?,_ Daga nan dai suka fito suka rakosu har bakin motar sa suna tayi masa nasihohi mai ratsa zuciya musamman Abbansa, sai da sukaga ficewar su sannan suka koma ciki cike da kewar yaran. Lokacin da suka Isa parking lot na cikin gidan,bayan yayi parking ne yayi sannan ya fito ya zagaya ya bud'e back seat d'in ya d'auko K'ibd'iyya cox har tayi bacci tin a hanya,A kafad'ar sa ya sata,ya rufe motar da k'afarsa ya nufi cikin gidan daya gaji da tsaruwa ga wuta ko ina different colours kamar ba dare ba,upstairs ya nufa ya shiga wani tamfatsetsen falo mai kyau da tsaruwa,ta ciki yabi ya nufi wani corridor shima sannan yataka wasu 3steps saiga wasu rooms ajere,d'aya daga ciki yasa key ya bud'e sannan yashiga,saida ya ratsa falo 3 sannan ya shiga wani katafaren bedroom shima mai d'auke da wani Italian bed,kan gadon ya kwantar da ita sannan ya sunkuya ya yi mata Addu'a yaja mata blanket ya yi switching off na lights d'in but yabar bedside dimlight ya fice bayan yaja k'ofar.wani corridorn daban yabi ya zagaya wanda yayi leading d'in sa zuwa wani babban central palon da zaka iya hango k'asa idan kana sama mai cycle shape kamar round about,ga bulbs masu kyau sai shek'i da walwali suke,fentin gidan white da ratsin Grey's ajiki,ga wallpapers masu adon roses a manne da Rabin ko wacce kusurwa ta gidan,wani part dayafi duk inda ya wuce had'uwa yashiga..oh!my God,falo ne mai d'auke da 4full sets na furniture's with full wall plasma TV's each 4 walls had'e da 2round dining areas each facing one,gefen k'asa kuwa tafka tafkan pictures d'in sa ne ajingine guda biyu masu kyau wanda suka sake k'awata falon,rugs da carpets d'in ma masu taushi,komai na d'akin white ne babu ko d'ingon wata colorn,Masha Allah zamu ce,cikin bedroom ya shiga wanda ya taka falon a had'uwa da tsari,wani white Royal bed ne d'auke da shimfid'ar bedsheet white da 8pillors a kai,ga plasma 50inch na facing d'in bed d'in, gefe kuma wall-cupbord ne white platted kamar babu shi duk glasses ne jikin sa,gefe luma long mirror ne shima kansa shak'e da designers tin daga perfumes, lotions body,hand,face,legs,Palm's, ga sprays da roll-on different colours,toilet ya shige ya saki shower,5minutes ya fito d'aure da towel,cikin wasu cotton sleeping dress ya shirya bayan ya gabatar da nafilfilinsa,swithing off yayi sai green nd blue dimlight yabari bayan ya k'aro gudun AC coz shi mutum ne mai son sanyi,kan Gadon ya hau ya lume aciki bayan yaja blanket tare da karanto Addu'oi. 6:00Am,yayi juyi tare da tashi cikin hanzari he's almost late today,shiryawa yayi cikin wata 3 Pisces tier suit blizzard brown color,tie da inner black color, yayi kyau sosae kasan cewar suit tana karb'ar jikin sa dama,perfumes 4colors yayi spraying tare da combing d'in kansa k'afarsa cikin A.M.G cover shoe brown,fitowa yayi ya yiwa part din nasa key,A hankali yake takowa har cikin falon daya mallaka mata shi ajiya,ba komai a falon sai k'arar A.C,bedroom d'in ya shiga,A can kan gado ya hango ta ta takure,k'arasowa yayi saitin fuskarta ya tsaya fuskarsa murtuk babu walwala ko kad'an,hawaye ya gani suna rushing a fuskarta, Aikuwa nan da nan ransa ya sake b'aci,cikin kakkausar murya yace "Get up!" Wani irin tsoron sa ne ya kamata ganin yau yadda ya had'e rai,sai ya zame mata wani bak'in kumurci,kasa tashin tayi,Aikuwa yasake daka mata wata tsawa da tasa ta fad'o daga kan gadon, "Shhhhhhhh,shut up!" Yasake fad'a yana d'ora yatsan sa akan pink lips d'insa,da sauri ta kame bakin ta tarufe da hannunta, banda kyarma babu abinda jikin ta keyi,muryarsa tajiyo yana cewa "For ur information, in other to stay with me,u have 2 obey all the rules nd regulations,do u hear me??" Gyad'a kai tayi kawae cikin xuciyarta tana dana Sanin biyo shi, "U can't talk?" Yafad'i cikin d'an sanyi, "Inaji.." Tace muryarta na stammering, Zama yayi bakin gadon yace "Well,..idan kinbi mu zauna lfy,if not kuma...toh u knw the consequences,.. First na d'auko kine don kiyi hankali cox kanki yana rawa a gaban Momy tabarki baki san komaiba baki iya komai ba sai shagwab'a da tab'ara,dole ne as from today ki keeping d'in su,ummah Rabee zata zo muzauna tare don tana koya miki girki da sauran Ayyukan cikin gida,kuma idan tazo kikayi anything rubbish ko kik'ak'i maida hankali ki koya u will see what I will do to u,and remind u wll accidentally kika sanarwa mumy wani Abu saikin gane kurenki,duk sanda ta tambayeki Abu kice ba matsala kuma lfy qlau,bayan nan kuma zaki fara zuwa islamiyya school don baki san komai ba,naga sallar ma bayi kike ba,Abu na kusan k'arshe shine kinsan next 4-5 dayz wata za tazo kuzama Ku biyu,kuma kinsan she ix above u,don haka u must obey her,coz itace Babba, idan tazo naji ko naga wani Abu ba dai-dai ba to kece kuma wallahi sai na Zane ki,sannan daga yau kafin suzo ke zaki dinga yin duk wata shara da goge gogen part d'in nan coz is urs,itama idan tazo ita zata dinga yin nata,bana buk'atar naganki ko da a veranda na part d'ina ne,zan na zuwa dubaki mrng nd night,is that clear???, K'ibd'iyya da tsoron Abdul yariga yagama cikata tace "Yessss" Taso bashi dariya ganin yadda ta amsa kamar zaburarriya,amman sai ya dake don so yakeyi yayi gyara, "Ok..za akawo miki Abincin ki" Ya mik'e,har ya kai k'ofa tace "Yaya.." Waiwayowa yayi yace "Uhumm" Duburbucewa tasoyi amman cikin sark'ewa. Tace "Umm-umm school fa?" Batare da ya waiwayo ba yace "Sai next week" yana fad'a ya fice coz almost 8:00,cikin zuciyarsa yana mamakin yadda yafara sauya ta just from today, "hmmn komai sai da gyara" yafad'i lokacin dayake yiwa motar key. ★★★★★★★★★★★★★ Rayuwa tana ta tafiya yau bak'i gobe tsumma,haka take ga _Ameera_ kullum cikin wahala da duka ga rashin nutsuwa da kwanciyar hankali kasancewar har yanxu babu labarin Baba larai, tun suna lissafawa har sun zuba ido,Ameera kullum cikin bauta take don yanxu sun hana khadeeja aiki at all sun sakar mata,komai na gidan itace gashi at her age 14yrs aikin is too much,idan tafito tin Asuba bata komawa sai dare,itace kula da mazan dasuke zuwa gun mama masha'arsu,itace kula da Yaya Haidar,itace girki, itace shara,wanke wanke,mopping, toilet, everything gashi yanxu ko schools bata samun daman zuwa saboda kullum yaya Haidar da Aikin da zai sata immediately tagama zai sake cewa this and that,totally ya matsawa rayuwarta,wata irin tsanar sa data mahaifiyarsa ce fal cikin ranta saboda bata so ko k'aunar halayensu,mama yanxu har bedroom d'in Abban ta take kawo abokan iskancin ta,gashi takori Yaya Mustapha saboda yana taimaka mata,komai ya dagule mata ga jigo rashin mamarta sanyin idaniyar ta,wato Baba Larai,kullum dare sai dai tasa kanta cikin filo taci Kukanta ta godewa Allah tin abin yana damun Khadija har itama ta fawwalawa Allah, kullum cikin Addu'a Ameera take Allah yasa data da fuskar mahaifiyarta kafin tabar duniya kuma Allah yadawo mata da Abbanta don tana kewarshi sosae,itakam ko tayaya suka sameta tana sonsu,tana so itama taga mahaifiyar ta koda once in a life ne, Rashin nutsuwa da kwanciyar hankali sune ja gaba wajen dad'a ramewar ta,ta rame sosae tayi tsayi jikinta kamar wadda bata cin abinci sai breasts da suka sake fitoma,tin lokacin da Anty sameera da friends d'in ta sukaso suyi *L🅰L🅰T🅰*(littafin sadnaf) da ita A wata Unguwa da suka yaudareta akan zata rakasu Allah ya taimaketa Mal Isma'il ya kwaceta duk da sun kekketa mata hijjabi,tindaga nan tarasa nutsuwa saboda sunce mata zata gane kuren ta,duk da har yau bata sake saka Anty Sameera a idonta ba,itadae Addu'ar ta Allah ya tsare mata imaninta da mutuncin ta. Yanxu haka 5:30pm sauri takeyi tagama gyarawa Yaya Haidar d'akinsa don shi kad'ai ne yarage duk tayi sauran,sauri kawae take tayi kar yadawo ya sameta aciki don yau bakowa a gidan,sameera bata kwana dama,mama kuwa tatafi barinki ta,Allah ka shirya tace Azuciyarta don tana takaicin yadda mama take cin mutuncin Auren mahaifinta,Ace mata da Auren su suna bin maza kowa yanxu yawancin mutanen duniya ba halin kirki tace "hmmn *FIL-HAYAAT👄* _littafina maizuwa next insha Allah_ _{labari ne mai tsuma zuciya da razana mai dogon tinani tare da babban darasi a rayuwa mai cike da ban tausayi da soyayya mai sa karatu zubda Hawaye.}_ Tagama komai ta dawo falon ta tsaya tana kunna burner don tasa turaren wuta kawai taji an rungumota ta baya an matse ta tare da toshe mata baki,innalillahi wa'inna ilaihir-raji un tafurta tana k'ok'arin kwacewa,muryar Yaya Haidar taji cikin maye yace "ke ni ne shaid'anin?," sakinta yayi ya shiga cire rigarsa da dogon wandon sa,da gudu ta tashi tayi hanyar fita amman sai dai me? K'ofar b'am! Da key,dariya ya shiga yimata yana nuna ta da yatsa yace "Wai ke guduwa ko?,"sai ya sake kecewa da dariya sannan ya cigaba " Yarinya yau duk wayonki sai na d'and'ana ki,sai nayi miki kaca-kaca,na dad'e ina mararin Wannan jikin naki,yau hak'uri na ya k'are baby.." Cikin sark'ewar numfashi da kuka tace "Yaya Haidar kaji tsoron Allah, ka tuna mutuwar ka da kwanciyar kabarinka kar ka ketamin haddina,ka rufamin Asiri shi kad'ai ya ragemin a duniya mai daraja da za'a kalleni dashi ayimin sassauci idan karabani dashi zan tagayyara,ka taimaka min,.." Katse ta yayi yace "AI ni zan aure kin,karki damu bamai ji dagani sai ke kinji babe, da amincewar mama nazo idanma ita kike tsoro"yafad'i yana nufota tare da shafa gaban wandon shi yana lashe baki, Girgiza kai tashiga yi tana kakkare jikinta da hijjabin ta tare da ja da baya, yana isowa ya sake rungumota gaba d'aya batare da ta yi auneba,da sauri ta zame ta yi k'asa ta shiga turashi tana toshe bakinta da hannu d'aya,Aikuwa ranshi ya b'aci don haka ya sunkuya ya sunkuceta tana zillo da kuka bai direta a ko ina ba sai kan gado y hau shima ya.......... *PINKY CE* [1/26, 3:01 PM] maryam Tahir Author Y4: *'YAR ZINA CE👄* _.....Adulterer's Daughter_ *A TRUE LYF,TOUCHING HRT & STORY* _BY_ *MARYAM PINKY* www.Maryampinky@facebook.com. *®REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S* _(We don just entertain nd educate,we touch the heart of readers❤)_ #WWW.PML WRITERS@GMAIL.COM *IG PML WRITER'S* #htttp//www.facebook.com/PML_-Writer's-FANS-459256761123035 #http://maryamsbello.blogspot.com *MAMAN ZARAH ta group d'ina PINKY NOVEL FANs1,Ina godiya sosae Allah yabar zumunci,inajin dad'in Addu'oin ki wllh da sauran member's _(Babu time dana lissafoku amman kuna raina wllh All lyk KHADEEJA BEAUTY k'awar Admin😆)_ Wannan page din is yours😘😍* 2⃣5⃣ Babu Abinda take sai kuka da kiran sunan Allah da ya kawo mata d'auki kar Wannan mugun yayi Nasara akanta,shi kuwa Haidar so yake kawae ya Afka mata amman tak'i tsayawa,haka suka dinga kokawa shi da ita har suka fad'o k'asa daga kan gadon,wani irin k'arfi takeji da kuzari don haka kawae turashi takeyi da iya k'arfin ta, kasancewar babu k'arfi sosai a tare dashi sakamakon Drugs d'in daya shawo,gaba d'aya Ameera ta fita hayyacinta don shima duka da fizga kawae yake kaima ta,duk ya fasa mata hanci jini sai zubowa yake,wata irin jawowa yayi mata datasa hijjabin jikinta yagewa,tsugunawa tayi ta fasa kuka tana sake masa magiya ya kyaleta,cikin huci yace "Baki da hankali yarinyar nan,ko Dan wuyar nan da kika bani sai na keta ki wallahi, in banda ke jakace ma sha nake kema tahaka aka sameki?,uwarki da ubanki shi sukayi suka haifeki,uwar taki ita ba da kanta ma takaiwa ubanki kanta ba,kuma duk duniya ta sheda haka,amman dayake ke banza ce har wani kuka kike,baki san kyan 'Da yagaji iyayensa b...." Iya b'acin rai yazo mata,tinda take ba wanda yatab'a fuskantarta yafad'a mata irin Wannan maganganu haka tsirara dik da tasan ita d'in ba 'Yar sunnah bace,wani takaici da bak'in ciki ne ya tsaya mata a mak'oshi takasa koda numfashi kwakwkwara,nufota yataso ya farayi,Aikuwa ta idon ta ya sauka akan kolbar turaren dake kusa da ita ta gefen ido,batare data juya ba tasa hannu ta d'auko ta ta damk'e gam!,yana zuwa yasa hannu biyu da nufin d'auko ta for d last time Aikuwa batayi wata-wata ba ta sauke masa ita a tsakiyar kai,tasake kwad'a mai a goshi, wata gigitacciyar k'ara yasaki yafad'i sumamme agun sai jini ya b'alle,duk da ta rud'e da ganin irin Aika-aikan da tayi amman ko ta kansa bata biba saima hanyar tsira take nemawa kanta,Wannan k'arar da Yaya Haidar yasaki tayi dai-dai da hawowar mama upstairs d'in, Da gudu ta k'araso bakin k'ofar don jiyo k'arar gudan jinin nata tafara kwalla masa kira,Ameera da take ta hautsina d'akin neman keys tajiyo muryar Maman, take cikinta yabada wata irin k'ara,innalillahi!!!, yau tata ta k'are tasan tinda Mama tazo,bubbuga k'ofar Mama taci gaba dayi tana cewa "Aliyu bud'e mana,meyasa meka?" Ameera fa bugun zuciyarta k'aruwa yake sai Fat! Fat! Yake,Juriya ta tattaro ta goge fuskarta sannan ta saita muryar ta tace "Eam! Eh..Mama A ina keys d'in suke na bud'e miki,na duba bangan su ba.." Mama ce ta katse ta tace "Au! Shegiya da kina ciki kikayi shiru,uban me kikayi masa?" Cikin stammering da ketowar gumi tace "A..a..ni ina toilet naji yayi k'ara..dana fito naga ya rik'e kansa" Cikin huci Maman ta fad'a mata inda zataga keys d'in,tana bud'ewa ta gansu,wani irin faciki ne ya lullub'e ta ganin su dayawa,d'auko su tayi bata saurari bayanin da Maman take mata ba na key d'in k'ofar, K'ofar baya tayi wadda zatayi leading d'in ka zuwa corridorn downstairs, luckily tana sawa ta ji ta bud'e, Aikuwa batayi wata-wata ba ta fice a guje sai banke k'ofar mama tajiyo,da sauri mama tabi hanyar downstairs d'in amman ko gilmawar Ameera babu don tini ta wuce,dawowa tayi gaban ta na dukan uku-uku don bata san mezata tarar aciki ba,jahadi tayi ta shiga,Ihu ta fasa mai k'arfi tace "Na shiga uku ta kashe min shiiiiii" Sakamakon tozali da Haidar cikin Halin rai kwakwai mutu kwakwai,ganin baya motsi yasa ta fita da gudu neman taimakon a kaishi asibiti,ta Boy's quarter tabi ko zata ga Ameera don yau ta k'udurta a ranta sai ta kashe ta!!!,amman sanda taje dai-dai gun sai taga wayam amman da ta Isa bakin gate tagan shi a bud'e tasan ta gudu!. Ameera kuwa tana sauka batayi wata-wata ba tayi part d'in su,Jaka 2 kawae ta sunkuta tayi waje da gudu batare da tasan inda ta dosa ba don ita burin ta kawae tayi nisa da gidan nasu da Mama don matuk'ar sukayi 4eyes yau to sai dai gawarta yau! Sai da tayi tafiyar kusan 1 hour sannan tasami guri kusa da wasu tsofaffi suke zaune ta zauna gindin wata bishiya tana mai da numfashi,can kuma sai ta sa kanta tsakanin cinyoyin ta tafara rera kuka Mara sauti,sai da tayi mai isarta ta k'oshi sannan ta d'ago idon nan yayi jazur kamar gauta,fuskar ma tayi jazur duk ta kumbura,gefen wani tap(famfo) taje tasami ruwa ta sha ta wanke fuskar sannan ta dawo ta zauna tafara tunani, _shin yanxu me yaka mata tayi next?_ ta tambayi zuciyar ta,bata da Amsa don haka ta zurfafa cikin tinani _"inama ina da dangi?"_ Ta fad'a a hankali tana share Kwallar da ta zubo mata,mik'ewa tayi da sauri da tayi wani tinani tare da Addu'ar Allah yasa burin ta ya cika, Sauya hanya tayi tafara wata mik'ak'k'iyar tafiya,tana tafe tana had'a hanya ga yunwa ga wani azababben ciwon kai daya ke neman raba mata kai gida biyu,Jin da tayi anfara kiran sallar magariba yasa ta k'ara sauri,Kafin ta k'arasa inda take son zuwa ta had'u da khadeejan don dama islamiyya tabiyo ta,da sauri Khadija ta rik'e ta ganin tana neman fad'uwa,Zubewa tayi a jikin Khadijan tafara rera sabon kuka,cikin kid'ima da damuwa take tambayar Ameera me ya faru Amman inaaa! Babu Amsa,ganin zasu fad'i k'asa ga shi mutane suna ta tafiya masallaci ana yi musu magana don a tsakiyar titi suke yasa Khadija jan ta suka shiga cikin wata rufa,gogewa Ameera hawaye ta shiga yi,ganin hawayen sun k'i dena rushing yasa tace mata "Ameera tinda kik'i magana ki daure ki tashi mu tafi gida" Numfashi Ameeran taja sannan tayi ma khadeeja nuni da hannun ta,bin hannun tayi da kallo,zaro ido tayi ganin jakar su don dai lokacin takula da su agefe,cikin mamaki tace "Wannan fa?" Ta fad'a tana janyo jakar, Ruk'unk'ume ta taji Ameeran tayi da k'arfi sannan ta jata suka fad'a soron gidan kusa dasu tana haki,khadeeja ta kalle ta tace "Wai Ameera lafiyan ki kuwa?" Jiyowa Ameera tayi ta dubi Khadija da rinannun idanun ta da suka fara jemewa tace "Khadija kin gane motar cen data wuce da mutanen ciki?"ta fad'a tana haki da danne k'irjin ta da tsoro ya cika, Khadeeja ce ta d'an sake lek'awa sannan tace "Eh..kamar su mama koh?" Hijjabin ta tasa ta share wasu hawayen da suka zubo mata tace tana rik'e hannun Khadija cikin nata "Khadija ni suke nema su kashe!!!" Cikin razana Khadija ta fiddo ido waje tace "Ke!..?,kuma kashewa?.." Gyad'a kai tayi Alamar eh.., Numfasawa Khadija tayi cikin tsoro tace "To me kika yi kuma?" Ameera batayi magana ba sai d'auko jakar guda d'aya da tayi ta ratayawa Khadija sannan tace cikin rawar murya amman "Khadija there's no enough time 2 explain, just let's go plsss" _(mamaki ne ya kamani jin yadda Ameera ke furta English kamar ba hausa girl ba saboda yadda accent d'in ya kama harshen ta duk da ba cikin walwala take ba amman muryar mai dad'in sauraro)_, Tana gama fad'a ta kamo hannun Khadija kamar marasa gaskiya suka fara sand'a har suka fice suka bar layin gaba d'aya, Sai da sukayi mik'ak'k'iyar tafiya sosae takusan 40mins ba wanda yacewa kowa komai,can Khadija ta nisa tace "Wai yanxu Ameera ina muka nufa toh" Shiru tayi sai hawayen da har yanxu sukan zubo lokaci-lokaci babu abinda ke yawo A xuciyarta sai maganganun Ya Haidar, sai da Khadija ta sake maimai ta tambayar da tayi mata sannan tace "K'auyen Ku" Da sauri Khadija ta dube ta kallon rashin fahimta tace "Wane k'auyen namu?" Cak! Tajanyo Khadija gefe ta fuskan ce ta tace "Khadija inda Mama(Baba larai) take nake nufi!,nasan kin sani don haka kiyimin tai mako ki shige gaba muje mu nemota,zamana a garinnan akwai had'ari Babba!, k'auyen shine kwanciyar hankali na!,gwara nakoma can nak'arasa rayuwata!" Ta k'arashe maganar cikin k'unar zuciya, Khadija da tayi mutuwar tsaye da jin kalaman Ameera tace "Haba Ameera wani irin k'auye kuma?,na cikin k'auyen ma suna baro shi su taho nan Amman shine zaki ce haka,Su Mama basu Isa suyi miki Abinda Allah bai hukunta miki ba,Ko kin manta na tuna miki? wace irin wuya da Azaba ce basu baki ba?kuma ba gashi Allah ya rayaki ba? Infact ma ki kalle ki mana Ai zaman k'auye bai kama ceki ba Sam!,Ni shawarata kawae ki taso mubi ta can layin mukoma makaranta gun Malam Ismael ya kaimu gun mahaifiyarsa mu zauna kafin Baba ta dawo musan Abin yi" Ameera da ta kafe ta da sexy eyes d'in ta masu hautsinawa mai kallon su tunani tace "Khadija duk ki ajiye Wannan maganganun a gefe,kawai indai kina k'auna ta da gaske ki tashi mutafi gun hawa mota just,kuma maganar Malam da kike Ai Sam bai dace ba infact Ai sirri nane" Khadija tace "To yanxu A Daren nan zamu tafi jigawa Ameera kinyi mana Adalci kuwa?, kuma inama muka ga kud'in transport ma safe?" Mik'ewa Ameera tayi tace "Duk ba matsala,Adalci kuma kiyi hak'uri hakan shine mafita!" Girgiza kai Khadija tayi kawae itama ta mik'e ta d'au jakar suka tafi. ★★★★★★★★★★★★★ Duka b'angare biyu-biyun shirye shiryen biki Ake babu kama hannun yaro,Ta fannin gidan su Abdul mummy tayi rawar gani domin Ankaiwa Husna lefe na kece raini,Ankai Lafiya cikin girma da karramawa duk da har yau Abdul bai sake taka k'afarsa ko idon sa ga Husna ba don haka kawae xafin ta yake ji, Ta fannin gidan su Husna ma Mummyn ta shirye shiryen suke gadan-gadan ta fannin komai duk da Mummyn Abdul tace musu kawae Husna za'akai basu buk'atar furniture's amman saida tayi mata komai dai sai Sam barka, Ga su Husna da friends d'in ta kuwa shiri suma sukeyi sosae tare da bin duk wasu hanyoyi da zasu mallakowa Husna Abdul tun daga gyaran jiki,kissa da dai sauran su, 'Bangaren Farouq ma da Amaryarsa Farida haka Abin yake komai dai Alhmdllh, Biki yau saura kwana 3 Afara Amare tin yanxu sun sha kyau sai muce Allah ya kaimu. Ta fannin zaman K'ibd'iyya a gidan Abdul shima dae sae godiya domin baya mata wasa ko kad'an yanxu duk ta rage rawan kannan domin sau biyu yana Zane ta,Ya sanya ta A islamiyya tana ta zuwa, Shikam Abdul komai yana tafiya dai-dai sai takurar da mujeedat bello sectarian sa kemasa a office don haka yanxu yasa Andawo masa da securities d'in sa da _BALA_body guard d'in sa,tinda dama Akwaisu dama,daga baya ya nunawa Abbansa baya buk'atar su Amman yanxu kasancewar yadda ya zama da yanayin unguwar da Aikinsa yasa Aka dawo masa da su, Babu Abinda ya dameshi da harkar Bikin daya ke kusanto masa don komai mummy tace masa sai dai yace mata duk yadda tayi dai-dai ne,shikuwa Abbansa dama d'an kallo ne ganin abin duk nasu ne kuma dama mummy bata fiya sashi ba aciki Duk da hakan yayi masa dad'i don dama 2days baya jin shi okay ga tafiyan sa data taso, 'Bangaren Abokan su ma Abdul ya sakarwa su Farouq da KB ragamar komai a hannun su da duk wasu Kud'i da za'a nema don baya san tension, sukuwa Tsare tsaren su kawai sukeyi wanda hakan yayi masa dad'i. _*PINKY CE*_ [1/26, 3:02 PM] maryam Tahir Author Y4: *'YAR ZINA CE👄* _......Adulterer's Daughter_ *A TRUE LIFE, TOUCHING HRT & LUV STORY* _BY_ *MARYAM PINKY* www.Maryampinky@facebook.com. *®REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S* _{We don just entertain nd educate,we touch the heart of readers❤_} #WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM *IG PML WRITERS* #https//www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035 #http://maryamsbello.blogspot.com *Congratulations SADNAF💅 Na taya ki murnar kammala littafin ki S🅰B🅰N S🅰LON Y🅰UD🅰R🅰,Hak'ik'a kin baje basira da zallar hazak'a,Allah yasaka miki da Alkhairi (lucky may not leave u dear),up.up.up.up..Allah yaraya Affan da Ikram tamu👏* *DEDICATED THIS PAGE TO YOU* 2⃣7⃣ Kwanciya yayi akan gadon rubda ciki bayan ya janyo pillows guda biyu sannan ya runtse idon sa tunanin dream girl d'insa ya fara yi babu Abinda ke masa yawo a zuciyar sa da cikin kunnuwan sa sai kukan da ta dinga yi masa cikin mafarkin da yayi d'azu da Asuba daya koma bacci, _Ya ilahi_ ya furta yana toshe kunnuwan sa da duka hannu bibiyun,ganin ba wata mafita yasa ya tashi ya shiga ya d'auro Alwala a toilet ya fito,sallaya ya shimfid'a ya fara jero nafilfilu akan Allah ya shiga lamuran sa,bashi ya kwanta ba sai Around 2:30pm. K'ibd'iyya kuwa tana fita daga part d'in Abdul part d'in ta ta wuce sai da ta zab'a sannan ta fito ta shiga part d'in Husnayi kallon falon ta shiga yi d'aya bayan d'aya tana tab'e baki kamar taga kashi,bedroom d'in ta nufa tayi knocking sau biyu ta kara kunnen ta,daga can ciki taji Husna tace "Shigo..." Cikin wata irin murya,dariya K'ibd'iyya ta d'an yi don tasan Husna ta zata Abdul ne,cikin zuciyarta tace "Hmmnn Yaa Abdul ne ma zaizo miki d'aki,u re lost" Sannan ta tura k'ofar ta shiga,A zaune ta hangota kan tsakiyar gadon amman ta d'an rufa, Husna da gaba d'aya ranta ya b'aci ganin ba Abdul bane ta bi K'ibd'iyya da wani banzan kallo sannan cikin k'ufula tace "Ke kuma meya kawo ki d'akina?" 'Dan tab'e baki K'ibd'iyya tayi tace "Anshi inji Yaa Abdul" Tana Ajiye akan bedside ta fice tana dariya k'asa-k'asa, Husna hawayen takaici ne suka zubo mata,takifa kanta kan filo tace "Na shiga uku ni Asma'u, na d'au kowa kaina,Ace kusan 1:00pm ankawo wa mutum Amarya amman ko lek'owa saima Aike..." Wasu hawaye masu d'umi ne suka gangaro mata,tabbas tasan Abdul ba son ta yake ba but atleast ko Dan son da take mai Ai ya zo ko duba ta ne yayi,ledar da K'ibd'iyya ta Ajiye mata ta d'auko ta bud'e, Aikuwa ranta ya sake b'aci ganin kaza da yought aciki,wato bazai zoba... Shawara ce ta fad'o mata don haka ta ta shi ta d'auko Phone d'in ta daga chargyn da ta jona, Bakin gadon ta dawo ta zauna zuciyar ta na mata zafi,number Rukky ta yi dialing, sai da takusa tsinkewa sannan ta d'aga,Husna kamar zatayi kuka tace "Hello Rukky.." Rukky cikin alamun mai bacci tace "Hello wacece?" Husna tace "Rukky na shiga uku Yaa Abdul fa bai shigo ba" Rukky najin muryar Husna ta d'an ware tace "Ki ce Allah?" Husna tace "Wallahi.. Da ya zo nama kirawo ki ne" Rukky ajiyar zuciya ta sauke tace "Okay...kinga karki damu,Gobe zamuzo but make sure da safe kinje d'akin a hakan da kike before goben musan what's next" Cikin Gamsuwa tace "Toh" Daga nan sukayi sallama ta ja blanket ta kwanta zuciyar ta na suya. 5:00pm ya tashi ya shiga toilet ya d'auro Alwala cikin sauri ganin yaso ya makara,A d'akin yayi sallah sannan ya zauna agun yana Addu'oin sa,sai 6:40am ya tashi daga gun ya koma falo ya kunna TV yafara kallon labarai,lokaci-lokaci yana Jan tsoki don shi ya fiso yaje office da zaman gidan nan don babu abinda zaman yake Amfana masa,amman ya zaiyi hutun 1week Abba yasa aka bashi,mik'ewa yayi ganin 7:32am ya zira flat shoe ya fice daga d'akin cikin zuciyar sa yana mita _mtsswcc Mutum yana zaune Yana rayuwar sa peacefully an had'a masa tensions_ Part d'in K'ibd'iyya ya shiga kamar me ciwon baki yayi sallamar, bata falo don haka bedroom d'in ya shiga nan ma bata nan Amman ga kayayyakin ta nan akan gadon,jiyo motsin ruwa yayi a toilet don haka ya zauna bakin gadon ya d'an kishingid'a yana danna wayar sa,can sai ga ta tafito d'aure da towel cikin gudu-gudu taje gaban mirrorn ta d'auko lotion ta tsuguna agun ta fara shafata tana zance ita kad'ai "Yaa baizo ya tashe ni ba yau,I'm late nasan sai uncle Thomas ya zaneni..." Shi kuwa Abdul yana jin ta yayi shiru Dan tinda tafito kallo d'aya yayi mata ya cigaba da browsing d'in sa,tasowa tayi da nufin d'auko uniform d'in ta hawo kan gadon Aikuwa tasa wata irin k'ara data sa Abdul Ajiye wayar sa ya toshe kunnensa, ganin tak'i ma bud'e bud'e idon ta sai k'arar da take cigaba dayi yasa ya gane tsora ta tayi,mik'ewa yayi ya rik'o kafad'ar ta,Aikuwa tayi wani irin zillo ta mik'e zata gudu wanda yayi sanadiyar fad'uwar towel d'in ta,zaro ido Abdul yayi ganin ta samb'al sai kuma ya mik'e ya rik'o ta duka jikin sa yana k'are mata kallo,ita kuwa da ta dawo hanyacin ta ta lura da yanda take,Aikuwa ta wawuri towel d'in da gudu tayi band'aki jikake bam! Ta banko k'ofar har da Mirza key, Abdul kuwa da ya fara hawa network ya dafe kansa tare da rufe idon sa,wani irin bak'on yanayi ne yake ji,sai da yayi kusan 5mins ganin ba fitowa zatayi ba yasa ya mik'e jiki ba kwari ya fice,Bedroom d'in sa ya wuce ya zube kan gadon yana maida numfashi,gaba d'aya yayi loosing Appetite d'in sa,A zuciyar kuwa cewa yake "Babyn!,baby!!.. Just imagine" Wata zuciyar tace "To yaushe ta girma baka tab'a kula ba?" Mtsswwww yaja tsoki ganin zata burkita masa brain,shi dai yasan ba SO bane,sha'awa ce kawae da take damun sa,mtssww ya sake Jan tsokiii ya mirgina gefe ya rintse ido amman babu Abinda yake gani sai structuren K'ibd'iyya,sake runtse ido yayi ganin K'irjin ta namasa gizo, Abu kamar wasa sai ga k'aramin Abu na neman zama Babba,don marar sa wani irin rik'ewa tayi kamar zata fashe,ganin yana neman fita hayyacin sa yasa ya mik'e hannun sa dafe da marar sa ya jawo drawer ya d'auko pills d'in sa ya sha,Agun ya zube wani wahalallan bacci ya d'aukesa Agun. K'ibd'iyya kuwa tafi 1 hour a toilet takasa fitowa dan gani take kamar yana nan bai tafi ba,jin cikin ta na kukan yunwa yasa ta lek'o ta Ya'r k'ofar toilet d'in, bata hango komai ba,don haka cikin sand'a ta fito taje tasawa keys A part d'in nata,dawowa tayi ta zauna kan gadon tana kallon kanta A mudubi sannan tana sauke Ajiyar zuciya kamar wadda tayiwa sarki k'arya,mik'ewa tayi ta dawo gaban mudubin ta tsaya tana zacen ita kad'ai tana bud'a towel d'in "Yanxu A haka Yaa Abdul ya ganni?" Rufe fuskarta tayi kamar da mutum agun tace "Aikuwa bazan sake bari mu had'u ba" Haka tayi ta zantukanta ita kad'ai kamar Mara sense,sai da tagaji sannan ta tashi ta d'auko Atamfa tasa don Makaranta ta sha ruwa don lokacin 10:00 tayi, zama tayi a falon ta ta d'auko kazar jiya da tafara ci tana kallo,idan kuma tatuna abinda ya faru d'azu sai tayi Murmushi daga haka itama bacci ya d'auke ta a gun. Abdul hayaniyar motoci yafara jiyowa yasa ya farka around 11:30pm,A hankali ya bud'e idon sa da yayi jazur,A hankali ya tashi yaje ya rufe windows d'in da baya san jiyo hayaniyar nan,toilet ya shiga ya tsarkake jikin sa don kaca-kaca yaga jikin sa,zuciyar sa a cunkushe ya yi wanka ya fito d'aure da towel a k'ugunsa,gaba d'aya jikin sa A sanyaye yake don tafiyar ma neman gagarar sa take don haka zama yayi bakin gadon ya rufe idon sa,Wannan wace irin K'addara ce haka,wai ma wacece yarinyar nan ne me zuwa masa a mafarki?sake runtse idon sa yayi da dafe kansa da hannu d'aya tinowa da yadda Ya kusance ta a mafarkin da yayi yanxu,Kukan da ta dinga yi ne yake ta masa Amsa kuwa a kunnensa da zuciyar sa,Addu'a ya shiga karantowa Allah ya tsare shi daga Aikata ZINA. Wayar sa ce yaji tana ringing, hannu ya mik'a ya janyo ta da nufin yin rejecting,ganin Farouq ne yasa yayi Accepting kiran tare da Karawa a kunnensa, Farouq daga d'aya b'angaren yace "Man ina gidan ka yanxu" Mik'ewa Abdul yayi yace "Enter mana,ina part d'ina" Okay Farouq yace sannan sukayi hanging up, Da sauri-sauri duk da ba kwari jikin sa ya shirya cikin wata Milk color shadda getzner,sai maik'o da kyalli take,tayi matuk'ar amsar sa,gashin kan nan yasha gyara,hula ya d'auko ya Koma falo ya zauna bai saba,Lipton ya d'auko da ruwan zafi a cup ya fara sha yana kallo...Amman kana kallon sa kasan Yana da damuwa, Farouq ne yayi sallama ya shigo,Amsa masa yayi ya cigaba da kallon da yake yi,guri yasamu kan 1seater ya zauna yana kallon TVn shima, Muryar Abdul yaji yace "Ashe kana kusa ma" Kallon Abdul d'in yayi yace "Eh..har mafa na wuce naga kiran mummy tace wayar ka switch off da tayi dialing" Ajiye cup d'in yayi ya d'an yamutsa fuska yace "Uhmm,kai d'in ina kaje ?" Murmushi Farouq yayi yace "Sweety na kai makaranta yau tana da paper by 12:00" Tab'e baki Abdul yayi yace "Huummmnn..." Dariya Farouq yayi ya d'aga masa gira yace "Bani Lipton d'in mana" Ignoring d'in sa yayi, Tasowa Farouq yayi ya dawo kusa da Abdul d'in ya mik'a hannu kan d'an k'aramin centre table d'in ya d'auki Lipton d'in yafara sha, Abdul ya d'an kalle shi ta gefen ido yace "Ita sweetyn bata tsaya ta dafa maka ba.." Ajiye cup d'in Farouq yayi yana Murmushi yace "Jealousy. Zama Abdul yayi a k'asa kan rug sannan yace "Allah ya sauwak'e" Kecewa Farouq yayi da dariya ganin yadda ya bada Amsar, Abdul ya kalle shi yace "What's funny?" Yana dariyar yace "Nothing.." Farouq bayan yatsagai ta da dariyar yace "Wai ina wifey's d'in naka ne?" Banza yayi da shi don yaga Farouq d'in yau ya'n tsokanar ne akusa, Sake maimai tama sa tambayar yayi namma yayi masa banza,sai ma janyo filon kujera da yayi ya jingina a bayan sa ya d'an zame ya kwanta, Farouq ya sake cewa "Da wacce Kayi Amarcin ne a ciki?" Ya fad'a yana k'unshe dariya, Tsokiii Abdul ya ja ya juya masa baya ma, Cikin dariyar yace "Bari naje na kirawo su duka nan muyi fira" Jiyowa yayi ya tashi zaune ya kalli Farouq yace "Stop that childishness plsss..something bothering me u re disturbing me,what's this plss," Saukowa Farouq yayi shima cikin serious tune yace "Me ke damun naka friend?" Shiru yayi for some seconds sannan ya kalli Farouq yace "Jokes apart...wllh ina cikin damuwa tin ba yau ba,buh today abin yazama worst.." Ya fad'a a sanyaye, Shima Farouq tini jikin sa yayi sanyi Dan tinda har Abdul ya bud'e baki da kansa yace yana da damuwa to tabbas yasan abin Babba ne,don haka ya sake shiga serious yace "Me ke nan friend?" Sunkuyar da kai yayi k'asa sannan ya d'ago yana jijjiga kai idon sa sun sauya colour zuwa red,tunani yake cikin zuciyar sa shin ya sanarwa Farouq or not?,zuciyar sa ce tace _A'a Abdul this is ur secret,_ Muryar Farouq yaji yace "Kasanar dani Abdul matsalarka,ni ba wanda ya kamata ka b'oyewa bane,I will help u atleast ko da with a piece of Advice ne" Abdul ya jijjiga kai yace "I knw..buh wllh friend ina cikin matsanan ciyar Heart desire!..yau har takai a mafarki ina Auratayya da wata yarinya,Abin is too worst,bana iya controlling kai na idan na fara feeling d'in, I don knw what to do cox yanxu pills ma basa rik'e ni ko na sha!!!" Ya fad'a kamar zai yi kuka, Farouq da yayi sunan zaune tinda Abdul yafara bayani ya kalleshi yace "Abdul wannen inaga Ai anyi akan gab'a,ina tunanin matsalar nan tazo k'arshe" Abdul cikin rashin fahimta yace "Like how?" Murmushi Farouq yayi yace "Menene Amfanin Husna tinda kace K'ibd'iyya tayi maka k'ank'an ta?" Tsoki Abdul ya ja yace "Farouq ya ina gaba kana mai dani baya?" Farouq yace "To fad'i bayan dana maida kai" Dafa kafad'ar Farouq d'in yayi yace "Farouq ka fahimce ni mana.." Katse shi Farouq yayi ta hanyar d'aga mai hannu yace "Abdul baka da wani sauran bayani,Babu wata hujja da za'a karb'a daga gare ka at this time,your problem ix lyf partner kuma yanzu ankawo maka har biyu,to kuma what next?" Shiru Abdul yayi sannan yace "Farouq wallahi har yanxu ban sami wata yarinya da zan iya so ba ko tayi dai-dai da ra'ayina,As for me gaskiya bazan iya rayuwar Aure da wadda bana so ba.." Farouq da maganganun Abdul suka fusa ta shi yace "To yanxu su kuma wad'annan na gidan fa?" Abdul yace "Nifa su ba damuwa na bane,mummy ce ta Ajiye su not me,don ba wadda nace ina so" Farouq ya masa wani kallo yace "To Aikuwa ya kamata ka sanar da Mummyn ta sani tin wuri" Cikin rashin ko inkula Abdul yace "It doesn't concerns me" Farouq cikin kulawa yace "Okay.... But why not kaje ga Asma'u first idan yaso nangaba idan ka samo dai-dai kai d'in sai ka sake Aura" Batare da ya kalle shi ba yace "Nagama magana fa" Cikin fushi Farouq yace "Okay...to tinda haka kace kar ka sake fad'a min wani problem Associated with this..kaje can ka k'arata da girman kanka" Murmushi Abdul yayi ganin yadda Farouq ya fusata,matsowa yayi ya dafa Farouq d'in yana killersmile d'in sa yace "Farouq nine mai girman kan?" Farouq yace "Eh..kai mana" Girgiza kai yayi yace "Friend girman kan menayi Yanzu nan?" Ture shi Farouq yayi yace "Ni matsa Dan Allah... An fad'a maka best solution kaje ka sauke girman kanka ka rarrashi Husna ka samarwa kanka lfy ka tsaya," Tab'e baki Abdul yayi yace "Godforbbid, ko macen da nakeso bazan iya wani lallashi ba Akan wannan bare wadda bani da wani feeling akan ta After that ma taimakon ta zanyi" Farouq Murmushi yayi wanda shi kad'ai yasan manufar sa yace "Okay...Allah ya baka sa'a,Ai Alhmdllh naji dad'i ma da pills d'in suka fara dena yi maka Amfani that means kana kan gab'a" Yayi wani Murmushin sannan ya cigaba "Kuma idan tura takai bango kaga dole rak'umi ya sha ruwan ya'n tsaki, At the end of the day kuma girma ya fad'i." Mik'ewa Abdul yayi without any concern ya nufi bedroom don anfara kiran sallah yabar Farouq yana b'ab'atu shi kad'ai. Ganin Abdul ya fito d'aure da Alwala yasa shima ya shiga toilet d'in falon shima ya d'auro,bayan sun idar da sallar ne Abdul ya kwanta Agun yana fuskantar Farouq da yake ta cika yana batsewa,Abinma yaso bashi dariya don haka yana d'an Murmushi yace "Amman dai dama sweetyn taka ta b'ata maka rai jiya shiyasa kazo kake sauke min shi Anan" Farouq yace "All those matters A side, I'm tasty ka tashi ka karb'o mana Abinci don naji ya'n uwan nata sun tafi," Murmushi Abdul yayi yace "My one nd only friend over d world,Sweetyn taka bazata dafa mana ba?" Remote ya d'auka yana neman channel yace "Ai Dan bata nan ne,buh don't bother by 2:00pm zan d'auko ta,sai ta dafa mana tinda kai na gidan ka bashi da Amfani" Abdul Murmushi yake tayi tinda Farouq yafara magana yana danna wayar sa,kara wayar yayi a kunnensa sannan yace "Bala u re very stupid, for almost 3times I've called u.." Ya d'an tsagaita sannan yaja tsokiii yace "Mind it...just 2 mins inajiranka @sitting room downstairs" Ya kashe wayar yana cewa "Useless guy" Sai kuma ya mik'e yana saka hula ya dubi farouq yace "Tashi mukoma downstairs" Ba musu ya tashi bayan sun kashe kayan kallon,ta gefen part d'in sa sukabi suka sauka cikin sitting room d'in na Alfarma,zama sukayi suka sake kunna TV suna kallo sometimes suna fira akan film din da ake haskawa ta tauraron d'an Adam(setellite) Sai da sukayi 5 mins sannan Bala ya shigo cikin babbar muryarsa ko sallama babu yana cewa "Gaskiya BOSS ka cab'a Aradu Kayi dace indai Wannan ce matar da ka Auro mana.." Abdul cikin takaici yace "Ina Abinda na Aikeka?" 'Dan durk'usawa Bala yayi yana gyara facingcap d'in kansa cikin d'an diriricewa ya wage baki yana cewa "Ehh..boss Ai yanzu Amarya zata kawo.." Cikin tsawa Abdul yace "Wacece haka kake magana?" Sake washe baki yayi UA d'an ja da baya yace "Amaryar ka boss mana,Ai na taho zan kawo na gamu da ita tace nakawo zata had'o muku ta kawo Yanxu.. Gaskiya boss Madam tayi akwai kirki har..." Dariyar da Farouq yake tayi ce yasa bala yayi shiru yana kallon Farouq Dan tinda ya shigo bai kula da shiba,d'an matsowa yayi kusa da Farouq yana Murmushin sa yace "Oga ko ba haka bane?" Cikin rad'a yayi maganar da d'an tsoro, Farouq yana dariya yace "Sosaima" Bala yace "Ahan nasan dama boss sai... " Jifan da Abdul yayo masa da filo ne yasa ya fice da gudu yana cewa "I'm sorry boss" Dariya Farouq ya cigaba dayi sai da yayi mai isarsa sannan ya tsagaita ya kalli Abdul daya dafe kai da hannu d'aya yace "Gaskiya Aikin Bala yana kyau.." Tsokiii Abdul yaja ya firzar da iska yace "He will regret it,zamu had'u" Murmushi Farouq yayi yace "Sai hak'uri, dama idan bakai ba wazai iya da bala,kullum shirmen sa gaba yake,Allah ya gyara dae" Girgiza kai yayi kawai ya ciza d'an yatsan sa yace "Friend wllh bala kad'ai zai iya samin minor hypertension" Dariya Farouq yayi yace "Allah ma ya kiyaye,naturen sa ne haka" _Bala bodyguard din Abdul ne na cikin gida,Aikin sa gogewa Abdul mota,ko driving d'in sa ko rakashi gu,karb'o jakar sa da dai sauran su,bak'ine mai jiki,gajere amman mai son gayu ne musamman na k'ananan kaya,yana da ban dariya da shirme_ _*PINKY CE*_ [1/26, 3:02 PM] maryam Tahir Author Y4: *'YAR ZINA CE👄* _......Adulterer's Daughter_ *A TRUE LIFE, TOUCHING HRT & LUV STORY* _BY_ *MARYAM PINKY* *®REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S* _{We don just entertain nd educate,we touch the heart of readers❤_} #WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM *IG PML WRITERS* #https//www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035 #http://maryamsbello.blogspot.com 2⃣6⃣ Su Ameera kai tsaye tasha suka tafi babu wanda yake wa d'an uwansa magana,sai da suka je tasha suka yi sallar ishaa sannan suka sami motar zuwa jigawa direct,babu b'ata lokaci suka hau sauran passengers ma suka hau kasancewar golf3 ce nan da nan suka d'auki hanyar jihar jigawa, Tinda suka fara tafiya Ameera ta kifa kanta cikin tsakanin cinyoyin ta tafara kuka Mara sauti,ko sau d'aya bata d'ago ba don kud'in ma kawae Khadija ta bawa,ita kad'ai tasan abin da take ji cikin xuciyarta, Haka ta kasan ce har Around 11:00pm suka sauka A bakin garin,kasancewar lokacin sanyi ne yasa babu mutane sosae sai d'ai d'aiku,Anan bakin shiga cikin k'auyen suka tsaya cirko-cirko,can saiga wani mai mashin zai shiga ciki,Khadija ce har ya gifta su ta tsaida shi,cikin sa'a kuwa ya tsaya,bayani tayi masa nason shigar dasu ciki da yake so yayi,ba musu ya fad'a musu kud'in sukayi goyo suka tafi, Kwantace Khadija ta dinga yi masa har suka iso bakin wani gidan jar k'asa,bayan sun sauka sun sallame shi ne sannan Ameera cikin rawar sanyi tace "Inane?" Taso bawa Khadija dariya amman sai ta gimtse ta nuna mata,tare suka shiga ciki,gida ne k'aton gaske kamar gari guda,babu kowa a tsakar gidan duk mutanen gidan da Alama suna cikin d'akunan su,sai dabbobin su da ya'n tarkacen su,sallama Ameera tayi cikin muryar ta mai Daddan Amo,shiru har sau kusan biyar,Khadija ce tace mata "Inaga fa sunyi bacci yanxu fa kusan 12:00,zo mu wuce kawai," Ba musu tabi Khadija a baya inda ta nufa wani siririn lungu,suna fita daga ciki sai gasu a wani sashin Amman ya d'an fi wanda suka baro kyau,kaitsaye wani d'aki daga gefe taga Khadija ta nufa,A bakin k'ofar suka tsaya sukayi sallama, shiru nanma,duk suka dubi juna,sake wata sallamar sukayi,daga ciki sukaji Anyi gyaran murya,yaye labulen Khadija tayi Suka shiga ciki,Aikuwa dai saiga Baba larai tana sallah, kan wani k'aramin gado Khadija ta haye ta tukuikuye cikin zunbulelen hijjabin ta don ba k'aramin sanyi take jiba,itakuwa Ameera gefe ta d'an takure itama ta shige cikin hijjabin saboda yadda wani irin zazzab'i ke neman shigarta. Baba larai tana idarwa ta juyo ko Addu'a batayi ba don cike take da tsoro ta dube su tana mik'ewa tsaye "Ku!..Lafiya kuwa?" Ta zauna bakin gadon tana kallon Ameera dake k'asa, "Kunyi shiru,daga ina kuke a Daren nan?" Tasake tambayar su, Khadija ce tayi juyi ta sauko daga kan gadon tace "Kingan tanan ita ta dage sai mun taho wai su Mama da Ya Haidar ne suke neman ta zasu kashe ta.." Mama da tinda Khadija tafara magana ta zazzaro ido da rik'e baki tace "Kisa!..?to me yayi zafi haka?" Ta fad'a tana sake kallon su, Khadijan ce dae ta sake magana dan Ameera har yanxu ko motsi ba tayi ba tace "Gata nan dai,Nima daga hanyar makaranta muka had'u dan ko gidan banje ba muka taho nan d'in" Gyad'a kai Baba larai tayi alamar gamsuwa sannan ta kalli Ameera tace "Me kikayi musu toh?" Numfasawa tayi ta goge Kwallarta batace komai ba,baba larai tafara fusata tace "Kinga ke matsalar ki ,Ace ayi ta yiwa mutum magana amma bazai ce komai ba eyeee?,wannan shirun da kike ina fad'a miki idan kika yiwa mai zuciya a kusa wallahi idan bai dake ki ba sai ya mangare ki," Tad'an ja saki zata tashi, Da sauri Ameera ta rik'e ta tana hawaye da girgiza kai don tama kasa magana,Baba larai ta sake cewa "To..idan bazaki fad'a ba matsa ki bani guri" Sai da ta sai-sai ta kanta sannan tayi musu bayanin duk Abinda ya faru tin daga farko har fitowar ta. "Innalillahi -wa-inna-ilaihir-raji'un.."kawai Baba larai take furtawa,iya tashin hankali kam ya shigeta a yanxu, don gani take kamar yanxu Akan idon ta Abin ke faruwa,sai da tagama jimamin sannan tace "Sannu kinji,Barka ma da bai miki komai ba," sannan ta d'aga hannu sama tace "Ya ubangiji ka shirya Wannan bayi naka,Allah mun gode maka,kai ne Abin godiya,Allah ka karemu daga duk wani sharri duniya da lahira" Duk suka Amsa da Amin, Khadija da jikin ta yagama yin lakwas da jin baya nin Ameera tace "Chaiii,wllh bakiji ciki na ba,sai na zagaya" Wani d'an Murmushi ne ya bayyana kan lips d'in Ameera jin Abinda tace,itama baba larai sai da ta d'an dara sannan tace "Matsoraciya kawai,abin kad'an sai ya hautsina mata ciki" Murmushi Ameera ta sake yi kawae,itakuwa Khadija tuni ma ta fice. Bayan ta dawo ne ta zauna kusa dasu tace "Mama kamar naji Ance anyi mutuwa?" "Eh...inna beld'o ce ta rasu,yau kwana hud'u,dama bari nayi sai Anyi bakwai sai na taho kuma sai gaku" Ameera tace "Ayyaa Allah sarki,Allah ya jik'an ta" Baba larai tace "Amin Amin,Ae tasha jinya" Ameera tace "Wayyoo..itace Gwagwgwan Ku d'in nan ko Mama?" "Eyyiii...itace dama ta rage mana,Abokiyar zaman mahaifiyar mu ce" Khadija tace "Allah sarki Allah yayi mata rahama," Suka Amsa da Amin,sannan baba larai tace "Idan Anyi Addu'ar bakwai sai mu wuce kawai..." Zabura Ameera tayi kamar zatayi kuka tace "Ina zamu wuce?" Duk ta basu dariya, sannan Khadija tace "Kano mana,kinji ki da wata tambaya" ta fad'a tana yiwa Ameera hararar wasa,ita kuwa Ameera marairai cewa tayi ta dubi Baba larai tace "Dan Allah Mama kar mu koma,kashe nifa za suyi,.." Dariya sosae Khadija tayi tace "To ba sai a d'aura muku Aure ba kawai.." Ta fad'a tana kashewa Ameera ido d'aya, Ameeran kuwa goge k'ollar ta tayi ta dubi Khadija tace "Ke yanxu sai ki min fatan wannan?,...Mama kinji abinda Khadija tace min koh..?," Murmushi Baba larai tayi zuciyarta cike da k'aunar Ameeran tace "Rabu da shirmen ta Ae ke In Allah ya yarda mijin ki na musamman ne" Ta fad'a tana shafa kanta, Kunya ce ta kama Ameeran Dan haka ta sunkuyar da kanta tana Murmushi, Khadija tace "Wai! Waya ga mijin Ameera?" Sai kuma ta tintsire da dariya tana rik'e baki, Baba Larai ce ta sa tsintsiya ta jefi Khadija tana yi mata dak'uwa tace "Ungo nan Dije,...Ai zaki ganshin dama" Ita dae Ameera tana sunkuye tana jin su Amman cikin zuciyar ta cewa take yi "Ni wama zai Aure ni A yanda nake?..ni fatana Allah ya sada ni da fuskar Mahaifiya ta na ganta ko da once in a lyf ne.." Baba larai ce ta katse mata tunanin da ta fara yi ta d'ago fuskarta tace "To...mama Dan Allah muzauna A nan garin karmu koma kanon" Murmushi kawae Baba larai tayi tace "Karki damu Ku kwanta da safe mayi zancen" Kwanciya sukayi daga nan bacci ya d'auke su. ★★★★★★★★★★★★★ *@ 5:00pm* Harabar _MARHABA EVENT CENTRE_ dake tarauni,jeran gwanen motoci ne Manya-manya na Alfarma sukayi parking a cikin gun,babu Abinda ke tashi agun sai bushe-bushe da sauti mai sanyi,duk inda ka kallah agun furannine different colours an k'awata gun,tindaga sama kuwa rainbow balloon's ne anyiwa ko wacce kusurwa ta gun kwalliya da su ga fitilu red&blue suna on and off, Mutanen ciki ne suka fara fitowa daga cikin motocin fuskar su kowa ka kalla agun farinciki ne shimfid'e a kan fuskar sa,sunyi kwalliya cikin wani codelaces Ash and red color,Masha Allah sunyi kyau,banda sound d'in cameras babu abinda kake ji,daga can kuma sai ga wata long lexis itama bak'a wuluk,glasses d'in ta masu duhu baka ganin komai,ta shigo cikin gun a guje,gefe itama tasamu tayi parking, nan da nan ya'n Bikin suka nufi gun motar ana gud'a da fesa turaruka,wasu dattijai ne sukazo jikin motar suna jira a bud'e, sai da aka d'auki kusan 20minutes sannan aka bud'e, Masha Allah ganin fitowar Angwaye da Amare da sukayi,sunyi kyau har sun gaji,Abdul da Husna ne A gaba sai Farouq da Fareeda a bayan su,daga baya kuma manya-manyan Abokai da ya'n uwa ne suka take musu baya zuwa cikinhall d'in da Aka tana da don fara gabatar da lunching d'in biki mai tarihi na d'an gidan _Alhaji Abdulfattah mai Nasara_, Bikin daya zagaye kowace Kafa ta media kowa Allah ya sanya Alkhairi yake cewa,Abdul dae fuskar nan laba'asa za'a ce don kai tsaye bazaka iya fahimtar yanayin dayake ciki ba,hadae Akayi taro aka watse daga nan. Da misalin 10:00pm Aka kai Amare gida jen su dake street d'aya,but different side,bayan sun sha nasihohi daga b'angarori,suma Angwayen haka,mummy tayiwa Abdul fad'a sosae akan ya kula mata da su gaba d'aya,shi dai tinda tafara bai ce komai ba har sai da tagama sannan yace _Insha Allah mummy,_ daga nan ya wuce zuwa gun da Farouq da Sauran Abokan sa suke,daga nan suka tafi suka raka Farouq, Abdul a harabar gidan yaci burki Dan cewa yayi bazai shiga ba gun yaran nan Dan baiga Abinda zai ce musu ba, tinda ya rako Farouq din kawae shikenan ya wuce bai saurari tsokanar da sauran friends d'in sa suke masa ba,dama shi cewa yayi baya buk'atar rakiyar kowa kar su ja masa raini. _Allah yabada zaman lfy_ 11:33pm yagani lokacin da ya shigo cikin main falon gidan,shiru ko ina kamar bashine fal da mutane d'azu ba,kakkashe lights d'in yayi ya haura saman,part d'in sa ya nufa direct,falon sa ya shiga ya Ajiye Leda da keys d'in daya shigo da su,bedroom ya nufa yana shiga ya fad'a toilet yasaki shower mai d'umi, ya dad'e a toilet d'in sannan yafito sanye da bathrub iya gwiwarsa,stool ya janyo ya zauna a gaban mirror yafara tsane ruwan kansa,ya d'ago kenan daga shafa lotion d'in dayayi rubbing a k'afar sa sai yaji kamar Numfashi a kan gadon sa,A hankali ya tashi ya nufi bedside d'in ya kunna lights d'in haske ya gauraye ko ina,ga mamakin sa K'ibd'iyya ya gani kwance ta lullub'e duka jikinta da bargon sa tana ta bacci,Ransa ya d'an b'aci don Shi A plan d'in sa bedroom d'in sa nashi ne for only him don haka ya yaye bargon ya d'an dake ta,da sauri cikin firgita don ita taji zafi ta tashi zaune tana mitsitstsike ido,zama yayi gefen gadon yana kallon ta yace "What re u doing here...?" Stammering ta shiga yi tafara k'ok'arin sauka daga kan gadon, Wani razanannen kallo ya jefa mata yace cikin huskyvoice "Idan ki ka k'ara one more step frm there.." Kafin ya k'arasa tace "Yaa Assignment na nazo ka koyamin ban iya ba kuma Antyn mu yace sai ta daki duk wanda bai yi b..." Da sauri ya katse ta cikin fad'a yace "U dey mad!...why can't u wait for me to come?" Shiru tayi ta sunkuyar da kai k'asa, Ganin tayi shiru ya sake hasala shi don baya son yayiwa mutum magana yayi masa shiru don haka yakai mata wata cafka yana cewa "So..I have to repeat my self right..?" Da sauri ta goce tana girgiza kai tace "No...I'm sorry" Tsokiii yaja yace "Sorry for ur self..useless girl" K'ibd'iyya ganin ya mik'e tsaye yafara nufo inda take yasa ta fara kuka tare da ja da baya shima yana binta sai da sukaje jikin bango sannan ta runtse ido hawaye na zubowa babu k'ak'k'autawa tana sauraren ta inda zai fara tafkar ta ya kalleta for some minutes ganin yadda ta rufe ido,bin hawayen yayi da kallo yadda suke zuba sai kuma yaji duk ba dad'i,sassauta murya yayi yace "Oyaa open ur eyes.." A hankali ta bud'e idon tana kallon sa itama, "Waya ba ki permission na shigowa part d'ina talkless of entering my bedroom haaa?" Sai da ta share hawayen sannan tace "'D'azu ne da aka kawo Anty Husna shine friends d'in ta suke ta disgracing d'ina,shine da Bala ya shigo d'azu mummy ta Aiko sa nace ya bud'e min part d'in na dawo." Tinda tafara magana ya zuba mata ido har ta gama sannan ya nisa yace "Are u sure?" Gyad'a kai tayi tace "Allah.." Yace mata "Okay...but don't Eva and Eva come to my part without my permission, are u clear?" "Yes" Ta bashi Amsa yanxu hankalin ta yafara nutsuwa, Shima ganin haka yasa yace mata "Jeki falo ki jira ni" Books d'in ta ta d'auka a kan gadon cox shi sai yanxu ma ya kula sannan ta fice. Shiryawa yayi cikin wasu pitted cotton pyjamas farare tas masu zanen Rose's masu d'an shara-shara, sunyi masa kyau sosae don sun fito da Ainahin zatinsa na cikakken Giant man of 30yrs,perfume yayi spraying wanda ya had'u da k'amshin bathsoap d'in da yake using,slifas ya zira masu taushi ya fito falon,Azaune kan rug ya hango K'ibd'iyya tana kallon TV,kan 2seater ya zauna yana facing d'in ta,sai da ya d'auki remote ya rage volume d'in sannan ya kalle ta yace "Ina Assignment d'in?" Da sauri ta d'auko ta dawo kusa da shi ta nuna masa,sai da sukai kusan 30minutes yana koya mata tana shigarwa sannan suka gama,Murmushi yaga tayi da suka gama ita kad'ai tace "Thank God..I'm safe" Cikin ransa yace "Har yanxu bata san duka" Kallon sa tayi taga ita yake kallo,d'an diriricewa tayi,ganin haka yasa yace "Uhuuumm..." Sosa kai tayi sannan tace "Yaa yau mummy bata ce tana gaishe ni ba?" Wayarsa ya d'auka sannan yace "Tace" Mik'ewa tayi ta d'au littafin ta tayi hanyar fita, Da sauri ya tsai da ita yace "Mik'omin waccan.." Yayi mata nuni da hannunsa, Ledar daya Ajiye ce ta mik'o masa,bai karb'a ba yace "Taku ce,ki kai mata d'aya ki d'au d'aya" Yana gama fad'a ya mik'e ya nufi bedroom d'in yana cewa "Ki rufe min k'ofar idan kin fita" Ta Amsa da "toh Yaya" _*PINKY CE*_ [1/26, 3:02 PM] maryam Tahir Author Y4: *'YAR ZINA CE👄* _......Adulterer's Daughter_ *A TRUE LIFE, TOUCHING HRT & LUV STORY* _BY_ *MARYAM PINKY* www.Maryampinky@facebook.com *®REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S* _{We don just entertain nd educate,we touch the heart of readers❤_} #WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM *IG PML WRITERS* #https//www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035 #http://maryamsbello.blogspot.com 2⃣8⃣ Da sallama Husna ta shigo cikin falon cikin kwalliya mai ban sha'awa tayi kyau sosae cikin wani orange Swiss lace,sai K'amshi ke tashi daga jikin ta,Farouq ne ya fad'ad'a Murmushin sa yana cewa "Amarya bakya laifi..." Murmushi tayi tana serving d'in Abincin tana tambayar Farouq Fareeda amman cikin zuciyar ta tsoro ne fal,amman idan ta tino Awannin da suka shafe d'azu su Rukky suna fad'a mata dabarun nan sai ta dake don ta k'uduri Aniyar ko ta yaya sai Abdul ya sota,shi kuwa Abdul tinda ta shigo ransa ya sake b'aci ganin ko veil babu a jikin ta gashi ta tsaya tana surutu da Farouq cikin zuciyar sa yana hango irin hukuncin da zai mata, Tana gamawa ta fice don gani takeyi idan bata bar gun ba Abdul zai iya disgracing d'in ta don ganin yadda yake watsa mata wani matsiya cin kallo, Tana fita Farouq yayi Murmushi yace "Dan Allah kasaki ranka ta fita fa" Ignoring d'in Farouq yayi yaci gaba da kallon da sukeyi,Farouq sai da yaci ya k'oshi sannan ya tafi, Shikuwa Abdul daga nan gidan su yatafi don gaishe su. ★★★★★★★★★★★★★ Washe gari da suka tashi bayan sunyi sallar Asuba,fira suka dasa su ukun basu koma ba,Ameera jin ta take kamar Anyi mata bushara,don yanayin garin yayi mata dad'i sosae gashi yau babu Aiki ko tsangwama,wani tattausan Murmushi tayi tana kallon Khadija tace "Yau nayi Right Nima" Dariya Khadija tayi tace "Aikam Dan bakiji yadda nake jina wasai ba Nima" Duk sukayi dariya, Baba larai dake gefe tana jin su tace "Ai ita dama rayuwa indai zakayi hak'uri to komai zai wuce har ya zamto tarihi" Ameera tace "Yawwaaa mama kin yadda kenan mu zauna A nan?" Dariya Baba larai tayi tace "Ameera kenan,Ai zaman garin nan ko Dan ke bai kamaceni ba,bare kuma Anan d'in ma zamana bashi da wani Amfani" Cikin rauni Ameera tace "Yanxu nan kenan sai mun koma?" Dafa kanta baba larai tayi tace "Eh..yau d'in nan ma kuwa insha Allah" Girgiza kai tayi hawaye suka fara bin kuncin ta, 'Dago da kanta mama tayi tana goge mata hawayen tace "Ameera dole ne nakoma kano Dan Abubuwa da dama, ban so sanar da kuba,amman yazama dole Yanxu na sanar muku,kunga na farko Karatun Ku, na biyu kuma Mahaifinki idan ya dawo nemanki bai sameki ba ya zaiyi?,na uku kuma Wannan d'an uwan nawa da nake fad'a muku ya b'ata tin muna yara jiya an sake samo labarin sa,ance yana nan cikin kanon kinga dole naje na nemeshi don shi kad'ai ne gudan jinina,kuma na cika wasiyyar gwagwgon mu da ta barmin na nemoshi duk inda yake,Wannan shine kawai" Duk sai jikin su yayi sanyi jin maganganun Baba larai, Khadija ce cikin rashin kuzari tace "Mama to Allah yasa mu same shin,kema kiga d'an uwanki" "Amin" tace Ameera ma tace "To Amman ya zamuyi da su mama?" Shiru ta d'an yi sannan tace "Ba ma unguwar zamu koma ba,dama nayi niyya daga na dawo zan bar gidan,don dama na sami wani gida na kama haya, Duk murna suka kamayi da jin Albishir d'in barin gidan, Daga nan tace su tashi su shiga cikin gida a gaggaisa don da Azahar zasu wuce, Duk suka tashi suka shiga ciki suka gaggaisa kowa sai Masha Allah yake cewa idan yaga Ameera,itakuwa yau zuciyar ta wasai take jinta don kana kallon fuskar ta za kaga Annuri kwance a kan fuskar,haka suka dinga shiga ko ina suna gaishe su sannan suka dawo suka fara shirin komawa kanon dabo. 5:00pm suka sauka a tasha cikin gajiya,wata runfa suka shiga suka zauna sannan Baba larai ta d'au ko wayar ta takoma gefe tafara waya,mintina kad'an sai gata ta dawo gunsu tace musu yanxu za'azo a d'au ke su, Bai fi 20 mins ba saiga wani mai mota Golf3 yazo yayi parking gunsu,fitowa yayi suka gaisa da Baba larai, tace " Lawan Ashe ka iso"?, Yana daukar kayan yana sawa cikin motar yace "Wllh kuwa Ai dama ina kusa" Sai da Aka shigar da komai sannan suma suka shiga yaja su suka tafi,zuciyayoyin Ameera da Khadija cike da dokin son ganin gidan da zasu koma,Ameera bata san irin farincikin da take ciki ba,. Wani farin cikin ne ya lullub'e su ganin bama hanyar unguwar su akayi ba,Unguwar tudun yola suka shiga Baba larai na tayiwa lawan mai mota kwatance har suka iso gidan,gida ne k'arami ba Babba ba mai d'an kyau haka,baisha jiki ba,idon Ameera da Khadija kamar zai fad'o don kallo,mukullin lawan yabawa Baba larai bayan yasauke musu kayan,fatan Alkhairi yayi musu tare da sallama yaja motar ya tafi, Baba larai ce tasa mukullin ta bud'e gidan,Aikuwa da gudu suna rige-rige suka fad'a wai kar d'aya ta Riga d'aya, Murmushi Baba larai tayi kawae cikin zuciyarta tace _ko yaushe zasu san sun girma oho?_ Kayan ta fara d'auka tana shigarwa,sukuwa sun shige cikin d'akin sun zube kan kujera suna ta labarin gidan Dan gidan ya birge su sosae, 'D'aki uku ne a gidan ciki da falo Babba sai d'aya da ban madaidaici,gefe kuma band'aki ne da kichin suma,terrazzo ne a tsakar gidan,sai tiles milk a dakunan,gidan dai dai-dai mutum d'aya, sallama tayi ta shiga ta same su kan kujera suna ta santin gidan,itama zama tayi tana cewa "Kun taho kun barni da kaya ko?" Dariya sukayi Ameera tace "Oops wallahi murna nake da canjin rayuwar nan" Khadija tace "Wallahi fa" Babba Larai tace "Sai mu godewa Allah don shine abin godiya" Ameera ce ta d'an gyara zama tace "Mama yanaga to gidan da kayayyakin Amfanin komai?" Murmushi Baba larai tayi tace "Ai nan gidan Hajiya kubra k'awata ne tabani Aro" Khadija tace "To ita ina take?" Murmushi tayi tace "Tatafi saudiyya neman kud'i," Dad'i ne ya kama su Ameera tace "Ashe xanyi rayuwa mai dad'i Nima?" Baba larai tace "Ai ba'a futar da rahamar Allah" Sukace "hakane" Tashi sukayi sukayo Alwala don rama sallolin da basu yi ba zuciyar su cikin farinciki. Bayan sun idar ne kuma suka fara shawarar abinda za'a dafa kasancewar magriba tataho,Wannan tace Adafa Wannan, Wannan tace a dafa Wannan, daga k'arshe dae Akabi shawarar Ameera tinda sunzo da doya da kayan miya,inda suka tashi suka d'ora sakwara da miya, Bayan sunyi sallar ishaa, zaune suke a cikin bedroom d'in d'akin madaidai ci mai d'auke da katifa da sif ta jikin bango,gefe kuma mirror ne da locker, _mu had'u da daddare may be_ I'm sick,ur prayers re highly needed👏 [1/26, 3:02 PM] maryam Tahir Author Y4: *'YAR ZINA CE👄* _......Adulterer's Daughter_ *A TRUE LIFE, TOUCHING HRT & LUV STORY* _BY_ *MARYAM PINKY* www.Maryampinky@facebook.com *®REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S* _{We don just entertain nd educate,we touched the heart of readers❤_} #WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM *IG PML WRITERS* #https://www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035 #http://maryamsbello.blogspot.com *Childhood friend,sec.sch.friend nd naughtiest friend eva ZAINAB BUKOLA SARAKI{Mrs Abdul}* _This page ix your's badan halinki ba😎_ 3⃣0⃣ Yana shiga part d'in bata falo sai plasmar dake ta faman yi ita kad'ai,bedroom d'in ya shiga babu ko sallama can ya hango ta gaban mirror tana d'aura d'ankwali,wani irin takaici ne ya sake kama shi,take yaji zuciyar sa kamar ana zuba masa ruwan dalma,cikin sassarfa ya k'arasa gun wanda yayi dai-dai da d'agowar ta zata tashi don ta kammala d'aurin d'ankwalin,wata irin shak'a yayiwa wuyanta wadda tasa tafara kakarin Amai,bata gama tantance duniyar da take ba taji wani gigitaccen mari wanda yasa taga wasu irin korayen taurari,kuka tasa tana tambayar sa me tayi?,Aikuwa nan da nan zuciyarsa ta sake hasala ya kalleta da rinannun idanun sa da suka juye suka zama ja saboda b'acin rai yace "So...u don even knw what u do right?" Cikin azabar shak'ar tace "Ni ban san me nayi b.." Bata k'arasa ba taji saukar wani Marin da yafi na d'azu gigita ta tare da cillata kan gado wanda yasa kanta ta bugi da Allon gadon ji kake kum! Sai kuma ta saki wani irin kuka mai cike da wahala,shi kuwa cikin huci yafara cire belt d'in jikin sa yana cewa "I will teach you lesson right now before the next thing..." Gadon ya hau ya fara zuba mata belt d'in ajikin ta tako ina,Husna ihu kawai takeyi tana neman taimako shi kuwa banda sauke mata ita babu abinda yakeyi,ganin yana neman illata ta yasa ta mik'e tafara neman gun tsira,Aikuwa shima ya diro daga kan gadon ya bita yana cigaba da labta mata duk ya farfasa mata jiki banda jini babu abinda yake fita ta hancin ta da bakinta gana goshinta inda ta buge shima ya kwaranyo ya wanke mata fuska,falo ta fita da gudu ya Mara mata baya,ganin ba sarki sai Allah sai ta shiga rok'on sa akan yayi hak'uri wallahi ta dena,sauke belt d'in yayi sannan yasa hannu ya ja ta kiiiii har cikin bedroom d'in ya jefata kan gado sannan yazo bakin gadon ya d'ora k'afarsa saitin fuskarta yace "By Now nasan kinsan me kikayi koh?" Cikin wahala tace "A'a..nifa bansan.." Bata k'arasa ba taji saukar belt d'in a fuskarta,cikin wata irin gigicewa ta furta "Nasaniiiiiiiiiii" Ya cigaba da cewa "Oya tell me waya ce ki kirawo mummy ki sanar da ita" Husna babu bakin magana don ita kad'ai tasan irin azabar da take ji don haka sai kawae mirgina kanta takeyi, Ganin tak'i magana yasake shaud'a mata belt d'in yace "Can't u talk!!!" Belt d'in ta ratsa ta bata san sanda tace "Rukky da Fadeela ne" ba Murmushi yayi a zuciyarsa yace "I know" Amman a fili sai ya shak'o rigarta ya zaunar ta kan gadon yace "Tell me me kika cewa mummy" Aikuwa ta zauna cikin wahala ta sanar mai duk abinda suka yi dasu har wanda bai tambaya don gani takeyi idan bata fad'a ba ya sani zai iya sake dukan ta itakuwa yanxu burin ta kawae ya fita, Shiru yayi bayan ya gama sauraron ta sannan ya tashi ya jingina da mirrorn yace "Ke saboda baki da hankali baki da tunani kuma bakisan meke miki ciwo ba shine zaki bi Wannan banzar shawarar tasu,to bari kiji Abinda baki sani ba,Bana son ki bana k'aunar ki bani da wata desire akanki bazan tab'a sonki ba,wato kinga tinda suka ajiye ki ban kulaki ba shine har kika sami bakin kai k'arata gun mummy, to wllh as from today idan kika sake ko kika kuskura kika sake kai k'arata wllh sai na miki wanda yafi Wannan,indai kuna tinanin sex with u zaisa na soki to your brains sun fad'a muku k'arya,...lastly for your information idan kinga zaki iya zama ahaka ki zauna if not kuma fine ga hanya nan,but ki tabbatar baki fad'i laifi na ba,sannan kuma daga yau zan dakatar da maids na gidan nan all,responsibility d'in ya koma kanki like share everywhere including my parts ki tabbatar before I arrive kin gyara ko ina na d'akina da toilet kin fice karki bari na shigo na sameki, mopping, cooking e.t.c (Joseph zai baki sauran details),Kuma ki tabbatar breakfast as early as before 7:00pm is ready including me,and weekend's ki dinga kiran baby kina kuna shiga tare,is that clear??" Da sauri tace "Eh.." Gyad'a kai yayi sannan ya jawo kunnan ta ya murd'e yace "If I found something rubbish u will see..." Yanagama fad'a ya take k'afar ta yafice yabar ta, Yana fita ta kife akan gadon ta bud'e shafin sabon kuka mai cin zuciya cikin zuciyarta tana tsinewa Rukky da Fadeela da haka har bacci ya d'auke ta. Shi kuwa Abdul yana fita part d'in sa ya shige zuciyarsa wasai yake jin sa kamar ya sauke wani nauyi,bathroom ya shiga yayi taking shower sannan ya fito ya shirya cikin cotton sleeping dress masu dogon hannu milk colour, sallah ya tayar ta shafa'i da wutr sannan ya d'ora da nafilfilu,bayan ya gama ne ya zira flat silifas ya fito ya shiga kitchen,Lipton ya had'o a cup da yankakkun friuts a flate ya fito yana tiriri,A falo ya zauna kan carpet bayan ya janyo k'aramin centre table d'in ya d'ora Lipton d'in akai sannan ya tankwoshe k'afarsa ya fara shan fruits d'in yana kallo peacefully, yayi nisa cikin kallon da shan fruits d'in K'ibd'iyya ta shigo da sallama sanye da hijjabi, A ciki-ciki ya Amsa batare da ya kalle ta ba, A hankali ta samu waje kusa da shi ta zauna don yanxu ba laifi ta d'an yi nutsuwa,shiru tayi tana kallon da yake yi,turo mata plate d'in yayi alamar taci,d'auka tayi tafara sha shikuma yana kurb'ar Lipton d'in kamar baya son sha, "Yaya" Yaji K'ibd'iyya tace "Batare daya kalle taba yace "uhummmn.." Matsowa ta sake yi sannan ta fito da wani littafi _AR-RIJALU WAN-NISA'U HAULAR RASUL_ Tace "Yaya koya min nazo kayi" Jiyowa yayi bayan ya rage volume d'in TV ya janyo littafin yana kallo,ganin yayi shiru yasa K'ibd'iyya tace "Plsss Yaya ka koya min kar Malam Ismael ya dake ni yace duk wanda bai iya ba sai ya Zane shi" 'Dagowa yayi daya ji ta Ambaci duka,bai san sanda yace "Duka kuma?" Kyab'e fuska tayi tace "E,rannan cewa yayi ma ko ni danake ganin Daddy ne ya k'ara sch.d'in wae wallahi sai ya zaneni " Tsokiii Abdul yayi kawae amman cikin zuciyarsa ya k'udurta duk randa kuwa tace ya dake ta wllh sai ya ci masa mutunci, Koya mata ya farayi tarihin sayyadina Khadija ne,sai da yayi ta mai-mai ta mata sannan yace tayi ta biyawa, shikuma ya janyo laptop d'in sa yafara research, "Yaya kasan me?" Yajiyo ta fad'a, Girgiza kai yayi kawai alamar A'A, Tace"malam Ismael d'in nan ko d'an san kai ne,tintini yaka mata mu gama tarihin Nana Khadija amman sai slow yakeyi mana" Shi dai Abdul bai ce komai ba,tace"Yaya kasan wai me yace ma?" Girgiza kai ya sake yi Tace "Wai baya so mugama saboda sunan Ameera Mustapha ne,kuma wae ba sunan dayake so irin nata saboda wae duk Ajin tafimu hankali da nutsuwa da k'ok'ari yadawo yace ma duka makarantar, shine Aisha lawal tace ita dae ban da ita shine ya zaneta sosae har Abban ta sai da yazo,Amman ba abinda akayi masa saboda shine best teacher," Shi dai Abdul Aikin sa yakeyi amman yana saurarenta, Ta cigaba "Wae yanxu kuma ita zai Aura,idan ya shigo Ajin komai Khadija, idan kuma akayi laifi ita da sistern ta baya dukan su wai yasan su baza suyi ba,rannan da prefect ta dake ta agun sallah sai da ya kirawo prefect d'in har class d'in mu ya zaneta kuma yace ta tsuguna taba ta hak'uri,ita kuma Ameera munafuka ce sai tayi ta kuka wai ita ta yafe," Matsowa ta sakeyi tace "Kuma yaya kasan ma wacece?" 'Dan ture laptop d'in yayi don da bai d'auki firar K'ibd'iyyan serious ba amman tinda yafara jin abinda take fad'a akan yarinyar yaji wani irin tsanar ta da malam Ismael d'in jin yadda yake wani fifitata,yace "No.." Tab'e baki tayi tace "Su Aisha lawan sunce basu da gida Malam Ismael ne ya kama musu haya gun Maman Khadija take ba babarsu d'aya ba ita bata da iyaye,A school d'in ma 'YAR ZINA ake ce mata bata da..." Da sauri Abdul ya ce "Enough Baby banson jin wannan storyn buh remind you be aware of her OK?" Gyad'a kai tayi tace "Ni dama bana kula ta.." Shafa kanta yayi yace "Good, wata school d'in ma zaki koma" Mik'ewa yayi ya d'au laptop d'in sa ya kashe TV yace "Idan kin gama kiyi switch off" Ta amsa da toh shikuma ya shige bedroom jin kansa na d'an Sara masa,brush ya shiga yayi sannan ya fito ya kashe lights ya bar dim,Addu'a yayi sannan ya kwanta yaja blanket, Washegari tun Asuba Husna ta tashi ta fara Aikace Aikace duk da tsamin da jikin ta yayi haka ta daure ta ke ta Aikin danma tanayi a gida,6:40 ta shirya komai a central falo kamar yadda joseph yake yi ta gyara ko ina sannan ta koma part din ta bayan ta d'ebi nata, Abdul kuwa bayan ya shirya kamar kullum ya fito central falo,K'ibd'iyya ya hango kan dining tana breakfast, shima gun ya hau yaja kujera ya zauna bayan ta gaishe shi ya kalleta da kulawa yace "Kin iya karatun?" Eh tace masa daganan ya shiga karyawa shima,bayan sun gama ne suka fito bala ya d'auke su suka tafi. ★★★★★★★★★★★★★ Ameera ce zaune acikin d'akin su suna cin abincin rana ita da khadija kasancewar Baba larai tana gun sai da Abincin yanxu kasuwa Alhamdulillah Dan yanxu shago ta bud'e kamar restaurant har ya'n aiki ne da ita,hannun ta rik'e da littafin Arabiyya tana ci tana karantawa a zuciyar ta,Khadija ce ta warce littafin tace "Haba! Ke Wannan karatun yayi yawa.." Hararar ta tayi ta d'aure fuska tace "Ban littafina" Khadija tura littafin tayi bayan ta tace "Ank'i abakin,ba kin iya karatun ba,naga ma ko baki iya ba ke badukan ki zai yi ba" Tashi tayi ta ajiye cokalin tace "Amman ko ba dukana zai yiba ae na iya ko Dan kar ya'n ajin suga laifinsa kuma shima ae zai fi jin dad'i" Tana gama fad'a ta fice tsakar gidan ta wanke hannun ta, *@5:00pm* Ajin cike yake da d'alibai kowa yayi tsit amman fuskokin su kamar ance musu iyayensu sun mutu,duk gumi sukeyi duk da fankar dake ta juyawa,babu abinda ke tashi sai sassanyar muryarta mai cike da haiba,karatu take ta karantowa tajweedan tarteelan wanda yasa Malam Ismael lumshe ido yana sauraren ta tare da sauran d'aliban da zuciyoyin su kamar zasu fito,ji suke kamar su shak'e ta Dan bak'in ciki, _"sadak'allahul azeem"_ ta furta,a hankali ya bud'e idon sa ya sauke su akanta itakuma tayi saurin sauke idon ta k'asa,juyowa yayi ya kalli taron d'aliban dake gaban Allon da zasukai 45 mata da maza sai muzurai suke,gyaran murya yayi ya kallesu yace "Ku kalleku kusan Ku 45-50 amman ace shafi guda d'aya tsawon kwana biyu kunkasa haddacewa sai mutum d'aya tak! Don Allah ko kunya baku ji ba?" Shiru duk sukayi sai na bayan da suke k'us-k'us, Ya cigaba da cewa "Don haka yanxu...."sai kuma yayi shiru yana shafa kwantaccen sajen sa yace "Ameera!" 'Dagowa tayi tace "Na'am..." Yace "zo nan" Tasowa tayi cikin nutsuwa ta tsuguna agan sa tace "gani" Mik'o mata sharb'eb'iyar bulalar hannunsa yayi cikin d'aure fuska Dan kar tayi masa musu yace "Ungo nan!!!" Hannunta na kyarma ta Amsa ganin fuskar sa ba wasa, Cikin zazzare mata ido yace "Kowa kiyi masa 10-10, maza fara" Tuni idanunta suka fara zubo da kwallah,muryar sa taji yace "Maza fara mana!" Kallon d'aliban tayi bugun zuciyarta na k'aruwa taga sai banka mata harara suke kamar zasu cinye ta, Jin ya daka mata tsawa yasa ta matsa tafara dukansu a hankali, ganin ba dukan shigar su yake yi ba yasa ya karb'a yayi musu,bayan sun zazzauna ya cigaba da yi musu fad'a sannan ya gargad'e su akan ko kallon banza bai Amince ayiwa Ameera ba... _*PINKY CE*_ [1/26, 3:02 PM] maryam Tahir Author Y4: *'YAR ZINA CE👄* _......Adulterer's Daughter_ *A TRUE LIFE, TOUCHING HRT & LUV STORY* _BY_ *MARYAM PINKY* www.Maryampinky@facebook.com *®REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S* _{We don just entertain nd educate,we touched the heart of readers❤_} #WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM *IG PML WRITERS* #https//www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035 #http://maryamsbello.blogspot.com _Alhamdulillah ala kulli Halin gaskiya babu abinda zance daku masoya littafinnan sai godiya,Ni na tabbatar da qaunar da kuke min,nagode Allah yasaka da Alkhairi masuyi min Addu'oi.Allah yabar zumunci_ 2⃣9⃣ *After 3days* Abdul yayi resuming office Dan baya k'aunar zaman gidan,ya shirya kamar kullum cikin brown Armani suit da cover shoe yafito sai sassanyan K'amshi yake fitarwa,part d'in K'ibd'iyya ya shiga ya tarar tana saka socks ta shirya,Murmushi amman cikin zuciyar sa don yaga so many changes daga Warning d'in da yayi mata kan late da take,bai shiga ba ya cake a k'ofar yana kallon ta,sai da tagama ta mik'e sai ta ganshi tsaye k'ik'am fuskar nan babu Annuri,ja da baya tayi zata yi k'ara sai tatino kashedin da yayi mata shekaran jiya akan k'arar da tayi,rufe baki tayi da hannunta tace "Mrng Yaa Abdul" Kamar bazai amsa ba sai kuma yace "Mrng" Yana fad'a ya juya ya bar gun itama cikin sauri ta biyo shi suka sauko,Bala da yake jiran su dama ya taho da d'an gudun sa ya k'ame yace "Boss barka da Asuba" Harara Abdul ya watsa masa yace "Sai yanxu ka tashi?" Da sauri ya jijjiga kai yace "Sorry boss kallo nayi jiya" Tsokiii Abdul yayi ya fad'a motar Dan baya son shirmen bala,K'ibd'iyya ma ta shigo bala yaja suka tafi yana basu labari. Sai da ya Ajiye K'ibd'iyya sannan Abdul yace mata "Zai dawo d'au kanki bala" To tace sannan ta fita, Bayan sun hau kolta ne bala ya d'an jiyo yace "Boss Uwargidan nan taka jiya da naje daukar ta a islamiyya bakaga yadda suka yiwa wata yarinya ba sai kuka take, Tsokiii Abdul yaja yana kallon kolta yace " And so?" Bala yayi k'asa da murya yace "Boss shine nace ko zaka tsawarta mata,don babe d'in da suka sa kukan bakaga yadda tabani tausayi ba..." Katse shi yayi yace "Shut up bala,to whom it may concern?" Bala yace "Sorry boss Amman da kaga babyn..." Da k'arfi Abdul yace "Will u shut up or not?" Girgiza kai yayi yace "Sorry boss" sannan ya maida hankali kan tuk'in,bayan ya sauke shi ne yace "By 12:00 ka zo ka d'auke ni" Da sauri ya risina yace Angama boss afito lfy,ko na zauna anan na jiraka?," Waiwayo Abdul yayi yaga har ya d'ane saman motar ya hard'e k'afa da juyar da facingcap d'in sa yana wani kashe ido, Yaso bawa Abdul dariya amman ya basar ya watsa masa wani bahagon kallo yace "U dey mad" Da sauri cikin Abinda baifi 5seconds ba bala ya diro yana "Sorry boss" sannan ya shige motar ya fice, Abdul jijjiga kai yayi cikin zuciyarsa yace "Ko nauyin jikin sa baya ji" Muryar mujidat sectarian sa yaji a gefen sa tace "Savant din ka mai abin dariya" Kallon ta yayi ba yabo ba fallasa taci kwalliya sai wani rangaji take,muryar ta ya sake ji tace "Mrng " 'Daga mata kai yayi kawae ya wuce cikin zuciyarsa yana mamakin naci irin na Mujeedat bello,itakuwa Murmushi tayi ta bisa da ido tace "Ka kusa shigowa hannu" 12:00 bala ya zo ya d'auke shi,gidan su ya kai shi yace ya tafi shi, Da sallama ya shiga falon gidan,bakowa sai wasu ma'aikata,upstairs ya haura ya shiga d'akin mummy ba ta falo don haka direct bedroom ya shiga,A bakin gado ya ganta tana waya,zama yayi shima ya d'an jingina yana kallon wani programm,bayan ta kammala wayar ne yace "Mummy barka da gida" Babu walwala tace "Yawwaaa" Ya d'an yi mamaki jin ba yadda ta Saba amsa masa ba, Shiru duka sukayi sannan yace "Mummy Abba fa?" Wani kallo ta watsa masa wanda yakasa fassara shi, Sunkuyar da kansa yayi kawae "Abdulkarim.." Da sauri ya d'ago jin ta ambaci sunan sa yau, Amman sai ya shanye mamakin yace "Na'am" Tace "Kana so na tsine maka?" Da sauri cikin kid'ima yace "Me yafaru kuma mummy" Harara ta watsa masa tace "Wato ni kake so ka nuna ban Isa ba?,so kake ka kunya tani ka nunawa duniya ban Isa da kai ba koh?," Girgiza kai yayi idon sa jazur, Ta cigaba kuwa "To idan ba haka ba menene?,Akai maka yarinyar nan Asma'u yau tsawon kwana uku amman ko lafiyar ta baka tab'a leqawa ka gani ba saboda baka d'aukeni da mutunci da daraja ba koh?," Girgiza kai yayi cikin d'acin zuciya yace "Mummy ba haka bane" Ta katse shi cikin k'araji "To menene?,Ai ko baka son yarinyar nan tinda na baka ita ko Dan mutuncin mahaifiyar ta da kuma ni dana kawo ka duniya ka saurara mata,idan kuma ni ce ban Isa ba to ka sani ko Ubanka idan na ajiye Abu nace kar ya tsallaka baya tsallakawa balle kai.." A hankali jin anfara had'owa da Abbansa yace "Mummy ba haka bane,kawae ni da na barta ta huta ne" Tsokiii mummy tayi tace "Hutarwar me?,ko wanne cikakken namiji lafiyayye idan aka kai masa Amarya ko ta buzuzu ce yana d'oki da marmarinta amman banda kai,idan baka da Lafiya ne kuma to ka fad'a min afara nemar maka magani kafin yarinyar mutane ta gaji Dan ba dutse bace ita!" Sunkuyar da kai yayi don maganar Mummyn ta yi masa nauyi,amman sai yace "A'A mummy Lafiya ta qlau.." Ya fad'a yana shafa kai, Shiru Mummyn ta d'an yi sannan ta gyara zama tace "Tinda Lafiyar ka k'alau to lalle ka tabbatar yau ko kai kaje d'akin ta ko kuma ka kirata da kanka,ka tabbatar ka sauke wa yarinyar nan nauyin ta na Auratayya kaji na fad'a maka!!!" Shiru yayi cikin matsananciyar kunya amman cikin zuciyarsa shi dae gaskiya ba ya sha'awar Raya sunna da macen da baya so bare Husna,don haka gwara ya fad'awa mummy kawae zuciyarsa ta bashi shawara,Numfashi yaja sannan yace "Am...mummy wallahi yau ina da Ayyukan office sosae ki k'aramin lokaci ko..." Katse shi tayi tace "Ni dae ga Abinda na fad'a maka nan inka yarda Amma fa,don kasani Auren ka da Husna mutu ka raba na ratse da Allah" Tana gama fad'a ta tashi ta fice ta bar Abdul cikin tashin hankali, Rik'e kansa yayi da yaji yana neman darewa gida biyu,banda innalillahi babu abinda yake furtawa cikin zuciyarsa,ganin zaman ba yi masa zai ba yasa ya tashi ya fice gaba d'aya daga cikin gidan,masallaci ya shiga bayan yayi Alwala sannan ya yi sallar Azahar,zama yayi bayan ya idar da sallar Dan ya sami nutsuwa,wayar sa ya Ciro ya kira bala yace yazo ya d'auke shi bayan ya gaya masa inda yake,minti 25 bala ya sanar mai ya iso,Rufe k'ur'anin yayi ya tashi ya fita,bala ne ya bud'e mai motar ya shiga sannan shima ya zagaya ya shiga ya tada motar,sai da suka hau kolta sannan ya d'an juyo yace "Boss ina muka nufa?" Batare daya bud'e idone sa da ke lumshe ba yace "Gidan Farouq" 15mins suka iso k'ofar gidan,bayan bala yayi parking ya bad'ewa Abdul d'in ya fito ya juyo fuskar nan ba walwala yace da bala ya tafi shi zai taho" Bayan mai gadin ya bud'e masa ya shiga ne kaitsaye main falo d'in gidan ya shiga,bakowa a falon sai K'amshi da k'arar AC ke tashi a ciki,kan 3 seater ya haye kawae ya kwanta bacci agun ya kwashe shi, *@4:30pm* Farouq da Fareeda suka fito daga bedroom d'in su cikin farinciki da k'aunar juna irin ta ma'aura ta masu son junan su,turus sukayi ganin Abdul kwance yana ta bacci,Farouq ne ya k'ara sa gun ya d'an daddake shi,cikin lumsassun idanunsa ya bud'e ya sauke su kan Farouq, a hankali ya tashi yana Mik'e hannuwansa da sukayi taruwan jini,Farouq ne yace masa "Lfy?" 'Dan Murmushi yayi dan 4 now ya samu peace of mind yace "Normal na shigo ne inata sallama naji shiru sai kawae na d'an kwanta, Fareeda ce ta tsuguna bayan ta ajiye masa ruwa da softdrink tace "Ina wuni Yaa Abdul" Sai da ya d'an saci kallon ta ta gefe sannan ya amsa da lfy kawae, Farouq ne yace "Tashi muje masallaci daga nan kuma muwuce" Har Abdul zai yi magana sai Fareeda tace "Amman Dan Allah Dear kar ka dad'e plssssss" Cikin shagwab'a take maganar wanda tasa Abdul suman zaune,Farouq ya tashi ya matsa kusa da ita yace "I will not sweey,just take care OK" Ya manna mata kiss a goshi unexpected wanda yasa taji kunya ta shige d'aki harda d'an gudun ta tana cewa "Safe trip...kasiyo min ice" Murmushi Farouq yayi cike da k'aunar matar tasa don yaso ya manta da Abdul agun ma, Jiyowa yayi ya maze kamar ba shi ba yacewa Abdul "Taso koh?" Cikin d'an jin kunya yace "Ok"sannan ya tashi suka fita amman cikin zuciyarsa yana imaging inama shi ne amman fa matar ba k'arama ba like fareeda amman kuma mamaki yake ganin yadda take tarairayar Farouq d'in,da irin wadannan tunane tunanen suka tafi sukayi sallar sannan suka wuce gun wani appointment da dama sukayi booking,Amman Abdul zuciyarsa babu dad'i Sam! Don duk wani motsi dazai yi maganganun mummy ne ke masa yawo akai gefe d'aya kuma yana hango Abinda zai yiwa Husna yanda ko next time bazata sake gigin had'a shi da mummy ba, Sai magariba suka tashi daga taron,gidan Farouq suka koma suka ci dinner sannan suka fara kallo sai wajen 10 yayi musu sallama ya tafi cike da sha'awar rayuwar Farouq da Fareeda don yadda yaga suna tarairayar juna abin sai ya dinga birge shi, Trekking yayi daga gidan Farouq d'in har gidan sa, Abdul bayan ya dawo daga gidan Farouq part d'in husna ya nufa zuciyar sa kamar zata fito Dan b'acin rai sakamakon fad'an da mummy ta balbaleshi da shi don tinda ya shigo gidan komai ya dawo masa kamar ma yanxu ake mai fad'an yakeji,Ashe d'azu su Rukky sata sukayi ta kira Mummyn Abdul, bayan sun gaisa ne Mummyn take tambayar ta ya Abdul da K'ibd'iyya don takira wayan sa a kashe, sai Husna ta kwantar da murya kamar zatayi kuka tace "Ayyaa mummy Nima dama kirawo nayi nace ki tura driver yaje gidan mu gun mummy ta bani Fatima tadawo nan Dan wallahi ni tsoro nakeji jda kyar nake iya bacci tinda aka kawo ni, Cikin rashin fahimta mummy tace " Haba Husna, ina Abdul d'in zaki nemi wata Ya'r kwana?,infact ba ga K'ibd'iyya nan ba,?" Husna ta sake sanyaya murya tace "Mummy wallahi duk basanan,gashi ni ko d'akin bai shigo ba at all,sai d'azu na jiyo fitar sa don banzaci ma ya kwana ba, Cikin b'acin rai mummy tace "Shi Son d'in?" Kamar tana gaban ta ta d'aga kai tace "Shifa mummy" Ajiyar zuciya ta sauke tace "Okay...kiyi hak'uri zan kira shi" Wani tsoro ne Yakama Husna jin mummy tace zata kitawoshi Dan tasan mummy baza tayi masa da wasa ba,amman da su Rukky suka d'aga mata gira sai tace "To mummy" Daga nan su kayi sallama da Mummyn, Bayan ta Ajiye wayar ne duk suka tafa Dan dama su suka sata, duk da ita husna zuciyar ta bugun tara-tara take amman Dan ta faranta ransu sai tayi reacting da babu komai,Rukky ce ta katse mata tunanin tace "Yawwaaa saura next plan," Fadeela tayi shewa tace "Ai sai mun kama guy d'in nan a tafin hannun mu yadda ko ita uwar tasa sai abinda kika ce masa akanta" Husna ta zazzaro ido ta rik'e baki tace "Rufamin asiri banda dai Mummyn" Harara suka b'alla mata sukace "Tsaya wasa yarinya" Husna ta gyara zama tace "Ban fahimce Ku ba ae" Rukky ta turo d'aurin d'an kwalin ta gaba ta rike kunnenta tace "To bari kiji,ita Mummyn tasa dakike ganin kamar tana sonki to wallahi matuk'ar taga yafara sonki to tsanarki zatayi" Husna tace "Allah koh?" Suka ce "hmmn tsaya nan" Rukky tace "Yanxu dai ki tashi ki shirya sannan ki yi masa girki ko bazai ci ba kuma kiyi Amfani da sauran kayannan gaba d'aya...duk dae kingane?" Tace "eh.." Fadeela tace "Kuma sannan Wallahi duk sai kin cire Wannan tsoron da kike masa indai kinaso kiyi Nasara," Husna tayi Murmushi tace "Hmmn Yaa Abdul nefa,bazaku gane ba" Rukky ta katse ta tace "Bazan mugane me ba?,Baki ga yadda wancan shegiyar take shishshige masa ba?,AI kema haka zakiyi" Husna ta sauke Ajiyar zuciya tace "Toh..zan gwada" Fadeela tace "Idan bamuyi Nasara ta nan ba,wallahi gun wani bokan Anty na zamu kai shi,sha yanxu magani yanxu duk taurin kansa wallahi" Duk suka fashe da dariya amman husna cikin zuciyarta tace "Ban da dai boka,hakan ma ina laifi," Daga nan suka cigaba da yi mata hud'uba irin tasu sannan suka tashi suka tafi,ita kuma ta shiga kitchen don tarbar oga Abdul, Rayuwa zuji-juyi cikin ikon Allah gashi su Ameera sunyi sati biyu cif a sabon gida,canji kam sai dai Godiyar Allah,suna gudanar da rayuwar su cikin Kwanciyar hankali da tarin nasarori cikin kwanakin don sun koma makaranta Boko da islamiyya sai dai government ce kasancewar babu mai tallafawa,Baba larai ta kama guri A bakin titi tun bayan kwana biyun da suka tare tasaka jari sosae kasancewar dama gonar gadon su ta sai da da sauran kadarorin ta ta tattaro kud'in ta taho,Allah yasa mata nasibi aciki kasancewar gun idon mutane ne,sosae take ciniki kuma dasu take amfani wajen kulawa da duk wani Abu daya shafi rayuwar su su uku tare da tallafin Mal.Ismael don yanxu wata shak'uwa ce mai k'arfi ta sake shiga tsakanin sa da Ameera don yanxu tinda suka dawo gidannan kullum kafin baba larai ta fita sai yazo ya gaishe su yaga lafiyar su,shikenan kullum cikin hidimama su da kyautata musu yake duk da ba wani k'arfine dashi ba sosae Amman kullum cikin yiwa su Ameera siyayya yake musamman situru da kayan kwalliya,duk da kasancewar ta bamai shekaru ba Amman tasan tana k'aunar mal.Ismael, shi mutum ne mai zuciyar nema da rik'e mutuncin sa,baya daukar raini ko da ga gurin waye,Kullum A makaranta shikenan cikin kwatarwa Ameera ya'ncin ta,baya yarda ko waye ya taka ta,duk d'aliban makarantar shakkar sa suke,gashi da farin jini gun ya'n mata kasancewar sa _Sage man_ Dan ya tattara komai da duk wani matashi mai ji da kanshi yake dashi duk da kasancewar sa ba d'an kowa ba,amman bai yarda wani yaci mutuncin wani ba ko aci nasa,ya tsayawa Ameera sosae cikin makarantar shiyasa kullum k'ara bak'in jini take gun d'aliban makarantar ciki kuwa har da na Ajinsu,Yanxu Makarantar kasancewar ta fitacciyya kuma d'aliban ta masu hazak'a aka sami wani Attajiri ya yi musu register da gwamnati,Ameera karantun ta take haik'an ba ruwan ta da k'awaye ko sha-sha,Dan ko aji ta shigo ba ruwan ta da kowa sai Al'qur'anin ta shi yasa ya'n Ajin suke ce mata "Ya'r president" saboda ita ba kowa bace face YA'R ZINA amman sai girman kai kamar Ya'r shugaban k'asa acewar su,Mal.Ismael yayi namijin k'ok'ari sosae wajen yak'i da dena kiran Ameera YA'R ZINA acikin Wannan makarantar,Dan yanxu sai dai a fad'a abayan idon sa ko kuma a yimata habaici tinda sun san ba tankawa take yi ba sai dai takifa kai tayi kuka ko Khadija tayi ta tausarta,haka dai take gudanar da rayuwar ta cikin makarantar babu walwala idan ba mal Ismael ne a ajin ba.... _*PINKY CE*_ Copied By YAYA HAYAT (admin Hayat hausa novels Hausa novels and fashion Cool novel, makeup and kitchen1⃣ Cool novel, makeup and kitchen2⃣ AND Cool novel, makeup and kitchen3⃣) WHATSAPP NO:+2349030159301 [2/22, 10:26 PM] +234 703 459 6468: *YA'R ZINA CE👄* _......Adulterer's Daughter_ *A TRUE LIFE, TOUCHING HRT & LUV STORY* _BY_ *MARYAM PINKY* _Follow me @facebook..._ www.maryampinky.facebook .com. *Godiya Mara misaltuwa agareku masoya littafinnan, wallahi inajin dad'in qaunarku gareni,Nima kuna❤nan d'ina,I wish zan iya lissafoku,especially ya'n group dina PINKY NOVEL FAN's 1&2,I'm proud of u guyz💋🤝* 1⃣3⃣ 9:00am daidai yatashi daga baccin daya koma bakinsa dauke da salati,Hamma yayi yana dafe kansa da yayi masa nauyi kamar ba'ajikinsa yake ba,kallon gefen sa yayi yaga Kibdiyya batanan,shiru yayi yana tunanin mafarkin yau,babu abinda yake tunawa a mafarkin irin maganganun da taketa fada masa, "Ka taimakeni Dan Allah.." Shine yaketa yimasa yawo akai,cikin xuciyarsa yake tambayar kansa "Taimakon me take so"? Bashi da amsa..don haka sai kawai yaja tsokiii yace a fili, " Mtsswwcc ke kika sani,tinda kinki bayyana ko fuskarki nagani" Ganin 27minutes past 9:00 tayi yasa ya miqe yana cewa _"why should I disturb my self?"_ Towel ya jawo a closet yanufi toilet,ya kai 30minutes sannan yafito yanata qamshim bathsoap din wankan,gaban dressing mirror yaje yajawo stool kamar mace ya zauna,cikin yauqi yake goge ruwan kansa da jikinsa,lotion din _smart-man_ya dauko ya Mirza,sannan ya dauko roll-on ya shafe lungu da saqo na jikinsa sannan ya miqe ya nufi closet,shadda getzna Light maroon color yadauko yasaka da hula match color din zaren da akai aikin,gaban mirror yakoma yafeshe jikinsa da designers masu qamshi....Kibdiyya ce tafado dakin tana qala masa kira "Yaa Abdul,yaa Abdul.." Ko kallo bata isheshiba yacigaba da gyara kan madubin yana maida komai mazauninsa,itakuwa ganin yana jinta amman yayi shiru yasata fushi tayi hanyar fita,har takusa qofa sai maganar da ummah rabi take yawan gaya mata ta dawo kunnenta.. "Kibdiyya kar kice zakina fushi da Abdulkarim, komai yayi miki karkina fushi,idan ma shi kinga yayi kije kiyi masa kiss kibashi haquri zai daina indai da gaske kina sonshi.." Tinowa da Wannan yasa ta koma gun da yake zaune bakin gado yanata danna wayarsa peacefully, da gudu ta haye kan gadon ta fada jikinsa ta baya,ta zuro fuskarta ta kan kafadarshi zatayi magana taji yace yana kara wayar a kunnensa "Hello farouq kana ina"? Tana jiyo farouq din yace " I'm on my way" "Okay" yace kawae sannan ya sauke wayar yasa hannu ya dawo da ita kan cinyarsa ya kalleta da sexy eyes dinsa yace yana daure fuska amman idonsa kyar akanta "U don't knw hw 2 greet elders right"? Shiru tayi tana kallon sa itama, Tamke fuska yayi yasake cewa " I'm talking to idiot"? Girgiza kai tayi alamar A'a,a hankali tasa hannu tayi holding tight dinshi tace "I'm sorry yaa,gud morning" Sassauta fuskar yayi yace yana kai fuskarsa zuwa tata yace "Mrng,was ur night"? Murmushi tayi ganin yasaki ran tace " fine,shine na shigo ina maka magana Kayi ignoring d'ina" 'Dan b'ata fuska yayi yace "Kinyi sallama dazaki shigo"? Girgiza kai tayi " And u re complaining. So..so..nd so,Neva try that..again,is that clear"? Kwanciya tayi sannan ta ce tana shafa sumar gemunsa datayi kyau "Yearr," Yace "gud gurl,that's my cwt sister" Bata rai tayi tace "No,wife" 'Bata fuska yayi yace "Who told u that"? Cikin fargaba Dan ganin ya hade fuska tace " ummah Rabee " Gyada kai yayi yace "Gud,yau da daddare idan kinzo bacci zaki fada min abubuwan da take fada miki a kaina" Dariya tayi tace "Tace fa karna fad'awa kowa" Hancinta yaja yace yana nuna kanshi da d'an yatsa "Wow,including me"? "No,ban da kai" Wayar sa ce tafara ringing,kallo daya yayi ma screen din ya kauda kai,ringing din take tay,hannu yasa d'aya ya dako wayar ya kara a kunnensa bayan yayi accepting kiran,shiru yayi...daga dayan bangaren Asma'u tayi sallama,a daqile ya amsa yana yatsine fuska kamar yana gabanta, Ajiyar zuciya tayi jin daddad'ar muryarsa tana dukan doden kunnanta,cikin fargaba tace "Ashe ka dawo,welcome back" Siririn tsokiii yaja sannan yace "Tnxs" "He will Neva change" ta furta a xuciyarta,amman a fili sai tace "Dama mummy ce tace na fad'a maka zamuxo" "Sai kunxo" kawae yace ya katse kiran,gefen gadon ya kalla inda Kibdiyya ke kwance tana hawaye sha'be shab'e,dariya ce taso kamashi,amman sai ya dake,kuma dama yasan za'ayi hakan don tin da yadauki wayar tagani ta sauka daga jikinsa, Matsawa yayi yadan kwanto saitin fuskarta yace "Something happen?" Tasowa tayi daga kwanciyar cikin kuka tace "I hate her!" Zaro ido yayi cikin tsananin mamaki yace.. _kuyi haquri mu hadu next page,bani da chargy ne_ _*PINKY CE*_ [2/22, 10:46 PM] +234 703 459 6468: *YA'R ZINA CE👄* _......Adulterer's Daughter_ *A True life, touching hrt & luv story* _BY_ *MARYAM PINKY* www.Maryampinky.Facebook.com. 1⃣4⃣ "who d u hate?,Asma'u?"ya tambayeta cike da tsananin mamaki, Dan shi yanxu mamaki take bashi sosae,Turo baki tayi gaba tace "Eh..itan" Kallon baki da hankali yake yi mata sannan ya girgiza kai yace "Olright,me tayi miki kika tsanetan"? Anzo wajen Dan gyara zama tayi ta kalleshi tace "Ba ita ce wai zata aure kaba" "Uhumm,sai akayi me?" Shima ya tambaya cikin tsinkewar zuciya,nok'e kafad'a tayi tace "To ni banaso ne" "Why"? Ya tambayeta Shiru tayi Dan ba amsa,Numfashi yaja ya futar sannan ya miqe yace " tashi mutafi cikin" Nok'e kafad'a tayi cikin muryar shagwab'a tace "A'aa ni sai dai ka Goya ni a bayanka ka kaini" Baki ya saki galala yana kallonta cikin zuciyarsa yake cewa "lallai yarinyar nan yazama dole ma su Abba suyi breaking auren nan,Dan naga nema take tafara kawomin raini,..wata xuciyar kuma tace ka kyaleta jinin _Anty Aisha_cefa"wayoyinsa ya d'auka daga bedside table batare daya kalli inda take ba yafice,direct falo ya wuce cox yasan su mummy suna can,da sallama yashiga falon,duk suna zaune suna kallo,daga gani breakfast suka gama,Duk suka amsa masa suna murmushi xuciyoyinsu cike da qaunar tilon 'Dan nasu,1seater ya nufa ya zauna yana cewa wash! Nagaji fa mummy,dariya Abba yayi yace "sannu son" itama mummy tayi masa,bayan ya gaishesu ne Mummy ta kalleshi tace "Son Husna kuwa ta sanar maka zasuzo"? Batare daya dago ba yace "uhmmn" Murmushi Abba yayi yace "Okay shiyasa yau kaci kwalliya haka daman?, kace zance za'azo maka" Dariya mummy tayi tana kallon Abdul da yayi reacting kamar badashi ake ba, Mummy tace"Aikuwa dai,kuma kasan akwai ma Uwargidan anan" Duk suka saka dariya banda shi,don idan da sabo yasaba da tsokanar Abba da mummy,muryar Abba yajiyo yana cewa "Ahh,na mantafa akwai madam Rigima" Mummy zatayi magana kenan sai gata nan tashigo tana kuka,duk suka kalleta suna tambayarta "Lafiya"?, Gun Abba taje ta zauna gefenshi setin kujerar da Abdul yake tace "ba Yaa Abdul bane nace ya Goya ni ba ya taho" tafada tana nunashi da hannu, Dariya mummy tayi tace "Son meyasa baka Goya taba.." Sallamar su Asma'u da mummynta yasa duksukayi shiru,da sauri mummy ta tashi ta taro Aminiyarta tana yi mata barka da zuwa,zama sukayi kan 3seater suna murnar ganin juna,Asma'u ta qaraso falon kanta a qasa sanye take da doguwar Riga bak'a mai Stones pink,tayi rolling kanta da veil din,lips dinta sunsha 24hrs pink color,har qasa ta tsuguna cikin ladabi ta gaishe da Abba,yana murmushi yana Amsawa yana tambayar ta karatu,miqewa yayi bayan sun gaisa da Hajiya Bilki ya haura upstairs, Abdul kuwa da tun shigowarsu ya zubawa Husna ido Dan ba k'aramin kyau yaga tayiba,gashi tayi wata irin cika kamar ba YA'R 22yrs ba,kallon seconds yayi mata ya dauke kai Dan karta ganshi,amman cikin zuciyarshi soyake yasake kallon ta,Dan ba qaramin kasala ta saukar masaba gashi sai qamshi take,itanma agunta hakane don xuciyarta ce tadinga harbawa tinda ta shigo ta hangoshi,"he's olways cute"tafada a hankali,cikin xuciyarta kuwa wani son shine yake mata yawo, Tsugunawa tayi tana gaishe da mummy "Ina wuni mummy" tace, Da murmushi mummy ta shafa kanta tace "lfy low daughter,y studies?" Cike da kunya take amsawa "Alhamdulillahi mummy" Hajiya Bilki ce takai dubanta ga Abdul daya wani tsare gida tace "Mutanan Holland andawo Lafiya"? Shafa fuskarsa yayi ya 'Dan saki fuska ya gaisheta sannan ya miqe yafice,Aikuwa da gudu Kibdiyya ta Mara masa baya, Sai A lokacin suka kula da ita,murmushi Hajiya Bilki tayi tace " Hajiya Kibdiyya an zama ya'n mata" Mummy ce ta kalli Asma'u da yanayin fuskarta ya 'Dan canza tace "Uhumm wllh kuwa kinganta nan sai rigima,yanxu ma yi sukeyi kuka shigo" Dariya Hajiya Bilki tayi tace "Ina ruwan Kibdiyya, ni bata bari ma mun gaisaba,kodan taga yafita" Kawai rigimace wallahi irin tata,wai sai Ya Goya ta Dan fitina irin tata ina SON ina goyo, Murmushi Hajiya Bilki tayi tace "Yarintar kenan ae" Mummy ce tace"Daughter d'auko flasks d'incan ki kaiwa son,break yashigo yi bata bari yayiba", Asma'u cikin murna ta miqe ta dauki tray din duka tatafi part dinsa,da kallo suka bita duka,cikin zuciyar Mummynta take tausayin d'iyar tata yadda take son Abdul har baya b'oyewa,itakuwa mummyn Abdul murna ce fol cikin xuciyarta ganin yadda Asma'u ke son 'Dan nata, Mummyn Asma'u ce ta kalli mummy tace "Hajiya Nifa zuwana da biyu nazo" Dariya mummyn Abdul tayi tace "I see,tashi mu haura sama" Duk suka miqe suka nufi upstairs, Suna shiga suka zazzauna sannan mummyn Abdul tace "To Aminiya inajinki" Lemo Hajiya Bilki ta kurb'a sannan ta ajiye tafara magana "Am..wato Hajiya Daddyn Husna ne ya Aikoni,kuma dai akan maganar yarannan ne wato Abdul da Husna, wallahi Hajiya fada miki ne banayi amman kusan tin last year ya matsa sai yayima Husna Aure,convincing d'insa nadinga yi,tofa tinda yaji labarin dawowar Abdulkarim yaketa mita wae lalle yabamu 2month ayi aurennan,inba haka ba shi zaibata wanda yagadama...to kinji dalilin da yasa na garzayo Dan mu san abinyi" Ajiyar zuciya Hajiya Amina tayi sannan tace "Kai amman fa naji dad'in labarin nan, kamar kinsan jiya Abbansa yake cemin Angama ginin gidan yaushe za'asa biki" Cike da Annushuwa mummyn husna tace "Allah Hajiya?,kice Anyi akan gab'a?" Tafawa sukayi sannan mummyn Abdul tace "wllh kuwa,don haka tashima muje gun Alhaji yaji Dan na san sai yafini farinciki" Hajiya Bilki tadubi Mummyn Abdul tace "Amman fa wani hanzari ba gudu ba.." "Name fa?" Inji Mummyn Abdul, Numfashi taja cikin kamar rad'a tace "Auren sa da Kibdiyya kuma yaza'ayi dashi ko kawae shikenan?" Shiru tayi Dan tanajin nayin fadar Amsar,amman sai ta dake tace "Ai inaga kawae su biyun zai bari,saboda Kibdiyyan naga tana sonshi," Ba haka taso ba,taso ace yarinyarta ta ita kadai zaiyi amman ba komai haka Allah ya tsara, "To shikenan" Miqewa sukayi suka nufi part din Abba. Shi kuwa Abdoul yana fita part dinsa ya koma cikin falon ya yada zango,cike da kasala ya zauna akan lallausan rug d'in ya d'ora kanshi kan kujera, wani irin yanayi yake jinsa,cikin zuciyarsa yake tambayar kansa _"Dama haka Husna ta koma?,to yaushe?"_bashi da amsa sai kawae ya lumshe idonsa yana tura hannunsa cikin sumar kansa don jiyakeyi kamar kiyashi kebinsa,surarta ce kawai ke gilma masa,OMG! Ya fad'a yana dafe kansa don jiyo jiniyar kukan Kibdiyya ta nufo falon,zamewa yayi ya kwanta akan rug din ya rintse ido Dan jin yadda mararshi ta qulle,tana zuwa kwanciya tayi akan ruwan cikinsa ta kifa kanta tana cigaba da kukan,shafa bayanta yashigayi A hankali yace mata cikin kunne "sleep pls" shiru kuwa tayi tashiga sauke ajiyar zuciya,sanyi yafaraji yana busashi ga haqoransa daya fara rawa kaf-kaf,tashi yayi da kyar ya sata a kafadarshi yashiga bedroom suka kwanta,A.c ya rage sannan yadauko blanket yarufe kansa duka, _*Pinky ce*_ [2/23, 9:05 AM] +234 703 459 6468: *YA'R ZINA CE👄* _......Adulterer's Daughter_ *A TRUE LIFE,TOUCHING HRT & LUV STORY* _BY_ *MARYAM PINKY* www.Maryampinky@facebook.com. _*GIDAN MIJINA GROUP by Mmn Haneef,this page ix 4 u,words enough can't express neither explain how u luv this book,ur comments olways make me feel motivated,I wish to mention ur names,but don't bother, u re always in my mind,I hrt u all💋*_ 1⃣5⃣ Yananan kwance cikin blanket yaji yafara samun relief, A hankali ya tashi ya fad'a toilet ya yi wanka da ruwan d'umi,ya dad'e cikin bathtub d'in ruwan yana ratsashi sannan ya d'auro towel yafito, jallabiyya kawai ya zira don bayajin qwarin jikinsa,a hankali yafara tuno abinda yasashi a Halin,cikin zuciyarsa yake cewa _"I must teach that nonsense girl a lesson,_"kwafa yayi sannan yatashi ganin 12:00pm zatayi gashi ko breakfast baiyiba,hanyar fita yayi sai ya hango Asma'u ta glass ta taho riqe da tray din,killer smile dinsa yayi yace "U re in shiitt today" tsayawa yayi bai fito falon ba yana jiran isowarta,Dan sai tayi masa bayanin dalilin dayasa tasako kaya mai bayyana surar jiki tafito ahaka batare da tasaka hijjabiba,Dan shi kadai yasan wahalar dayasha dayayi tozali da ita,tsokiii yaja yace "that's why now a days Adultery ix common," Da sallamar ta tashiga dakin,wani irin qamshi ya doki hancinta mai sanyi na turaren _touchme_,lumshe idonta tayi ta bud'e su a hankali ta saukesu akan tamfatsetsen photon Abdul dayake Ajiye jikin bango saboda girmansa,sanye yake da coat baqa wadda tafito masa da ainihin kyawunsa,qayataccen murmushi yayi wanda ya fito da zallar kyawunsa,k'irr tayi tana kallon photon,a hankali tafara takawa zuwa gun da photon yake,ajiye tray din breakfast d'in tayi a qasa ta tsuguna ta saka hannu tana shafa photon,wayarta qirar Tecno C9 ta sa ta d'auki photon 2 shot,a hankali murmushi ya bayyana a fuskarta ta furta _He ix sage{wise man}_bakinta takai kan photon ta manna masa kiss tace a hankali _I luv u Abdul_...da sauri ta juya jin alamin motsi a bayanta,waigowa tayi domin ta tabbatar da zargin datakeyi,Ai kuwa shi dinne A tsaye ya hard'e hannuwansa a k'irji yana kallon ta,".. Ya ilahii..!", ta furta gami da sunkuyar da kai k'asa,kunya,tsoro, fargaba da tashin hankali ne duk suka bi suka cika mata zuciya, shiru ba wanda yace komai, A hankali yatako steps d'in ya shigo falon,kan 1 seater ya zauna ya 'Dora K'afa 'Daya kan 'Daya ya Murtuke fuska kamar bai tab'a dariya ba,itakuwa Asma'u banda K'ugi babu Abinda cikinta yakeyi don tasan yau sai ta Allah, ya lafiyar kura bare...,cikin muryar sa ta Isa yace "U re waiting 4 me to tell u come?" Da sauri ta girgiza kai sannan ta taso tadawo gabanshi ta tsuguna kanta a qasa, "Look up" yace mata cikin tsawa Kasa 'Dagowa tayi dan ko Karen haukane ya cije ta bata fara kallonshiba, "I will slap u" tajiyo muryarsa yana fad'a, Rufe fuskarta tayi da hannayenta Dan tasan halinsa zai iya yi mata Marin, "Bani wayar" yace mata Miqo wayar tayi,ya amsa,Password yagani akai, "Password?" Kawae yace,tasan halinsa don haka cikin tsananin kunya tace "is ur name" Zaro ido yayi cike da mamaki amman sai yasha mur, _Abdulkarim_yarubuta sai yaga _wrong password_tsokiii yayi yasaka _Abdul_still wrongpassward, "I'm playing wit u? Will u tell me or I shud..." Yafada yana kallon ta, Bai qarasa ba tace cikin tsinkewa _My Abdul_ Dariya ce ta sub'uce masa a zuciyarsa baiyi a fili ba,yana sawa kuwa yaga ya bud'e,direct gallery ya shiga yaga pictures d'in,mele baki yayi sannan ya kalleta yace "Waya baki permission?" Shiru ba amsa,wayar ya ajiye a gefe sannan ya kalleta for some minutes yace "Menene dalilin yin Wannan shigar kuma ba hijjabi?" Nanma shiru tayi sai xuciyarta dake dukan tara-tara,murmushin mugunta yayi sannan a hankali ya d'an rankwafo da kanshi setin fuskarta ya d'ora hannuwansa kan kafad'arta har tana jiyo hucin numfashinsa,xuciyarta ce tabada wani dum! Tafara k'ok'arin ja da baya,damk'ota yayi ya dawo da ita kan kujerar da yake,ganin yafara loosing kanshi yasa Asma'u tafara kuka tana cewa "Dan Allah Yaa Abdul Kayi haquri..plx...bazan kuma ba,kamar badashi takeba sai ma k'ok'arin kai bakinsa kan nata yakeyi,wani irin kuka takuma saki mai ban tausayi tana cigaba da bashi haquri,.. Cikin murya wahalalliya yace " ist not what u want?"girgiza kai tayi alamar A'a, Wani kallo ya maka mata yace "Okay,bashi kikeso ba then what's d meaning of dressing like this?" Hawayen fuskarta ta goge sannan tace "Allah ba komai" To sauka kikoma qasa, Da sauri ta sauka amman xuciyarta bata dena bugawa ba,Dan yau tazaci shikenan, Kallon ta yayi yace "If I Eva saw u with this type of dressing... Hmmn...u will bear d consequences, okay?" Yafad'a yana riqe kunnensa, 'Daga kai tayi tace "to" Tsokiii yayi yace"Nonsense girl,duk Ku kujawowa kanku abinda akemuku..." .Farouq ne yayi sallama ya shigo,turus yayi ganin su,sai kuma yasaki dariyar shaqiyanci yace cikin zolaya "A'ah kaga Ango da Amarya,zancen ne a falo,?" Hade gira Abdul yayi ya kalli farouq yace yana 'Daga masa hannu alamar ba wasa "Farouq plx respect ur self" Dariya farouq yayi yana jinjina al'amarin Abokinnasa na bahagon halinsa amman sai yace "Since..I'm respectively" Tsokiii yayi zaiyi magana sai ga Kibdiyya tafito daga bedroom tana Mirza ido,direct gunsa tataho danufin zuwa,da sauri ya Zare mata idonshi yace "Get out!!" cikin tsawaa yake mata maganar wanda sai da ta saki fitsari don tsoro,ita kanta Asma'u sai da takusa sakin fitsarin don tsoro,farouq ma sai da ya toshe kunnuwansa don yadda muryar taringa amsawa, Tashi yayi ya nufi gun da take ya dau wayar charger yana zuwa ya tsula mata yace "ist a toilet?" Ya fad'a yana qara zazzare mata ido, Kuka take yi kamar wadda uwarta ta mutu, Hannunsa yad'ora kan lips d'insa yace"shiiiiiiii" Kamar an d'auke wuta tayi tsiit!..Ummah Rabee ce tashigo don jiyo kukan datayi,qarasowa tayi tana kallon su tace"meya sameta ne?"Abdul cikin kawar dakai ya juya ya koma kan kujerar sannan yace "Fitsari tayimin a qasa,tafi da ita" murmushi ummah Rabee tayi tace "to" sannan takama hannun Kibdiyya tace "zo mu tafi kinji Matar Abdul" gocewa tayi alamar bazata ba,Aikuwa ya taso riqe da charger yanufota,da sauri tafice itama ummah Rabee tabita tana murmushi, dubansa yakai gun Asma'u yace"sai ance ki tafi ko?"da sauri ta tashi tafice,tsokiii yaja ya shige bedroom yabar farouq anan, Shima bin bayansa yayi cikin bedroom d'in,A zaune ya hangoshi a bakin gadon ya dafe kansa da hannunsa,qarasawa farouq yayi yace "U see..ka rage zafin rannan naka,kanka kake had'awa stress dayawa" cikin serious tune yayi maganar,zazzafan huci ya futar sannan yace "bani ruwa da tablets a drawer" miqewa farouq yayi ya d'auko mai ruwan a fridge sannan ya bud'e drawern don d'auko maganin...cak ya tsaya don ganin tulin qwayoyin kuma duk iri d'aya gasu birjik wasu ansha wasu ba'ashaba,guda 'Daya ya d'auko ya dawo kan gadon yabashi,yana amsa ya jefa 4 abakinsa ya 'Dora gorar ruwan sai da yakusa shanyewa sannan ajiye tare dayin gyatsa,shiru duk sukayi for some 25minutes sannan Abdul yadawo dai-dai,miqewa yayi ya je falo ya d'auko breakfast d'in yadawo qasa ya zauna,yafara zazzubawa,kallon farouq yayi daya zubo masa ido yace "Join me",sakkowa farouq yayi suka fara cin Abincin, Sai da suka gama suka kawar da kayan sannan suka zauna, Abdul ne yace"On Monday zamu fara zuwa Bank" Farouq yace "Allah yakaimu,First bank d'in"? Girgiza kai yayi yace " Central" Numfasawa farouq yayi yace "story nazo fad'a maka naga kana ta masifa" murmushi Abdul yayi yace"kai dai bari,wai ni Husna zata nunawa ta girma" Yafada yana jijjiga kai, Dariya sosae farouq yayi yace "see u,da bata girman ba?" Shima dariyar yayi yace "Aikuwa nakoya mata lesson" Duka farouq yakawo masa yace "Allah boss?" Anan yabashi labarin abinda yafaru har wuyar da yasha, Farouq banda dariya babu abinda yake,da kyar ya dai-daita yace "Haba no wonder naga Husna tayi wani so slowly, Ashe Maza takusa ji"yafad'a yana kashe ido, Shidai Abdul baice komaiba,farouq yacigaba cikin serious mood yace" Amman Abdul yaushe kafara shan tablets?" Siririn tsokiii yayi yace "mtsww since in Holland" Cikin Jimami farouq yace "kadena shan su wallahi suna da bad side effect" "I knw,ba yadda zanyi ne" 'Bata rai farouq yay yace"which kind u don knw what 2 do" Gira Abdul ya d'aga mai yace "okay so kake naje nakama yaran mutane ina raping d'in su"? No Yakama ta yanxu ayi bikinku da Husna friend, Numfashi yaja sannan yace "uhmm Nima nayi tunanin hakan" Murmushi farouq yayi jin yayi Nasara yace "thaz d best solution ma safe....Any way dama zuwa nayi nafad'a ma remain 3weks 2 my marriage" zazzaro ido Abdul yayi yace"A re u serious?" Ido farouq ya d'aga yace "sure" Hannu ya miqo masa yace "congratulation" murmushi yayi yace "tnx u" da haka suka cigaba da firarsu irin ta Abokai .. _*Pinky ce*_ [2/23, 9:09 AM] +234 703 459 6468: *YA'R ZINA CE👄* _......Adulterer's Daughter_ *A TRUE LIFE, TOUCHING HRT & LUV STORY* _BY_ *MARYAM PINKY* *®REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S* _{We don just entertain nd educate,we touch the heart of readers❤_} #WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM *IG PML WRITERS* #https//www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035 #http://maryamsbello.blogspot.com *1st JANUARY, 2018* *Masoya,qawaye,ya'n uwa Allah yabar qauna,baki bazai iya fad'ar yadda kuke qaunataba,ina jin dad'i sosae,kuyi haquri bazan iya lissafakuba kunyi yawa,amman Nima ina sonku sosae...HAFSAT ZABOOR,MAMAN ZARAH,FARYNCY,da..da...kash臘♀ kunyi yawa da duk members na* _*PINKY NOVEL FANs 1&2,MARYAM SALISU MAI DALA,KHALEESAT HAYDAR,ZUWAIRAT UMMU MARYAM,MZZ DADY NOVEL,COOL NOVELS(yaya Hayat),ZEE MAKAWA NOVEL(Takari fan's),FEENAT JA'AFAR NOVEL,HAUSA NOVELS(Sadiya zaboora)...groups over & NURSE HALIMA(Niger), Anty Khadeeja(National hospital Abuja).....Dan Allah kuyi haquri kunyi yawa wallahi bazan iya lissafoku ba😭😭,Amman wallahi muna tare🤝🤝*_ ```JINJINA & SADAUKARWA``` _*P.M.L. dukkanku,FATY AZLAND,SADNAF,MOMYN SULTAN,ETNEEY,ROUKI KZIEe(Allah yasa na fad'a dai-dai),Billy show,Bilkee shwerh,faridat,fannah......kuma kunyi yawa Amman ana tare🤝❤❤*_ 1⃣7⃣ Suna Isa _Sokoto Road_ Anguwar Su K.B sukayi Parking awaje kasancewar akwai Jefi-jefi Jama'a masu zuwa,bayan Ya kashe Motar ne Ya kalli Abdul daya cika yayi Fam! Ya watsar sannan yace "Idan ka gadama kafito" Ko kallon sa baiyiba saima juyar da kansa yayi gefe,girgiza kai Farouq yayi kawae ya bud'e ya fice,sai da yagama yangarsa sannan yafito yaga Farouq d'in a tsaye jikin motar da Alama shi yake Jira,muryar Farouq yaji cikin sanyi yace "Muje" Batare dayace komaiba suka fara tafiya Zuwa cikin gidan,direct sitting room suka yi,da sallama suka shiga cikin,bakowa sai Mahaifinsu K.B da wasu mutane uku a zazzaune,cikin girmamawa suka tsugunna suka gaishesu tare dayi musu ta'aziyya,shima da hannu bi-biyu da fara'a yadinga Amsa musu tare da tambayar su iyayensu, Farouq ne yad'an shafa kai yace "Alhaji...Kabeer d'in yananan kuwa?" Alhaji yace "Eh...amman ya d'an raka wasu abokansa yanxu xaidawo kud'an jira.." Cikin girmamawa Farouq yace "Ba damuwa Alhaji" Daga nan sukayi shiru...sai su Alhaji da suke Hirarsu jefi-jefi,can 'Daya cikin Abokan nasa yace "Alhaji a d'auko Yarinyar muyi Addu'a, Hucin 'Bacin rai yayi sannan yazaro Wayarsa ya daddanna ya kara a kunnensa... Can yace "Kibawa Aisha Jinjirar takowo ta sitting room" Numfashi ya sauke yace "Gatanan za'akawo ta" Shiru falon yayi na wasu mintoci..can saiga yarinya daba zata wuce 16yrs tashigo hannunta riqe da babyn an nad'ota cikin farin showel,da sallama tashiga ta tsugunna agaban Alhaji tace "Gata Abba" Batare da ya kalla ba yanuna mata Abokansa da hannu yace "gata basu ita.." Yafad'a zuciyarsa cike da qunci..wai yau shi aka haifowa jika YA'R ZINA...wannan abin kunya har ina? Kuma wai a cikin gidansa za'a raineta..tunanin sa ne ya katse lokacin dayaji d'aya daga cikinsu Yanata yi mata Addu'a... _"Allah ya Rayata bisa sunnah,ya Albarkaceta,yasa mai temakon Al'umma ce.."_ haka yadinga yi mata Addu'a 'Dayan yana amsawa tare da Farouq sab'anin Alhaji da Abdul,Kabeer ne yayi sallama cikin sanyi sab'anin da,guri yasamu ya zauna shima aka qarasa Addu'ar dashi,Alhaji(Abbansa)ne ya miqe yafice wanda yasa duk suka bishi da ido,A hankali Kabeer ya sauke idonsa qasa daya cika taf da qolla...Abokan Abbansa ne sukayi masa ta'aziyya suka miqo masa jinjirar,kasa karb'a yayi,sai Farouq ne ya karb'eta yana sake lullub'eta da towel d'in tanata bacci abinta, Kukane ya kufcewa K.B bayan fitarsu mai cin rai,bubbuga kansa yashigayi a jikin kujerar dake kusa dashi yana fad'in.... _Astagfirullah ya Allah, Allah yajiqanki Hafsa...baki da laifi ni na tursasaki..Gashi kin tafi kinbarni cikin wannan duniya da babu Abinda ke cikinta sai Rud'ani,..kintafi kinbani hafsa..me xan cewa yarinyar nan idan tagirma..._bai qarasa ba Abdoul yatashi tsaye cike da fushi ya isagun K.B daya fara fita daga hayyacinsa,yana zuwa baiyi wata-wata ba ya 'Dauke fuskar K.B da mari mai tafiya da Hankalin mutum,yakuma 'Dauke shi da wani Marin dayafi na da sannan yasa hannu 'Daya ya damqo wuyan rigar k.b ya miqar dashi tsaye ya matse shi da bango Yana fitar da numfashi d'ai-d'ai duk jijiyoyin jikinsa sun tashi ga wasu hawaye masu zafi da d'umi dake kwaranyowa daga cikin idonsa daya rine yakoma kalar jaa,cikin tsananin wahala K.B ke sauke numfashi Dan matsar bata wasa bace,A cikin Wannan yanayin yaji Abdul d'in cikin tsawa da rawar murya yace masa "Meye Ribarka!?,Meye Ribarka!!?,..K.B Yama kasa magana don Abdul d'in ya riqe masa maqoshi jiyake kamar zai mutu don Azaba,GARAM! Kakeji ya buga kan K.B da bango yana sake maimaita masa tambayar,tuni K.B yafara ganin duhu don Azaba, Cikin sarqewar numfashi Abdul d'in yaci gaba " Yanxu meya Amfaneka!,ka lalatawa yarinya rayuwa har shegen sperm d'in ka yashiga tasami juna biyu After all wajen haifar maka shegiyar Ya'r taka ta mutu!,me zata cewa Allah?, Kayi dai-dai kenan?!!!,K.B rayuwarka bata da Amfani..I hate u k.b,baka da Amfani tinda gurb'ata Al'umma kuke da Samar da Ya'ya bata hanyar Allah b,ba ka da Amfani K.B..sai na kasheka.....!!!,"duk yafita hayaccinsa banda kai kawo babu abinda Maqoshinsa keyi,ga pulse d'insa daketa bada loof nd doop sound at the same tym... Ganin Abin bana hankali bane yasa Farouq dayake riqe da yarinyar miqewa ya ajiye ta yaje gun ya b'anb'are K.B daga hannunn Abdul d'in da kyar,K.B daya fara jiyo qamshin mutuwa yafad'i gefe yana nishi yace "fa..fa..Farouq.. Ka..bar..shi ya..kasheni...rayuwa..ta..bata ...da Amfani...naqi jin shawarar Ku...yanxu..gashi..ina cikin dana sani..ka..barshi.." Sai kuma ya kife a gun ya suma,cikin tsananin rud'ani Yayi kansa amman inaaa ya suma,ruwa ya d'auko mai sanyi ya dinga kwara masa amman har roba biyu bai taso ba,cikin tashin hankali ya nufi hanyar fita don kirawo tai mako sai yajiyo shi yana Atishawa mai qarfi,da sauri yakoma gunsa ya d'agosa yana shafa kansa yana yimasa sannu,saida sukayi kusan 40mins ahaka sannan K.B yadawo hayyacinsa..,A hankali ya ruqo hannunsa ya matse cikin nasa yana hawaye ya furta "Farouq ina yake?" Sai lokacin Farouq ya kula Abdul bayanan,shiru yayi yana kallon sa, runtse ido yayi cikin Azaba yasake cewa "Ya tafi ko," Kasa bashi Amsa yayi sai kallon sa dayake tayi cike da tausayin Kabeer d'in.. Jiyayi yakife kan cinyar Farouq yasaki kuka mai ban tausayi, cikin kuka yafara magana.. _"wllh Farouq bantab'a yin dana sani a rayuwa taba irin wannan, sai yanxu nagane abinda kuketa gayamin,kaga ranar da Abdul yake fad'a min tazo ko?,Na tabbatar bani da masoya sai ku ,Abdul yafice Aboki sai d'an uwa,Dan Allah ya zanyi Abdul ya yarda dani?yazanyi ya yarda na tuba?,.."_kuka yaci qarfinsa yakasa qarasawa,bubbuga bayansa Farouq yadinga bubbuga bayansa yana kwantar mashi da hankali yana cewa "Kayi haquri..kayita istigfari Allah zai yafe maka,baka makara ba,shi maji roqo ne kuma mai yafiya ne,kai dai ka tsarkake niyyarka," Hawaye ya goge sannan yasake "Abdul fa..?" Shiru yayi na d'an secnds sannan yace "Abdul zai huce amman ba yanxuba kasan shi da xafin rae,amman nasan zai huce" d'aga kai yayi yana jimanta Al'amarin, Farouq haka yayita convincing d'insa har yasamu peace of mind sannan suka miqa YA'R ciki suka fito suka koma gidan su. **************************** Abdul cikin tsananin b'acin rai yafice daga gidan su K.B ko gabansa baya gani sosae,banda tafasa ba abinda zuciyarsa keyi ga wani irin sarawa da kansa keyi kamar zai rabe biyu,da kyar ya Isa gida,security ya bud'e masa gidan yana yi masa sannu da xuwa ko ta kanshi baibiba yashige ciki, A harabar yaga motoci anyi parking da alama Abba ne yayi baqi,da niyyarsa yaje gun mummyn sa koyaji relief amman yasan tana tare da kosuwaye yanxu don haka ya juya ya nufi part d'insa, yana shiga ya Mirza key don baya buqatar komawa,ko takalminsa bai iya cirewa ba yafad'a kan makeken gadon sa ya kwanta rubda CIKI ya lumshe ido,babu abinda yakeyi masa yawo a zuciya irin gaba d'aya Al'amarin Kabeer Abokinsa,gaba d'aya tsanarsa yakeji,shi a rayuwarsa yana matuqar kishin Addinsa,shikuma mai kyankyamine,baya san qazanta kuma musamman ta ZINA, runtse ido yayi jin kansa yada d'a sarawa ta gefe,Gani yakeyi kamar yanxu Kabeer ya lalata Hafsa,da haka bacci mai nauyi ya d'ebeshi. ************************** Husna kuwa tana fita daga d'aki lokacin da Abdul ya koreta upstairs ta koma tasami su mummy suna firarsu,canza mood dinta don karsu gane abinda yayi mata don ko kad'an batason mummy tasan abinda Abdoul yake mata,tabarwa xuciyarta don su Rukky suna qarfafarta cewa idan sunyi Aure duk zai daina don sai yadda tayi dashi,da irin Wannan kalaman take samun sanyi a xuciyarta kuma take jin yardar zancennasu kuma tashirya d'aukan ko mai nene indai zai aure tan,kallon ta duk sukayi ita kuma sai ta qirqiri murmushi a fuskarta tace "Am..em..mummy dama su Fadeela da Rukky ne sukace min sun taho zamuyi Assignment d'inmu..so I'm living.." Tafad'a tana rataye Jakarta.. Murmushi mummyn Abdul tayi tace "Daughter baza kice musu gun mijinki kikeba suzo kuyi anan?." Tafad'a cikin wasa Sunkuyar da kai Husna tayi tana murmushin da baikai zuciba, cikin zuciyar ta tace"hummn baki son meya min bane da kince na tafi" Mummyn ta tace "To Allah yatsare ki kula" Ficewa tayi tana cewa "to mummy" Mummyn Abdul tafito hannunta riqe da Leda madaidai ciya tana cewa "to daughter ga.." Turus tayi ganin sai mummyn ta, Dariya mummyn Husna tayi tace "Ae idan K'awayen nan nata suka kirata bata ji bata gani" Dariya mummyn Abdul tayi tace "AI shikenan,kyatafi mata dashi" Godiya tayi mata sannan ta kalli agogo tace "Ni kam Hajiya idan 5 tayi Alhaji bai kiramuba inaga tafiya zanyi don kar Abban Husna yayi fad'a, Dariya tayi tace " zai ma kira indae Alhaji ne" Itama tace "Allah yasa" _*pinky ce*_ [2/23, 9:32 AM] +234 703 459 6468: *YA'R ZINA CE👄* _......Adulterer's Daughter_ *A TRUE LIFE, TOUCHING HRT & LUV STORY* _BY_ *MARYAM PINKY* www.Maryampinky@facebook.com *®REAL PURE MOMENT OF LIFE WRITER'S* _{We don just entertain nd educate,we touch the heart of readers❤_} #WWW.PMLWRITERS@GMAIL.COM *IG PML WRITERS* #https//www.facebook.com/PML_-Writers-FANS-459256761123035 #http://maryamsbello.blogspot.com *HIKIMA WRITER'S ASSOCIATION🎁,nd HAQURI DA JURIYA ONLINE WRT's🌐words enough can't express neither explain how u re in my❤,Tnxs once again🤝* *PC chart plsss nd plsss I'm so sorry 4 not responding.....wllh u re tooo much to me......,pardon pls,👏🏻* 1⃣9⃣ Alhaji Abdulfattah ganin shiru Abdul bai ce komai ba yace "Kai nake saurare.." 'Dagowa yayi fuskarsa tayi jaa ga wani irin gumi da yake fito wa daga goshin sa yace "Toh Abba Allah ya biya Ku" Cikin jin Dad'i Alhaji Abdulfattah yace "Madallah...Eh..Madallah..Allah ya yi maka Albarka" Ko Amsawa bai iya yi ba ya mik'e zai fita,Alhaji Abdulfattah yace "To ya batun Auren ka da Mariya(K'ibd'iyya) fa??" Ko waiwa yo wa bai ba ya 'Dan tsaya for some seconds sannan yace "Abba duk yanda kuka ce" Murmushi yayi yace "To shikenan" Ficewa yayi daga 'Dakin ko Gaban sa baya gani, rik'e da kan ya shiga 'Dakin sa ya zube a k'asa don tafiyar ma gagarar shi tayi,tinda ya fad'i bai san inda kansa yake ba sakamakon Duhu daya lullub'e masa ido. Abdul na fita Alhaji Abdulfattah ya kira Alhaji Bello,mituna kad'an sai gashi ya iso shida wasu mutum biyu dattijai,bayan gaggai sawa da sukayi ne yake yi musu bayanin buk'atar shi duk da ya sanar musun,sunyi Na'am suma,daga nan suka tashi gaba d'aya suka fice don zuwa gidan su Husna zuciyar Alhaji Abdulfattah a cunkushe babu Dad'i Sam!, don ganin ba shi da kowa,ace 'Dansa gudan jinin sa za'a je kai kud'in sa amman ba wani 'Dan uwa nashi na jikinsa... Kansa ne ke neman tarwatsewa yasa ya runtse ido yana karanto Addu'a.. Haka take kasan ce masa duk lokacin daya nemi Tina wani 'Dan uwan sa sai ya kasa. ★★★★★★★★★★★★★★★ Babban falone sosae wanda kuma za'a iya kiran sa da sitting room, Alhaji Abdulfattah ne da mutanen sa gefensa,daga 'Dayan b'angaren ma Alhaji Muhammad Sani ne shi ma da mutanen sa,kowa ka gani cikin falon fuskarsa d'auke take da Annuri saka makon tsayar da Ranar Ya'yanna su da akayi a lokacin nan da sati uku masu zuwa,Addu'a aka rufe taron Da ita sannan suka sake yin gaisuwa sannan taron ya tashi zuciyoyin su cike da Farin ciki. Kai tsaye Alhaji Abdulfattah gidan sa yasa Aka wuce da shi,yana motar Amman burin sa kawai ya ganshi a cikin gida don yaje ya sanar wa Mai 'Dakin sa wannan Dadda d'an labarin don har ya hango irin farin cikin daza tayi..shi kad'ai sai murmushi yake yi,duk ya k'agu su iso don gani yayi ma drivern baya sauri,sai da ya tsaya yayi sallar magariba sannan ya shiga cikin gidan,kai tsaye part d'in ta ya nufa,da sallama ya shiga ya tarar da su suna zaune da Alama sallah sukayi,cikin girma mawa Hajiya Amina ta tarbeshi,itama Hajiya Bilki tayi masa barka da zuwa,Amsawa yayi yana dariya lokacin da yake zama akan kujera,Dai-dai lokacin Hajiya Amina ta iso hannunta rik'e da lemo mai sanyi da glass cup,janyo centre table'Din tayi ta Ajiye masa bayan ta tsiyaya masa,'Dauka yayi ya sha kad'an sannan ya Ajiye, Cikin Raha yace da Hajiya Bilki "Yau dai kin wunar mana.." Murmushi tayi tace "Aikam..Kai ka tsayar ni Ai" Dariya yayi yace "Eh..kuma fa haka ne" Hajiya Amina tayi caraf tace "Alhaji da Alama da Akwai magana a bakin ka,tinda ka shigo naga kanata nisha d'i" Wani Murmushin ya kuma yi sannan ya kallesu yace "To Albishirin ku?" Suma suka ce "Goro.." Suna dariya Yace "To yau dai Allah ya nufa Munkai Ku d'in Auren Abdulkarim da Asma'u " wata gud'a Hajiya Amina ta rangad'a zuciyar ta cike da Annashuwa tace "Kai Alhaji dama zanga ranar nan?" Murmushi yayi yace "Gata kuwa" Hannu ta 'Daga sama tana cewa "Allah na gode maka fa ka nuna min Wannan rana mai matuk'ar mahimman ci,Allah ka yadda ka nuna min Wannan ranar Allah ka nuna min 'Daurin Auren" Duk suka ce "Amin" Ita kuwa Hajiya Bilki Murmushi ne kawai ke ta fita kan fuskarta,wani irin farin ciki itama take ji, Hajiya Amina ce tace "Gaskiya Alhaji ina cikin farin ciki Mara misaltuwa" Murmushi yayi yace "Sai mu gode Allah.. Haka dama yake lamarin sa" Hajiya Bilki tace "Dama plan d'in da kuka yi kenan don Ku bamu mamaki?" Dariya yayi yace "To ko bakuji Dad'i ba..? Da sauri Hajiya Amina tace "A..aaaaa munji wallahi.." Hajiya Bilki ta mik'e tace "To ni zan wuce" Kallon ta duk sukayi sannan Alhaji Abdulfattah yace "Kuna ta murna baku tambayi Date d'in ba?" Da sauri Hajiya Amina tace tana dafe kai "Ahaf...Aikuwa dai ko da yake Ai ita Hajiya yanxu idan taje zata ji..koh?" Dariya tayi tace "Ba lallai bane tinda Aka fara da haka...Kawai a fad'a min Anan Nima na bada surprise" Duk suka yi dariya,Alhaji Abdulfattah yace "Sati uku masu zuwa" Hajiya Amina tace "Kaiiii Masha Allah tare dana Farouq kenan" "Eh.."yace sannan ya dubi Hajiya Bilki da tayi shiruuu yace " uhumm..Hajiya ko bai miki ba?" Da sauri ta dawo daga 'Dan k'ara min tunanin da ta tafi cikin sauri tace "A..ni na Isa?yayi Allah ya nuna mana da rai da Lafiya" Duk suka Amsa da "Amin" Daga nan tayi mata rakiya har main gate suka yi sallama sannan ta dawo falon ta,zama tayi gefen sa tana Murmushi tace "Alhaji Ashe kana nan?" Duban ta yayi cike da so yace "Ina nan" Kallon labaran da yake yi ta ciga ba da yi itama har Aka gama sannan tace "Alhaji" Kallon ta yayi bai Amsa ba,ta ciga ba "Alhaji to SON kuwa ya sani?" "Eh..na sanar mai" Cikin sanyi tace "To mai yace?" Kallon ta yayi yace "Addu'a yayi" Ajiyar zuciya ta sauke tace "Masha Allah, Allah ya nuna mana,dole mufara shiri tin yanxu" 'Dan Murmushi yayi yace "Uhmm..Abi naku kam" Itama tace "Maganin a Kwab'e mu" Kirwo sunan ta yayi yace "Ya kike ganin yadda zaiyi zaman dasu duka?" Saukowa tayi k'asa ta zauna sannan tace "Yawwaaa.. Ina ganin tinda dama gidan part uku ne kawai Akai su duka don kasan baza ta yarda ta zauna ba,..ko ya ka gani"? Shiru yayi nad'an wani lokaci sannan yace " Amman Hajiya kina ganin ba mu takura yaron nan ba?" "Kamar ya?" Ta tambaye shi, Ya nisa yace "Ina nufin kinga dai Mariya munce za'a raba Auren nan bayan ya dawo,ga kuma Auren Husna da muka sa shi bayan duk babu zab'in sa a ciki amman yayi mana shiru baice komai ba,kina ganin munyi masa Adalci kuwa?? Bayan haka .." Da sauri Hajiya wadda Ranta ya fara b'aci tace "Haba Alhaji kadena Wannan zancen ma kar yaji yace zai yi disobey,K'ibd'iyya fa karka manta Yarinyar Ya'r uwa tace ciki 'Daya,kuma ko ba komai ka tuna fa irin so da kulawar da mahaifiyar ta taba shi,menene bata yi masa ba?ka tuna Ni da Mahaifiryar ta ta baro iyayen mu ta shigo musulunci don kar ta rabu dani,Ina ganin don nace Abar Auren nan ba matsala bane,ita kuma Asma'u na sa shi Auren ta ne don ganin K'ankantar Mariya baza ta iya bashi kulawa ba,Amman idan tana ganin Abinda Husnah takeyi shine zata koya,kuma nayi sha'awar Auren Husna ne saboda tarbiyyar ta da nutsuwar ta don bana fata ko burin ya Auro bare dama,ga kuma Amincin mu da mahaifiyar ta." Alhaji Abdulfattah da yace "Amman kinsan yana da hakki akan mu?" Da sauri tace "Eh..Amman yaza ma kuma dole yayi min biyayya tinda ni na haife shi" Ajiyar zuciya Alhaji Abdulfattah yayi yace "Allah ya kyauta" ya mik'e ya fice don jiyo kiran sallar ishaa cikin zuciyarsa yana mamakin irin Halin matar tasa na son tauyewa 'Dan na su Right d'insa da kuma Ak'idar ta na 'Dan ta bazai Auri bare ba,Kwafa yayi lokacin daya fice yace "Zanyi maganinki" ★★★★★★★★★★★★★★★★★ Washe gari tinda suka tashi da Asuba basu huta ba saka makon shirye shiryen tarbar Yaran Hajiya mama da suke tayi wanda zasu sauka yau daga Abroad bayan kammala karatun su wato Aliyu 'Dan ta da k'anin ta Mustapha wanda ya dawo gunta da zama duk da ya girmewa Aliyun ta,Aiki kawai sukeyi basu suka sami Kansu ba sai gefin la'asar lokacin da aka tafi d'auko su,part d'in su suka koma don sun Riga sun gama komai, Suna zuwa _Ameera_ta zube tana cewa "wash..Allah" Hararta Khadija tayi tace "Kefa Raguwa ce wllh" Kwanciya ta gyara tana cewa "Wallahi don baki san Aikin dana yi ba lokacin da naje gyaran d'aku nan su..harfa wankin toilet nayi duka fa," Cikin wasa Khadija tace "Shi ne me kuma?" Harara ta Ameeran tayi tace "Bansani ba"ta fad'a tana juyawa Khadija baya, Da sauri Khadija ta dawo kusa da ita ta dafata tace " ke fa baki san wasa ba wllh,Banda Abinki ma Ai k'ara koyo ne" Idon ta a rufe tace "Naji,kyaleni" ta janye hannun Khadija, Mayar da hannunta khadijan tayi tace "Ae bana so nikuma na kyale ki don nasan tunani zaki,nikuma bana son kina damuwa...ko tunanin malam zakiyi?.... _I'm busy today kuyi haquri da Wannan_