THE WIFE'S SECRET Bance ki karanta min littafi dole ba, wanda suka san me littafin ya ƙunsa sunsan amfaninsa, bazaku tsaya ku bibiyi labari ba sai ku fara tsegumi akai😂Ah to nidai na gaya muku Page 1-2 Cikin ƙwarewa yake sarrafa sitiyarin motar, fuskarsa na cike da tsananin ɓacin rai, tsaki yake ja lokaci zuwa lokaci, har ya iso katafaren gidansu dake Maitama, cikin garin Abuja, wani mahaukacin horn ya danna mai ƙarfi, yayinda mai gadi ya buɗe masa get cike da girmamawa yana a durƙushe har motar Ab ta wuce inda ake parking, a tsakiyar jerin gwanon motocin da aka yi parking ɗinsu wanda a ƙalla zasu kai biyar, tasa ce ta shida, cikin takun isa da izza ya fito, kyakkyawan matashi ne wanda a shekaru zai yi 36yrs a duniya, dogo ne fari sol kamar balarabe, yanada ƙirirar jiki mai kyau bazamu kirasa sirri ba, saboda damatsen hannayensa a murɗe suke, hatta ƙirjinsa ma a buɗe yake ma'ana yanada faffaɗan ƙirji, sanye yake da wani lallausan yadi mai ruwan ƙasa, ɗinkin rigar iya guwaiwarsa, yayinda wandon ya kasance bashi da wani faɗi ya matse shi ba sosai ba, hannunsa riƙe da key care da wayarsa ƙirar Apple, kyakkyawan hannunsa da ya kasance da gashi luf-luf yana ɗaure da agogo ƙirar Samsung Galaxy watch mai kyau, kai tsaye ya fara tafiya har ya isa ƙofar da zata sada shi da babban parlor, da sallama ya ƙarisa ciki tare da neman guri ya zauna, kasancewar babu kowa a parlorn bakajin ƙarar komai sai na Ac da TV, wata mata ce ta fito zuwa parlor, matar fara ce tass suna kama da Ab sosai kamar tasu ma ta ɓaci, sai dai tanada ƙiba, sannan a shekaru zatakai 60yrs, faɗaɗa fara'arta tayi yayin da take neman guri ta zauna, cike da nuna kulawa tace "my son yaushe ka shigo?" "Ɗazu.." ya bata amsa idanunsa na kan wayarsa, Wayarsa ce tayi ringing ya miƙe da sauri yana cewa "momy zan dawo anjima" Murmishi tayi masa tare da cewa "Allah ya dawo dakai lafiya" Bayan fitarsa ta girgiza kai, hakan kuma yana matuƙar bata sha'awa saboda kamun kai da miskilancinsa baya son wargi ko kaɗan, sai dai akwai wani babban lamari da yake damunta a game da ɗan nata, tun bayan da tayi masa maganar aure tare da yarinyar data zaɓa masa a can ƙauye bai sake bata fuskar da zata ƙara tunkararsa da wata magana ba, a halin yanzu iyayen yarinyar sunyi ta aiko mata da saƙo daga ƙauyen har sun gaji, cewa sukeyi su a ƙauye ƙarshen girman yarinya takai shekaru goma sha uku, idan ta gama girma kenan, idan ko har ta wuce sai ayi ta yi mata gori ana cewa babu mashin-shini kenan" Tagumi momy tayi, saboda ta kasa ɓullowa lamarin Abu-Basir, asalin sunansa kenan na gaskiya, abokansa kuma suna kiransa da A.b, da wannan tunanin ta miƙe zuwa kitchen domin ta duba aiyukan da Indo takeyi, lokacin da ta isa kitchen ɗin ta samu Indo ta gama komai kai abinci dinning kawai zatayi, lokacin ƙarfe 5:pm ne, Acan ɓangaren A.b yana fita kai tsaye guest house ɗinsa ya wuce, wanda ya siyesa a cikin sirri daga shi sai wata budurwarsa ne suka san dashi, dan ko mai gadi ma babu, yana parking motarsa itama tayi parking kasancewar ya wangale get ɗin kuma anguwar babu yawaitar mutane, a tare suka fito ta wani zuba masa idanunta tayi masa murmishi, sai dai shi gogan ba kasafai yake dariya ko yaƙe haƙora ba, kai tsaye ya wuce bakin get ya kulle tare da yin gaba ba tare da yace mata komai ba, biyosa tayi a baya tana tafe tana taunar cingam ƙas-ƙas har ta iso door ɗin da ya buɗe ya shiga, kullewa tayi tare da zama a ɗaya daga cikin kyawawan kujerun, parlorn babba ne, yayinda ya kasance a cike da kayan alatu, komai yana shirye tsaf gunin birgewa, yana zaune shima a saman kujera 2sitter ba tare da yace da ita komai ba, tasowa tayi ta zauna kusa dashi cikin wata iriyar Muryar da take yi masa yayinda suke tare tace "A.b yau lafiya na kasa gane maka, ina tunanin yau 5days kenan da naga fuskarka ta mugun sauyawa" tai maganar tana shafo kwantaccen baƙin gashin daya kewaye fuskarsa ba irin mai yawa sosai ba, gashin ya daɗa ƙarawa fuskarsa key harda wani kwalliya akayi masa gurin aski ta kumatunsa, a hankali ya kai hannunsa ya rungumeta tare da cewa "Sara kin taɓa jin anyiwa namiji auren dole..?" Girgiza kai tayi kafin tace "Ab idan na fahimceka kana nufin aure za'ayi maka ba tare da kana son matar da za'a aura maka ba?" Gyaɗa mata kai yayi yana kai hannunsa cikin rigarta. Sara Christian ce, bata gaban iyayenta a taƙaice ma ta kama wani gida ne ita da ƙawarta suna biyan haya duk shekara, Kasancewar kayan dake a jikinta English wear ne, riga iya cibiya sai gajeren skirt mai bazar iya cinyarta, ƙafafunwanta ta ɗora a saman nasa tare sake banƙare masa ƙirjin da kanta ta ɓalle bottoms na rigarta tana yi masa murmishi, already tasan aikinta, cikin sauri takai hannunta cikin wandonsa tare da zuge zip na wandonsa ta fito da penis ɗinsa, tare da sanya tatsuniya biyu tana zagayewa dashi cikin wani irin salo, idanunsa a lumshe yake murtsa kan nipple's ɗinta da hannayensa biyu, sosai take shafa penis ɗin nasa tana wani sauke numfashi, kafin takai bakinta gurin zagayen round ɗinnan ta dinga wasa da harshenta, wani zillo ya farayi yana sake rungumeta in Cold voice ɗinsa yace "Sara bazan iya jure wasannan na yau ba, gaskiya a matse nake muje bedroom na matsu inga na soka miki wannan abun nawa a cikin ramin Hq ɗinki i know komai is ready?" Ɗaga masa gira tayi tare da kamo hannunsa suka wuce ciki, ba wani tarkace bane a cikin bedroom ɗin iya gado sai drowa bata da faɗi mai murfi biyu, sai bedsite dake gefen gadon, Masha Allah komai yayi kyau, suna shiga suka zube a saman bed, A.b ya wani zuba mata narkakkun idanunsa tare da haɗe bakinsu guri ɗaya ya fara kissing cikin salonsa da yake birgeta, da kanta ta cire kayan jikinta, tuni ya rigata cirewa, sai jujjuya harshensa yakeyi a cikin bakinta, hannunta na kan penis ɗinsa tana mulmulawa tare da twins ɗinsa, "ashhh ahhh uhmmm, please gyara min, Sara ya fara zuba Sara Please na matsu" ya ke faɗa yana wani turo penis ɗin nasa da ta miƙe sosai kamar muciya, da sauri ya mirginata ya haye kanta ya fara caccakarta yana wani sauke numfashi, ita kanta sai ta rasa irin daɗin da yake dashi, gashi duk miskilancinsa idan sukazo yin sex kasa daurewa yake yi, sai ya gaya mata ainihin abinda yake cikin zuciyarsa, ita kuma cewa take "A.b na gyara maka, ka sake shigarwa da kyau inda zanji ta cika gurin, woohhh my AB i love you so much, shima yana cikin wani yanayi muryarsa a mace wacce take nuni da tsananin sha'awar da ke sake tashi masa yace "love You too Sara" yana faɗa yana sake pumping ɗinta sai wani sama da ƙasa takeyi yanayinda suka fara ambaliyar spam a bed ɗin, sai da sukayi style kusan kala uku, sukayi a kwance sukayi a tsaye sannan sukayi a zaune, kana ya wani sake tura penis ɗin da ƙarfi yana matse mata gefe da gefen ɗuwaiwakanta yayi, yana wani daɗa zunguɗa cikin jin daɗin yanayin da yake ciki, can anjima wayarsa ta fara ringing, sai da yaja tsaki "mtswww" kafin yakai hannunsa ba tare da ya sauka a kanta ba, ya ɗauko wayar da ya ajiye a saman bedsite, cikin sanyin murya ta fara magana, Dady ina gurin aski ne" daga can ɓangaren Dadyn yace "Abu-Basir idan anyi sallahar isha'i ina son ganinka" daga faɗar hakan Dady ya katse kiran, runtse idanunsa yayi tare da matsawa gefe, Sara tace "My AB nifa ban gaji ba" harara ya watsa mata gami da cewa "tunda abinci ne sai kiyita ci.." kai tsaye ya wuce toilet, bayan ya fito ya sanya kayan jikinsa tare da dawowa parlor ya zauna yana tura yatsun hannunsa a cikin sumar kansa, tambayar kansa yake yi wai me yasa su Dady da momy suke son sai sun aura masa waccar Young village girl ɗin, bayan babu abinda zai tsinta a tare da ita, gashi bata waye ba, a taƙaice ma shikam baya ra'ayin yin aure kwata-kwata a rayuwarsa, da wannan tunanin Sara ta fito tana sanye da kaya a jikinta har zata zauna ya miƙe yana cewa "sai munyi waya" "Toh kawai tace masa, suna isa compound na gidan kowa ya shiga motarsa ya wuce, hanyar gidansu. Sai da ya tsaya a masallaci yayi sallahar magriba da isha'i kana ya wuce gidansu, a parlor ya yada zango bayan ya isa, sai wani kumbure-kumbure yake, fuskarnan babu fara'a, Har Dady ya fito saboda yaji ƙarar buɗe ƙofa, "Abu-Basir ka shigo Masha Allah" dady ya faɗa yayinda ya samawa kansa guri a saman doguwar kujera ya zauna, kansa a ƙasa yake, bai ɗago ba bare ma ya kalli fuskar Dadyn sai ma kumshe eyes ɗinsa da yayi, a zuciyarsa har bayason dady yayi masa maganar data danganci aure" Momy ce ta fito itama ta nemi guri ta zauna kusa da Dady kafin tace "ya kuka yi dashi?" Dady yai gyaran murya ba tare da ya bata amsa ba, kafin yace "Abu-Basir, inason ka sani kai ba yaro bane, da zamu dinga zuba maka idanu muna kallon ka, ya kamata ace ka mallaki iyali koma Kanada ɗa ko guda ɗaya ne, ga magaifiyarka nan lokacin da aka haɗamu aure ni ban ma kaika shekaru ba, itako ina zuwa gurin ta tana guduwa, yanzu gashi muna zaune lafiya cikin rufin asirin Ubangiji, meye bamu mallaka ba, kuɗi mulki da duk wasu abubuwan more rayuwa, me ka nema ka rasa, gata kokuma dukiya?" Umarni nake baka ba shawararka nake nema ba ka gaggauta sassauto da zuciyarka akan maganar aure nan da muke son haɗaku, saboda munriga mun gama magana da iyayen yarinyar tunda dai yayan mahaifiyarka ne, kaga kuwa babu wata matsala tuwona maina kenan, kuma wlhi al'ummar ƙauyen sun shedi yarinyar babu ruwanta..." Tunda dady ya fara magana AB bai ce dashi komai ba, har yakai ƙarshen maganar tasa, dama ya tsammaci hakan daga gareshi, parlon yayi tsitt, har bayan wasu mintuna kafin yace "Dady gaskiya kuyimin haƙuri wlhi bana son wannan yarinyar ina ma zan kaita, a taƙaice ma ban shirya aure yanzu ba" Tunda ya fara magana idanun Momy yake kansa, har yakai ƙarshen maganar, kafin Dady yace wani abu tuni ta rigashi rai a ɓace tace "Son har kakai munzalin da mahaifinka zai yanke hukunci a kanka ka nuna bijirewarka, idan bakayi aure yanzu ba sai yaushe?" Ran dady ma ya ɓaci yace "aure babu fashi ko kana so ko baka so billahillazi sai anyi aure nan so kakeyi mahaifin yarinyar yaga kamar mun wulaƙantashi kenan? Kama daina wani tunanin bazakayi aure yanzu ba, saboda a end of this month za'ayi komai har biki, already na gama yi maka ginin gidanka, sannan one week zakuyi a Nigeria ki tafi Dubai hutawa kai da amaryar taka" Tunda Dady ya fara magana AB yake haɗiyar wani ƙululun baƙinciki, a ganinsa iyayensa sun kasa fahimtarsa...! Page 3-4 Miƙewa yayi tare da sanya hannayensa biyu a cikin aljihun wandonsa, kai tsaye yai hanyar fita, lokacin da yakai bakin ƙofa, Momy tace "ga abinci can a dinning, "kai tsaye yace naci abinci.." ya fice, sashensa da ke nan cikin gidan ya wuce, ya buɗe ƙofar parlorn tare da ƙarasawa ya zauna saman kujera kamar wani mara lafiya, sai yake jin Kalaman su Dady da momy kamar a mafarki, Ya daɗe zaune a parlor yana karanta wasiƙar jaki, tunanin inda zai yi maganar auren nan karta tabbata ya dinga yi, daga ƙarshe dai ya kasa samarwa da kansa mafita, a daren yau duk wanda ya kirasa a waya bazai ɗaga ba saboda ɓacin ran da yake ciki, jikinsa a sanyaye ta wuce bedroom ɗinsa tare da buɗe fridge ya ɗauko kwalbar wine ya ɓalle murfin tare da fara tuttulawa cikinsa har sai da ya shanye duka, kafin ya ajiye kwalbar, zuwa wani ɗan lokaci wine ɗin ya fara yi masa aiki, da takalmi ya haye gado sai barci, tunda ya kwanta bai tashi ba, har gari yai haske, a taƙaice dai kiran momynsa ne ya tashesa, ya fara mutsike idanu tare da kallon fuskar wayar, a dishi-dishi yake ganin sunan momyn yana yawo a kan screen ɗin wayar, yana jin idanuwansa kamar an yane su da wani abu, zuwa yanzu da safennan Wine ɗin ya ɗan sake shi, ya ɗaga wayar idanunsa a lumshe, "hello momy" Daga can ɓangaren tace "my son ina fatan dai ka shirya zuwa gurin aiki?" Yamutsa fuska yayi, saboda shifa har ga Allah bai cika son zuwa aikin nan ba, "eh" kawai yace kana ya katse kiran, yana kwance yayi rigungine, ya shafo penis ɗinsa da ta wani miƙe zamɓal ji yayi yana buƙatar kasancewa da mace a halin yanzu, sai dai babu halin shigowa da macen, kasancewar duk iskancin da yakeyi baya yinsa a cikin gida, Da sauri ya faɗa Bathroom ya fara wanka, ya daɗe a cikin ruwan ɗumi cikin jin daɗin yanayin da yake ciki, bayan ya gama ya fito yai brush kana ya fesa mouth freshener sannan ya ɗauro towel ya dawo bedroom, yama manta da maganar wata sallah a rayuwarsa, Cikin sauri ya shafa lotion ɗinsa mai ƙamshi, bayan ya busar da gashin kansa, sannan ya fara ƙoƙarin neman kayan da zai saka, wani blue jeans da white t-shirt yasa, a gaban rigar anyi wasu kwalliya, gurin da agogonsa suke a jere yaje, ya ɗauki guda ɗaya ya maƙala kana ya gyara sumar kansa, ya feshe jikinsa da turare mai sanyin ƙamshi sannan ya ɗauko takalminsa cover shoe baƙi kana ya ɗauki wayarsa, ya fito parlor, fridge ɗin parlor ya buɗe wanda ya kasance a cike dasu drinks da yoghurt, Hollandia yoghurt ya ɗauka kana ya yiwa ƙofar key ya fice, ko takan part ɗin momyn bebi ba, kai tsaye mota ya shiga, tare da danna number Sara, ringing ɗaya ta ɗaga tare da cewa "good morning my man" ɗan yamutsa fuska yayi kafin yace "morning too" sai kuma ya katse kiran, ta sani sarai abinda yake nufi, dan baya taɓa kiranta sai da dalili, kai tsaye guest house ɗinsa ya wuce inda yai parking motar a waje, ya fita ya buɗe get ɗin kana ya shigar da motar ciki, har ya isa parlor bata shigo ba, a hankali yake kurɓar Hollandia yana lumshe idanun, har ya gama shanyewa bata iso ba, miƙewa tsaye yayi ya fara zagaye ɗakin, sai gata nan ta shigo da sauri, cikin rawar kanta tana shirin kai hannunta jikinsa, "don't touch me.." ya faɗa cikin kakkausar murya, fita bana son ganinki" ya sake magana ba tare da ya kalli inda take ba, Sassauta sautin muryarta tayi tare da cewa "haba my happiness kayi haƙuri mana, na tsaya wanka ne, hannunsa ya ɗaga tare da wanka mata mari har sau biyu, kafin ya ciro bandir na dubu ɗaya ya watsa mata zuciyarsa na a cike da baƙincikin ɓata masa lokaci da tayi, kuma ai ta sani sarai saboda ita yazo gurin, dalilin ma da yasa yai mugun yarda da ita, saboda duk macen da zai nema sai sunyi gwajin hiv, Sam ta kasa tafiya tana kuka ta wani zo da sauri ta rungumeshi, tudun penis ɗinsa da taji yana taɓo saitin hq ɗinta yasa ta wani lumshe idanu, koda ta rungumesa bai hanata ba, saboda yana bukatar kasancewa da ita, hannunta takai tare da shafo penis ɗin nasa, tace "haba babyna kana nufin in tafi in Barka cikin wannan halin, ga wannan king ɗin yana bukatar a shafa shi a tsotseshi, uhm Please calm down my man" tai maganar duk dan ta kwantar masa da hankali, yana daga tsayen yake ɗan turo penis ɗin nasa yana taɓa saitin hq ɗinta, daga ƙarshe dai ya dinga goga penis ɗin nasa kamar wanda ya sanya a cikin HQ ɗinta, zuwa yanzu tsayuwar ta gagara, breast ɗinta da suke shan gyara, suke a tsaye kyam ya kamo yana mulmulawa yana ɗan sauke numfashi, a hankali cikin wani irin salo yake mirza kan nipple's ɗin data da hannuwansa biyu,wani ƙamshi mai daɗi ne yake tashi a jikinta, shiyasa sam bata ƙyanƙyaminta, in Cold voice yace "an wanke Min Nan da kyau ko?" Yai maganar yana shafar HQ dinta, murmishi tayi masa gami da zame skirt da rigar jikinta, tace "fess ma kuwa" shi kansa yasan da hakan, domin tanada tsafta sosai, da sauri ya wangale mata HQ ɗinta tare da zura harshensa ciki yana wasa dashi, sai wani ihun daɗi takeyi tare da sake rungumeshi, taji Hausa sosai, cewa take "ahhh ashhh uhhhhm, please kaci gaba, tanayi tana zunkuɗa masa HQ ɗin, da sauri ya haye kanta, yana ƙarasa zame wandonsa, da already ya cire rigar, ita kanta idan taji penis ɗinsa cikin HQ ɗinta har wani farr da idanu take tsabar tsananin daɗin da takeji, cikin salonsa ya dinga sarrafa penis ɗin nasa cikin HQ dinta yana wani yin gefe, da gefe da shi, hannunsa yakai kan nonuwanta yana pumping yana mulmulesu, wata wani sauke numfashi tana ce masa akwai daɗi yaci gaba, gaskiya tana buƙatar yaci gaba" Yau ɗin ma kamar jiya, kiran waya ne ya katse masa romon da yake kwasa, bayan ya ɗaga Dady yace "Abu-Basir na iso Company tun ƙarfe 7:am, yanzu gashi lokaci har ƙarfe 10:am tayi baka shigo ba?, na kira momynka tace "baka nan masu gadi sun tabbatar mata da cewar ka fita?" Tunanin abinda zai ce mata yake yi, can dai yace "naje yin breakfast ne" Dady yace "breakfast kuma, bayan tun 7 o'clock mukam mukayi namu, ka cemin komai yaci gaba ka daina cin abincin gida kenan sai na waje?" Dady yayi masa maganar cikin gatse, "ga ninan zuwa" AB yace, yana janye Sara gefe, key ya miƙa mata kana yace "idan kin gama abinda zakiyi ki rufo min gida, Dady yana kirana, yai saurin shigewa toilet kana yai wankan tsarki ya fito, niko nace wankan da za'a mance da lokacin ibada? A gurguje ya shirya ya fice kai tsaye mota ya shiga, bai zarce ko ina ba sai Company tunda ya shigo ciki, yai parking ƴan mata da ma'aikatan suke gaishe sa, wani yayi musu alama da hannu wasu kuma ya gyaɗa kai, inda kasan mai ciwon baki, cikin takunsa na ƙasaita ya ƙarasa inda mahaifin nasa yake, akwai wasu mutane su biyar a ciki, kuma duk sa'annin Dadyn ne, ga dukkan alamu da akwai abinda suke tattaunawa akai, yace musu "good morning" bayan sun amsa ya nemi guri kusa da Dadyn ya zauna a wata kujera mai kyau, kana ya Ciro wayarsa yana daddanawa, bayan wasu lokuta Dady ya sallamesu suka wuce, ya zare farin gilashin dake manne a idanunsa kana yace "mai yasa baka wuce office ɗinka ba?" ɗan sunkuyar da kai yayi tare da cewa "Dady ai nayi tunanin kana kirana ne?" "Eh ina nemanka kuwa, saboda gobe insha Allah zamuje ƙauye nida yayuna guda biyu, ina fatan kana shirye-shirye saboda kar bikin yazo baka shirya komai ba" "Eh Dady" Yai maganar yana sunkuyar da kansa ƙasa, Dady yace "jeka Allah yayi maka albarka" Ya amsa da Amin sannan ya fice, kai tsaye ya wuce hadaɗɗen office ɗinsa, tare da zama yana tsaka da tunani aka fara nocking, "yes come in" ya faɗa idanunsa a lumshe, "Sadiq ne ya shigo, fuskarsa cike da fara'a, cikin zolaya yace "ango ansha ƙamshi" AB ya wani murtuke fuska tare da cewa "Sadiq ina ganin girman ka fa, wlhi zamu ɓata, haba ka barni inji da abinda ya dameni mana" Sadiq yace seriously Dady ya kirani musamman a waya yace min wai inzo gobe zamuje ƙauye, ashe inada rabon zuwan ƙauye?" AB yace shege tunda aljanna ne ai sai kayita shela wa jama'a su sani, kuma ka sani babu inda zani ko gobenne ma, ai bance musu ina sonta ba, sune suke neman ƙaƙaba min ita.." Sadiq yace "wlhi gata zasuyi maka, da ƴan matan garinnan da bazasu so Mutun saboda Allah ba sai dan kuɗinsa ai gara ka auri wacce bata ma san daɗin kuɗin ba, ta inda zaku gina soyayyarku cikin aminci" "AB ya saka masa tsawa tare da cewa "kai Sadiq na baka ita halak malak kaje ka aureta, ni bana sonta, me zanyi da ita, ka gayamin ai an haɗani da masifa, ƴar ƙauye da?" Sadiq ya girgiza kai tare da cewa "dan Allah karka ɓatawa su momy rai, nafi son ku rabu lafiya" shiru yayi masa ba tare da ya sake bi ta kansa ba. A ranar dai ba wani aikin kirki yayi ba, ƙarfe 4:pm ko sallama beyiwa Dady ba ya fice a Company ɗin, kai tsaye gida ya wuce, yana isa ya shiga parlorn momy, dan sai da ya karyo kwanar gidansu sannan ya fara jin yunwa, ba kuma zai koma da baya ba, a parlor ya samu momyn bayan yayi mata Barka da yamma ta amsa, yace "momy kin gama abinci ne?" "Eh tace masa tana yi masa murmishi, kitchen taje ta zubo masa da zoɓo mai sanyi ga daɗi da ƙamshi ta kawo masa, jollof ɗin shinkafa ne wanda taji kifi da carrot da latas da tumatur da Cucumber, cikin nutsuwa ya fara ci, itako tanayi masa kallon ya kusa zama ango sannan tana ganin auren yarinyar nan shine dai-dai saboda babbar damuwarta, ƴan matan da suke yawan shigowa gidanta nemansa, bayan kuɗin kawai suke bi ba komai ba, Shiyasa suka yanke shawarar haɗasa da yarinyar ƙauyen nan, sannu a hankali yake cin abincin har ya gama, ya buɗe murfin gorar ya tsiyaya zoɓon a cup ya fara sha, wani sanyin daɗi yaji, bai san lokacin da ya shanye duka ba, ya kishingiɗa a jikin kujerar, tunani iri-iri suna kwance a saman zuciyarsa, duk wata mafita da zai kamo sai ta suɓuce masa, gashi dai har tafiyar ta matso gobe zasu tafi ƙauye wanda bai isa yaja da maganar mahaifin nasa ba duk iya tantirancinsa, kiran sallahar magriba da akayi ne yasa shi miƙewa ya fita zuwa Masallaci, yayi mugun shagala da duniya, sai a lokacin yayi azhar da la'asar. Ya daɗe a masallacin a zaune, shi kansa besan Me ya zaunar dashi ba, can anjima dai da ya gama tunaninsa ya dawo gida, jiki babu ƙwari, koda ya shiga parlonsa bai tsaya a nan ba ya wuce bedroom, babbar damuwarsa kwanan da Dady yace zasu yi acan...! Page 5-6 Washe gari tun bayan da Dady ya dawo masallaci bai koma barci ba, yanata shirye-shiryen tafiyarsu ƙauye, momy ma tun asuba suke kitchen ita da Indo sunata hidimar girki, kasancewar zasu tafi da abinci a kula, ƙarfe 9:am Dady da momy sun shirya cikin shiga ta alfarma suna zauna a saman kujera mai zaman mutum biyu, dady ya ɗauki wayarsa ya danna number AB, bayan ya ɗaga yace "kai fa muke jira, ɗazu Sadiq ya kirani gashi nan zuwa wai ya kusa isowa" AB kam barcinsa yake kwasa hankali kwance, kiran Dady nema ya tashesa, a barci, Wayar AB na maƙale a kunnensa yace "Dady nifa barci ma nakeyi" Murmishin yaƙe Dady yayi kafin yace "ka gaggauta tashi ka shirya wlhi idan baka shirya nan da 9:30am ba, zan shigo har part ɗin naka in fito da kai" Dady na gama magana ya katse kiran, da sauri ya miƙe ya faɗa toilet yayi brush sannan yai wanka, ya fito yana ɗaure da towel, wani irin feeling yake ji sosai har cikin gaɓoɓin jikinsa, "kenan yau bazai gana da Sara ba zai tafi wani gari har ya kwana, gaskiya akwai matsala, idan har bai samu ya kwantar da wannan matsananciyar sha'awar da take addabarsa ba, da sauri ya sanya hannunsa ya riƙe penis ɗinsa yana wani lumshe idanu, tunowa da maganar Dady yasa shi shiryawa da sauri, bai cika mu'amala da manyan kaya ba, amma yau su yasa, shadda ce mai ruwan sararin samaniya sai sheƙi take, tasha aiki mai kyau marar hayaniya, agogonsa mai kyau da tsada ya ɗaura a tsintsiyar hannunsa, kana ya ɗauki hula itama yasa shigen aikin gaban rigarsa, sannan ya sanya cover shoe fari sol, sai Hankey ɗinsa shima fari yasa a cikin aljihu, sannan ya ɗauki ATM da duk wani abu da yasan zeyi masa amfani kana ya fice, Kai tsaye part ɗin momy ya wuce, a harabar gidan ya samu Dady da momy da Sadiq duka suna tsaye a gurin mota an loda kaya a boot ga dukkan alamu shi suke jira, Sadiq na ganinsa yace "mutumina kayi kyau fa.." AB ya watsa masa harara yana jifansa da wani irin kallo, babu wanda ya kula suma iyayen nasa basu kulasa ba, kasancewar momy yanzu ta koma ciki yabi bayanta da sauri, "momy yunwa nakeji" yai maganar a shogoɓe, "Akwai ragowar abinci barin zubo maka" momy ta bashi amsa tana shiga kitchen ta ɗibo masa shinkafa da miya da naman rago soyayye, acan compound Dady sai faɗa yakeyi, momy na jinsa tayi masa shiru dan yanzu AB ma ya fara cin abincin, Dole dai sai da ya gama sannan ya kora da moltina, kana ya fita, momy ma tabi bayansa bayan ta kulle ko ina, tayiwa Indo sallama sannan tace karta kashe waya ta barta a kunne, Allah ya kiyaye hanya Indo tayi musu dukkansu suka shiga mota, Sadiq da AB ne a backside momy da dady a gaba, Dady ne yake driving yayinda suke hurarsu jifa-jifa, duk inda Sadiq yaso yaja AB da hira abin yaƙi yiwuwa, saboda ya murtuke fuska kamar wanda aka aikowa da ranar mutuwarsa, Sunyi nisa sosai da Abuja, su momy suna ta ɗan hirarsu, shiko chart yakeyi da Sara suna ta maganganun banza, da shi da ita, Sunyi tafiya mai nisan gaske kana suka iso Kano, sannan suka ɗauki hanyar Malikawa dake ƙauyen Kano, ƙauyen fa ƙauye ne sosai, babu ginin siminti ko guda ɗaya, sannan titin nasu babu kwalta sai ƙasa, hakan yasa AB toshe hancinsa, yana wani yatsina fuska, har suka shigo cikin asalin ƙauyen, yara ƙanana suka hango wasu na tsalle wasu na ƴar gala-gala wani na carafke wasu kuma sunyi ƙungiya tare da ɗaurin ƙugu za'ayi dambe, haka dai suka dinga kallon yaran wani iri duk babu tsari a tare dasu saboda ƙauyanci ya ratsa jinin jikinsu, A ƙofar gidan Malam motar Dady yayi parking, ƙofar gidan akwai jaki sannan an tara kashin saniya a gefe, Irrrr haka ƴan matan ƙauyen da ƙananun yaran suka biyo motar sunata shafata, haka yaran sukeyi idan mota ta shigo kasancewar ba kasafai motar ma take shigo musu ƙauyen ba, Dady ne da momy suka fito suna yi musu murmishi, Dady kam sai ɗaga musu hannu yake yi, yayinda AB da Sadiq suka fito, shikam AB ya rufe fuskarsa da facemask blue, sannan yasa farin gilashi a idanunsa, nanfa ƴan matan ƙauyen wanda bazasu wuce shekaru 12-13yrs ba suka dinga kallon su, ɗaya daga cikin ƴan matan ne ta riƙe ƙugu tana ɗaure da wani ɗankwali a kwankwaso tace "kowa ya watse ƴan ƙauye kawai, ahe ma ƴan uwan babana ne, kun yarda da labarin da na baku ko? dama nace muku ƴan binni zasu zo, sannan harda mijin da zan aura hima zai zo" tai maganar tana yiwa yaran wani farrr da idanu, haka dai ta dinga korarsu tana ɗan matsawa gurin momy tana cewa "Hajiya hannu da zuwa, yauhe kuka taho?" Momy tace "kece habiba?" Yarinyar tace "eh nice, Hajiya Amma ku ƴan gayu ne ko?" AB dake biye da su momy shi da Sadiq sai wani girgiza kai yake yi, yana yamutsa fuska, Har suka kai ga shiga cikin gidan, Inna tana ganinsu ta washe haƙora tana yi musu lale marhabun, tayi musu masauki a ɗakinta da ya kasance babu ledar ƙasa sai daɓe wanda shima da ƙasar aka yishi, a taƙaice dai idan ka taka tsakar ɗakin duk ƙasa, ɗakin yanada girma harda gado mai rumfa da ranar ƙasa a gefe, cike da karrama wa ta ɗauko wasu sabbin kofunan silba a cikin kayan jerenta na tun tana amarya,taje ta wanke sannan tazo ta ɗibo musu ruwa mai sanyi a ranar ƙasa kana ta ajiyewa kowa a gabansa, Dambu take dafawa, wanda yaji albasa mai ganye da zogale, koda ta fita duba abincin, AB ya ture ruwan gefe yana Ciro wayarsa da take cikin aljihu ya gyara zamansa ya cigaba danna wayarsa, hira Dady suka farayi da momy yana cewa "idan kikaga mahaifin Malam Habu da ƙanin mahaifinmu suna kama sosai, sannan shi malam Habu babu inda bamu dashi akan ya dawo kusa damu ba, yaƙi, shiyasa muka ga ya dace mu daɗa jansa a jiki" Momy tace "kuma a haka suke jin daɗin rayuwa?" Dady yace "waɗannan da kike gani sai su fimu kwanciyar hankali da zumunci" can suka jiyo muryar habiba nata tsalle tana cewa "dambu ya sauka alhmdulilah dambu ya dahu wlhi zamu ci daɗi, Inna ki zuba min nawa a faranti, inda zan baje inci in ƙohi" Momy tayi murmishi gami da cewa "oh habiba Sarkin rigima" Shifa AB ya matsu su fita daga gidan, saboda wannan yarinyar gabaki ɗaya duk tabi ta cika masa kunne, yana tsaka da tunani ta shigo hannunta riƙe da kwano ɗan China mai murfi guda uku, ɗaya ta ajiye a gaban momy ɗaya a gaban dady ɗayan kuma a gabansu AB a cike yake dam sai zuba ƙamshi yake yi, ta kawo cokali da ƙuli-ƙuli, tana yi musu murmishi tace "wlhi kuci girkin Inna akwai daɗi" tayi maganar tana washe haƙora, AB ya zabga mata harara wacce tasa ta ficewa daga ɗakin da sauri, batace wa Inna komai ba, sai ma jan abincinta da tayi ta fara ci, Inna tace ta tashi ta kai musu ruwa, tashi tayi ta ɗibi ruwan ta jera a faranti sannan ta kai musu, idanunta suka sarƙe ana AB da ya ɗago ya sake harararta, murguɗa masa baki tayi tare da ficewa da gudu, su kansu basu san meye ya faru ta fice da gudu, Dady yace "bismillah muci abinci Wlhi mutanen ƙauye sun iya girki" momy tace "nifa yawuna har yana tsinkewa" Dady ya buɗe kwanon yana bismillah ya fara ci, haka momy, Sadiq yace "AB bismillah nifa zan fara ci" AB ya wani watsa masa mugun kallo kafin yace "akwai abinci a mota wannan ban taɓa cinsa ba, dan haka ba zanci ba, karya lalatamin ciki" yai maganar ba tare da jin tsoron komai ba, kakkaɓe jikinsa yayi ya fita, daga Dady har momy da Sadiq babu wanda ya tanka masa, har ya fice, a bakin ƙofa ya sameta a zaune tana suɗe hannu, tana ganinsa tayi wurgi da takalmin da taga yana ƙoƙarin sakawa, wani banzan kallo yayi mata wanda yasa ta tashi ta gudu tana cewa "duk naji abinda ka faɗa" ta murguɗa masa baki, waje ta fice da gudu, tana yi masa gwalo, sai da yasa takalmin Sadiq kana ya dauko ƙafar takalminsa guda ɗaya, sannan ya fita zuwa mota, yana fita ya sameta acan tana tsaye ta rungume motar, rai a ɓace yace "ke meye kikeyi a gurin motar nan?" Sai da ta murguɗa masa baki kafin tace "abinda kazo yi" ya zaro idanu a cikin zuciyarsa yana cewa "babu wanda ya isa ya gaya masa baƙar magana sai wannan ƙwailar yarinyar, amma zai yi maganinta, ya tureta gefe tare da buɗe murfin motar ya shiga backside ba tare da ya rufe ba, a plate ya zuba abincin ya ɗauko cokali, tana laɓe tana kallonsa, ta lallaɓo ta ƙwace plate ɗin abincin ta ruga da uban gudu, bata zame ko ina ba sai bayan gari, ta nemi guri ta zauna ta fara ɗurawa cikinta shinkafa da miya, gani take yi zai iya zuwa ya sameta yasa ta ɗauke naman ta tura a baki tana zare idanunu, Wani irin takaici da baƙinciki ne ya mamaye zuciyarsa, ji yake kamar ya kamota ya shaƙeta ko zai samu sassauci a zuciyarsa, Dole ya sake zuba wani abincin gashi wancan nama har biyar ya loda, a halin yanzu naman bai wuce biyu ba ragowar haka ya zuba yaci, dan sai da ya rufe motar gudun kar ta sake zuwar masa, amma ya ɗau alwashin idan ya kamata sai yayi mata duka saboda a irin wannan rashin kunyar nata ta cancanci hukunci, domin bata san koshi waye ba, Ya dade a mota bai koma ciki ba, har waya da Sara yayi, sannan sukayi video Call yace yana son ganinta haka babu komai a jikinta, hakan ko tayi video ɗin suka gama iskancinsu har yana wani lasar lips ɗinsa, sannan yace "gobe dai suna hanya, Hango su dady shida Sadiq yayi suna tahowa da wani Dattijo suka iso gurin motar, lokacin ya gama cin abincin, Dady ne ya Kwankwasa gilas ɗin motar, AB ya buɗe kana ya fito yana gaishe da malam Habu, cike da fara'a malam Habu ya amsa yana cewa "shine ɗan namu?" Dady yayi dariya yace "shine ka ganshi nan kwanan nan zai dinga zuwar muku koda wane lokaci" malam Habu yace Allah ya tabbatar mana da alkairi, bari muyi Sallah sai mu gabatar da abinda ya kawo mu," cewar dady, kai tsaye dukkansu suka wuce masallaci bayan an idar da Sallah sunyi adu'oi sannan suka fito zuwa gida, dama malam Habu ya sanarwa ƴan uwansu na ƙauye da na nan kusa duka suka iso gidan aka taru, Dady ya bada dukiyar aure, a take a gurin suka gabatar da komai da komai, harda sa ranar 1month duka aka saka, kowa sai sanyawa dady albarka suke tayi, suna cewa zai ƙarfafa zumunci sosai, Sadiq da AB a mota suka tsaya, sai yanzu ya sake tabbatar da gaskiyar maganar da Dady da momyn suke gaya masa, ace kamar shi namiji mai aji da Naira ya auri ƴar ƙauye wacce kanta ma bata sani ba bare tasan nasa, cije lips yayi da ƙarfi hawaye na fara wanke masa fuska...! Page 7-8 Da sauri Sadiq ya jijjigashi, cikin tsoro yace "AB meke damunka, kana nufin bazaka yiwa iyayenka biyayya ba kenan, Wala Allah wannan auren da suke son yi maka ya kasance abin alfahari a gareka?" AB na kuka yace "Sadiq bana sonta bana ƙaunarta wanda yake sonta ma zan iya tsanarsa" yai maganar idanunsa sunyi jajir damatsen hannunsa duk sun ƙara murɗewa, Innalillahi wa inna ilahir raji'un Sadiq ya dina ambata yana kallon AB da ido cikin ido, tabbas ya gano asalin tsanar yarinyar a tare dashi, amma babu inda zaiyi tunda su Dady sun gama komai, yo shi waye ma, yaron abokin Dady ne, babu ruwansa dazai tsunduma kansa cikin wannan cakwakiyar, Gara dai ya yita bawa AB baki har zuwa lokacin da zai sakko daga wannan tsattsauran ra'ayin nasa, Sun jima a mota har aka kira sallahar magriba suka fita Masallaci bayan an idar suka dawo, Momy ko tana ɗakin Inna sunata Shan hira, kasancewarta bata da duhun kai, Habiba ko tunda akayi sallahar isha'i ta wuce inda suke kwana da yaran maƙotansu, Dady yana tare da Malam Habu sunata hirar zumunci, Malam Habu yace "ni banga yaranka sun shigo bane, ai ya kamata suzo suci tuwo" Dady yace "ai kuwa inaga dai suna mota ne, amma bar in duba su" Dady ya sa takalmi ya fita zuwa inda motarsu take a pake, AB na ganinsa yai saurin buɗe murfin motar, yana kallon Dady, "ku fito kuzo kuci abinci sannan an samar muku ɗakin da zaku kwana" Dady yai maganar yana kallon Sadiq, cike da girmamawa Sadiq yace "Insha Allah dady gamu nan zuwa" Da ƙyar Sadiq ya dinga magiya akan AB ya fito sannan ya fito suka shiga cikin gidan, hannunsa na riƙe da nutrimlik, koda suka shiga, malam Habu ne ya rakasu ɗakin da zasu kwana, sannan ya nuna musu abincinsu anan ɗakin, Godiya Sadiq yayi masa suka shiga, a saman katifar yayi Sadiq ya zauna tare da cewa "AB bismillah" shima zama yayi, kwata-kwata ɗakin beyi masa ba, saboda duk ƙasa, ga shi windunan a buɗe, duk sauro sai kuka sukeyi, wani almajiri ne yayi bara AB ya ƙwala masa kira, yazo da sauri, Sadiq yace ya shigo, bayan ya shigo suka tambayesa nan ba'a siyar da maganin sauro?" Almajirin yace "taɓ babu hyago anan sai ka shiga can cikin kasuwa, Sadiq yace "to mun gode, sannan ya sashi ya yanki tuwon, almajirin yayi godiya sannan ya wuce, Haka dai suka kwana cikin rashin jin daɗin zaman ɗakin, AB tun cikin dare ya farka kwata-kwata barci ya ƙauracewa idanunsa, gani yake kamar mafarki wai aure za'ayi masa, shifa ya rasa dalilin da yasa koda wane lokaci yake yawan tuno wannan hukuncin nasu Dady, har aka kira sallahar Asbha idonsa biyu, a lokacin Sadiq ya tashi tare da ɗora idanunsa ana AB yace "kar dai kace min bakayi barci ba?" "Gashi kana gani.." AB ya bashi amsa a taƙaice, Malam Habu ne ya tsaya a bakin ƙofar ɗakin da suka kwana ya tashesu tare da cewa lokacin sallah yayi, Sadiq ne ya amsa AB kam ko uhm bece ba, suka fito tsakar gidan, a bakin ƙofar ɗakin suka samu butoci biyu duka an cika su da ruwa, AB yai hanyar banɗaki wanda yake sa ran nan ne, Habiba ce ta taho da uban gudu tana cewa "in ka higa Allah ya babbakani, ta shige da gudu" suna daga tsakar gidan sukaji ta sake kashi Ɓuuurrrr, AB ya toshe hanci yana tsaki, da gudu ta fito riƙe da buta a hannunta, tace "duk me higa ya higa, dama gudawa ce ta sakoni gaba, idan naci dambu haka nakeyi" tai maganar tana ƴar dariya, AB yace "waye ya tambayeki..?" Tana sosa ƙeya duk da duhun gari baiyi haske ba, kuma yana iya ganinta tace "naga kaima kamar kahinne ya matseka" Da gudu ya bita ta ruga, Sadiq kam tuni ya shiga ya kama ruwa, bayan ya fito yace AB ya shiga, yace "Allah ya kyauta kalan ya kwashi cuta, A aljihun wandonsa ya ciro facemask yasa kana ya shiga banɗakin, ya kama ruwa ta fito yayi alwalah suka wuce masallaci, Bayan an idar da Sallah sun fito suka gaisa da Dady da Malam Habu, su Dady gida suka dawo, AB da Sadiq kuwa mota suka shiga, suna ciki gari yayi haske, Da wur-wuri momy rai wanka ta shirya, saboda tana son ta leƙa gidansu, duk da cewar babu iyayenta duk sun rasu, kasancewar haɗin zumunci akayi musu ita da Dady kuma sai duka ƴan uwa ne, Dady ne ya kira Sadiq yana daga bakin kofar gidan kasancewar sun buɗe murfin motar, Sadiq ya fito da sauri, dady yace masa, "A firfito da kayan Boot ɗinnan" AB na ciki yana kallon Sadiq yanata fito da kayan fur yaƙi fita ya tayasa, bayan ya gama fitar da kayan ya dawo mota yana dukan AB, Sadiq yace "kai ba ƙaramin ɗan iska bane" Ko kallonsa AB beyi ba yaci gaba da kallon wayarsa da yake daddanawa, Momy ta fito ita da Habiba, momy tasha kwalliya cikin Atamfa hollond mai manyan zane coffee brown sai wasu flowers milk da akayi kwalliya da su, habiba kuma ta sanya doguwar rigar Atamfa tayi mata yawa sai tattarewa takeyi, tana sanye da koɗaɗen hijabi, duk ta gama taune gaban hijabin, wani buhu ne akan Habiban sunzo wucewa Sadiq ya taɓo AB yace "ga amaryar fa?" Kallo ɗaya AB yayi mata ya kawar da kansa bai ce komai ba har suka wuce, Duk inda Habiba taga dandazon yara sa'anninta cewa take "Hajiyan Binni ce tazo ya kuka ganta" tun momy na yi mata magana har ta gaji ta ƙyaleta, koda suka iso gidansu momy, mutanen gidan sunata murna, cikin sauri aka ɗora tukunya, suka fara shirin dafa mata rogo da dankali, aka shimfiɗa tabarma a tsakar gida, sunata hira abin gunin birgewa, momy bata da ƙyanƙyami duk da cewa asalinta ne ƙauye, shikam AB abin nasa har ya ɓaci, Bata tsammaci kiran Dady a waya ba, saboda ƙauyen basu da network, bayan an sauke rogo da dankali already ƙuli ƙuli ya kammala, aka miƙawa momy aka sawa Habiba, cikin sha'awar cimar momy take ci, tana santi tace "yaushe rabon da inci rogo, gara ma dankali muna soyawa, mutanen gidan suka fara zolayarta suna cewa "ku ƴan gayu ina zaku ganhi mu nan da kike gani itace doyar talaka, suka kwashe da dariya, a nan tsakar gidan aka baje kayan da momy ta kawo, suka rarraba, bag manya na omo da sabulun wanka mai ƙamshi da su Maggi da manyaɗa kwalba huɗu duk an zuzzubasu a goruna, da su biscuits da viju, wata tsohuwa dake zaune a gefe ta nuna viju milk tace "yauhe rabon da inhya wannan hekara shida kenan da kikazo kika kawo mana ahe munada rabo" Momy ta ɗauka ta miƙa mata, tsohuwar ta fara sha har tana lumshe idanu, ganin babu su viju milk ɗin sosai, yasa momy cewa "ke Habiba tashi kije mota kice Abu-Basir ya baki Viju milk da Hollandia" sam momy ta mance da kwaɓa irin ta Habiba, aiko ta tafi da gudu, ta bubbuga glass ɗin motar, Sadiq ya rage tsayin gilass ɗin AB ko ɗagowa beyi ba, tun kafin Sadiq yayi magana tace "wai inji Hajiyan Binni ka bani Bija da Hular, zaro ido yayi saboda shi a ganinsa kamar ta sauya yare ne, yace "ke lafiyarki ƙalau kuwa, kiyi magana mana?" AB da sai yanzu ya ɗago kai yace "ke kalli idona" Habiba tace "na kalla ruwa na gani ya taru" AB yace "dan ubanki ke maiyya ce?" Ta murguɗa masa baki tare da cewa"dama baka san abinda ke cikin ido ruwa bane?" Yinƙurowa yayi tare da miƙa hannu zai mareta ta kauce, tare da kallon Sadiq tace "Dan Allah kai mai mutunci ka miƙomin abin hyan, zaka ganhi a gora, sai yanzu Sadiq ya fahimci abinda take nufi, sannan ya miƙo mata su ta rungume tana yi masa godiya ta wuce. Tunda gari yai haske sosai Malam Habu da kansa ya kawo musu kunu da ƙosai da kofuna, Kasancewar Sadiq ne ya fito ya karɓa, yayi masa godiya sannan ya koma cikin mota, Dama dukkansu sunyi brush anan gurin motar da bottle water, Shikam har ga Allah kunun ya birgesa, ya tsiyaya iya inda zai iya sha, sannan ya ɗibi ƙosan da zafinsa, yanayi yana dangwala da yaji har ya gama sha, yace "AB in zuba maka ne" AB ya yamutsa fuska gami da cewa "nifa na matsu mubar wannan village ɗin saboda na fara ji a jikina malaria ta kamani gashi duk yanayin power na jikina duk ya sauya" Sadiq yace"ai yau naji Dady yace zamu koma gida" AB yace "alhmdulilah wlhi da naji daɗi sosai" Ƙarfe 10:am Dady yazo gurin mota, AB na ganinsa yahau murmishi a ganinsa yau zasu wuce, Fitowa sukayi shima kansa Sadiq ɗin ya matsu a koma gida, saboda babu network kwata-kwata a garin, gashi hawa social media ya zame musu kamar ibada, duk sai suke jinsu babu wani daɗi, Dady yace musu, kuzo kuyi wanka sai mu wuce" AB yace "gaskiya Dady ni ba zanyi wanka ba idan muka koma nayi" Dadyn beyi ta kansa ba ya koma ciki, Daga AB har Sadiq babu wanda yai wanka, suna cikin motar sukaji anata loda kaya a cikin boot, lokacin da momy ta dawo Habiba ta ɗauko wani buhu a kanta, suka wuce gidansu Inna, sai da momy ta nunawa Inna kayan, su daddawa da garin ɗanwake da niƙaƙen garin gero wanda yaji kayan ƙamshi, da barkono, sannan aka wuce dashi mota akasa a Boot, Ƙarfe 11:am Dady sukayi sallama dasu Malam Habu, Habiba nata kuka zata bisu, Dady yace "soon zaki zo zama na har abada, aiko ta dinga cashewa da rawa, AB yaja dogon tsaki mtswww, motarsu ta ɗau hanya, mutanen ƙauyen sun fara kewar momy da dady sosai saboda sunada fuskar jama'a, Sunyi nisa sosai da kauyen network ya dawo wayoyinsu, tuni AB yayiwa Sarah Massage akan ta shirya yau zai shigo Abuja, bazai iya kwana ba har sai ya ɗanɗani HQ dinta mai masifar daɗi" Tuni ta fara shiri, sannan ta sanarwa da ƙawarta Happiness cewar tana ganin bazata kwana a gida ba, dan haka idan ta jita shiru ta rufe gidan, Tun kafin ya iso taje gidan kasancewar Akwai key a hannunta, tana buɗewa ta shigar da motarta, sannan ta haye bed ɗinsa ta kwanta, bacinta tayi hani'an harda munshari, bayan ta farka ta shiga toilet ta sake yin wanka tayi brush saboda ta taho da kayan chanji, ta sauya kaya zuwa wata yaloluwar vest da wando shiba gajere ba shi ba pant ba, gashi taci bleaching duk yayi mata wani tambari -tambari, ga wani uban gashin doki data sanya tayi kamar tinkiya, Sai da yamma motar su Dady ta shigo garin Abuja, Sadiq ne ma yayi driving ɗinsu, bayan sun iso cikin gidan, dukkansu suka fito ma'aikatan gidan sunata yi musu sannu da dawowa cikin farin ciki, Sadiq kam gida ya wuce momy tayi masa Allah huta gajiya tare da ce masa tana nan aikowa da maminsa garin ɗanwake mai daɗi irinna ƙauye, murmishi yayi yana ficewa a gidan, AB kan sashensa ya wuce, ma'aikatan gidanne suka dinga shigar da kayayyakin parlor, acan part ɗin AB toilet ya shiga yayi brush sannan ya tara ruwa yai wanka, bayan ya gama ya fito yana tsane jikinsa, cikinsa ya shafa yaji wata iriyar yunwa na ƙwaƙularsa, cikin sauri ya buɗe drowa ya ɗauko riga t-shirt mai kyau Black, sannan ya ɗauko blue jeans wanda anyi masa ado da wasu ƙarafuna, ya ɗauko p-cap da agogon hannu da sunansa masu tsada, sai da ya shafe jikinsa da mai sannan ya sanya kayan ya ɗauko takalminsa cover shoe ya fito hannunsa riƙe da waya, a compound suka haɗu da Dady, shima yayi wanka ya sauya kaya, cikin bashi umarni yace "muje zaka rakani anguwa...! Ana wata ga wata, dady dai da alamu zai kwafsawa AB..! Page 9-10 Bai ce da dady komai ba, sai ma bin Dady gurin da motocin suke a pake yayi, Dady ya nuna masa motar da zasu shiga, ya buɗe mazaunin driver sannan ya shige, Dady ya shiga ɗayan ɓangaren AB yaja motar ba tare da yasan inda zasu je ba, sunyi nisa Dady ma bai ce dashi komai ba, ga wayarsa sai vibrating takeyi Amma yaƙi ɗagawa, Dady yace "Abu-Basir ana kiranka a waya, "kai tsaye yace wa Dady Alarm ne, Dady ya jinjina kai ba tare da ya ƙara bi ta kansa ba, suna hanya aka kira sallahar isha'i, Dady baya wasa da Sallah dan haka sai da suka tsaya sukayi Sallah sannan suka wuce, sun ɗanyi nisa Dady yace "kayan furniture's ɗinku ne ya iso daga Dubai" Kasan nafi amana da kayansu nacan, inason muje ka gani wane kakeso" Dady yai maganar yana gyara zaman farin gilashin dake manne a idanunsa, "To" Kawai AB yace, a taƙaice, Dady ya gaya masa inda zasu, suna isowa Dady yace "Alhmdulilah sai ka fito mu shiga ko?" Shifa ji yakeyi har cikin zuciyarsa Dady ya gama ƙuresa, yo ina ruwansa da wani kayan gado, meye ma haɗinsa dasu?, Yai maganar yana zuba hannayensa cikin aljihu, a haka dai suka ƙarasa ciki, Dady zuciyarsa fal farinciki, yayinda AB ya kasance cikin baƙinciki, kai tsaye suka ƙarisa ciki, bayan Dady ya kira Alhajin a waya, aka buɗe musu get, a wani katafaren ɗaki aka saukesu, idan kaga kayan furniture's dake ciki iri-iri sai ka ɗauka na lu'ulu'u ne, tsabar kyau da sheƙi da sukeyi, duk da dare ne, amma hasken glob ya haske ko ina, Bayan sun gaisa da Dady, AB ma ya gaishe sa, sannan Dady yace "AB ya zaɓi wanda yayi masa, damuwarsa bai wuce yaga sun koma gida ba, kawai ya nuna wani haɗaɗe, wanda shi kansa Alhjin sai da yace "AB ya iya zaɓe" A take a gurin Dady yayi masa transfer na ƙuɗin kayan, sannan yayi wa alhajin sallama, tunda suka shiga mota, AB yayi tunanin gida zasu zarce, kawai yaga Dady yace "zasuje ta'aziyya" wani irin baƙinciki yaji ya tokare masa maƙoshi, wanda sai yanzu Dady ya lura da yanayin fuskar AB ɗin, bayan sunyi ta'aziyyar suka dawo gida, Dady yace "ya shigo suci abinci" AB kamar ya tsala ihu, Momy na ganinsa tace "an zaɓo mai kyau ko?" Dady yace "sosai ma" Momy tace abinci yana dinning ko a kawo muku nan?" Dady ne yake bata amsa shiko AB kamar kurma, can dinning ɗin sukaje sukaci abincin bayan sun gama lokacin ƙarfe 10:pm AB yayi musu sallama ya fice, Bayan fitarsa Dady ya dawo parlor inda Momy take zaune, momy ta ɗan gyara zamanta kafin tace "Dady nifa akwai abinda yake ɗaure min kai" Dady yace "kamar name fa?" Sai da momy taja dogon numfashi kafin tace "na gano rashin son aurennan a fuskar Abu-Basir, sai yanzu na fara tunanin anya bazamu yi dana sani daga baya ba?" Dady yayi murmishi kafin yace "hmm wato kin bani dariya, sai dai babu lokacin yinta, abinda nake so ki sani, ƴan matan yanzu ba samarin suke so ba, dukiyarsu suke so, dan haka, muka yanke shawarar nema masa auren Habiba, babu ruwanta, dan bata ma san tarin dukiya da sauransu ba, ai Habiba mace ce, ina tunanin bazata wani sha wahala dashi ba" Momy ta jinjina, tare da cewa "Allah ya dai-daita tsakaninsu" Dady ya amsa da cewa Amin, Tunda ya fito part ɗinsa ya wuce, again kiran Sarah na sake shigowa, rai a ɓace ya ɗaga wayar, kafin tayi magana yace "wai ke wace irin wawuya ce da zaki damu mutane da kira sai kace..." Cikin rage sautin muryarta tace "tun tuni nake jiranka a guest house ɗinka amma na jika shiru" Tsaki yaja mtswww tare da katse kiran, yana jinsa kamar ya kurma ihu, a halin yanzu ji yake ya tsani Sarah, kamar inda ya saba idan damuwa tayi masa yawa, wine ɗin da yake sha ne yake kawar masa da damuwa, yanzun ma bedroom ɗinsa ya wuce, ya buɗe fridge ya ɗauki kwalba ɗaya ya tuttulawa cikinsa, yana riƙe da kwalbar barci ya ɗaukesa, Acan ɓangaren Sarah, tunda ta jisa shiru bai zo ba, ta gama sadaƙarwa bazai zo ɗinba, dole taja motarta ta koma gida. A yau Saturday aka kammala komai da komai na gidan AB, tun daga bakin get idan ka doso anguwar sai ka rantse iya shi kaɗai ne gida mafi kyawu a yankin, duk da dai babu yawaitar gine-gine, anguwar ta kasance shiru, babu hayaniya, Komai dake cikin gidan ba a Nigeria aka siyeshi ba, hatta bedsheet da su labulaye, Dady shine kiɗansa yayi rawarsa, Biki saura sati biyu. AB ne zaune a saman kujera a parlonsa dake nan gidansu momy, Yanzu ne ma yake jin daɗin tafiyar da Dady yace zasu yi zuwa honeymoon aiko wannan babbar dama ya samu da zai ci karensa babu babbaka, AB ya sheƙe da dariya tare da, a fili yace "sai yau na samowa kaina mafita, ya ɗauki wayarsa ya danna number Sarah, niko nace babu zuciya, ta ɗaga jikinta na rawa, yace mata su haɗu a guest house ɗinsa, tun kafin ya isa har ta rigashi, har yanzu bai koma aiki Company ba, haka ma Dady bai matsa masa akan zuwa Company ɗin ba, Sanye yake da riga mai ado mai gajeren hannu GUCCI, haka ma wandon gajere ne ya ɗan rufe masa guwaiwar ƙafarsa, ya fito compound yana wani irin taku, driver da masu gadi da masu bawa flowers ruwa suka dinga gaishe sa, amma ɗaga musu hannu kawai yayi, da eyepiece a kunnensa, ya shiga mota ya fice a gidan, tunda ya fara nisa, yake ta mammatse ƙafafunsa, wani irin feeling yake ji, Allah-Allah yake yi ya iso gidan saboda ya haɗu da Sarah, tun kafin ya iso ya kirata akan ta buɗe masa get, lokacin da ya iso anguwar ta riga da ta buɗe masa get ɗin ya shigo da motarsa, kai tsaye parking yayi a parking space, cikin sauri ya fito yaje ya rufe get ɗin sannan ya shige ciki, tun daga baƙin ƙofa ya fara kunce igiyar wandonsa sannan ya ƙarisa ciki, tanajin shigowarsa taje da gudu ta rungumesa, juyar da ita yayi baya, yana danna mata penis ɗinsa a mazaunanta, ce masa take "muje ka zauna" AB idanunsa sun ƙanƙance in Cold voice yace "bana da buƙata" ya kamo hannunta duka biyu, tare da turawa a cikin wandonsa, ita kanta tasan mai yake nufi, a saman capet suka zube, cikin wani irin salo ta fito da penis ɗin nasa tana shafawa itama idanunta a lumshe, ta haɗo da twins ɗinsa, hannunsa ya tura cikin rigarta yana mulmula mata nonuwa kamar zai ɓalle kan nipple's ɗin, sai numfarfashi take sauke wa, yayinda ya ɗagota ya zauna a saman kujera ya ɗorata a samansa tana fuskantarsa, tunda ya saka penis ɗinsa a HQ ɗinta ya wani sauke numfashi mai cike da farin ciki, sosai ya dinga pumping ɗinta yana sake matseta a jikinsa, daga ƙarshe ya miƙar da ita tsaye yaci gaba da tura penis ɗinsa cikin HQ ɗin, suna cikin wannan yanayin wayarsa tayi ringing, kasancewar ya ajiyeta a saman kujera, ko kallon inda wayar take beyi ba, duk da yana jin ƙarar kira na shigowa, Sai can...da ya matsar da ita, ya wuce toilet, wanka yayi kana ya fito parlor, Anan ya saka kayansa tare da duba wanda ya kirashi, Number Sadiq ya gani, ya wani juyar da kansa gefe a fili yace "lafiya?" Zama yayi a one sitter kafin ya kira Number Sadiq, ringing ɗaya ya ɗauka tare da cewa "abokina ina ka shiga?" AB yace "kaga kiran me kake yimin, har ga Allah yanzu haushinka nakeji, tunda ka shiga fanin su Momy" Sadiq yai murmishi tare da cewa "wato AB bazaka gane gata akayi maka ba, sai nan gaba, har ni sai ka yiwa godiya" "Mtsw ina jinka.." AB ya faɗa a taƙaice, "Dama invitation card ne suka zama ready ina son zuwa gidanku sai muje mu rarrabawa abokai" AB ya zaro idanu tare da cewa "sai kaje kai kaɗai ai, billahillazi babu inda zani karma ka sake kirana akan wannan maganar" AB ya katse kiran. Sarah ce ta fito daga wanka tana ɗaure da towel ta ƙaraso gurinsa, cikin yauƙi ta wani zauna kusa dashi, a halin yanzu ransa a ɓace yake, sarai tasan halinsa yana iya yi mata wulaƙanci, kafin ta miƙe ya tureta gami da watsa mata kuɗaɗe ya fice, sosai take mamakin halin miskilanci da jiji dakai irin na, AB, to mai yasa ta kasa rabuwa dashi, tana zaune take wannan tunanin, wata zuciyar tace mata "Karki manta shine komai naki keda ƙawarki, akwasa da sakin bakin aljihu sai dai matsalar idan baka jure ba bazaka iya zama dashi ba, Yana fita ya buɗe get kana ya shiga mota yabar gidan, a restaurant ya tsaya, yayi takeaway kana ya dawo gida, Ƙarfe 7:pm ya isa part ɗinsa, tunowa yayi da beyi sallahar azhar da la'asar da magriba ba, ga kuma isha'i ta ƙarato, yasa abincin da ya siyo a gaba yana zaune saman kujera ya zuba tagumi, babbar damuwarsa ta ina zai fara jero waɗannan sallolin? hankali a tashe yace "i know daga yau zan fara ramawa da bibbiyu, daga ƙarshe dai isha'i yayi a nan ɗakinsa sannan ya fara cin abincin hankali kwance, bayan ya gama ya ɗauko fanta juice ya kora sannan ya kunna TV, har yanzu Sadiq ne yake kiransa yaƙi ɗagawa sai tsaki yake ja, sai ga kiran Dady nan ya shigo, kamar wanda ya tashi daga barci ya amsa, Dady yace "lafiya Sadiq ya kiraka bakayi picking ba?" Ya wani yamutse fuska tare da cewa "Dady barci ne ya ɗaukeni" Kai tsaye Dady yace "karfe 9:15pm fa?" AB yai shiru.. Dady yace "dama akan maganar ɗinkunan ku ne, nace yayi maka magana, ka zaɓi irin kayan da kake so" "To" kawai AB yace Dady ya katse kiran, Again sai ga kiran Sadiq, irin Muryar da yayiwa Dady haka yayiwa Sadiq ɗin, Sadiq bai kawo komai a ransa ba yace "ya mutumina gobe da zamuje zaɓar kaya" AB yace "karka damu Allah ya kaimu" Sosai Sadiq yaji daɗin amsar da AB ya basa. Ƙauye Gida-gida Habiba take shiga tana gaya musu aurenta ya kusa garin ƴan gayun za'a kaita Idan taga mai awara taci ta gudu, idan an zo gidansu tace ranar ɗaurin aurenta zata biya kafin su wuce garin ƴan gayu, Tafiya take tana ƴar waƙarta Inna ta aiketa siyo manja, tazo wucewa taga mai siyarda rake yana shan raken yana cewa "a siyi rake mai zaƙi da garɗi da zuma" Habiba taje ta tsaya gurinsa, "ke meye" Mai raken ya tambayeta, Sai da ta murguɗa masa baki kafin tace "bahin rake zaka bani" Mai rake yace "akan wane dalili?" Habiba tace "dalilin na kusa zama amarya kuma binni za'a kaini gidan ƴan gayu wlhi" Tai maganar tana yi masa farrr da idanu, Mai rake yace "ah baka ki rantse?.." Talatu tai tsalle tace "yasin kuwa" Mai rake yace "aiko zanje ɗaurin aure, nasan dai za'a dafa hinkafar ƴan gayu" Suka kwashe da dariya ita da mai rake, ta ɗauki sanda ɗaya, tana tafiya tace "ka dinga ƙirga kwanakin" cikin ɗaga murya mai rake yace "saura kwana nawa?" Tana zabga sauri tace bari in tambayo Inna zan dawo in gaya maka.." Ina mai baku haƙuri wlhi bani da lafiya ne shiyasa kika jini shiru Page 11-12 Tunda Habiba ta shige gida bata fito ba, saboda taje da murnarta tace "Inna yaushe ne ɗaurin auren nawa?" Inna ta zabga mata mari tare da cewa "ban sani ba dan ubanki" tabar gurin tana kuka, Inna tace "ina aikan da nayi miki?" Zaro idanu tayi kana ta fara inda inda, saboda ita kanta bata san kuɗin ya faɗi ba sai yanzu da Inna ta tambayeta, tunowa tayi da tsayuwarta gurin mai rake da gudun da tayi, ta miƙe tace "Inna zanje in dubo" Inna ta gwaɓe bakin tare da cewa "a ina zaki ga kuɗi, bayan hanya ce ta mutane, ba mutum ɗaya ba..?" Kafin Inna ta ƙarasa magana ta fice da gudu.. Abuja Wani irin sheƙewa da dariya sara tayi, tana rungume a jikin Sadiq, suna kwance a saman bed ita kuma ta kwanta a jikinsa, tsirara suke babu komai a jikinsu, yayinda hannunsa yake kan breast ɗinta yana shafasu, "My Sarah, inason ki ɓoye min wannan sirrin, karki taɓa nunarwa da AB munsan juna, amma yanzu ina so ki gayamin, da ni da AB waye yafi iya Romance?" Da sauri ta kamo penis ɗinsa tare da fara shafawa a hankali tanayi tana ɗan mammatsawa, kafin tace "gaskiya My man wannan abun naka yafi na kowa daɗi, any time idan muka kasance tare sai inji kamar karmu rabu, gashi kai baka yimin tsawa" tayi maganar tana kai bakinta kan penis ɗin nasa tana tsotsa a zafafe, ɗago ɗuwaiwakansa sama yake, yana wani irin nishi, cikin sauri ya tura yatsansa cikin HQ dinta ya fara wasa dashi ta inda yasan zai zaburar da ita, aiko ta fara ƙoƙarin janye bakinta daga saman sandar tasa, cewa take "ahhh my man please ka saka min tanayi tana ƙamƙameshi, wani irin nishaɗi yakeji, saboda dukkansu suna buƙatar junansu, da sauri ya janyota suna daga zaune a saman bed ɗin ya dai daita penis ɗin nasa a gurin HQ dinta, Sai da ya fara gogawa yana wasa dashi, ai da sauri ta cafke ta tura tana sauke numfashi sama-sama, zama ya gagaresu, sai da aka kai ga kwanciya, aiko sun mori juna, wayarta ce tayi ringing, ta ɗan miƙa hannu ta ɗauko wayar, muryarta a sanyaye tace "hello, Please gani a guest house ɗina kizo yanzu" Zaro idanu tayi tare da dukan Sadiq da yake ta kaiwa da komowa, ta dafe ƙirji kafin tace "okay barci nakeyi, amma yanzu na tafi am coming" tun kafin ya katse kiran ta katse, Sadiq ya buɗe ido yace "meke faruwa ne?" Tana ƙoƙarin matsar dashi a kanta, tace "AB nefa yake kirana" Sadiq ya sake ƙamƙameta kana yace "nifa yanzu wannan abun yake yimin ɗaɗi i swear bazan tashi yanzu ba" aiko ya cigaba da caccakarta yana sake sabon nishi, itakam a halin yanzu ta daina taimaka masa da aikin komai, saboda hankalinta a tashe yake, bazata iya rabuwa da AB ba, saboda yafi Sadiq sakin hannu, duk da shima Sadiq ɗin yana sakar mata dai-dai gwargwado, sai dai shi AB a rana ya kashe mata 500k ba damuwarsa bane, shiko Sadiq idan ta samu 50k ko 70k ta auna arziƙi, dukkansu biyun bata son rabuwa dasu saboda sunayi mata amfani sosai, Shiko Sadiq har yanzu bai daina haƙarta ba, taso tureshi amma abin ya gagara, tasan halin AB da muguwar zuciya, yana iya wulaƙantata akan ɓata masa lokaci da tayi, Sarah idanunta sun sauya tace "Please my man idan naje na dawo komai zanyi maka wanda yafi na yanzu" Sai sannan ya mirgina, ta tashi da gudu ta shige toilet ɗin ɗakin nasa, cikin sauri ta gyara jikinta ta fito, ta mayar da kayan da ta cire tunda basuyi komai ba, ko sallama batayi masa ba ta fice a gidan nasa a guje da motarta, kamar zata tashi sama, gudu take yi sosai tana cewa "Allah yasa AB bai yi fushi ya koma gida ba" ko da ta iso bakin get ɗin, murmishi tayi saboda ganin get ɗin a wangale, ta kutsa hancin motarta ciki, bayan tayi parking ta fito ta rufe get ɗin sannan ta ƙarisa ciki, baya parlor ta wuce bedroom ɗinsa, yana kwance yayi wani sheme-sheme a saman bed ya ware ƙafafu gashi daga shi sai pants hannunsa na saman penis ɗinsa ya riƙeta gam, a hankali takai hannunta zata ƙwace ya ware idanunsa, tare da ɗorasu ana Sarah, cikin kakkausar murya yace "get out.." Dafe kirji tayi tare da cewa "nice fa yanzu na shigo" Ya tashi zaune yace "ke ɗin fa, ko gidan na ubanki ne?" Ta girgiza kai idanunta sun ciko da hawaye, tai saurin kawar da kanta tare da cewa "Please kayi haƙuri" wata uwar harara ya watsa mata gami da miƙewa yayo kanta da gudu ta fice, be bari ta ɗauki motarta ba, Lokaci ɗaya jijigoyin hannayensa suka wani murɗe ƙirjinsa ya buɗe, kana ganinsa kasan yana cikin yanayi na ɓacin rai, tunda take bata taɓa kawo tunanin rabuwa da Sadiq ba sai yau, gudu take tana cewa na shiga uku, idan har AB ya juya min baya, tabbas dole in ɗauki hukunci da hannuna, bazan jure rashin AB ba, amma zan iya jure rashin Sadiq, duk da ni na jawowa kaina duk wannan abin da yake faruwa" ta maganar tana cin uban gudu, har yanzu gani take ya biyota ne, gashin dokin data ɗora a saman gashin kanta har ya faɗi a hanya bata sani ba, sai da ta kawo bakin babban titi kafin ta nemi gurin hutawa, taji kanta fayau, ta shafa taji wayam babu komai, zato idanu tayi tare da riƙe baki a fili tace wannan gashin da na siyeshi 50k shine yabar kaina?" Gashi na mance da hand bag ɗina da wayata, tunani ta farayi Allah yasa kar Sadiq ya kirata a samu wata lukutar masifar, ta daɗe a gurin a zaune tana mayar da numfashi, gashi daga inda take zuwa gidansa akwai tafiya sosai, bakin titi ta nufa ta fara tare mota, cikin sa'a wani mai mota ya tsaya, ta shiga bayan ta gaya masa anguwar da zai kaita, bayan ta isa gida, ta ce zata karɓo kuɗi, tun daga bakin get na gidan take nocking da ƙarfi, happiness ta fito cikin wata matsiyaciyar shiga tace "Aunty Sarah meke faruwa.. bata bawa happiness amsa ba tai saurin cewa "bani 1k" happiness ta Ciro a aljihun wandonta ta miƙa mata, Sarah taba driver, suka shige ciki, tun da suka shiga Sarah take kuka, ta kasa magana, tunanin makomarta kawai take yi, sannan gashi wayarta na can... A saman kujera 3sitter suka zube, idanun Sarah yayi jajir tace "Happy na shiga uku, ta bata labarin abinda ya faru" Happiness ta zaro idanu tare da cewa "karki damu kin san AB akwai fahimta kuma soon zai nemoki, kawai kiyi forgotten ɗinsa ni na gaya miki zakiji kira" Sarah dake gursheƙen kuka har yanzu tace "hamm Happy ke mahaukaciya ce, babbar damuwata kar Sadiq abokinsa ya kira, idan AB ya ɗaga wayar mai kike tunanin zai faru, tana faman kuka sai ga kiran Sadiq a wayar Happy, bayan happy ta miƙawa Sarah waya, kafin tai magana Sadiq yace "ina jiranki please a matse nake, kuma kinsan ke kikayimin alƙawari, bata kawo komai a ranta ba, ta sauya ado ta gyara ƙwaƙuyayyen kanta, sannan ta saka wasu matsatstsun kaya ta ɗauki wata jakar da babu komai a cikinta sai kayan kwalliya ta karɓi kuɗi a gurin Happy, da yake tana bata ajiyar kuɗin haya, sannan ta fice, Kai tsaye gidansa na sirri ta nufa, already get na wangale, tunda ta shiga sai taji zuciyarta fess tunda dai, A parlor ta samesa a baje, niko na ware idanu nace wannan yafi AB iya iskanci, tana shigowa kafin tayi wata magana tuni ya rabata da kayan jikinta, jikinsa har wani rawa yakeyi, tsabar tsananin sha'awar dake addabarsa, da sauri ya riƙe hannunta suka wuce bedroom ɗinsa, tana shirin kwanciya yace "a tsaye zamuyi, yana maganar yana sauke numfarfashi, Tana daga tsayen ya buɗe ƙafafunta tare da ɗan goga mata penis ɗin a HQ ɗinta, ta inda yake mugun birgeta kenan, yafi AB iya wasanni shi kuma AB, ya fishi daɗewa a sex, haka dai ya dinga goga mata har sai da ya tabbatar da ta shige, kafin ya danna penis ɗin cikin HQ ɗinta, "wahhh,...iishhhh" Tace tana wani lumshe idanu, niko nace shegiya kin mance da case ɗinki da AB Ya daɗe yana zungurarta, da ta dawo haiyyacinta tai saurin matsawa tana cewa "Sadiq ya kukayi da AB?", yana sake sanya hannayensa biyu yana ƙoƙarin riƙe Kwankwasonta, tai saurin matsawa, kai tsaye Sadiq yace "na kira wayarki, sai naji Muryar namiji, kawai na katse" Sarah ta zaro idanu, kamar mahaukaciya taje tai wanka sannan ta fito tasa kaya, tace "bani wani abu a gurinka na mance da Hand bag ɗina a can" miƙa hannunsa yayi ya duba wandonsa, ba wasu kuɗaɗe masu yawa bane a ciki, ya ciro 10k ya miƙa mata, a wulaƙance ta karɓa ta fice ko sallama batayi masa ba, tana tafe tana cewa, dole mu gyaro komai da AB, nayi alƙawarin zan jure duk wani rashin mutuncin da zeyi min, ace Sadiq ya yi sex dani yake miƙa min 10k mtswww, har tayi nisa da gidan Sadiq ɗin tana tafe tana surfawa kanta masifa, Shiko Sadiq har yanzu bai tabbatar da cewar AB ya gane numbersa ko bai gane ba?, saboda ba kowa yake kira da number ba, bajewa yayi a saman kujera tare da ci gaba da shafa penis ɗin nasa yana wani lumshe idanu, A duniya Allah ya zuba masa son Sarah a rayuwarsa, Dalilin haɗuwarta da Sadiq... Wata rana Sadiq yana ɗakin AB suna hira, zai kai 2yrs saboda AB baiyi rayuwa a Nigeria ba, yanzu ne yake yi, AB yana kallo a wayarsa, yana murmishi Sadiq ya ɗan leƙa yaga India Film yake kallo, Sadiq yace "AB mu gani.." Babu musu ya miƙa masa wayar, ya fita zuwa part ɗin momy, hakan ya bawa Sadiq damar duba contact ɗinsa, number farko da idanunsa suka sauka akai yaga an rubuta my Sarah, da sauri ya ciro wayarsa ya copy number sannan yai saurin komawa gurin kallon, yana ta dariya, saboda ya wuce kallon sosai, AB ne ya shigo hannunsa riƙe da plate biyu na abinci, da spoon akai, kasancewar an rufe duka abincin, shinkafa da miya ne ko wanne da cinyar kaza soyayya akai, ya ajiyewa AB a saman table yana cewa "Abokina kaci abinci" Sadiq ya miƙawa AB wayar, kana yace "wlhi kamar kasan yunwa nakeji, Sadiq ya dinga zura abinci baji ba gani har sai da yayi rabin plate, ya ɗauki naman ya cinye kana ya tara ƙashin a ɗayan plate ɗin sannan ya tashi a isa fridge ɗin parlor wanda iya drinks ne a ciki, ya ɗauko coca cola ya shanye ya ajiye robar, yana cewa "abokina Allah ya barmu tare, wlhi kaf duniya bani da abokin da ya wuce kai" AB na murmishi yace "ni ɗin fa? kafi kowa sanin bani da wani aboki a Nigeria idan ba kai ba, kaf abokaina suna US, daga nan dai suka yi hirar duniya, anayin sallahar azhar Sadiq yayiwa AB sallama sannan ya wuce gida, AB yace "Allah sarki abokina wlhi ina ƙaunarka har cikin zuciyata, ina fatan babu wani abu da zai shiga tsakani mu sai mituwa...! Page 13-14 Sadiq na komawa anguwarsu, ya tsaya yai salolinsa sannan wuce gida, Kai tsaye part ɗinsa ya wuce, ya nemi guri ya zauna, kasancewar ɗakin nasa guda ɗaya ne, da gado da kujeru da kayan kallo, ƙoƙarin fara kiran Sarah yake yi, yayi ta gwadawa bai sameta ba, sai can cikin dare, bayan sun gaisa yake ce mata shi abokin AB ne, yana sonta, Sarah tace "anya idan nayi haka banci amanar AB ba?" Sadiq ya gama kasheta da daɗin baki, a wannan haɗuwar tasu yace ta tura masa da account number, bayan ta tura sunyi sallama yayi mata transfer ɗin 150k ya kirata yace tasha ruwa dashi, dama Sarah maiyyar kuɗi ce, nan da nan suka ɗinke da Sadiq, sun daɗe suna tare AB bai sani ba, har tafiyarsu ƙauye duk Sadiq suna tare da Sarah, kawai kallon AB ɗin sukeyi. ***** Acan gidan guest house na AB, lokacin da Sadiq ya kira wayar Sarah AB ya haddace number Sadiq, hankali a tashe yake kallon number, bayan kuma ya ɗaga ya tabbatar da zahiri Sadiq ɗinne ba wani ba, sosai hankalinsa ya tashi, tunda yake a duniya bai taɓa jin tsanar wani ɗan adam ba, idan ka cire auren dole da ake son yi masa, sai kuma Sadiq da yake jin kamar ya shaƙesa, amma yayiwa zuciyarsa alƙawarin bazai taɓa nunar masa da cewar ya gano munafurtarsa da yake yi ba, Da wannan tunanin ya kwanta a bed, tare da ɗaukar kwalbar wine a fridge ya ɓalle murfin sannan ya fara tuttulawa cikinsa, anan saman bed ɗin yayi barci, barci da shi kansa bai san lokacin da yayishi ba, Dady ya kira wayarsa har ya gaji, gata a gefensa tana ta ringing Amma bai ɗaga ba, bayan Dadyn ya dawo gida yake tambayar momy ina Abu-Basir ya shiga?, Itama bata sani ba, tace masa, saboda tunda akayi maganar aurennan ba kasafai yake shiga part ɗinta ba, Dady ya nemi guri ya zauna a saman kujera 2sitter kusa da momy yace "duk inda ya shiga Allah yasa yana cikin ƙoshin lafiya" Momy ta amsa da "Amin" Sun daɗe a zaune suna jimamin rashin ɗaukar wayar AB, daga ƙarshe dai dole suka haƙura. Washe gari Acan ɓangaren AB har gari ya waye bai farka ba, har sai wajen ƙarfe 9:am, dalilin farkawar nasa ma, rana ne take kashe masa idanu, da sauri ya tashi zaune yana mutsike idanunsa, sannan ya kalli agogon dake manne jikin bango, kana ya shiga toilet, sai da yayi brush yayi wanka, sannan ya shafa mai ya sanya kaya saboda akwai kayansa a gidan, sai dai basu da yawa, sannan yai Sallah, tofa yau an samu arziƙin yin Sallah, Bayan ya idar yana zaune a saman prayer mat wacce sai ayi sati ba'ai sallah a kanta ba, sai yanzu abubuwan jiya suka dinga dawo masa sabbi fil, ga AB da matsiyacin kishi sai kace matarsa, aiko har yanzu bai huce ba, sannan yana ta son ko da sun haɗu da Sadiq ya jure tafarfasar da zuciyarsa zatayi. Har cikin dare su momy sun kasa barci, saboda tare suka je ɗakin AB ɗin suka duba baya nan, babban abinda ya ɗagawa Dady hankali bai wuce ganin kwalbar giya da yayi har guda goma a ƙarƙashin gadon AB, hakan ya daɗa tsoratar dasu, momy sai kuka take, tana cewa "a iya sanina da Abu-Basir bayan shan komai amma meye ya kawo kwalaban giya cikin ɗakinsa?" Hannunta dady ya riƙe suka wuce sashin su, a parlor sukayi tsuru-tsuru, a ranar dai Sai barci ɓarawo, Har gari ya waye nomy bata daina kuka ba, washe gari tun bayan da sukayi sallaha, momy ta koma ɗakin AB, fridge ɗinsa na parlor ta buɗe tana su drinks ne a ciki, ta wuce bedroom ɗinsa ta buɗe fridge ɗin, ja da baya tayi, sakamakon ganin kwalaban giya iri iri, harda wasu a cikin leda kamar ta madara, kai iri-iri, wanda kuɗinsu kawai ya isheka ka ragewa kanka zafi, Ta fara fito dasu dukkansu, taje toilet ɗinsa tana wani baho, ta ɗauko ta zuba su a ciki, ɗakyar ta iya ɗauka, sai sauke numfarfashi take yi, kamar wacce tayi gudu, bata ajiye a parlor ba, har sai da ta isa wani ɗaki wanda babu komai a cikinsa, ta ajiye tayiwa ƙofar key sannan ta dawo bedroom ɗinta tana sauke numfashi, kawai ta sake fashewa da kuka, dama Dady ya ɗan fita, yana shigowa tana jin motsinsa ta isa gurinsa da gudu, tana kamo hannunsa, bai san me take nufi ba, kai tsaye ta shigar dashi ɗakin da ta kulle, buɗe wa tayi, idanunta na fitar da hawaye tace "kalla ka gani, sakaiyyar da Abu-Basir zeyi mana kenan?" Dady ya rungume momy tare da cewa "ko wane bawa da tasa irin ƙaddarar, Allah ya gani, mun bashi ilimi da gata wanda ba kowane uba bane yake nunawa ɗansa ko ince ba kowane iyaye bane suke bawa yaransu irin shi, ya kamo hannunta suka wuce bedroom ɗinsa, ya dinga rarrashinta yana yi mata nasiha, sannan yace "koda ya shigo karki sake ki nunar masa da ke kika ɗauka, ki barmin komai a hannuna Insha Allah zan yi maganin komai. Sai 11:an ya kama hanyar komawa gida, yau haushin kowa ma yake ji, kai tsaye part ɗinsa ya wuce, dama momy tasa a jiye mata motsinsa, mai gadi ne ya kira momy a waya yake gaya mata Abu-Basir ya shigo" Godiya tayi masa kana ta katse kiran. ƘAUYE Yau biki ya rage saura sati ɗaya, kasancewarsu mutanen ƙauye ba wani gyaran jiki da wasu abubuwa akayi mata ba, iya kacin tattabara da wani magani nasu na gargajiya shikenen, Habiba dai har yanzu rawar kan na nan, Habiba baƙa ce, ɓakinta mai kyau zamu iya kiranta da Black beauty, gata da dogon hanci, bakinta ɗan ƙarami yayinda idajuwanta suka kasance madai-daita, Tunda taji Inna da Malam Habu suna hirar bikinta saura mako ɗaya, ta dinga yiwa ƙawayenta da yaran anguwarsu alƙawari, tace musu kowa sai yaje binni, aikuwa suka dinga murna, ƴan uwa da abokan arziki sun fara taruwa, ana ta kawo gudunmawa daga danginsu na can ƙyauen dake gabansu, tun safe Inna ta zuba mata kayanta a bako, saboda zataje ƙauyen kakannninta tayi musu sallama, aiko Habiba sai murna take, kasancewar ba a cika samun mashin anan ƙauyen basu ba, yasa Malam Habu ya goyata a kan keke da buhun kayanta a hannu ta rungumeshi, suna tafe tana damunsa da surutu, tsayawa da keken yayi tare da juyowa yana kallonta yace "Habiba wato duk faɗan ki dinga kintsuwa da nake yi miki bakyaji ko?" Habiba ta kwashe da dariya kafin tace "Baba ni babbar damuwata idan nayi aure na gama abincin ƴan gayu wa zai dinga kawo muku kai da Inna?" Girgiza kai Malam Habu yayi, kawai yaci gaba da tafiya tana ci gaba da tsuba masa surutu iri-iri, Suna isowa ƙauyen ta diro akan keke, ta ruga idan da zasu je da gudu, ta ɗora buhun kayan a kanta, ta samu mutane a tsakar gidan, shiyasa ta tsaya tana ce musu Hannunku" su kuma suna ce mata amarya ansha ƙamshi, sai dariya take tana cewa "sai ma kun ga garin da za'a kaini yasin aljanna ta farko ce" Suka hangame baki suna kallonta, malam Habu ya shigo tare da sallama, suka amsa masa, yana haɗa idanu da Habiba ya zabga mata harara Tuni ta shige ɗakin mahaifiyar Malam Habu da gudu, tana shiga ta haye saman gadonta mai rumfa, Kaka dake zaune a ƙasa tana gyara kabewa tace "Habiba yaushe kika shigo?" Kafin ta bawa Kaka amsa Malam Habu ya shigo aiko tayi tsit da bakinta, tare da juyawa kamar mai barci, Malam Habu ya gaishe da Mahaifiyarsa cike da girmamawa, suka ɗan taɓa hirar ɗa da uwa, har take ce masa ya shirye-shiryen bikin?" Yace mata alhmdulilah tazo yi muku kwana biyar sai ta dawo gida" Kaka tace "babu laifi ai an gode naji daɗi sosai, Malam Habu yace daga nan sai taje gidan saƙo dangin mamanta suma ta gaishe su" Kaka tace "Insha Allah duk zata je" Malam Habu ya miƙa mata ɗaurin Suga da sabulun wanka wanda ya Ciro a aljihunsa, sannan ya ce mata zai wuce, kaka tace masa ya ɗibi kabewa ya tafi dashi a fara rage hanya, malam Habu yace "ai akwai acan gidan nasu koba zai ɗiba babu yawa zai ɗauka" guda uku ya ɗiba a buhu manya-manya sannan yai mata sallama ya wuce. Habiba na jin fitarsa ta duro daga gadon, cikin rawar kai take cewa kaka "wlhi kaka gidan da za'a kaini gidan ƴan gayu ne.." kaka tace "ahe kin dangwalo mana arziƙi ƴar nan?" Habiba tace "amma zakije ko?" Kaka tace "ko saboda wannan albishir ɗin da kikayimin ai ya zama dole inje, ƙafata, ƙafarki, Habiba ta washe haƙora tana ce wa "kaka kawai kiyimin zaman ɗaki tunda kinga babu wanda na sani, kaka nifa ko mijin nawa banma sani ba" Kaka ta riƙe baki kana tace "ai zaki sanhi, Habiba ta dinga zuba mata surutu, can anjima da misalin sha biyu, yaran gidan suka fita dibar ruwa a tuƙa-tuƙa, Habiba na zuwa ta ture bokitin wata yarinya tasa nata a layi, nanfa rikici ya kaure yarinyar da bata wuce sa'arta ba, ta shaƙo wuyan rigarta, Habiba ta wanka mata mari tare da cewa "hegiya tsinanniya, akwai wata rana da nazo gidan kaka nazo wucewa ta hanya naga babanki yana shan taba" nan fa yaran sukayi chaaaa akan Habiba, kowa sai dukanta yake, da ta zage ta dinga kai musu duka da naushi da yaƙushi har ta ƙwaci kanta, dukkansu sai wani uban sauke numfashi sukeyi, a taƙaice dai ruwan bokiti ɗaya ta ɗiba ta koma gida bata ƙara fitowa ba, Kaka na ganinta da wuyan riga a yage, tace "oh Habiba duk inda kika shiga sai anyi faɗa dake?, nidai bansan halin wanda kika gado ba" Habiba na ƙoƙarin cire riga ta ɗauki zanin kaka dake rataye a jikin ƙofa tace "akwai wanda nai gado sama dake, kowa ya ganki ai yasan halinmu ɗaya" Kaka ta girgiza kai tana cewa "Allah ya sauwaƙe wlhi" Da ɗaurin ƙirji ta fito tsakar gidan nasu, babu kowa duk sun ɗora tukwanen abinci sun shige ɗaki, ƙananun tukunya ta fara leƙawa, a hankali take saka bakin zaninta tana buɗewa, tasa ludayi ta jujjuya, cikin sa'a ta samu nama zuƙu-Zuƙu a cikin tukunyar, ta dinga lodasu a zaninta suna ƙonata, befi guda uku ta bari ba, ta mayar da Murfin ta rufe, bata tunkari ɗakin kaka ba, kai tsaye banɗaki ta shiga, ta nemi guri akan dutsen da ake zama idan za'ayi wanda ta buɗe naman sai turiri yake yi, wajen guda takwas ta kwaso, ta dinga ci da zafi-zafi duk wanda zo shiga sai tace "umm...ummm" Taimakonta ɗaya banɗakin yana lungu, bayan ta gama ta fito sai zare idanun take, da sauri ta shige ɗakin kaka tana mayar da numfashi, kaka tace "lafiya Habiba, tace "kahi nakeyi, kinsan bana rabuwa da gudawa, Kaka tace Allah ya sauwaƙe, ta miƙo mata wata ledar magani, Habiba ta karɓa ta duba tace "ai ararraɓi ne, yasin bazan hyaba" tana maganar tana turo baki, Kaka tace "au hikenan Kahinne bai iheki ba" Can a tsakar gida suna daga ɗaki sukaji kururuwa, ana cewa an sace nama...! Page 15-16 Kaka tai maza ta fito tsakar gidan domin ta jajanta musu, aiko taga matan gidan da yaran duk sun yi cirko-cirko ana jimami, matar da take girkin ta wuce kai tsaye ɗakin kaka, a gado ta samu Habiba tana ta tsalle, ta janyota ta sauko ƙasa, murya a hankali tace "Habiba ki faɗamin tsakaninki da Allah wa kika gani ya satar min nama, Habiba na sanki akwai riƙon alƙawari, Nanfa mutanen gidan suka dawo ƙofar ɗakin Kaka suka tsaya, kai tsaye ba tare da jin tsoro ba, Habiba tace "ba mijinki bane na ganhi ya zuba su a baƙar leda ya fice da gudu... mancewa nayi ai banzo na gaya miki ba" Matar tace "haba hiyasa ahe nayi aikan duniyar nan amma bawan Allah yaƙi zuwa ashe nama ya ɗiba, wlhi Innata ce ta kawomin badan haka ba, ai sai in hekara banci koda ƙahi ba" Matan gida suka hau salati suna tafa hannu, Tunda tasan abinda tayi, tai saurin zuwa ta sauya kaya sannan, sai da ta bari mutanen gidan sun shiga Sallah sannan ta ɗauki buhun kayanta a kai tace "kaka gidan saƙo zani, tunda nazo babu abinda kika bani, Alkur'an bayan iya zama da yunwa ba, niba dutse ba" Kaka tace "haba Habiba ina jira matan gidan su gama ai zasu zubo miki" Habiba ta gallawa kaka harara tare da cewa "aikuwa bari in zauna sai sun bayar sannan zanci, ai hikenan kinga ni na tafi" Ta fito tsakar gida, tace "jama'a sai anjima bazan iya zama a gidan kaka ba, yunwa zata kaheni" Tai maganar tana ƙarawa gaba, Tsakaninsu da gidan saƙo idan a tafiyar titi ne yakai ɗari uku, haka ta dinga tafiya tana ambulawa ƙafafunta ƙasa, gonakin kan hanya kuwa sunci ubansu, gonar farko ta yalo ta shiga, ta tsinki guda goma, ta zuba a buhun kayanta, taci gaba da tafiya, can ta hango gonar gwaiba, gashi babu hanyar wucewa duk anyi shuke-shuke a gurin, da gudu ta tattake shukokin ta shiga, kai tsaye ta haye bishiyar tare da ajiye buhun kayanta a ƙasa, da sauri-da sauri ta dinga jefo da gwaibar, ta tsinki yakai ashirin gashi gwaibar irin manya-manya ne, tana shirin saukowa, sukayi ido biyu da 🐍, zaro idanu tayi saboda a duniya ta tsani snake da lizard bata ƙaunarsu ko kaɗan, ihu take iya ƙarfinta gashi ya kusa zuwa gurin ƙafafuwanta, yanke shawarar yin shahada, aiko ta faɗo ƙasa Timmm ta buga ɗuwawu akan dutse, da sauri ta tattara gwaibar a hijabinta, ganin snake ɗin yana saukowa yasa ta arce da gudu, mai gonar da yazo yanzu ya hangota cikin ɗaga murya yake cewa "ku kamo min ita, dan Allah karku bari ta bar gurinnan" Haba 🤣 Habiba ta dinga gudu da buhun kayanta akai tana gudu tana riƙe da gwaiba a gaban hijabi, har ta wuce gidan da zataje sosai, sai lokacin ta tsaya a gindin bishiyar kanya tana fara mayar da numfashi, gashi duk gurin babu gidaje duk gonaki ne, bayan ta gama mayar da numfashi ta ɗaga kanta sama ta kalli bishiyar kanya, a fili tace "wannan dai dahen Allah ce, banga wani hege da zai ce tasa bace" Ta ajiye kayan ta juye gwaibar a buhun, ta haye bishiyar kanya, ta dinga tsinko jajaye tana tarasu a ƙasa, har ta gama ta sauko babu wanda ya wuce a gurin, ta kwashe ta ɗibi na sha ta zuba ragowar a cikin buhun sannan ta ɗora kanta, taci gaba da tafiya, ga wata uwar yunwa dake addabarta, haka dai ta dawo da baya har ta iso gidan saƙo, cikin ɗaga murya tai sallama da buhun kayanta akai, ilahirin mutanen gidan suka amsa, wanda a ƙalla zasu kai su ashirin, suna tsakar gida, "ina wuninku dukkanku dan bazan iya gaisheku ɗaya-bayan ɗaya ba" Tai maganar tana wucewa ciki ɗakin Goggo, girgiza kai sukayi suna mamakin har yanzu ita bata girma, sannan suka fara tsegumi, ɗaya daga cikinsu tace "gashi Allah ya haɗata da miji shugaban ƙasa ai kuwa ta warke, ɗayar tace "aiko beyi sa'ar mata ba, saboda wannan ba matar a aura ta nutsu yanzu bace" Suka dinga surutansu, itakam ta wuce abinta. Goggo na jin muryarta ta washe haƙora tana murmishi, Goggo makauniya ce, ta tsufa sosai, bata iya ganin komai, sai dai tana iya zuwa banɗaki idan ta dafa bango, Habiba ta gaisheta ta amsa, Goggo tace "ina innarta da babanta?" Habiba tace "suna nan lafiya, goggo, tace "akwai Makani (Gwabza)da aka kawo min ɗazu ko ɗauka kici" Da sauri ta fara dube-dube, aiko ta ganshi ba wani mai yawa bane, aiko ta fara ci, zuciyarta na gaya mata, wancan kwanon da ta gani a rufe, taje ta buɗeshi, aiko ta matsa da sauri tare da zuwa gurin kwanon ta buɗe Murfin a hankali, Goggo tace "har kin cinye ne Habiba naji motsin Murfin kwano" Habiba na shaƙewa tace "Goggo inaci ina rufe wa ne, kinsan haka aka koya mana a islamiya" Goggo tace "to to haka akayi" Goggo bata sami ba, Habiba ta ɗibi nama har guda biyar, a cikin kwanon, yana cikin kakide ya daskare, kasancewar ta ajiye shi ne tun na Babbar sallah, ta dawo da ja da ɗuwawu ta koma gefe taci gaba da cin makanin, bayan ta gama ci ta samu leda a tsakar ɗakin ta kulle naman, Goggo na tambayar me ta kawo mata?, Habiba tace Kanya da yalo da gwaiba, tana maganar tana gyatsina mata baki saboda haushin ta haɗata da gwaza gata da Nama a kwano, Goggo tace "Habu ɗinne yayi nomarsu?" Habiba da bata son doguwar tambaya tace "shafa kiji" Goggo tace "mezan shafa?" Habiba tace "yalo da gwaibar mana, kin wani damu mutane mtswww" Goggo dai ta karɓa ta fara ci harda cewa akwai zaƙi, Habiba ta ƙara mata, kowane ɗaya ta bata tace itama babu yawa ta samo, Acan gidan Kaka, zuwa dare mijin wacce aka satarwa nama ya shigo, tun a tsakar gida ta fara balbaleshi da masifa, yace "tsaya kiji, na rantse da tsarkin mulkin Allah ban shigo gidan nan ba, ina can gurin jana'izar yaron liman DA Allah yayi masa rasuwa" Ya ƙara da cewa "uwani yanzu baki ji kunya ba, da kika ɗora min sharrin sata?" Sai kuma ta hau susar kai, Mutanen gidan sukayi caa suna cewa "wlhi karki yarda, alamomi sun nuna Habiba jikar kaka ce ta sace naman cikin miya" tunda kaka taji haka, tai saurin fitowa da uban gudu har tana shirin faɗuwa, tace "haba ku kuwa, yarinyar da bataji ba, bata gani ba, kuce ita tayi sata, nidai a jinina ban haifi munafiki ba, sai dai idan kune kuka haifi munafukai, Mai gidan yace "kedai kaka bakyason gaskiya, a zamanin yanzu wa yake hedar ɗansa, tunda ke kin hedeta ai hikenan" Dukkansu suka koma ɗaki suka barta a gurin a tsaye, Fashewa da kuka tayi tana share hawaye tace "yanzu dan Allah in banda ƙin jini wazai yiwa ɗan wani sharri, nidai nasan Habiba bata ɗaukar abinda ba nata ba, haba dan Allah, amma sai Allah ya saka mata" Acan gidan Saƙo, bayan sun gama cin gwaiba da yalo da kanya, ta tura ɗaurin naman a ɗankwali, kasancewar babba ne, ta ɗauki buta ta yi hanyar banɗaki da gudu, tana cewa "gudawa ce ta matseni duk na hanya ya matsa billahillazi zan saki a wando kuma mutum shi zai wanke" babu wanda ya kulata har ta shige banɗakin, ta ajiye butar a gefe, ta nemi guri ta zauna, tana jiyo warin kashi tana cin nama, itakam babu ruwanta, a hankali take yagowa tana kaiwa baki, wata yarinya wacce bata wuce shekaru goma sha ɗaya ba, ta shigo banɗakin da sauri, da buta a hannunta, sukayi ido biyu da Habiba zata jefa nama a baki, cikin sauri ta tura ledar a kanta, sannan ta fito da gudu, ai yarinyar na ganinta ta ruga da gudu, matan gidan suna tambayarsu mai ya faru ina sai gudu sukeyi, sunƙi tsayawa, a wata gona yarinyar ta faɗi, Habiba tahau kanta, tace "dan ubanki gayamin me kikaga ina ci?" Yarinyar tace "leda na gani a hannunki basan me kike ci ba" Habiba ta ɗagata tare da kamo kunnenta tace "wannen hegen idanun naki kamar na kifi, Allah yasa inji wata magana ta ɓullo sai na zubar miki da haƙora" Yarinyar tayi mata alƙawarin bazata faɗa ba, Habiba ta ruƙo mata hannu suka dawo gida, Koda suka shigo tare sai tambayar yarinyar iyayen keyi akan ta gaya musu mai ya faru, tace "wai akan ta leƙata a banɗaki hine zata duketa, kuma tunda ta bata haƙuri ya wuce" Habiba tayi musu murmishi ta wuce, tare da komawa ta ɗauko buta, tana gudun kar ta sake komawa wani ya ganta asirinta ya tonu, ko alwalar batayi ba ta dawo ɗakin Goggo, Goggo tace "ki tashi kije kiyi Sallah, Habiba ta miƙe cikin ɗaga murya take cewa "Goggo ta wani ishi mutane sai inje inyi Sallah kamar ance nata banayi, gahi dole sai na koma banɗaki" Tana maganar ne, saboda asan ta shiga banɗakin kar wanda ya leƙota, yanzu kam hankali kwance ta cinye, sannan ta tauna ƙashi son ranta, a banɗakin tayi alwalah ta fito kai tsaye ta wuce ɗakin Goggo. ABUJA Duka wunin ranar bai san abinda momy tayi masa ba, yana zaune yana kallo wayarsa tayi ringing, dubawa yayi dan yaga mai kiran, tunda yaga Sadiq ne ya kawar da kai, tunowa da alwashin da ya ɗauka a kansa, yasa a kira na biyu ya ɗaga, Muryar Sadiq wasai yace "Ya mutumina kana gidane, dama na gama raba invitation card ɗinne, yanzu Muna so mu shirya wasannin da za'ayi kafin ɗaurin aure dakuna wanda za'ayi bayan an ɗaura aure" Kai tsaye AB yace "Abokina duk abinda ka tsara dai-dai ne, hakan ya bawa Sadiq damar sake sakin jiki, a take a gurin ya ɗauko pen da paper ya fara rubuta abubuwan da zasu gudanar tunda Dady yace idan ya gama list ɗin yayi masa magana ya tura masa da account sai yasa masa kuɗin, Yasan dai koba komai zai samu wani abu ta wajen Dady, Acan ɓangaren AB babban farincikinsa bai wuce kasar waje da dady yace zasu je ba, shi kansa ya gama tsarawa kansa irin rayuwar jin daɗin da zaiyi acan, shi kansa zai fi sakewa a acan. Da wannan tunanin ya miƙe yayi shiga toilet yayi alwalah, yazo ya kabbara sallah, sallahar ma kamar zai tashi sama haka yake yinta, saboda bashi da sani akan addini kwata-kwata, saboda iyayensa sun tura shi karatu US harda Islamic, shi kuma iya boko da holewarsa da ƴan mata kawai yake yi, Kasancewar yayi sallahar isha'i, ko addu'a bai tsaya yi ba, dan har yanzu a cikin ɓacin rai yake, kai tsaye ya haye bed yai rufda ciki, har yanzu ya kasa daina mamakin abinda Sadiq abokinsa yayi masa, A hankali ya tashi tare da buɗe fridge yaga wayam babu komai, hankalinsa a tashe ya hau dube-dube tare da tunani iri-iri, daga ƙarshe dai yace "ko dai Dady ya shigo masa ɗaki ne?, sai kuma yace, koma meye duk laifinsa ne, da bazai kulle ɗakin da key ba yake fita haka, yana cikin tunani sai ga sallamar momy da Dady sun shigo har bedroom ɗin, yana tsaye a gaban fridge ɗin, hannunsa na kan murfin ya sunkuyar da kai, ɗago kan da zai yi sukayi ido biyu dasu...! Complete book ɗinsa dubu ɗaya ne account number 3175689751 Name Zainab Habibu first Bank shaidar biya ta wannan number 08141799224 Mom Islam