[15/11, 10:50 pm] #yaya Azeema#: 💅SARKI  SAMEER💅                       (DA ZAFI ZAFI)                              By                   ❤️xeemat...love❤️                   *BOOK* 3️⃣ *BARKAN MU DA SHIGOWA SARKI SAMEER KASHI NA UKU, WANDA NAKE FATAN ALLAH YABANI IKON KAMMALA SHI LAFIYA KUMA NAKE FATAN YAKASANCE NA ƘARSHE,*   *_Typing........✍️✍️_* _____Bata ƙarasa ba yakai mata wata uwar shaƙa awuya yana ta fitar da numfashi idonsa sun kaɗa sunyi ja yama kasa magana ya shaƙeta kawai, ita kuma tana ta faman kakari zatayi amai tana ƙoƙarin ƙwatar kanta, amma ina ƙarfin su ba ɗaya ba, bai sake taba saida yaga ta daina numfashi sannan yasake ta, tafi luuuu ta faɗi a ƙasa mataciyyyya........✍️✍️ ___cike da ɓacin rai zuciyar sa kamar zata fito waje ya tsugunna agaban ta tare da kara hannun sa akan hancinta yaji bata numfashi miƙewa yayi tsaye yana yarfa hannun yana neman mafita can wata dabara ta faɗo masa tunkan mutane su riskesa aciki gwara yayi takansa ta yanda babu wanda zai tuhumesa, da sauri ya cicciɓeta ya ɗorata aka faɗarsa ya nufi bedroom ɗinta akan gado ya shinfiɗeta sannan ya fito daga ɗakin cikin hanzarin har yana tuntuɓe wajen tafiya, cak yaja ya tsaya tare da daskarewa agurin jinsa da ganin sa da numfashin sa suka fara yi masa barazanar ɗaukewa subar gangar jikinsa, ba komai bane ya haddasa masa wannan ɗaukewar ta wucin gadi face tozali da yayi da Meer tsaye da waya a hannun sa alamar video yake ɗaukar sa, A hankali Meer ya shiga takawa zuwa inda ya ƙame agun, Saida yaje ɗab dashi sannan ya tsaya agabansa yana kallon ƙwayar idon sa da suka canza kala zuwa na tashin hankali, Videon ya kunna masa tare da nuna masa shi, videon tunda ga loƙacin da matar ta fito tana tafa hannun ne har loƙacin datake faɗa masa maganganun da loƙacin da ya tashi ya shaƙeta harta dena numfashi sannan ya sake ta ta faɗi a ƙasa, tundaga farko dai har zuwa ƙarshe, babu abun da bai fito ba daga wayar, Yana kaiwa ƙarshe Meer ya kashe wayar tare da sakata a aljihu yana binsa da kallo tundaga sama har ƙasa,Saida yagana ƙare masa kallo sannan yace finally ko ba ace komai ba duk wanda yaga videon zai samu amsar sa dan haka yanzu sai ka jira hukunci biyu baya ga wancen da ake zarginka da shi yanzu kuma ka ƙara da kisan kai gaskiya ka burgeni da ka iya aikata haka kaiɗin ka kasance me fuska biyu kana nuna kai babu abun da kasani kai na Allah ashe kaine ƙungurumin munafikin to maza ina sauraron ka faɗa min ta yanda akai kuka koreta daga gidan kuma ka gaya min waye da waye yake da hannu aciki kafaɗa min tun muna shaida juna kafin inyi maka yaren da zakagane kuma magana ta bazu taje kunnen kowa, kuma da kanka nake son kaje ka faɗawa mutane kisan kan da kayi da hannun ka ka kashe matar ka, Buɗar bakin Waziri sai kawai ya kwashe da dariya kamar zararre haka yadinga tiƙar dariyar sa saida yayi me isarsa sai kuma yaƙara haɗe rai tare da canza fuska, ta koma ba wani alamun tsoro atattare dashi ya shiga zagaya Meer yana karkaɗa kai sannan ya dawo gabansa yace "Wow! wow!! wow!! lalle ɗan ƙaramin zaki ya girma yaro ƙwazon ka ya matuƙar burgeni saidai fa ka makaro kai atunanin ka wannan abun da ka ɗauka kasamu hujja akaina kenan hhhhhh abun ma abun dariya kasani tun loƙacin da ka ajiye wayar na ganka kai ka isa kamin wayo masu iya magana sukan ce abun da babba ya hango yaro ko ya taka dutsen dala bazai hango ba, kaina ba irin naka bane nayi wasa da ƙwaƙwalwarkane ta hanyar ƙara toshe maka lissafi, Dakatawa yayi da maganar sai kuma ya ƙara fashewa da dariya, yace "nafi ƙarfin kakanka bare kuma uban ka hartakai ga kai ƙaramin yen yen kai harka isa kasa kani a fargaba baka isa naji tsoron kaba, yaushe kazo duniyar yaushe aka haifeka bari ingaya maka tun ranar da kukazo kallo ɗaya nayi maka nagama karantar ka kuma nasan dole zaka zo gurina, kaɗanyi ƙoƙari wajen ganoni da wuri harka fara tuhuma ta to tuhumar ka gaskiya ce ina da hannu tsudum tsudum acikin lamarin nan duk da nima ina da uban gidana, labarin da nabaka duk ƙaryane sannan hasashen ka yayi daidai, fulani bata da masaniya akai ƙwarai kuwa da ita muke aiki wajen aiwatar da koman mu ni da kaina naje nasa akayi duk abun da akayi ta amince aka saka mata cikin ƙarya da masaniyar mu ɗanta da ta ɗauko yazo gidan nan ita kanta bata sani ba, kai ƙarewa ma tana haihuwa mu muka juyar mata da mahaifa ta yanda baza ta taɓa haihuwa ba ita kuma munyi iya ƙoƙarin mahaifar tata taƙi juyuwa shiyasa muka shirya muka fitar da ita daga cikin gidan daga ita har ƴaƴan nata, tundaga kan ubanka har kan ƙanin ubanka, saboda ba maso ɗaya daga cikin jinin Muhammad yayi mulki agidan nan munfiso masarautar tazama mara gata da galihu ai ta mugunta acikin ta shiyasa muka ɗora wani daban daga waje wannan duk shirin mune, bana jin tsoron ka shiyasa nagaya maka duk wannan batun kuma ko ka faɗawa wasu babu me yarda dakai ko sauraron kama baza ayi ba indai ba ƙwaƙwarar hujja zaka samu ba ta fatar bakidai baka isa anyar da dakai ba, hmmm yaro man kaza baka san waye niba shiyasa kayi gigin shigowa gonata shawara da zan baka shine kayi gaggawar zare hannuka akan binciken nan dakake shirin yi abun da zaifi maka sauƙi ma shine da zaku tattara inaku inaku kubar masarautar nan gaba ɗayan ku hakan sai yafi muku sauƙi dan bazaku taɓa yin nasara akan mu ba kuma mulki bazai taɓa dawo wa hannun kuba na rantse da Allah jinin Muhammad bazai taɓa mulkar garin nan ba, ɗaya bayan ɗaya sai mun ƙara ɓatar daku ɓatan da har abada kuma bazaku sake dawowa ba da ƙafafun ku zaku bar cikin gidan nan gaba ɗayan ku, Tunda yafara magana Meer yake binsa da kallo ko kaɗan akalaman sa babu wanda ya tsoratar dashi saima zugasa da yayi zai ƙara sake datse damtse wajen yin nasara akansu shi a tunanin sa bazai kamu ba shiyasa ya zauna ta zube masa abun dake cikin sa wannan kwa babban ganganci ne sai ya nuna masa zamani ya canza duk ƙarfin kansa zai nuna masa nasa ya ninka nasa sau ɗari shima akaran kansa bazai tona masa asiri yanzu ba sai yafara sanya masa tsoran sa sai ya haddasa masa tsoro da furgici sai yasa daidai da second ɗata tunanin sa yake cike da tashin hankali daga yau yagama farin ciki arayuwar sa ta ruwan sanyi zai ladaftar dashi yabashi kashi, Gyara tsayiwar sa yayi sannan shima ya ɗora da cewa, lalle ne tsohon banza kayi ƙoƙari naji duka baya nanka kamar yanda kace saida ƙwaƙwarar hujja za akama ka to ina mai tabbatar maka nan bada jimawa ba zan samo ta kuma wannan videon da na ɗauka dole shima hujja ce taya zaka kare kanka dashi idan mutane suka gani, Waziri yayi wani irin murmushi irin yaro kenan kana wasa dani sannan shima ya gyara tsayiyuwa yace "wannan videon da kanka zaka gogesa domin baida wani amfani agurin ka bare kuma gurin wasu wannan abun da ka ɗauka, ka ɗauka kamar film kagani domin shirine bawai gaskiya ba kaɗan na nuna maka daga cikin juyar da kai dazanyi ta hanyoyi da dama, Kai atunanin ka zan kashe matata da kaina wannan ai ganganci ne to wannan kaɗan kagani gaba ɗayan mu kanmu a haɗe yake aduk loƙacin da abu yafaru da ɗaya atake wani zai kawo masa taimako ta wata hanyar daban, da bamuyi haka ba yanda ka ajiye mana waya anan da zamu ɗora da wata maganar ne daban ta yanda zaka samu hujja amma sai muka ankare da shirin da kayi sai mukayi maka wasan kwaikwayo, Ni matata bata mutu ba kuma ba shaƙar mutuwa nayi mata ba, shiru tayi sannan ya ɗan ɗaga murya yace "Indota" Yana faɗa kuwa saiga matar da yakai ɗaki ta fito tana sakin wani shu'umin murmushi tare da taku ɗaiɗai har ta ƙaraso gurin Meer tace yaro ya kaga shirin namu Allah sarki har kaban tausayi aradun Allah, nima dai shawara ta agareka shine ka cire hannun ka aciki in bahaka ba zaka saka kanka cikin tashin hankali a kowace rana sai munsan yaka cikin tashin hankali, tagget ɗin na farko akan zamu fara da mahaifiyar ka sai kuma mahaifinka sai kuma mtsww kodan ma bashi da amfani gaya maka sauran kawaidai sai ka kasance cikin shiri da basu kariya idan zaka iya duk wanda yaci tuwo damu miya ya shamu, zamu barka cikin hayyacin ka tayanda zamu fi jin daɗin tarwatsa maka ƙwaƙwalwar ka, tayanda ko ance ga mulki ka hau da bakinka zaka ce bakaso dan nasan idan muka tsaya wasa kaine sarki saidai bazamu taɓa barin hakan ta faru ba, wannan alƙawarin ƙungiya ne, kamar yanda ya faɗa maka sai mun ƙara tarwatsaku ɗaya bayan ɗaya sai munsa kunyi nadamar dawowa sai kungwammace dama kun ƙaraci rayuwar ku a inda kuke sai kunji dama baku san su waye muba, sanin mu masifa ne, loƙacin da take wannan maganar waziri kuma yabar wajen ya shige ɗaki bai daɗe ba kuma ya fito, hannu wansa abaya yana jinjina kai, Meer da taƙaici da mamakin kalaman ta suka isheshi tana cikin maganar cike da ɓacin rai jijiyoyin wuyan sa har sunyi raɗau raɗau dasu idanun sa sunfara canza kala, tana cikin maganar baisan loƙacin da ta kwashe ta da wani irin rikitaccen mari ba tare da kai mata shaƙa awuyan ta ya haɗata da jikin bango, jikin sa duk sai rawa yake tunda yaji sun ambatar masa iyaye hankalin sa yafara gushewa idanun sa suna neman su ƙafe saboda wani tsabar taƙaici da baƙin ciki da yake jin suna taso masa daga ƙasan zuciyar sa ji yake idan baikashe taba agunnan hankalin sa bazai taɓa kwantawa ba, yana cikin shaƙar tata, Waziri yafara ƙoƙarin jansa ta baya amma ko gezau baiyi ba, wani sirinji ya zaro daga cikin aljihun sa taf yake da ruwa aciki ko ruwan meye Allah masani, Meer bai ankara dashi ba sai jin saukar allaura yayi agefen wuyan sa take kansa ya fara juya masa tun yaba gani har ganinsa ya ɗauke, a hankali ya shiga sakar mata wuyan saboda jikin sama gaba ɗaya ya saki, suna kallon sa har yafara tafiya zai faɗi saima matsawa da Waziri yayi dan kar ya faɗo kansa a haka har yakai ga ƙasa ya faɗi agun, Numfashi ta shiga saukewa na wahala dan ba ƙaramin shaƙa yayi mata ba, ruwa Waziri ya ɗauko mata ya bata ta shiga sha da sauri da sauri saida ta shanye suka sannan ta jefar da robar tana ɗan shafa wuyan ta, Ta kalli Waziri tace Allah kuwa yaron nan baida hankali ƙarfi kamar na doki da bakayi sauri ba ai sai ya kashe ni kaji kuwa zafin da naji dan har na fara jin ƙamshin lahira, Ɗan dariya Waziri yayi yace ke ai daga ganin zubin shi kinsan bazaiyi imani ba idan ya riƙe mutum yanzu dai ai munyi maganin ɗan iska, yau yaga samu yaga rashi, ta kalle sa cike da rashin fahimtar magananr sa tace "bangane ba yaga nema yaga rashi, Jinjina mata kai yayi yace"ƙwarai kuwa yaga samu yaga rashi dan kwa yana tashi babu abun da zai iya tunawa mugama gaya masa komai kuma mungoge masa sanin wannan allurar da nayi masa ai ta mantau ce ta idan ya tashi sai tambayi abun da ya kawosa nan ke ina taƙaice miki ma saidai mukai shi makwancin sa dan bazai iya komawa da ƙafar saba, Ɗan zaro ido tayi tace kana nufin zaiyi losing memory ɗinsa ne gaba ɗaya, "A'a ba haka nake nufi ba ina nufin ba kawaidai zai manta abun awa biyu da yafaru dashi na baya, zai cigaba da harkar gabansa zaima manta da abun da yakawo sa gaba ɗaya bare kuma ya tuna abun da muka gaya masa ko ɗaya bazai tuna ba.........✍️✍️ *Plsss ayi malej da wannan wallahi yau bamu samu wuta ba,* [15/11, 10:50 pm] #yaya Azeema#: 💅SARKI  SAMEER💅                       (DA ZAFI ZAFI)                              By                   ❤️xeemat...love❤️                   *BOOK* 3️⃣ *Ga mai buƙatar littafin sarki Sameer tundaga book 1 har zuwa book 3 zai biya 400 kacal akwai 1&2 completed, zukuturo da kuɗinku ta wannan asusun 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank, ko kuma wannan 0003562691 Ibrahim Badamasi Babangida jaiz bank, sai kuturo da shaidar biyan ta wannan number ɗin 08124226526*            *_Typing........✍️✍️_* _____A'a ba haka nake nufi ba ina nufin ba kawaidai zai manta abun awa biyu da yafaru dashi na baya, zai cigaba da harkar gabansa zaima manta da abun da yakawo sa gaba ɗaya bare kuma ya tuna abun da muka gaya masa ko ɗaya bazai tuna ba........., Wata iriyar shu'umar dariya ta saki harda tafawa tace "shiyasa nake ƙara sonka na wajena aikin ka na kyau, yanzu meye plan ɗinmu na gaba, dan naga alamar yaron nan da zafin sa yake bazai raga mana ba dole mu fara kawar dashi, kar muje muna kallon ruwa ƙwaɗo yayi mana ƙafa, Kallon ta yayi yace kar ki damu dashi a rana ɗaya zanyi maganin sa in yasan wata ai baisan wata ba, daga yanzu duk wani motsin mu zai kasance akan idon mu zan zuba masa idanuwa akansa duk inda zai shiga za a kawo min rahoton sa daga zarar naga zaiyi min hauka zan nuna masa na fisa iyawa, kedai kibar komai a hannu na dan wannan ba wani babban abu bane da zaifi ƙarfin na kar kisanar da kowa a ƙungiya, bare labari ya riske shi nasan zaifi ɗauka da zafi magana har takai ƙarshe, a zo afara tsari ba nutsuwa, gwara abi komai a hankali asannu komai zai dawo normal labarin zai ƙara shuɗewa kamar da za a manta dasu kamar yanda aka yi abaya, Ah daman ni wazan gayawa, ai yaron nan fa yaban tsoro wallahi bakaji shaƙar da yayi min ba nifa ina tunanin ma anya ba ya tare da aljanu masu ƙarfi ajikin sa, Waziri ya ɗanyi murmushi irin nasu na manya yace "ke bakiga zubin saba daman ai kinsan ya riƙe mutum bazai ji da daɗi ba, yanzu dai duk ba wannan ba ɗauko min wayata inkira Ab........, Shiru yayi da maganar yana kallon wajen ƙofa sannan ya maida kallon sa ga matar tasa yace "kamar motsin mutum nake ji fa yayi maganar yana kallon ta da kyau, Ɗan maƙale kafaɗa tayi tace anya kuwa gaskiya bana tunanin akwai wani ni banji motsin komai ba amma dai bari induba ingani tafaɗa tana ƙarasa miƙewa tsaye, Tana tashi sai wayar sa ta ɗauki ruru hakan yasa ta dakata da niyar zuwa wajen ƙofar ta nufi inda wayar sa take, tana ɗaukowa tace kaji ɗan halak ana maganar sa saiga kiransa, ƙarasawa tayi wajen sa tare da miƙa masa wayar, Ya amsa yana ƙara faɗaɗa murmushin fuskar sa yana karɓar wayar sai sukaji ƙarar waya ƙes kamar an ɗauki hoto da sauri ya ƙara maida kallon sa ga bakin ƙofar, Sai kuma yaƙara kallon ta kamar ɗazu yace "kinji abun da naji yanzu taɓe baki tayi tace haba kaidai wallahi kana neman kazama ma tsoraci ba wani abu da naji kasan ance marar gaskiya ko a ruwa gumi yake shiyasa abubuwa suka fara yi maka gizau amma dai bari dai in duba maka kaga zahir saika daina tsorata haba sai kace bakaiba kana neman ka canza da tsoro, Ɗan murmushi yayi tare da amsa wayar yana jinjina kai dan ya yarda da maganar ta ta, Ita kuma ta nufi bakin ƙofar tana ƙara tsokanar sa da matsora ci tana dariya......., _______Cikin zaro ido cike da tsoro da fargaba tayi baya zata faɗi  tana shirin fashewa da kuka, Azeema dake gefen ta tayi saurin toshe mata baki tare da janta baya da sauri suka bar gurin ƙofar gudun kar asirin su ya tonu, suna fitowa waje Ameesaha ta fashe da kuka ta rungume Azeema, Azeema da itama jurewa kawai take tayi saurin  kamo hannun ta suka bar gurin gaba ɗaya basu nufi inda mutane suke ba can bayan wani waje suka nufa gurin da ba mutane a wajen, Saida suka je sannan Azeema ta zaunar da ita akan wani ɗan tudu ta dafa kafaɗar ta tace besty plsss dan Allah kiyi shiru ki nutsu miyi magana, kada wannan maganar ta sa kifita daga cikin hayya cin yakamata ki aro jarumta kisaka wa kanki bafa mutuwa yayi ba, Cikin kuka Ameesaha tace "besty bazan iyaba waɗannan mutanen sunfi ƙarfi na kinfa ji me sukace sai sun tarwatsa rayuwar mu shin me muka tsare musu gwanda ma kawai inje ingaya musu mubar gidan nan nidaman hankalina bai kwanta ba acikin gidanan idan bamu barmusu gidan ba kashe mu zasuyi mumu duka gashi yanzu sun fara takan dadda ta wataƙil ma yanzu sun kashe ta tana faɗar haka taƙara fashe wa da kuka tana faɗawa kanta, Riƙeta Azeema tayi tace "kidaina faɗar haka in sha Allah ma dadda bata mutu ba tana nan da ranta zata dawo ku cigaba da rayuwa kuma acikin gidan nan kisa Allah aranki babu abun da suka isa suyi muku wanda Allah bai muku ba, abun da nakeso dake shine kiyi shiru, nifa banma ga abun tada hankali sosai ba tunda idan suna ganin shi baida shaida mu ai muna da ita kama ta yayi ma ki godewa Allah da Allah ya kawo mu akan loƙaci kisan ba yin kanmu bane Allah ne ya aiko mu, dan ya taimake kune shiyasa mukazo gurin, ki godewa Allah yanzu da bamu zoba da shikenan kamar yanda yace yaga samu yaga rashi hakan zai kasance saidai kuma gashi ta Allah ba tasu ba samun ya tabbata kamar yanda yace sai da ƙwaƙwarar hujja za a yarda dashi to gata munsa mu duk wanda yaji wannan maganganun nasu ai dole ya yarda, ko ya kikace kamata yayima kiyi murna ba kuka ba, please besty kiyi shiru kiban hankalin ki mu tattauna akan maganar nan kinji, Shiru tayi tana nazarin maganganun ta atake kuma maganganun tsohonnan suka shiga dawo mata ƙwaƙwalwa tabbas yanzu ta yadda wanda zai nuna maka soyayya a fili ba lalle yazama masoyin ka abaɗini ba idan tayi la"a kari da Waziri da suke uwa ɗaya uba ɗaya da papa amma ji yanda yake da mugun nufi akansa da iyalen sa, alhalin a zahiri nunawa yake babu wani abu to ɗan uwanka ma da kuka fito ciki ɗaya ma yana zalintar ka ina kuma ga wanda ba haɗin iya bare na baba, babu abunma da bazai iya aikata maka ba, Azeema ce ta ta taɓota ganin tayi shiru bata ce komai ba, yasa ta ɗan dafa kafaɗar ta tare da kiran sunan ta, Hakan yasa Ameesha katse tunanin da take tare da ɗagowa tana kallon Azeema, Hannu Azeema tasa tashiga yi goge mata hawayen ta, tace "tunanin me kike? Ɗan murmushin yaƙe Ameesha tayi ta girgiza kai tace "ba komai. Ita ma Azeema murmushin ta mayar mata dashi sannan tace "ko kefa haka nake son gani ke da zaki zama babbar lauya jaruma ki ƙwatowa ahalin ki fansa da mahaifinki ko kin manta labarin da kika ban kince mahaifin ki yace kiyi karatu kiyi shari'a da maƙiyan sa ki fito dashi daga gidan yari kin tuna? Kai ta ɗaga mata tana ɗan sakin fuskarta harda murmushi tunawa da tayi zata haɗu da mahaifin ta wataran gashi ana cewa suna kama sai taji kawai ta fara hasaso shi, ta ƙosa ta gansa, sosai tuna hakan yaɗan sata farin ciki, haƙoranta har suna fitowa waje ta gyara zama tana fuskantar bestyn tata da kyau tace "na tuna bestyna Allah ya barmin ke inajinki yanzu ya kike ganin zumuyi da videon nan, Azeema itama cike da farin cikin ganin ta saki ranta, ta zauna kusa da ita tace yauwa haka nake sonji ƙawalli ta kuma ƙanwata, Ɗan hararar ta Ameeaha tayi jin tace ƙanwata, tace "a ina nazama ƙanwarki mutaso tare da ke ki wani cemin ƙanwar ki ko wata ɗaya fa baki ban ba.., Azeema tace "Allah ko Aunty babba to bari kiji loƙacin da aka haife ki da wayona har goya ki nayi abayana nida yaya saleem har faɗa muke akan goyaki, ke har wanka ma namiki kawai maleji nake ƙawance dake amma ruwa ba sa'an kwando bane yarinya, Dukan wasa Ameesha ta kai mata a kafaɗa tace "wallahi banyarda besty ƙarya kike Allah kuwa amma bari zamu raba musu muje gurin dadd....., Kasa ƙatasawa tayi sakamakon tunawa da ita da tayi ashefa bata nan yanzu Allah ne kaɗai yasan halin da take ciki yanzu jikin ta taji yayi sanyi, Lura da hakan yasa Azeema saurin kawar da zancen tace besty kinsan me? kai ta iya girga za mata kawai, Daman Azeema tasan bazata samu amsar baki ba daga gare ta dan haka saikawai ta share ta, Ta ɗora da cewa "besty kina saurare na, dole ki tashi tsaye ko ince ku tashi tsaye dake da ɗan uwanki domin ku kaɗai me da zaku iya taimakon dangin ku dole ku haɗa kai wajen yin binciken ku yazama na bakin ku tare duk abun da ɗata yasani ya sanar da ɗaya tsintaiya ɗaya bata shara dole ku haɗa kanku, duk wani wanda zai taimake ku ba kamar yanda zakuyi ba mu namu kawai mu baku wata gudun mawar a wajen binciken ku bamu da ikon shiga wasu hurumin domin bamu ya shafa ba, kune zaku tsaya tsayin daka kuma kuna da damar shiga lungu da saƙo na cikin gidan nan wajen aiwatar da binciken ku, ku taka wanda kukaga dama ba kamar muba duba da yanda yayi ya tara duka mutanen awane ɗaya yana da iko dasu shiyasa yayi musu haka kuma dolen su suje koda ace da makiran acikin su amma mutum bai isa yayi jayayya dashi ba, dole yabi umarnin sa, amma idan bashi ba akwai wanda ya isa yasa su suyi haka idan kika cire manyan gidan, ɗan dakatawa tayi da maganar batare da ta jira amsar taba ta ci gaba, Yanzu nidai a shawarar da zan baki itace wannan videon da muka ɗauka kar mubar kowa yasan dashi ko zuwa gobe ki sameshi a ɗaki kar kiji tsoran sa kiman ta da wannan babun ki ɗauki babun taimakon junan ku zakuyi naka sai naka dole zai fahimce sa kiyi masa bayanin komai sannan ki bada videon shi zaifi adana Sa akan yana wajen mu, daga nan kuma sai mufara sa ido akan kowa bincike mutane da yawa ganganci ne saboda zuciya bata da ƙashi wataƙil za a iya samun mai ruɓaɓɓiyar zuciya yana cikin ku yagama sanin sirrin ku daga baya kuma azo asiye sa da kuɗi ya canza ra'ayi to irin haka sai kiga ana ta abu amma ankasa cimma nasara akai arasa a inda matsalar take kiga duk abun da aka ƙulla sai ana fatan nasara sai kiga ya warware, amma idan yazamana muhimman abun yakasan ce agurin ku inyaso sauran da zasu taimaka muku kuma irin mu baiwuce na muje wani waje ko mu nemo muku kaza ko mu tsaya muku awaje kaza irin haka duk zai iya faruwa kuma zamu taimaka muku zai zamana ana taimaka muku amma su kansu waɗanda suke taimaka mukun basusan taƙamaimai inda kuma dosa ba ina fatan kina fahimtar inda zance na ya dosa, Cike da gamsuwa Ameesha ta gyaɗa mata kai aranta tana mamakin yanda akai tunanin ta yazo ɗaga dana tsohon nan, Azeema taci gaba da cewa"bari in barki haka kar tunkina fahimta ki daina ganewa yanzu dai abun da zakiyi shine kiyi masa bayanin kuma ki basa sannan abu nagaba shine dole asan abunyi a shekarar nan mu zana jarrabawa gaba ɗayan mu, mu haƙura da sss 3 ɗinnan muyi gaba sannan mudage da karatu musamu result me kyau mushiga University ta yanda zakiyi sauri ki gama karatunki idan Allah ya taimakeki kisamu kifara aiki da wuri kinga koda hanya ne sai ayi mana nima can zantafi ƙafarki ƙafata, nasan tunda akwai kuɗi hakan bazai bamu wahala ba ko jinkirin rashin samun aiki, kinga komai zaizo mana da sauƙi ana tunanin fa amma ke ya kika ce, Ɗan jimm Ameesha tayi tace "eh to banƙi ta takiba maganar gaskiya ce amma dai bari muyi maganar da maama inji me zasu yanke akai sai ayi komai da wuri, amma ba kya ganin kuma yanzu idan na surfafa da karatu taya zamu iya yin wani bincike hakan kamar zai raba min hankalina biyu ne daga ƙarshe inzo inkasa yin ɗaya, ga karatun low da wahala ga kuma tsawon shekarun da zamu ɗauka duk da bansan shekara nawa bane amma dai ina ganin kamar za aɗau loƙacin kafin nan kuma su ai tuni sun aiwatar da ƙudurin su akan mu, "Haba besty kar ki damu da wannan bakisan ana iya shekara goma ba ana case ɗaya yaƙi kammaluwa saboda rashin shedu da hujjoji sai kiga ana ta ɗaga ƙara, ai babu abun da za afasa na bincike acikin gidan nan karfa ki manta bake kaɗai bace ga yayanki ga maama ga su Abu da ummy ga kuma su sam da su bossay kowafa yana kan bakansa na binciken abun da nake miki magana koda an kamasu kinga dole sai an shigar da ƙara to idan aka shigar da ƙarar kuma babu wanda zai tsaya muku duk da hujjojin da kuka tanada dan ganin sunyi nasara akanku zasu iya biyan ko nawane wajen kawar da waɗannan hujjojin naku su zama basu da amfani ko kuma asiye lauyan da zaku danƙawa case ɗin naku daga ƙarshe a watsar da shari'ar ke duniya fa yanzu cin hanci yayi yawa babu abun da baza a iya yiba mutuƙar aka bawa mutum kuɗi yanzu zaki ga mutum yacanza daga nagari ya koma na wiwi saboda kuɗi, Ameesha tace "kuma fa hakane to shikenan duk da hakadai zamuyi magana amma ba yanzu ba saboda halin da ake ciki yanzu bata makaranta ake ba ga dadda da ta ɓata kinga hankalin su duk ba akwance yake ba amma da zarar anɗan samu nutsuwa zanyi musu maganar kar kidamu mudai ci gaba da addu'a Allah ya taimake mu ya dafa mana, "Ameen" Azeema ta amsa mata sannan suka miƙe daga gurin zasu bar gurin juyawar da Ameesha zatayi taga wani ya juyawa da sauri shima yabar gurin gaban ta taji yayi wata irin faɗuwa, cike da fargaba hawaye har sunfara taruwa a idon ta tace besty mun shiga uku wai meyasa abubuwa suke zuwar min a haka, Cike da rashin gamsuwa Azeema take kallon ta tace "me kuma ya faru? Cike da rashin nutsuwa bakin ta har yana harɗewa Ameesha tace "besty kingan sa can yanzu yabar wajen nan shikenan asirin mu ya tonu yagama jin duk tattaunawar da mukayi zaije ya faɗa musu nasan baza su barmu da rai ba besty ya zamuyi yanzu, Azeema ma ba ƙaramin razana tayi ba da ganin mutumin basuga fuskar shiba kawai dai sunga bayan sa, dan haka bazasu iya sanin ko waye ba, Da ƙyar Azeema ta iya aro jarumta da nutsuwar ta ta dawo da ita jikin ta sannan tayi saurin riƙe hannun Ameesha tace zama ko jinkiri ko maida yanda akayi bai taso ba mayi daga baya muyi sauri mutafi muje can tunkan su cinma mu a harabar gidan nan muje mu ɓoye wayar nan kafin ya farfaɗo ayi gaggawar sanar dashi nasandai ai ƙaryar su su shiga ciki suce zasu ƙwata kuma koda sun kama mu ai bazasu taɓa samun abun da suke nema ba, yanzu abu na gaba da zasuyi shine yanda zasuyi su samu wayar nan, tana maganar cikin sauri kuma tana jan Ameeaha suna sauri kamar zasu tashi sama ko gabansu ma basa kallo tafiya kawai suke, Ameesha ce ta juya bayan ta ɗan ji take kamar ana binta amma da ta juya bata ga kowa ba hakan yasa taƙara ɗaga ƙafa suka cigaba da saurin Allah ya taimake su har suka ƙarasa inda Meer yatara mutanen nan, nanɗinma basu tsaya bi takan kowa ba suka wuce part ɗin maama Saida suka shiga sannan suka samu damar dakatawa da tafiyar da suke, Loƙacin da suka shiga babu kowa afalon daman sunsan hakan zata faru baza su tadda kowa ba,saboda loƙacin da suke waje azaune su maama suka fito da shirin fita dalilin zuwan su wajen Meer kenan maama ce tace suke su kirashi yazo ya sallami mutanen nan yabari sai zuwa gobe yanzu fitar sauri takama su yadawo ya zauna a part ɗin tare da su Ameesha, suna ai kansu kuma suka fita daga gidan, su Amra kuma daman tunkafin loƙacin momma ta kirasu ahiyasa basu tafi tare da su ba, loƙacin sukaɗai ne, shine su kuma sukaje kiransa daga nan kuma kunnuwan su suka jiyo musu maganganun da Waziri yake Azeema tayi saurin ɗauko ƴar ƙaramar wayar ta tayi musu video da ita, duk da ba agani sosai amma dai ana iya gane fuskokin su, da suka ga ba kowa a falon suka juya suka ƙulle ƙofar da muƙulli duk da akwai masu tsaro a wajen babu ta yanda za ayi su bari wani ya shigo amma Saida suka saka muƙulli ajiki sannan suka nufi ɗakin Meer suka shiga neman inda zasu ɓoye wayar har sun buɗe jakar kayan sa zasu saka wayar sai, Ameesha tace besty muke ta wahalar ɓoye waya me zai hana mu zare memoryn daga jiki mu ɓoye shi inyaso sai mu fita da wayar mu barta a hannun mu ma koda zasu ganta idan ma sun ƙwata bamu da matsala da hakan, Azeema tace "eh kumafa hakane tana daf da zarewa idon ta ya sauka akan wayar dake kan bedside drowar da sauri take ta ɗauka tana dannawa taga ba password ajiki tace bari mu fara turawa duk incase dai duk da nasan bamai shigowa nan amma dai mutura take suka buɗe Bluetooth suka tura masa a wayar sa sannan suka zare memoryn suka nemi wani waje suka ɓoye shi yanda inba su da suka ɓoye ba babu wanda ya isa yaga gurin da suka ɓoye, sannan suka fito daga ɗakin, tunkan su ƙaraso falon sukaji ana bugawa, saida suka tsorata gaba ɗayan su sannan suka ƙarasa bakin ƙofar jin muryar su maama yasa sukayi saurin buɗe ƙofar suna buɗewa suka ga dadda shame shame ummy ta riƙota akafaɗa maama ta riƙo ɗayan hannun kamar bata numfashi ga jini da yake zubowa ta hancinta, kana ganinta kasan ba ƙaramin jigata tayi ba jikin ta ko mayafi babu ɗan kwalinma duk ya sukurkuce yayi gefe..........✍️✍️ [15/11, 10:50 pm] #yaya Azeema#: 💅SARKI  SAMEER💅                       (DA ZAFI ZAFI)                              By                   ❤️xeemat...love❤️                   *BOOK* 3️⃣ *Ga mai buƙatar littafin sarki Sameer tundaga book 1 har zuwa book 3 zai biya 400 kacal akwai 1&2 completed, zukuturo da kuɗinku ta wannan asusun 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank, ko kuma wannan 0003562691 Ibrahim Badamasi Babangida jaiz bank, sai kuturo da shaidar biyan ta wannan number ɗin 08124226526*            *_Typing........✍️✍️_* ______Ganin halin da dadda take ciki yasa Ameesha sakin kuka tana ƙarasawa gabanta zata taɓa ta, Azeema tayi saurin janta gefe, tana bata haƙuri, Su kuma su ummy suka ƙarasa shigowa da ita akan kujera suka kwantar da ita, Abu ne ya shigo shima da saurin sa yace "Ina Meer yake yazo ya dubata, yayi mata treatment abata magani, Kuka sosai Ameesha ta ƙara saki tana zuwa gaban dadda tana cewa "me yasami dadda ta waye yayi mata haka kamar fa bata numfashi dadda dan Allah kar ki mutu kibar ni dadda kitashi dadda kitashi duk tabi ta rikice ganin dadda bata motsi girgizar tafara yi tana kiran sunan ta saida ƙyar Maama ta kamo ta ta shiga rarrashin ta tace "babu wani abu ki kwantar da hankalinki daddar ki ba mutuwa tayi ba yanzu zata tashi kiyi mata addu'a kinji kukan ya isa haka yi haƙuri kidaina kar haddasawa kanki ciwon kai, yanzu za adubata ta tashi suma ne kawai tayi shima bata daɗe da suma ba da ranta muka sameta muna daf da shigowa ne ta suma amma yanzu zata farfaɗo kinji yarinyar arziƙi ke da nasanki da dauriya kidaina ɗaga hankalin itama ummy Saida ta zauna kusa da ita tana bata baki duk dai dan su kwantar mata da hankali, Maama  tana gama faɗa mata haka ta shiga goge mata hawayen ta amma itadai Ameesha bata iya cewa komai ba kawai dai tayi shiru tana sauraron ta hankalin ta kuma gaba ɗaya yana kan dadda dan batajin zata iya kwantar da hankalin ta kamar yanda Maama take buƙata, Ganin tayi shiru ya sa Maama ta kalli Azeeama tace "ke je ki kirashi yi sauri ko yana waje ko yana ciki dan naga mutanen da nace ya sallama suna gurin ko baku gaya masa saƙona bane, Azeema kasa asma mata tayi duk sai ta ɗan dubur buce sai ta kalli Ameesha itama Ameesha ta kalle ta maama na niyar ta ƙara magana Ameesha tayi saurin tarar nufashin tace "eh da mukaje bamu gansa ba shiyasa muka dawo saidai aduba wajen ko yanzu yadawo, Maama ta kalli Abu "tace to ko zaka dubama wajen nan nasan idan yaganka zaifi zuwa da gaggawa, Abu yace "to bari naje amma kamar ba ya wajenan nidai da nashigo kamar bansame shiba, amma dai bari induba ko saurin da nake yasa ban lura dashi ba, yana kaiwa nan ya fita daga falon, Sudai su Ameesha sai kallon kallo sukeyi su da suka san gaskiyar lamarin amma bazasu iya faɗaba, dole suyi shiru suga yanda abun zai kasance, ga mamakin su sai suka ga Abu ya shigo tare dashi Abu agaba shi abayansa abun yabasu mamaki sosai ko taya su Waziri suka fito dashi daga ɓangaren nasu batare da wata matsala ta faru ba, kawar da tunanin sukayi ganin ba mai basu amsar da suke buƙata a halin yanzu, Maama ce ta kalle su tace "yauwa a ina kasamo shi? Abu yace can na hango sa yana niyar kaiwa bakin gate ko ina zashi na tambaye sa kuma yamin halin nasa na raini da yasaba yayi min shiru da muka ƙaraso ma nace masa ya sallami mutanen da yatara sai yace mun ai shi bashi ya tara suba tsabar wulaƙanci da rashin mutunci irin nasa da acikin mutane nayi masa maganar shikenan ya kunyata ni ya maidani ɗan iska, Sai yace "wai insunga dama su kwana agun tunda bashi yasa su zauna ba, sai ni na sallame su, Da mamakin kalaman Abu Maama take kallon sa tace "anya kuwa lafiya yake, Cike da taƙaici Abu yace lafiyar sa lau daman irin wannan abun ai ba sabon abu bane awajen sa rainawa mutane hankali ai yadaɗe da yin degree akansa, Ummy ma duk da tayi mamakin jin hakan amma itama sanin halinsa sai yasa tayi tunanin zai aikata fiye da haka ma indai Meer ne wataƙil yanzu wani dalilin yasa shi faɗar haka ko kuma zuciyar tasa ta masifa ce yasa tun abun da ga haɗasu yake jin haushin mahaifin nasa shiyasa yagaya masa haka dan yarama, tasan kaɗan daga cikin aikin sa, Da haka tabarwa kanta yarda tayi na'am da abun da yazo mata rai,shiyasa itama ta ɗora dacewa wallahi Maama iskanci ne kawai sarai yana sane wulaƙanci ne irin nasa, Itadai Maama jinsu kawai take amma zuciyar ta bata yarda da abun da suke faɗa ba akansa tana tunanin something is wrong da yaje part ɗin Waziri me yakaisa hanyar waje kuma yanda ya ɗauko da zafi tunda ance mata har dukan mutane yayi, hakannan shi ba mahaukaci ba duk irin wulaƙancin sa da rashin mutuncin sa da suke faɗar zai aikata haka bata tunanin zaiyi sa a wannan gaɓar dole dai akwai abun da yafaru saidai kuma ƙwaƙwalwar ta takasa hasaso mata abun da zai iya faruwa dashi, Miƙewa Maama tayi ta nufi wajen sa da yake tsaye agun ta ƙaici ya isheshi ya za ayi su wani ce shi ya tara mutanen cen yatara su yace musu me da shi yatara su tsoran su zaiji dan yace shi yatarasu meyasa zai gaya musu gaskiya amma su dunga yi masa wata fahimtar da ban sunma maidashi mahaukaci kenan shidai yasan tunda suka dawo daga gidan can baije ko ina ba, wani tunanin ne ya shiga faɗo masa arai shi ba ɗaki ya shiga ba to meye ma ya fitar dashi, tunanin abun da ya fitar dashi daga part ɗin yashiga yi amma yakasa tunawa abun har yana so ya ɗaure masa kai to me yake damun sa da har zai fita waje baisani ba to kodai maganar su Abu ɗin gaskiya ce kai a'a yashiga bawa kansa da kansa amsa yana tunanin mafita, yana cikin tunanin, Maama ta kamo hannusa suka ƙarasa kan kujera ta zaunar dashi, Cike da kulawa tace "nasan bazaka taɓa aikata haka ba da gangan gaya min mai yafaru da kaje part ɗin Waziri? kasaƙe yayi yana kallon ta, kallon rashin fahimta, hakan da yayi kuma yaƙara tabbatar mata da abun da take zargi, dan haka sai kawai ta girgiza kai, ta bar zancen zuwa wani loƙaci,  kawai ta basar da zancen ta ɗota da cewa "yanzu dai kaga halin da matar nan take ciki zaka iya duba ta yanzu kana ko kuma mukira wani, Duk jikin sa babu ƙwari jinsa yake kamar marar lafiya yana ma tunanin me yafaru da ita haka kawar da tunanin yayi saboda baya son shiga hurumin da bana sa ba acewar sa matasalar ta bata shafe shi ba, no need ya tsaya yana wahalar da kansa wajen tunanin abun da yasame ta yaji ma da nasa da yake ciki, Dan haka sai kawai yace mata a'a bana jin daɗi nima kukira wannan yaron ba likita bane shima ya duba ta ko kuma ga ummy nan itama ai zata iya duk da ban dubata ba nasan bazai wuce suma tayi ba sanadin halin da ta shiga amma ba komai bane ko ruwa kuka yayya fa mata zata farfaɗo sai agoge mata jinin shima naga ba na wata matsala bane kamar haɓo ne kawai ba, A fusace Abu yayo kansa zai fara rufesa da ruwan masifa, saboda ransa yagama ɓaci, Maama tayi saurin ɗaga masa hannu ta dakatar dashi da ido tayi masa alamar ya rabu dashi kar yace komai, badan Abu yaso ba dole yaja bakin sa yayi shiru cike da taƙaicin Meer dan yana ganin yaron nan abun nasa kullum gaba yake amma zai saita masa zama indai bazai canza hali ba zai sa ƙafar wando ɗaga dashi, Maama ta kalli Meer tace "to shikenan  Allah yabaka lafiya je kasha magani sai kasamu ka kwanta ka huta ko idan ka tashi zamuyi magana, Gyaɗa mata kai kawai yayi sannan ya tashi cikin kasalar jiki ya nufi ɗakin sa, Sai yanzu su Ameesha suka tabbatar da abun da akayi masa yayi aiki ajikin sa gaba ɗaya saida suka tausaya masa ganin yanda ran iyayen sa ya ɓaci duk arashin sani, Maama ta kalli ummy tace "To kinji abun da ɗanki yace ko sai ki duba mana ita, Ummy tace Allah Maama kina shagwaɓa yaron nan ƙiri idan yayi abu dai kinuna bashi da laifi saida azuba masa ido yaitayin abun da yaga dama idan ba dakatar da shi yanzu ba sai yaushe wallahi nan gaba nake tsoro aure fa zaiyi iyayen sa ma yana musu haka to yazai ƙare sa matar sa ai ba wacce zata iya zama dashi da wannan halin nasa wallahi, Maama ta saki murmushi mai ciwo ganin su duk basu fahimci komai ba game da ɗan nasu, suna zaune dashi amma basu san abun da yake so ba sa wanda baya so basu iya karantar yanayin sa duk abun da yayi basa fahimtar sa daidai sai dai suyi masa wata fahimtar daban ahaka taya suke tunanin zasu iya gano sauƙin sa ko canzawar sa duba da yanda yake da zuciya da saurin fushi amma basa iya controlling ɗinsa bare har su fahimcesa su ɗorasa a hanyar da suke so zaman su kam da gyara dole sai ta tashi tsaye ta daidaita musu zaman su in ba haka ba za aitayin abu babu ci gaba, kina ganin da juya aiken sa nayi amma baidawo ma gidan ba sai yau kuma bashi ba aiken masa magana yayi min shiru, taya mutum zaiji daɗin zama dashi da irin wannan halin, Kallon ummy tayi tace "Daga faɗar gaskiya aidai yayi ƙoƙari tunda de har ya faɗi abun da za ayi mata kallo ɗaya yayi mata yagane hakan ke kuma sai kiƙarasa sauran nidaman bansan kema likitan bace, maza duba mana ita yaro bashi da lafiya dole sai ansa shi yayi abun da baya so, kunji mun mutane ana dole ne shima dubawar yake buƙata idan kingama da ita kije ki duba min yaro duk kunbi kun saka shi gaba ke kiyi masa shima yayi masa, Ni wallahi gwanda ma da yake muku haka indan yabiye muku sai kusa mishi hawan ruwa ba gaira ba sabun ina dalili to wallahi ku fita ido na tun wuri kar musa ƙafar wando ɗaya samu ehe dan Mutum bazaiji daɗi ba, Ummy kamar ta haɗiyi zuciya haka take jin kalaman Maama Abu kam da taƙaici ma ya ishe shi baigama jin karshen maganar ba ya fice daga falon dan inya tsaya yaci gaba da sauraron mahaifiyar tasa akan marar kunyar ɗanta zuciyar sa sa zata iya bugawa gwara yabata guri idan tagama yadawo, Duk tana lure dasu aranta kama sai murmushi take, daman tanasane tayi musu haka, tasan daman Abu bazai zauna ba kuma daman haka take so, Ummy ta buɗe baki zatayi magana, Maama ta dakatar da ita tace karki ce komai dan Allah kiyi ki duba baiwar Allah nan tana kwance ba lafiya kunzo kuna ta ɓatawa mutane loƙaci akan abun da bai taka kara ya karya ba, Iya shaƙa ummy ta shaƙa bayanda ta iya cike da taƙaici dole ta tashi taje tafara duba daddar, juyowa tayi ta kalli Maama murya kamar zatayi kuka tace "Maama to damai zan dubata kayan aikin ma duk suna can gidan kuma yaje yaƙi ɗaukowa idan kaji yanayin da tayi maganar dole ta baka dariya kamar wata ƴar ƙaramar yarinya, Dan haka kuwa Ummy ta shiga yi mata dariya tace kiyi mata da zanin ku ai jini ne kawai ki goge dashi, Su Ameesha ma basu san loƙacin da suka saka dariya ba, cike da jin haushin su da taƙaicin maganar da Maama tayi mata ta kalli Ameesha "Tace munafuka ai hardake kema kina so ki koyi halin sa kinsan komai dan iskanci kinshigo kina kuka na tambaye ki amma kince min babu komai zankama kine wallahi kuma meya hanaki ɗauko kayan idan shi bai ɗauko ba ke meye amfanin zuwan ki tayi maganar cikin fushi kamar zata make Ameesha, Shiru Ameesha tayi tana tunanin ashefa ance su ɗauko kaya ai wallahi ita tama manta abun da yakaisu gidan gaskiya sunyi shirme daga ita har shi ɗin ko da yake yanayin da suka tsinci kansu bana daɗi ba shi haddasa musu mantuwar abun da sukaje ɗaukowa dan ko gurin da tayi amai ga sun ɓata gidan amma babu abun da suka gyara suka fito, Ummy ta ɗan daka mata wata ƴar ƙaramar tsawa tace ba magana nake miki kika min shiru kema rainanin zakiyi kenan, "A'a a'a baiwar Allah bafa ita takar zomon ba rataya aka bata, ai ba ita tayi miki laifi ba malama da zaki huce akanta, kaina zaki zo sai ki huce taƙaicin ki, tunda ba kya son gaskiya Maama tana maganar tana mata dariya, agabana zaki taɓa ta itama ai jikata ce kar ataɓa min ɗaya daga cikin su duk wanda aka taɓa sai munyi Shari'a da mutum ehe dan bazan haƙura ba, mutum yabi mu yanda muke so ya zauna lafiya ina bahaka ba kuma muyi ta ƙunsa masa abun.....(hhhhh kai hajiya Maama baki da dama wai baƙin ciki shine aka sakaya ya koma abun) Ummy da taji abun yafi ƙarfin ta bata ƙara gangancin furta wani abun ba taja bakin ta tayi shiru tana shaƙar abun kamar yanda Maama ta faɗa, Tissue taje ta ɗauko tazo ta fara goge mata jinin da yaɓata mata fuska, da haɓo tas ta goge mata shi fuskar ta ta fito tsaf da ita ashe ba wani ciwo ajikin ta ko kaɗan iya jinin haɓonne ta gyara mata ɗaurin ɗan kwalinta sannan taje ta ɗebo ruwa ta shafa mata a fuska wajen sau uku har wajen wuyanta, tana gamawa kuma dadda ta sauke numfashi, Afurgice tafara sunbatu dan Allah kuyi haƙuri wallahi bazan baku ba kar ku ƙwace na roƙe ku, ku bani ku bani ku bani tayi maganar hawaye na fitowa daga idon ta batare da ta buɗe idanun ta ba, Da sauri Maama taje ta riƙeta tana kiran sunan ta gaba ɗayan su ma kanta sukayi suna kiran ta, tare da taɓata tun tana maganganun da ƙarfi har tafara yi a hankali sakamakon jin muryoyin su data ringa ji, A hankali ta shiga buɗe idanun ta har ta ware su akan su ɗaya bayan ɗaya ta shiga kallon su, sannan tayi saurin tashi zaune, tashin ta yayi daidai da shigowar su  Abu shida papa, dan haka sai suka ƙaraso ciki da sauri ganin ta tashi zaune, Tana tashi zaune ta kuma fashewa da kuka, sai da ƙyar suka bata baki tayi shiru, Sannan Maama ta tambaye ta suwaye waɗan da take magana akai kuma meya ya fitar da ita daga cikin gidan, ko wasune suka sace ta, Maimakon tabata sai tasake sakin wani kukun tana tambayer suna ina ya akai yazo nan waye ya kawo ta a ina suka sameta, Nan dai Maama ta fara bata labari "tunda safe muka nemeki muka rasa muka tashi hankalin mu gaba ɗaga ko ina na gidan nan anduba ba asame ki ba har waje aka bata cigiyar ki to abun mamaki mai gadi yace shi baiga fitarki ba shiyasa mukayi tunani to kodai sace ki akai muna cikin binciken kuma sai kawai message ya shigo wayar ummukursum (Ummy) tana dubawa taga an rubuto, _matar da kuke nema kuzo bayan masarautar ku ku ɗauke ta gata ban akwance idan kuka ɓata loƙaci kuma zaku iya rasata bissalam_ Tana ganin ta nuna mana munyi mamakin ta yanda akayi suka samu number ta muka kira layin kuma har ankashe shi, shiyasa bamu wani wahalar dakan mu mkasanar dasu mukaje gaba ɗayan mu inda aka kwantanta mana muna zuwa kuma kamar yanda suka faɗa muka tarar da ke akwance aƙasa ke ke kaɗai agun shine muka ɗauko ki, kinji ta ta yanda muka same ki daga haka kuma bamu san komai ba amma ke ya akai kika fita daga, gidan, Inna lillahi wa Inna ilaihi raji'un nashiga uku na cewar dadda da tagama jin yanda akai, sannan ta ɗora dacewa wallahi kawo ni sukayi, kuma babu wanda ya fitar dani daga gidan nan da ƙafata na fita loƙacin da nafita me gadin inajin bai lura dani ba ko kuma yayi wani wajen saboda ƙofar abuɗe take na fita, mutane ma kuma duk basu fara fitowa ba saboda safiya ce, shiru tayi na ƴan sakanni tana share hawayen ta sannan taci gaba da maganar, "Ba komai ne dalinlin fita ba face zuwa nayi Inna ɗauko kudaɗennan da takaddun sa, tunda Allah yasa ku iyayen sa kun baiyyana in ɗauko indamƙa muku amanar da yabarmin, dalilin da yasa ban sanar daku ba gudun matsala ta faru garin yin maganar wani yaji mu shiyasa nayi shiru da bakina batare da kowa ya sani ba na yanke shawarar inje nikaɗai in ɗauko ta batare da kowa ya ankare da fita taba daga gidan, Nidai har na fita na nufi unguwar da na ajiye kuɗin daman agidan da muka zauna na ɓoye su suna cikin wata ƴar akwati na haƙa rami na ɓoye aciki, Ina zuwa gidan yana nan yanda na barsa saboda daman namune siyansa mukayi kuma takaddun sama suna cikin akwatin duk na haɗa saboda gudun matsala, kar su sace takaddun su suyar dashi, Da ƙyar na gano inda nayi haƙar acikin gurin da muke girki nan, dake da tukunya agidan da abun wuta na haɗa murhu na ɗan ɗumama gurin yanda zaimin saurin jiƙuwa, sannan nafara haƙowa, har nagama haƙowa na zarota na goge ƙurar da tayi sannan na samu wani mayafi na nannaɗe ta aciki sannan nasamu wani buhu nasaka, ina shirin fitowa kawai wasu mutane suka danno gidan, kuka ta fashe dashi tana goge hawaye tace "duk tsawon loƙacin da na ɗauka shakara da shekaru, amma mugayen mutanen ashe suna lure dani saida suka bini azzalumai bansan ya akai suka ga fita taba, Suna shigowa suka ƙwace buhun suka zazzage sa suka buɗe akwatin suka fito da duka takaddun sukace sai nasaka hannu ajiki shine da naƙi sukai ta dukana ina roƙonsu amma sukaƙi barina daga nan kuma ban ƙara sanin inda kaina yake ba sai yanzu, cikin raunin murya da hawaye da yake tayi mata ambaliya a fuska ta ƙara maganar, Sannan tace "Wallahi kuma ina tunanin duk waɗannan mutane da suke bibiyata tun ba yauba duk tsawon loƙacin nan acikin gidan nan suke tunda daga ƙarshe sun dawo suna tambayata ingaya musu inda mahaifiyar Sameer take, nace musu bansan taba bantaɓa ganin taba, shiyasa  suka haƙura suka daina tambayata, kuma ina da tabbacin ɗana Sameer yana hannun su saboda ba yanda zasuyi da takaddun nan Saida sa hannun sa ajiki wataƙil shiyasa suka ƙwace daga gurina zasu je wajensa yasa ka musu hannu, Tunda tafara magana suke binta da kallo babu wanda yace mata komai har saida ta kai ƙarshen maganar, Abu ne yafara magana da cewa "wannan ai ba abun ɗaga hankali bane dande kuɗi suje suyita ɗauka kuɗi bashine matsalar muba, indai zasu sako mana shi mu sai muƙara musu ma fiye da wanda suka karɓa da kin faɗama kafin kintafi ai da ba abarki kin tafi ba, da sai kibar su suyi tazama agun, ai daman kema kinyi ganganci tafiya ke kaɗai ai ganganci ne Allah ma ya rufa asiri basu kashe ki ba sun barki da ranki, amma ko ba yauba ki kiyayi fita ke kaɗai a irin wannan loƙacin da muke ciki idansu sunyi yawa akanmu kowa yanzu hankalin sa yana kanmu babu abun da bazasu iya yiwa kowa ba idan suka samu dama, ware war mu kuma shi zai basu damar cinma duk wani ƙudurin su akan ɗayan mu, dan haka sai mun kiyaye fita ɗaiɗai batare da tsaro ba, Maama tace "Nimadai abun da nagani kenan ke da muke zaune ai baikamata kifita ke kaɗai ba da kinyi shawara da wani da duk hakan bata faru ba, amma dai yanzu tunda komai yazo da sauƙi shikenan Allah ya kiyaye gaba, Gaba dayan su suka amsa da "Ameen" tare da tofa albarkacin bakin kowanne su, basu san Meer yana gunba saiji sukayi kawai yace, "Aban number da aka kira, ya faɗa yana samun guri ya zauna, yana kallon su, ba musu ummy ta zaro wayar tace "bari in faɗo maka ka rubuta nima daman saving ɗin ta nayi dan dole agano number saidai ayi bincike akanta nasan za a iya samun diddiginta, (oh ɗa da uwa sai Allah har ta manta da abun da yayi mata😂) Faɗo masa tayi ya rubuta saboda yasanma baza ta shigaba shiyasa baima, kiraba aloƙacin kawai yayi saving ɗin ta yanayi kuma ya tashi daga gurin baice musu komai ba ya koma ɗakin sa, Da kallo kawai suka bishi sannan sukadai ƙara bawa dadda baki da rarrashi har tasaki ranta saida suka ga ta fara dawowa normal sannan ummy ta taimaka mata ta koma ɗaki dan tayi wanka ta canza kayan jikin ta ta samu hutu, Sukuma daga nan suka shiga tattaunawa akan lamarin sannan papa ya fita daga sashen ummy da Abu suma suka nufi can part ɗin su daman ɓatan dadda ne ya kawo su yanzu kuma tunda komai ya daidaita suka koma, inda suke, Falon ya rage daga  Maama sai su Azeema, kaɗan kaɗan suna ɗan hira jefi jefi saboda su hankalin su ba anan yake ba yana gurin Meer so suke kawai suje sugaya masa tunkan gari ya waye yasan komai, Kamar Maama tasan abun da suke buƙata, sai kawai ta miƙe tsaye tace bari taje ta ɗan kwanta, bacci bacci taji yana fisgarta, shiyasa tayi musu sallama ta tafi ɗakin ta, Tana tashi suka miƙe tsaye suma cike da murna Azeema ta kalli Ameesha tace "besty to ga dama sai kiyi sauri ki shiga, Kallon ta Ameesha tayi tace wane irin inje kidai zo muje tare dan Allah, dan wallahi nikaɗai banajin zan iya shiga, Please besty muje,  Wata uwar harara Azeema ta watsa mata tace "dalla Malama banason shashanci meye hakan kike yi kina so har wani yaji kanmu kenan to ki zauna ki ɓatawa mutane loƙaci ke daman ba a abun arziƙi dake sai kinyi wa mutane cikas, Ɗan marairaice fuska Ameesha tayi tare da langwaɓar dakai tace nidai naji koma me zaki ce kice amma dai kizo mu shiga tare ni na yarda ma zanyi maganar amma dai mushiga tare dan Allah, "Allah ranki zai ɓaci wuce muje, tafaɗa tana turata wajen ƙofar har suka ƙarasa bakin ƙofar tasa, sai kuma suka ja burki suka tsaya, Azeema tace wai meye hakan bazaki shiga ba, matsawa Ameesha tayi daga jikin ƙofar tace Allah kuwa ni bansan me zance masa ba kawai mubar shi ba kin tura masa ba ai zai gani a wayar sa kawai mubarshi wallahi idan yagani ko ba abasa labari ba zai gane komai ai, Azeema bata tanka mata ba dan taga idan ta biye mata sai su kwana agun, dan haka saikawai tayi nocking ɗin ƙofar shiru ba amsa, hakan yasa ta muraɗa handle ɗin kai tsaye kuma tajisa a abuɗe ɗan tura ƙofar tayi yanda bata hango ɗakin sannan ta tura Ameesha ta ƙarfin tsiya tana shiga taja ƙofar ta rufeta aciki, juyawa Ameesha tayi tana niyar buɗe ƙofar amma taji ƙam Azeema ta riƙe ta ta waje,  juyawa tayi ta shiga bin ɗakin da kallo sai taga babu kowama aciki amma taji motsi abanɗaki dan haka sai ta sauke ajiyar zuciya ganin ba yanan sannan ta ƙara juyawa bakin ƙofar tana ja murya ƙasa ƙasa tace "besty baya nan fa yana banɗaki ki buɗe min na miki alƙawari wallahi zan dawo anjima da kaina Allah da gaske nake saboda tana tsoron ko wanka yake kar taje kuma ya fito ba tare da kaya ajikin saba shiyasa ta tsorata take gudun kar ya fito tana cikin ɗakin, Azeema najinta tayi banza da ita tana mata dariya ƙasa ƙasa tayi ma kamar bata gun, Sosai Ameesha ta shiga roƙon Azeema akan ta buɗe mata amma taƙi haushi ne da ta ƙaici ya isheta da yasa ta saki handle cike da gajiyawa ta bayanta dan taji ko yana daf da fitowa, Saidai kuma abun da bata sani ba ya daɗe da fitowa har ya ƙaraso inda take ta bayan ta basan yazo ba, juyowar da zatayi kenan taci karo da mutum agaban ta, wata iriyar mummunar faɗuwar gaba taji, take zufa suka shiga karyo mata ta kowacce mafakar gashin jikin ta, ji tayi kamar ta nutse agun karo da tayi da faffaɗan ƙirjin sa mai kwance da ita wasu siraran gashi ɗaiɗai ku da zama ka iya irgasu saboda rashin yawansu agun dan basu hana bayyanar hasken fatar shi ba, Saura kaɗan numfashin ta ya ɗauke tayi saurin runtse idon ta jikin ta yafara rawa dan baƙaramin tsorata tayi dashi ba tasan shikenan tafaru ta ƙare yau ranar cin ubanta ta kama yau zai sauke mata duk tara tana da yake, Baki na karkarwa tace P...lea...se I'm so sorry nashigo maka batare da izinin kaba wa...lla....hi ba......n....., shiru tayi bata ƙarasa ba sakamakon tsinkayo muryar sa da tayi yana cewa "shhhhhhhhit........✍️✍️ [15/11, 10:50 pm] #yaya Azeema#: 💅SARKI  SAMEER💅                       (DA ZAFI ZAFI)                              By uu                   ❤️xeemat...love❤️                   *BOOK* 3️⃣ *Ga mai buƙatar littafin sarki Sameer tundaga book 1 har zuwa book 3 zai biya 400 kacal akwai 1&2 completed, zukuturo da kuɗinku ta wannan asusun 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank, ko kuma wannan 0003562691 Ibrahim Badamasi Babangida jaiz bank, sai kuturo da shaidar biyan ta wannan number ɗin 08124226526*            *_Typing........✍️✍️_*                          *_P4,_*            Bakin ta na karkarwa tace P...lea...se I'm so sorry nashigo maka batare da izinin kaba wa...lla....hi ba......n....., shiru tayi bata ƙarasa ba sakamakon tsinkayo muryar sa da tayi yana cewa "shhhhhhhhit......., Ɗif tayi bata ƙasa maganar, kuma bata buɗe idon taba ta ƙulle sa ba, cikin daka tsawa yace mata "me kika shigo yimin ɗaki sa'an kine ni da zakishigo min ɗaki kai tsaye ba "eh! kai ta shiga girgiza masa hawaye na zubowa daga idon ta, Yace "I'm asking u kina girgiza min kai, baki da baki ne? Bata daddara ba yanzu ma ta ƙara girgiza masa kai, Tsaye yayi yana kallon ta yana mamakin yanda akai ta raina sa har yana mata magana amma still ta ƙara girgiza masa kan, ji yayi kamar ya ɗauke ta da mari sai kuma wata zuciyar ta hanesa da hakan har yafara tunanin ko muhimmun abune ya kawo ta ganin yanda ta tsora, ga kuma maganar da yaji tanayi, tunanin hakan yasa ya ɗan sassauta murya tare da ɗan matsawa daga kusa da ita, Ɗan sassauta muryar sa yayi cikin sanyi kamar yanda take yace "open ur  eyes. jin baiyi mata komai ba yasa ta ɗan ji daɗi ganin yamatsa daga kusa da ita,  a hankali ta shiga buɗe dara daran idanun ta har ta gama ware su gaba ɗaya tana buɗewa kuma idanun ta suka sauka akan sa ganin sa daga shi sai towel ɗaure a west ɗin sa yasa tayi sauri ta juya masa baya tana kallon ƙofar ƙara gwada buɗeta tayi sai taji ta buɗu cike da murna ta jawo zata bar ɗakin tana ɗaga ƙafar ta, yace "idan kika ɗaga ƙafar ki daga nan sai ranki yayi mummunar ɓaci, come here, Wani ƙatoton wani abune yazo mata wuya ya tsaya na baƙin ciki, cak ta tsaya tare da juyowa ahankali ta kallesa sai taga bama ita yake kallo ba hankalin sa ma kamar baya kanta yana kan shirin da yake yi, mamaki tayi ya akaima yasan tana niyar fita alhalin kuma ba ita yake kallo ba, Tana cikin kallon sa ta kuma ji yace, "idan kingama kallon nawa sai kizo kiran da nake miki, Saurin kawar da kanta tayi tana wasa da hannun ta tana tunanin bayan gata gashi kuma wane irin zuwa zatayi duk maganar da zai mata ai zataji, dan haka aranta tace ita ba inda zata daga inda take, Har yagama shafe shafen sa yasaka kaya ya bata motsa daga inda take ba, Yana sane da ita shima bai ƙara yi mata magana ba, yaje ya ɗauko kayan zaƙin sa yadawo kan gado ya zauna yafara ɓare wata choculate me ɗan girma ya ɓare ledar yafara kaiwa baki yana taunawa a hankali kamar wanda akayiwa dolen sha, Time to Time tana ɗan satar kallon sa, ganin choculate ɗin kuma sai kallon yayi yawa dan har haɗiyar yawu take saboda ba ƙaramin burgeta ba tayi, ji take kamar taje ta ƙwace a hannun sa, Shikam ko kallon inda take bai kalla ba amma yana sane da ita a ɗakin so yake yaga iya gudun ruwan ta idan ya gama abun da yake batazo ya tashi zai nuna mata asalin kalar sa kafin zata kiyaye sa tafara jin tsoron sa dan yaga alamun  kamar bata tsoron sa, bai gama wannan tunanin ba yaga alamun tafara takawa daga inda take, a ransa yace "kin taimaki kanki da jikin ki yagaya miki, A hankali Ameesha ta shiga takawa zuwa inda  yake amma fa ita anata gurin bawai tsoran sane yasa zataje ba face choculate ɗin hannun sa da takasa kawar da kai so take kawai taji ta abakin ta kuma ta ga ba ɗaya ce da shiba akwai wasu agefen sa, shiyasa zataje wajen sa ko ta halin ƙaƙa taci koma tace yabata, dan ba kunyar sa take jiba, kawai dai tana jin tsoron sa tsoran ma ba wai canba tunda su Maama na gidan bai isa ya cutar da ita ba tasan za a hanasa, A ɗan gefen sa ta tsaya sai kuma tayi saurin tsugunnawa saboda tunawa da tayi sai kayi biyayya idan kana son abu tunda kwa abunsa take so dole tayi biyayya badan Allah ba, Bai kulata ba yaci gaba da shan abarsa, tana zaune tana tunanin tayanda za ayi ta tambaye sa ɗin ko kuma tayi masa wayo yanda bazai gane ba har yabata, Ɗan dagowa tayi taga baya kallon ta sai ta gyara zama daga tsugunnen da take tayi zama dirshen harda tanƙwashe ƙafafun ta, tana ɗan murza yatsun hannun ta, sannan tace "uhmm ya Sameer ta kira da cikin ƙasa ƙasa da murya me cike da ladabin ƙarya, Cak ya tsaya da shan choculate ɗin da yake, tare da saurin mayar da duban sa gare ta cike da mamakin kiran sunan sa da tayi kai tsaye duk da tasa yaya amma dai Sameer ɗin da tace shi yafi basa mamaki meyasa bazata faɗi yanda kowa yake faɗa masa ba, sai wanda ba kowa yake faɗa ba, Sarai tasan kallon ta yake dan haka ta taƙi ɗagowa ta kalle sa, a haka kanta a sunkayi ta ci gaba da maganar, tace "uhmm yaya Sameer daman wata magana nakeso muyi dakai shiyasa nazo amma kafin muyi mufara gama shan choculate ɗin sai muyi, maganar, Ɗan kallon ta yaƙarayi akaro na biyu yana mamakin jin furucin ta wai mufara gama shan choculate ɗin daman tare da ita suke sha ne ko kuma wani abun zatace tace haka, zuciyar sa tayi saurin bashi amsa da cewa may be tana so tace kafara shanyiwa sai muyi ta manta tace mu fara shanyewa, hakanne ma wata zuciyar ta basa amsa, dan haka sai ya kawar da kai daga kallon da yake mata, yace "ina ruwan ki da shan abuna kawai kiyi maganar ki ina kunne keji ba, ba baki ba ko, Shiru tayi tana ƙara tunanin yanzu kuma me zatace wata zuciyar kawai tace kisa hannu ki ɗauka ba yayan ki bane, abun sa ai naki ne, da sauri ta girgiza kai aranta tace wannan jarababban mutumin ba imani ne dashiba baisan wannan tsaf idan na taɓa zai iya ci min mutunci, "Malama kina ɓatan loƙaci idan ki bari nagama baki faɗi abun da yakawo ki ba bazan saurare ki ba kuma sai na saɓa miki kamanni rainin hankali da kikai min kafin kifita kinji ni ko, yayi maganar yana ƙara kai choculate ɗin bakin sa caraf akan idon ta jitayi kamar ta fisgota daga hannun sa, Jin batun nasa tagane bai fahimci abun da tace masa ba kenan kodai baiji ta da kyau ba, wannan tunanin yasa taƙara cewa, "To taya zan iya magana da abu abakin na, Wannan karon kwa da sauri ya juyo ya kalle ta yana kallon bakin nata dan yaga abun da take ci ɗin dan shidai baiga komai a hannun taba da zata ci dan shi har yanzu bai fahimci inda yaren nata ya dosa ba, Ganin ba komai yace "meye abakin? Duk yanda taso ya fahimce ta sa kwana kwanar ta dan har magana take masa tana kallon choculate ɗin dan yafi fahimta amma yanuna mata baisan abun dake nufi ba saboda daga baya ya fahimceta ganin tana takallon abar hakanne yasa ya gane so take ta sha saboda tsabar kwaɗayi irin nata amma sai shima yana nuna mata yafita iyawa ya nuna baisan ma tanayi ba, Rufe ido Ameesha tana taƙaicin ƙin fahimtar ta da yayi da taga dai da gaske idan ba ofulu ofulu ta fito masa ba tagaya masa kai tsaye bazai taɓa fahimtar taba, dan haka ta rufe ido kawai, tace "Babu yanzu amma yanzu zan saka kaban abar hannun ka ko kaban wata nima ido fa gubane kazo gabana kana tasha to ni kuma fa, ta ƙarasa maganar kamar zatayi kuka tana turo baki saboda ta ƙosa tafara sha, kunsan Ameesha da kwaɗayin zaƙi itama kamar shi take koma ince har ta fishi saboda ita ba iya kwaɗayin bane harda yarinta, Ƙuri yayi mata yana kallon ta da mamaki daman kwaɗayin nata har yakai haka tayi roƙo ba abata, aikwa zai koya mata hankali akan kwaɗayi kenan ko wani wajen ma taje haka zatayi, saboda bata da hankali, yana sane ya fara sauri ya shanye ta tsaf sauran kuma ya kwashe su daga gefen sa, ya zuba su a aljihu, kuma bai tanka mata ba, Ameesha ƙwalla har ta fara cika mata ido tana shirin zubowa tayi saurin mayar da ita tana mamakin rowar da yayi mata daman marowaci ne bata sani ba(daman ance 🎶🎶mai ƙwaɗayi shi yasan gidan me rowa inji adamu ɗan gidan su gwanja hakane wallahi🎶) zancen haƙƙun gwanja) Wata dabarar ce ta faɗo mata dan haka sai tayi saurin miƙewa tsaye ta koma gefen sa ta zauna cike da rashin tsoro sai kawai ta kamo hannun sa, ta ɗora akan cinyar ta, Shikuma cike da mamaki da taƙaici da jin haushin hakan da tayi masa ya janye hannun da sauri ta ƙara riƙewa tace wai meye haka ka tsaya mana kaga abun da zanmaka ko zan cutar dakai ne to bana cin hannun mutane ni ba mayya bace, "Sai ƙafa" taji yafaɗa ɗan murmushi tayi tace a'a itama ƙafar ba ci nayi ba tunda ga abarka nan ajikin ka kuma loƙacin ma kai kajawa kanka, da ka ɗaga ni da hakan bata faruba yanzu kuma babu abun da kayi min dan haka ba abun da zan maka nima, dade kayi min wani abun to da sai na rama danni bana yafiya idan aka min sai na rama, Jinjina kai yayi cike da gajiya wa da surutun da take masa dan har fa Allah ya gaji so yake tafita ta bar masa ɗaki amma tunda yaji tace magana suke so suyi shiyasa ya rabu da ita kuma daman shima yana so tabashi labarin yanda akai ya koma cikin falo jiya da ana ruwa da kuma warke wasa da wuri, warke tasa da wuri ita tafi komai ma tsaya masa arai dan ba ƙaramin mamaki yayi ba da faruwar hakan, Akaro na biyu yaƙara ƙoƙarin janye hannu nasa batare da ya ce mata ƙala ba, amma still sai ta ƙara riƙewa itama, mai makon tayi abun da zatayi sai ta tsaya tana kallon hannun nasa, da ta riƙe da nata sai kuma ta shiga haɗa sa da nata wai zatayi comparing da nata, Ɗagowa tayi tana kallon sa tana taɓe baki tace "ashe ma baka fini haske ba, kamar ma na fika Allah kuwa kalli kaga hasken mu ɗaya, kai da kataso ma acan cikin larabawa kana hutawa, nikwa da na tashi cikin wahala amma hasken mu ɗaya, nasan ma idan nasamu hutu na zama ƴan mata sai na fika haske daman na fika kyau nima kuma zanyi karatu inyi aiki inzama me kuɗi shima infika daga nan bazan ƙara jin tsoron kaba tunda nafika da komai idan kace zaka min wani abun insaka bodyguard ɗin su lallasa min kai kuma daman ina nan banmanta ba sai nasa an ramamin muguntar da kayi min loƙacin da naje gidan saboda baka da tausayi ka taka min ƙafa bayan kasan tanayi min ciwo sannan kasa na shafa aboniki a fuska ta saboda ka riƙa a mugun ta, shiru tayi tana ci gaba da kallon hannun nasa, Sannan ta ɗago ta kalle sa ganin har yanzu bai tanka mata ba, sai gyara zama tana ƙara damƙe hannun nasa sannan tace "wai dan Allah ina tambaye ka, me yasa baka da tausayi idan kana mugun ta daɗi kaji eh? tayi maganar tana kafe sa da dara daran idanun ta, Tabbb babbar magana yama tafi duniyar tunani wai yaushe yayi sabo da yarinyar nan da har zata na gaya masa magana son ranta kuma wai zata dena jin tsoron sa nan gaba duk wanda zai iya gaya maka maganganu irin haka ai bawani tsoron ka da yake ji, gaskiya yayi sake yarinyar wallahi tagama rainasa, tagama kaishi ƙarshe kuma dan haka baisan ma me zaiyi mata ba ya huce, yana cikin tunanin ta katseshi tare da ƙara nanata masa tambayar da tayi masa, Haɗe rai yayi yanda zata tsorata da shi yace ke dalla mahaukaciya sakar min hannu ki fice daga ɗaki kafin in ɓaɓɓalaki agunan kinzo kin isheni da surutun banza ko ni sa'an wasan kine, daman maganar da ta kawo ki kenan kizo kicika min kunne da da surutun hauka, Maƙe kafaɗa tayi tana turo baki tace "Allah kwa ko me zakamin bazan sake ka ba sai nayi abun da nayi niya kuma sai kaban amsa ta indai kana so intafi to ka amsa min tambaya ta sai mu rabu lafiya idan kuma masifar zakayi sai kai tayi kuma ka dake ni inje inyi maka sharri wajen Abu yazo yayi maka faɗa tunda naga baka son faɗa saboda gaka ɗan mai kai baza ayi maka faɗa ba, Zaro ido yayi waje yana duban ta da kyau yana tunanin anya kuwa yarinyar nan lafiyar ta ƙalau kodai tasamu taɓin ƙwaƙwalwa ne basu sani ba ko kuma tana da mental problem, loƙaci loƙaci yana tasar mata yanzu kuma loƙacin tashin nashi ne yazo shiyasa take masa haka a tunanin sa to inba hakaba me zaisa tana gaga masa haka bayan yarinyar tsoran sa take yasani duba da shigowar tama yanda ta tsorata tana kuka amma ace loƙaci ɗaya ta burkice ta ringayi masa waɗannan surutan har yana mata magana tana cewa bazata yiba, Tunanin hakan dan har ga Allah yagama tunanin tana da taɓin ƙwaƙwalwa dan yasan da a hankalin ta take bazata taɓa yi masa kwatankwacin abun da take masa ba yanzu, dan haka ya yanke shawara gwanda ya bata amsar su rabu lafiya kar haukan ya ƙaru tasaka masa ciwon kai yana zaman zaman sa, Ɗan sassauta fuskar sa yayi daga haɗe tana da yayi sannan yace "ni ba mugu bane duk wanda nayiwa abu shi yakawowa kansa sa bai shiga harkata ba ko inda yake bazan kalla ba, idan kuma yayi min dole nima inyi masa abun da zai ƙoma masa rai bawai danjin daɗin raina ba dan ya kiyaye gaba kar ya ƙarayi min abun da yayi min, kin gane? Ɗaga masa kai tayi tace nagane amma kuma ni me nayi maka kada keni kuma kataka min ciwo inda ba mugun ta nace, "Oh my God, ya faɗa aransa yana dafe kansa, sannan yace ke kikajawowa kanki tunkan in kwanta nace miki kije wajen su ummy su baki abun da kike so sannan kibar gidan kar nafito naganki aciki, amma kika ƙi ji daga ƙarshema kuma ki haumin kangado kika kwanta a inda nake harda rufa saboda kin rainani shiyasa na zane ki saboda banason ko wacce mace ta taɓani, nace kifita kiƙi fita saboda bakya jin magana, To meyasa yanzu na taɓaka kace bakason mace ta taɓaka, "Saboda a loƙacin banda alaƙa dake ba kamar yanzu ba, da kike ƙanwa agurina, Wani daɗi taji jin yace mata ƙanwar sa daman yasan da haka ashe ko shiyasa har yanzu bai dake taba dan itama aƙasan ranta duk abun da take masa tana sane kuma cikin tsoro takeyi tayi mamakin ganin ba abun da yayi mata, duk wannan abun da take masa, amma duk da haka sai ta ƙada dakewa bata nuna jin daɗin hakan ba a fili, Sai kawai ta karkaɗa kai tace "To ai loƙacin daka faɗa nayi bacci bansan ka faɗa ba kuma abun da yasa naƙi tafiya idan na tafi bansan inda zani ba, shiyasa na maƙale maka da naga ka taimake ni, nayi tunanin kana da mutunci idan na bika zaka ƙara taimakamin ka mayar dani gida sai kuma naga ashe baka da mutunci, mugune kai, Buge mata baki yayi da ɗayan hannun yace "kar kisake cemin mugu kuma kitashi kibar min ɗaki tunda na baki amsarki ki rabu dani kifita, Dafe bakin tayi saida ta daina jin zafin sannan tace "To kuma badan niɗin ba ai da ba tuni yanzu bakasan inda dangin ka suke ba da ka koreni na tafi da tuni ka kori danginka kaifa wallahi kamata ma yayi ka gode min tunda na taimake ka, kuma wallahi kayi na farko wallahi ka ƙara taɓani daga nan sai wajen Abu Allah in kuma kana wasa ka ƙara, Meer fa yafara fusata, da ƙarfi yaƙara ɗaga hannun nasa zai ɗauke ta da mari sai kuma komai ya tuna sai yadakata baikai hannun nasa kan fuskar tata ba, Ita kuma har ta rufe ido tana jiran taji saukar marin sai kuma taji ɗif, a hankali ta fara buɗe ido ɗaya tana kallon sa taga abun da yahanasa marin nata, Ƙwace hannun sa yayi gada riƙon da tayi masa yana miƙewa tsaye cikin daka mata tsawa yace tashi ki fita ga mamakin sa sai kawai tama faɗa kan gadon nasa ta kwanta daga bayama ta ɗora duka ƙafafun ta akai, sannan ta ƙara da cewa "bacci nakeji kabari idan natashi zan barmaka ɗakin ka ba ci zanyi ba wai kai meyesama bazaka barni ba kake kora duk duniyar nan kana da wata ƴar uwa kamata baka da ya baka da ƙanwa sai ni kaɗai kai da zaka lallaɓa ni amma ba abun da ka iya sai yimun mununta da cin zalina, Allah ya shiryeka ka gane gaskiya, nasiha nake ma amatsayi na ƙanwar ka wallahi kadena abun da kake ka shiryu kuma kadena yiwa iyayen ka rashin kunya, inba hakaba kajefa kanka cikin wutar jahannama yakamata ka ringa jin maganar iyayen ka kaga ni da ace agaban iyayen na taso ace mahaifiya ta da ranta bata mutuba da sunga biyayya da kulawar da zanringayi dasu, Allah yasa mahaifina yana raye Allah ya bayayya na min shi ko shikaɗai inyi masa biyayyar tanayin maganar kuma sai jikin ta yayi sanyi ta ƙarasata a hankali, Loƙaci guda taji hawaye ya cika mata ido tunawa da tayi ayanda mahaifiyar ta ta rasu wani irin kuka ne ya taho mata me ƙarfi dan sosai zuciyar ta ta karaya, da sauri ta tashi daga kan gadon ta kwasa aguje saboda bataso tayi kukan anan gabansa, Saidai kuma ko taku uku batayi ba taji an riƙo hannun ta tsayawa tayi ba tare da ta juyo ba tana ƙoƙarin ƙwace hannun ta, shikuma ya ruƙe da ƙarfi tare da jawota ta dawo baya agaban sa ta tsaya suna facing ɗin juna yayin da kukan ta kuɓuce mata tasake shi me ciwo, Tsayawa yayi yana kallon ta yanda take kukan kamar ranta zai fita akaro na farko arayuwar sa da yaji ya tausaya wa mace har yaji shima jikinsa yayi sanyi yaji bayason ganin irin wannan kukan da take, Ƙoƙarin ƙwacewa taƙara yi zata fita daga ɗakin sai shima yayi saurin ƙara riƙota ya fisgota ya haɗata da ƙirjinsa ya rungumeta tare da kwantar da kanta akan ƙirjinsa saboda bata da tsawo gaba ɗayan ta a ƙirjinsa ta tsaya, Shafa kanta ya shiga yi cikin son rarrashinta saidai kuma shima yanda zuciyar sa ta karaya yasa yakasa furta koda da kalma ɗaya wajen kwantar mata da hankali ta dena kukan, Aɓangaren ta kuwa hakan da yayi mata sai taji kamar yace taƙara volum haka taƙara fashe masa da wani irin kuka da ita kanta batasan ta yanda akai take irin wannan kukan ba...... ✍️✍️✍️ _Afuwa jiya banyi ba bansamu damar yi ba ina shirin yi data ta taƙare bansamu nasaka ba sai yanzu shiyasa banyi ba jiya_ _Sai kuma ranar asabar kamar yanda nace zanringa hutun kwana biyu Alhamis da juma'a ba update, sai asabar idan Allah yakaimu,_ [15/11, 10:50 pm] #yaya Azeema#: 💅SARKI  SAMEER💅                       (DA ZAFI ZAFI)                              By                   ❤️xeemat...love❤️                   *BOOK* 3️⃣ *Ga mai buƙatar littafin sarki Sameer tundaga book 1 har zuwa book 3 zai biya 400 kacal akwai 1&2 completed, zukuturo da kuɗinku ta wannan asusun 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank, ko kuma wannan 0003562691 Ibrahim Badamasi Babangida jaiz bank, sai kuturo da shaidar biyan ta wannan number ɗin 08124226526*                  *_Typing........✍️✍️_*                          _______kuka ne sosai yaci ƙarfinta tana ƙara gyara shigewa jikin sa, ganin taƙi yin shirun kuma yakasa ce mata komai saboda baisan ma ta ina zai fara rarrashin taba, daga ƙarshedai da yarasa mafita sai kawai yafara tafiya tana jikin nasa ya ƙarasa bakin gadon sannan ya zauna ya ɗorata akansa kamar wata baby haka ya riƙeta sannan yasaka hannun akan sumar kanta yana shafawa a hankali ɗayan hannun kuma ya shiga bubbuga bayan ta dashi, Daidai saitin kunnen ta yakai bakinsa sannan a hankali yasamu damar furta mata sorry, stop crying, ya isa haka, Duk da tajishi amma sai taji ta kasa daina kukan ita kanta tanaso tayi shirun but she can't, ba yau ta fara tunawa da suba amma bata taɓa yin irin kuka makamacin irin na yau ba bata san me yasa ba, Meer dai yau yaga ta kansa bai iya rarrashi ba amma yau saida ya koya ya rarrashi tilon ƙanwar sa, haka yayi ta rarrashin ta har saida yaga tayi shiru ta fara ajiyar zuciya, Tunda tayi shiru tayi lamo ajikin sa ko motsawa batayi kawai tayi shiru sai taji wata nutsuwa tafara saukar mata, Shima shiru yayi yana sauraron bugun zuciyar ta da take bugawa a hankali a bankali, sunkai wajen minti ashirin ahaka kafin daga bisani Ameesha ta raba jikin ta da nasa ta sauka daga kan cinyar sa zata tafi ya riƙo hannun ta tare da dawo da ita gefen sa ya zaunar da ita batare da yace da ita komai ba, itama shirun tayi batayi yunkurin tashiba kuma batace komai ba bata kalle saba ta sunkuyar da kai kawai tana sauke ajiyar zuciya, Saida ya tabbatar da tadawo daidai, yasa ta goge hawayen, duk da idon ta sunɗan kunbura amma amma saida ta samu nutsuwa sosai kamar batayi kukan ba, kallon ta kawai yake ita kuma bata iya ɗagowa ta kalle sa ba duk da sakayau take jinta ba wata damuwa ammadai takasa sakewa dashi yanzu kamar yanda tasake dashi ɗazu, Sakin hannun nata yayi  sannan ya zaro choculate ɗin da yasa a aljihun sa ɗazu, ɓare ta ya shigayi saida yagama buɗeta gaba ɗaya sannan ya miƙa mata, Ɗagowa tayi ta kalle sa duk son da takewa choculate ɗin sai taji ta fitar mata arai, dan haka sai kawai ta girgiza masa kai alamun bazata shaba, yayi mamakin hakan tunda yaga yanda ta nuna tanason sha amma yanzu kuma tace bazata shaba, ƙara miƙa mata yaƙara yi akaro na biyu, Sai taji nauyi ta ƙara cemasa a'a sai kawai ta miƙa hannu zata karɓa badan tana soba saidan kawai kar tamayar da hannun kyauta baya, ga mamakin ta sai taga kawai ya janye daga miƙo hannun da tayi sai ya nufi bakin ta dashi, ƙin buɗe bakin tayi sai da taga ya haɗe rai yana wurga mata harara sannan ta buɗe small mouth ɗin shikuma ya saka mata abakin tana shirin gutsirar ƴar kaɗan kawai ya danna mata ita abaki gaba ɗaya, Waro ido tayi tana ƙoƙarin cire hannun sa ta ciro ta saboda ta cika mata baki bazata taɓa iya taunawa, Hannu yasa ya rufe mata bakin yanda bazata iya fito da iyaba, da taga dai ba sarki sai Allah haka ta shiga taunawa da ƙyar harda ƙwallar wahala haka Meer yasata ta cinye ta tas sannan ya sakar mata bakin, yana saki kuma yaƙara dauko wata yashiga ɓare ta, ai tana ganin haka tayi saurin miƙewa zata gudu saidai bataje ko ina ba ya cafkota, yana miƙewa tsaye yace "ina zaki ai sai kinyi maganar da ta kawoki kamar kuma yanda kikace mufara shanye choculate ɗin zakiyi maganar to sai ki zauna sai kin shanye su duka sannan kiyi maganar idan kinason fita daga ɗakin nan, Zaro ido ta shiga yi tana faman rarraba ido tace Allah kuwa na ƙoshi kuma ai mungama magana daman itace ta kawo ni kuma mungama, choculate kuma kasha kayarka na ƙoshi tunfar ko da nace kaban ai rowa kamin dan haka wacce kaban da mugunta ta isheni, daman nace mug...., Da sauri tasa hannu ta toshe bakin ta, bata ƙarasa kalmar mugun ba tunawa da tayi yace kar tasake ce masa mugu, Wani mugun kallo kawai ya watsa mata sannan ya koma ya zauna yace "dawo ki zauna, Ganin yayi maganar serious ba wasa, yasa ta dawo da baya ta zauna a inda ta tashi................, ************************* ___________ *SAM* Tun ranar da yaje gidan da yakai sumy akace masa ta gudu tun loƙacin baiƙara samun nutsuwa, ya dawo gida ya rasa inda zai tsoma ransa, yaji daɗi, ga shettima abokin shawarar sa tunda ya tafi gida shima bai ƙara dawowa masarautar ba, kuma yafiso suyi maganar face to face shiyasa bai kirasa ba...., Yanzuma yana zaune akan gado ya zabga tagumi yana tunanin samun mafita da ta inda zai fara nemanta gashi kuma ƙarewa ma babu wanda yasan ya ɗauko ta, baisan ta inda zai fara tunkarar wani da maganar ba, Jiyayi andafasa da sauri ya ɗago yazuba rinannun idanuwansa akan fuskar sa kallo ɗaya kuma yayi masa ya janye saboda bayaso ya karanci halin da yake ciki, Me yake damunka? Hamza ya jefa masa tambayar, Batare da ya kallesaba yace ba komai kawaidai kainane yake ɗanyi min ciwo, kuma nasha magani yanzu zai daina kar kadamu, yana faɗar haka yaɗan gyara zaman sa ya kishingiɗa, yana dafe kansa, Gefensa Hamza ya samu ya zauna yana kallon sa cike da nazartar sa, saboda tun loƙacin da abu yafaru sam yajasa ajiki tun bayaso har ya ɗan fara sakin jiki dashi, kuma sam yasa ya tattaro kayan sa yadawo part ɗin sa da zama amma duk da haka Hamza ba kullum yake zama ba a part ɗin kullum yana waje bayan gidan yana zagaye dan yafi son ya ringa keɓewa shikaɗai hakan yafi masa daɗi dan ko abinci ma bai fiya zama ya ciba wani loƙacin ma sai Sam yayi masa dole yake ci, Cikin sanyin murya Hamza yace "kayi haƙuri zan shiga hurumin da banawa ba na fahimci kana cikin damuwa, bankai matsayin da zan san damuwar kaba, dan haka basai ka gaya min matsalar kaba, shawara zan baka yakamata kasamowa kanka mafita zaman ɗaki ba abun da zai haifar maka sai wani ciwon, kamata yayi kaje kasanar da mahaifiyar ka ko kasamu wanda kafi kusanci dashi kasanar dashi faɗar damuwa koda baza ayi maka maganin taba idan ka fitar da ita zaka ɗan samu sassauci akan yanda kakeji, duk wanda yaganka zai gane kana cikin matsananciyar damuwa, ba iya ciwon kai ke damunka tun ba yauba na lura dakai, dan Allah ka daure ko abokin kane ka sanar dashi matsalar ka kar kabari tayi maka illa a ɗaki, Sosai Hamza yashiga nusar dashi illar riƙe damuwa batare da ka fitar da ita ba hakan na ƙaramin cutar da ɗan adam take ba, Kalaman sa kam sunyi aiki akan Sam sosai yaji maganar sa, kuma sai yaji ba daɗi da yace yasan baikai matsayin da zai san damuwar sa, hakan ba ƙaramin kashe mishi jiki yayi ba bayaso yaringa tunani wani iri da zai ringa sakashi damuwa shiyasa yake jansa ajiki dan ya manta da duk abun da yafaru, amma furucinsa na yanzu kwata kwata baiyi masa daɗi ba, Dan haka yayi saurin tashi zaune yana fuskantar Hamza da kyau, yace "ko ɗaya ba abun da kake tunani bane indai har zan iya sanar da mahaifiyata ko abokina ko wanda nake da kusanci dashi to dole kaima kana cikin ɗaya daga cikin su, yanda zan ɗaukesu kaima haka zan ɗauke, Nagode da nuna kulawar ka agare ni tabbas akwai abun da yake damuna amma narasa mafita kuma bana tunanin ko na gayawa wani zai iya samamin ita, tunanin ya tsaya gaba ɗaya narasa yanda zanyi Hamza, yaƙarasa maganar cikin sanyin jiki, Hamza ma jikin sane yayi sanyi kuma yaji daɗi sosai jin matsayin da yabasa mai girma haka duk da laifin da mahaifiyar sa ta aikata musu amma babu wani wanda yake nuna masa kyara da tsangwama, musamman Sam da yafi kowa jansa ajiki hakan ba ƙaramin daɗi yake masa ba, A hankali shima yafara magana da cewa "indai har dagaske ne abun da kafaɗa to ina mai roƙonka da kagaya min nikuma in sha Allah zanne ma maka mafita da yardar Allah zan taimaka mana, Ɗan murmushin yaƙe Sam tare da jinjina kai batare da yace masa komai ba, yakai wajen minti bakwai kafin yaɗanyi gyaran murya sannan ya shiga basa labarin abun da yafara tsakanin sa da sumy ɗin tundaga farkon haɗuwar su har ƙarshe, inda yakaita gidan ƙanwar kakar sa, (Ammah) yace kuma yaje amma ta sanar dashi suma tashi sukayi suka nemeta suka rasa....., Hamza najin haka yasaki murmushi mai ƙayatarwa da ya daɗe baiyi irinsa ba, da hakan har saida ya bawa Sam mamaki, danshi tunda suka zauna na bai taɓa ganin murmushin saba, Batare da ya daina murmushin ba yace "ashe ƙanin nawa soyayya ya faɗa, kace munkusa shan biki, macece daman tasaka gaba haka ka kama damuwa har da su rama, tokwa dole intashi tsaye karka damu zamu nemo maka ita duk inda ta shiga afaɗin duniyar nan, bare ma nasan ba wani nisa tayi, tana kusa, Tunda yafara magana sam yake kallon sa cike da mamakin kalaman sa shi yana masa maganar serious amma shi yazo yana masa wata irin magana marar ma'ana, haushi yaje yakamasa take ya shiga yi masa wani irin kallo saida yabari yayi shiru sannan yace "kaga nifa ba abun da kake tunani bane kanajin yanda nabaka labarin yanda take rayuwa abun tausayi kuma kana min wata maganar daban inma wasa kake Please mubar wanann maganar banaso inbaza ka taimake ni dan Allah ba to kabarshi yana faɗar haka ya miƙe cike da jin haushin Hamza, Da sauri Hamza ya miƙe yana ƙumshe dariyar sa da take shirin fitowa, sannan yace "tuba nake kayi haƙuri bazan ƙara ba, yanzudai abar ko wane zance muje neman yanzu nan basai anjima ba, amma zamu fara zuwa gidan kakar taka kuma kar kasanar da ita muje kawai yana faɗar haka ya kamo hannun sa yana ƙara cewa muje, Sam kamar wani soko haka yake kallon Hamza cikin rashin fahimtar inda zancen sa ya dosa, yana buɗe baki zaiyi magana Hamza yayi saurin da katar dashi yace "karkace komai pls muje kawai, haka kwa Sam yayi shirun ya shiga binsa tunani fal cikin sa shiyasa ma yakasa tantance wane iri zaiyi, bashi da zaɓi da ga wuce ya bisa ɗin, a haka suka fito daga ɗakin har suka wuce falo suka fito part ɗin fulani suna fitowa sukaga anfita da gudu daga cikin falon, Ai Hamza baijira wata wata ba ya kwasa aguje yabi bayan wanda ya fita daga ciki, yana fita ya hango wata mace, ta shiga wani part ɗin, girgiza kai yayi yace "zaki ci ubanki Ubaira, duk ma wanda ya aiko ki zakiyi bayani, yana cikin wanann maganar Sam yaƙaraso gurin yace "wacece wacce ta fito ɗin ka ganta ina tayi, Ɗan dafa kafaɗar sa yayi ya bubbuga yace "muje kawai komai yana da loƙaci yanzu ba wancen loƙacin bane, zamuyi maganar idan mungama waccen, wata mata ce kuma nasanta naganeta naga kuma inda ta shiga ai anyi mai wuyar, dan haka kar kadamu da wannan kaji da abun da yake gabanka, muje yafaɗa yana yin gaba, Yaudai Sam ya zama ɗan kallo sai yanda Hamza yayi dashi haka, yabi bayansa har suka ƙarasa inda motar sa yake, driver yazo zai buɗe masa ƙofa Hamza ya dakatar dashi yace "yaje sannan ya buɗewa Sam motar da kansa ya shiga shikuma ya shiga driver seat yashiga tare da tayar da motar yajasu suka fice daga masarautar Sam yana masa kwatance, ahaka har suka ƙarasa unguwar abakin gate ɗin gidan Hamza yayi parking, Sam ne ya ɗago ya kalle sa ganin yayi parking a waje yace "naga ka tsaya anan mushiga mana, Batare da Hamza ga kallesa ba ya girgiza masa kai, sannan ya buɗe motar ya fita ya zagayo ya buɗewa Sam, shima Sam bai ƙara magana ba, ya fito kawai atare suka nufi gate ɗin gidan, suna zuwa bakin gate ɗin Hamza ya kwanƙwasa, daga ciki mai gadin yace "waye, Hamza yace "mune, Buɗe ƙofar akayi, mai gadin yana ganin Sam ya washe baki yana gaida su bayan sun amsa yabasu guri suka shiga, Suna shiga suka fara tafiya masu aikin gidan kama daga masu bawa fulawoyi ruwa zuwa ga drivers ɗin daman duk sun sanshi dan haka suma suka shiga gaidashi, amma halin da yake ciki ya hanasa amsa musu, kawai sukayi gaba basuyi nisa ba, suka ƙaraso suna daf da shiga ciki idon Hamza yakai wajen parking lot ɗin su inda yake yaga wata mace da gajeran wando da riga kanta ko ɗan kwali babu badan gashin kanta ba ma zakayi tunanin namiji ne, saboda yanda ta gwame tana ta wanko ƙasan tayar mota gashi duk ta jiƙa jikin ta, ƙafarta ma babu takalmi, A iya sanin sa yasan mata basa wankin mota ko acan masarauta bare kuma waje ga kuma maza da suke zaune babu abun da suke amma mace na wankin mota, Sam har yasaka ƙafar sa ɗaya zai tura ƙofar falon Hamza yayi saurin jawo sa baya, Sam har tsorata yayi jin irin jawowar da Hamza yayi masa, ransa har yana ɓaci ya ɗago zai sauke masa kwandon masifa, Hamza yayi saurin ɗaga hannun sa yana masa nuni da inda yarinyar take tare da cewa kai nan gidan wai har mata ma suna wankin motoci abun da ko amasarauta bantaɓa gani ba, A hankali Sam ya sauke idanun sa akan ta, jiyayi gabansa yayi wata irin mummunar faɗuwar gaba, ji yayi zuciyar sa na barazanar tarwatsa masa ƙirji tafito, take idon sa suka fara canza launi ya zaro su suka firfitowaje, ba komai bane ya haddasa masa jin wannan abun ba face tozali da idanuwansa sukayi masa da yarinyar da akace masa ta ɓata ma'ana idanun sa sunyi masa mugun gani, da yake ganin abun kamar a mafarki kamar almara, Ko kallon gabansa bayayi ya shiga takawa a hankali zuwa inda take, Hamza tunda yaga irin kallon da yake mata yasamu amsoshin tambayoyin sa, sannan kuma tunanin sa da hasashen sa sun zama gaskiya dan haka yaja gefe ya zuba masa ido, bai ƙara cewa komai ba, Sam yayi tafiya wajen rabi kafin yaƙarasa wajen ta, saboda akwai ɗan tazara tsakanin inda suke zuwa parking lot ɗin, Tagama wanke tayar da take wankewa ta ɗago zata wanke ɗayar sai brush ɗin ya faɗi ƙasa, da sauri ta juya ta ɗauka saboda sauri take 10 minutes aka bata tagama wanke ta tas inba hakaba kuma jikinta yagaya mata, tana wankewa da hannu ɗaya take wankewa ɗayan hannun kuma tiyo ne tana wankewa tana ɗaurayewa, tana ɗauka ta juya da sauri taci gaba cikin sauri tanayi tana Allah yasa loƙaci bai kusaba, jitayi kamar su tafiya ta a bayan ta da sauri ta juya atunanin ta ko loƙaci yayi antaho dukanta, Tana juyawa idon ta ya sauka akansa itama gabanta saida ya faɗi ganin sa da tayi, ɗan ƙifƙifta idon ta tayi dan ta tabbatar wa da kanta gaskene ko kuma mafarki ne ganin dai da gaske shine yake tunkarota, Bata san loƙacin da tayi watsi da brush ɗin da tiyo ɗin kuma ta manta a inda take, ta kwasa aguje ta nufi wajensa tana zuwa tafaɗa jikin sa ta rungume sa ƙam tare da fashewa da kuka tana ƙara duƙunƙune sa, atare suka sauke ajiyar zuciya, Sam tsaye yayi yakasa motsi ya damƙe idanun sa yana jin wani irin zafi da raɗaɗi acikin zuciyar sa, da ƙyar ya iya ɗaga hannun sa yayi croping ɗinta ya rungumeta shima, A hankali ya shiga buɗe idanun sa ba zato ba tsammani abun mamaki saiga hawayen masu ɗumi sunfara saukowa daga idon sa.......✍️✍️✍️     [15/11, 10:50 pm] #yaya Azeema#: 💅SARKI  SAMEER💅                       (DA ZAFI ZAFI)                              By                   ❤️xeemat...love❤️                   *BOOK* 3️⃣ *Ga mai buƙatar littafin sarki Sameer tundaga book 1 har zuwa book 3 zai biya 400 kacal akwai 1&2 completed, zukuturo da kuɗinku ta wannan asusun 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank, ko kuma wannan 0003562691 Ibrahim Badamasi Babangida jaiz bank, sai kuturo da shaidar biyan ta wannan number ɗin 08124226526*                  *_Typing........✍️✍️_*                          _______A hankali ya shiga buɗe idanun sa ba zato ba tsammani abun mamaki saiga hawayen masu ɗumi sunfara saukowa daga idon sa......., Hannun ɗaya yasa yayi saurin share hawayen sa, sannan yaƙara rungumota sosai kamar zai mayar da ita cikin jikinsa sai karkarwa yake, Saosai take kuka dan ba ƙaramin jin daɗin ganin sa tayi ba yazo a loƙacin da take buƙatar sa, Kasa jurar kukan nata yayi gashi ya kasa yi mata magana, duba gefe da gefen sa ya shiga kalla yaga yanda maza suke kallon ta abun da yafi ƙona masa rai kenan ganinta da wando da riga ga kanta ba ɗan kwali ga maza dake yawo awajen suna kallon ta a haka, A hankali ya shiga rabata da jikin sa amma sai taƙara riƙeshi cikin kukan tace please don't go, kar ka tafi kabarni tana faɗar haka ta ƙara rungumesa tana sake fashewa da wani kukan, Wani abune yazo masa wuya, baisan loƙacin da ya ɗagata ba gaba ɗayan ta yariƙe ta ƙam yafara tafiya da ita ajikin sa baibi takan shiga cikin gidan ba kuma ya manta da Hamza dake bayansa, cikin ɓacin rai yake tafiya har yaƙarasa bakin gate ɗin ya fita da ita, Hamza dake bayansu tunda yaga ya ɗauke ta yana niyar barin wajen shima ya ɗaga ƴan matan ƙafafun sa ya mara musu baya fuskar sa ɗauke da murmushi, A kusan tare suka ƙaraso gurin motar da sauri Hamza ya buɗe masa ƙofa back seat shikuma yashigar da ita ciki da niyar ya ajiye ta ya fito, amma yana niyar fitowa tayi saurin  riƙeshe saboda gani take idan ya tafi kamar tafiya zai yi yabar ta, cikin motar ya koma kusa da ita sannan yajawota ya rungumeta ta gefe yafara bubbuga bayan ta, yayin da zuciyar sa take masa wani irin suya, Kuka ta ƙara saki sakamakon taɓa mata bayan da yayi saboda zafin da taji, Tana kukan tace, "Dan Allah karka barni anan wallahi mutuwa zanyi kasheni zasuyi ka mayar dani gidan ka kaini wajen baba na dan Allah mitafi, duk tabi ta rikecemasa sai surutu kawai take kuma ta riƙeshi ƙamƙam kamar yaci mata bashi, Wasu zafafan hawaye yaƙara ji sun cika masa ido loƙacin da idon sa suka sauka akan wuyan ta yaga wani baƙin shatin bulala jikin nata ya shiga kalla da tun ɗazu bai kulaba ashema gaba ɗaya jikin ta duk ya ɓaci da shatin bulala har su ƙafar ta da hannun ta, Sosai ya shiga mamakin yanda akai hakan tafaru to daman hajjaju haka take mutuwa ce ko kuma dai akanta ta fara muguntar me yasa zataci amanar sa yakawo mata yarinya amana amma tayi mata haka ta mayar da ita ƴar aiki harda su duka wannan wane irin mugunta ce hajjaju take da ita, shi abun da yafi tsaya masa ma arai da tace wai yarinyar bata gidan ta gudu alhalin tana nan da baizo ba kenan  kasheta suke shirin yi, Kallon ta yaƙarayi yaga yanda take kuka kana gani kasan daga ƙasan zuciyar sa take yinsa, Wani abu ya ƙaraji tundaga kan ƙafatsa har tsakiyar kansa ji yake wannnan shatin bulalar kamar ajikin ta kamar ajikinsa kamar shi aka daka kukan ta kwan har can ƙasan zuciyar sa yake jinsa, duk dauriyar sa nema yake yakasa jurewa, gashi yama kasa furta mata koda da kalma ɗaya ne, Daƙyar ya iya ɗago jajayen idanun sa dasukayi masa nauyi, ya kalli Hamza dake waje ya juya musu baya, ɗan dukan glass ɗin yayi dan bazai iya magana ba, Hamza na jin haka ya juyo da sauri, yana kallon sa ta cikin glass ɗin motar, da hannu yayi masa alamar da su tafi, Zagayawa Hamza yayi ya buɗe driver seat yashiga tare da tayar da motar yafara janta Saida ya hau kan titi sannan yace "ina mukayi? Daƙyar sam ya iya buɗar bakin sa yace "gida, daga nan kuma bai ƙara cewa komai ba, ya maida dubansa kan sumy dake jikin sa tana kuka har yanzu, ita kanta batasan me yasa takasa daina kukan ba har yanzu, Hannu biyu yasa ya ɗagota ya zaunar da ita tare da riƙo fuskar ta da duka tafikan hannun sa,ya zuba mata jajayen idanunsa yana ƙarewa fuskarta kallo da tayi sharƙaf da hawaye, sannan ya shiga goge mata hawayen, amma yana goge mata wani na zubowa, kansa yashiga girgiza mata, yana ƙara goge mata, gannin dai hawayen nata sunƙi tsayawa baisan loƙacin da yaƙara jawota jikin sa ba ya ƙara rungume ta, murya cike da rauni dan shima ji yake dama yayi kukan ko zai samu sassaucin raɗaɗin da zuciyar sa take masa, cikin ƙasa ƙasa da murya da yakasa ɗagata yashiga cewa "plss ya isa haka kidaina kukan nan ko kinaso nima kisani kukan, da sauri ta ɗan girgiza masa kai, yace "to kiyi shiru ya isa haka, itama cikin kukan tace baza ka ƙara tafiya kabarni ba kuma dan Allah ka kaini inda ka ajiye min mahaifina, ina son ganin sa, "Tohm" kawai yace mata yaƙara yin shiru dan bayajin zai ƙara kaita wani wajen ko gidansu bazai mayar da itaba saboda ɗayar matar da yake kyautata zaton matar ubace shiyasa take gallaza mata azaba, dan haka babu inda zai kaita shima mahaifin nata idan yana sonta to saidai ya canza mata gida amma bazasu ƙara zama guri ɗaya da itaba,  Hajjaju kuwa shikaɗai yasan hukuncin da zai mata duk da tana matsayin kaka agurin sa, amma hakan bazai hanasa ya rufe ido ba yaci mutuncin ta idan batayi wasa bama idan yaji labarin abubuwan da tayi mata, wallahi sai yasa anƙulle masa ita sai yayi ƙarar ta ko kuma ya ɗauki ƙwaƙwaran hukunci da kansa, dan bazai taɓa barin taba, idan kuma yarinyar nan ce ƴar kenan (wacce akeso a haɗasu aure) idan itace sai ya ɓaɓɓalata yanda suka azabtar da ita duk sai yarama mata ninkin baninkin ma abun da sukayi mata, Ɗagowar da tayi ne daga jikin sa ya katse masa tunanin sa, Da kumburarrun idanun ta take kallon sa shima itan yake kallo da idonsa da suka canza kala daga yanda suke zuwa baƙin ciki, Janye nata idon tayi tana ƙoƙarin tashi daga kansa amma sai ya hanata hakan,  bata takura ba akan dole sai ta tashin sai kawai ta haƙura, zuwa yanzu ta daina kukan, sai ajiyar zuciya da take saukewa akai akai, "Wait Hamza, sam yafaɗa yana kallon Hamza, da sauri Hamza ya taka burki ya tsaya tare da juyowa yace "lafiya? Sam yace "EH" yana faɗar haka ya zura hannu a aljihun sa ya zaro ATM card ɗin sa tare da miƙawa Hamza, Karɓa Hamza yayi yana jiran karin bayani, Sam yace "kaje cikin nan......., Sai kuma ya katse maganar tare da ɗan sakin ƙaramin tsaki yace " Mtsw barshima kawai bani naje da kaina ya karɓi abunsa, sannan ta buɗe motar, Rabata yayi da jikinsa, yana kallon ta itama shi take kallo, idonsa akanta yace "bari inje indawo kizauna, yanzu zan dawo, Kamar tace masa a'a zata bishi sai kuma ta tuna da shigar da take jikin ta, dan haka sai kawai ta ɗaga masa kai tare Da kawar da kanta ta kwantar dashi ajikin kujera, Tsayawa yayi yana kallon ta tsawon sakanni sannan ya kalli Hamza yace ka kula da ita kafin na dawo,Hamza yace "In sha Allah, Sumayya jin maganar tasa yasa ta buɗe ido tare da juyawa ta kallesa, sai kawai ya ɗan sakar mata murmushi kaɗan yace "yanzu zan dawo, ji yake kamar kar yatafi, kai ta ƙara ɗaga masa tare da rufe idon ta taƙara komawa yanda take, Daƙyar dai ya iya rufe motar ya tafi wani babban shagon sayar da kaya ya shiga, yana shiga ba ɓata loƙaci ya shiga kwaso mata kayan saka dogayen riguna riga da sket harda riga da wando da hijabai, da underwears su panties da bra, duk dai wani abu da yasan zata buƙata saida ya ɗauko mata sannan ya koma kan kayan ciye ciye da su choculate da sauran su abubuwa dai yasiya masu yawa sannan yaje wajen biya ya miƙa ATM ɗinsa aka ciri kuɗin aka basa abunsa sannan aka saka masa kayan a leda wasu suka ɗaukar masa sannan suka fita daga gurin har wajen motar aka kaimasa, Hamza na ganin su tunkan su ƙaraso ma ya buɗe musu booth suka saka masa aciki aka rufe, Buɗe motar yayi ya shiga yanda ya barta haka yazo ya same ta ko motsawa batayi ba, Tayar da motar Hamza yayi suka cigaba da tafiya, Sosai ya tsaya yana ƙarewa fuskarta kallo ganin haryanzu bata ce komai ba kuma bata buɗe idon ta ba duk da yasan taji shigowar sa, amma bata kulasaba, Ƴar ƙaramar ledar da ya ɗauko a hannun sa yashigo da ita cikin motar ita ya buɗe ya zaro hijabi aciki, ahaka bata motsaba shima kuma baice mata komai ba ya ware hijab ɗin yafara ƙoƙarin saka mata sai aloƙacin tayi saurin buɗe idon ta tana kallon hijab ɗin, kallon ta tamayar kansa sannan ta ƙara kallon hijab ɗin sai kawai tasa hannu ta karɓa taƙarasa sakawa, Ɗas yayi mata daman kalar da tafi so ya siyo mata maroon colour shikuma baisan shi tafiso ba kawaidai ya ɗaukar mata shi saboda irin shi yafara ganin ta ranar da suka fara haɗuwa, shiyasa ya ɗaukar mata kalar, Wani Choculate Biscuit ya ɗauko mata tare da ɓare mata shi ya miƙa mata da farko ƙin karɓa tayi saida ya watsa mata wani kallo sannan tayi saurin saka hannu ta karɓa  murya can ƙasa ƙasa ta ɗan kallesa tace thanks...., Wani ƙayatacen murmushi yaƙara sakar mata, duk da bata gani ba hakannan yake jin daɗin godiyar da tayi masa, gashi abun da yake basa mamaki shine yanda ya zuba mata ido yake kallon ta ko ƙiftawa bayayi, Aɓangaren ta kuma kallon da yake mata yafara isar ta, sai take jin duk ta takura dashi, gefe tayi da kanta tana kallon waje, ganin inda suke shirin shiga yasa tayi saurin juyowa tana kallon sa, daman shima ita yake kallo dan haka tana juyowa suka haɗa ido sai tayi saurin janye nata tare da cewa "naga munzo nan ba gida ba? "Eh nan gidan mune, zan kaiki amma ba yauba, Zata ƙara magana kenan yace "shiru karkice komai, yafaɗa yana ɗauke kansa daga gare ta, Itama bata ce ɗinba kamar yanda ya buƙata, amma a ƙasan zuciyar ta tunanin ta shine karfa yaƙara kaita inda za a kuma cinzalinta irin gidan da yakaita dan baƙaramar wuya suka bata ba duk azabar da umman su Waleed take mata baikai irin wannan ba, ita iyakacin ta duka amma nasu yayi yawa ga aiki ga duka ga zagin cin mutunci, sai taji muguntar gidan su nafilace akan ta gidan da yakaita shiyasa take tsoron kar yaƙara kaita inda za' azabtar da ita, duk da taji yace gidan sune amma hakan baisa taji zuciyar ta kwanta ba, so take kawai ta ganta agaban mahaifin ta hakan sai yafiye mata fiye da duk inda zaikaita, Hamza na shiga cikin masarautar Sam yace "yakaisu daidai ƙofar part ɗin fulani ta yanda suna fito zasu shiga ciki batare da kowa yaga shigar suba, haka kwa yayi ya kaisu daidai ƙofar shiga sannan yayi parking yana parking ɗin kuma ya buɗe motar ya fita yabasu waje, Sam ne ya kalli Sumayya da gaba ɗaya hankalin ta baya jikin ta ya lura bama taga shigowar su ba ta tafi tunani, Hannu yasa ya riƙo hancin ta, hakan yasata saurin dawowa daga duniyar tunanin da ta faɗa, "Tunanin me kike ya jefa mata tambaya, kai ta girgiza masa tana kallon cikin gidan ashe har sun tsaya bata saniba, gaban motar ta kalla taga, mejan su ma har ya fita daga motar duk bataji ba tana tunani, Buɗe ƙofar yayi ya fita sannan yace itama tafito, da ƙyar ta jawo jikin ta ta matso kusa da murfin sannan ya matsa mata ta fito, Suna fitowa ya riko hannun ta ya buɗe kofar da ɗayan hannun sannan suka shiga ciki, ya mayar da ƙofar ya rufe, Hamza dake bayansu ya buɗe yafara fito da kayan da Sam ya siyo mata sannan ya bisu dashi ciki, Yana shiga ya wuce ɓangaren Sam, abakin ƙofar ta tsaya ya kwanƙwasa jin shiru yasa ya tura kofar ya shiga kaitsaye, Basa cikin falon sai kawai ya ajiye kayayyakin afalo sannan yajuya yabar falon, Saida Sam ya shiga da ita ɗakin sannan ya sakar mata hannu kan gado ya nuna mata yace ta zauna, shikuma ya wuce bathroom, shiga yayi ya haɗa mata ruwan wanka me zafi sannan ya fito yace "taje tayi wanka, "To tace masa saboda daman a buƙace take da son yin wankan saboda yau kwanan kwanan ta wajen huɗu batayi ba tunda taje gidan batayi wanka ba, sun hanata yi, Ahaka yanda take ta tashi ta nufi banɗakin, da kallo kawai yabita baice mata komai ba, saboda bayaso ya takura mata, fita yayi daga ɗakin, yana fita ya tadda kayan afalon sai kawai ya ɗauka ya shigar dasu ɗakin, ware su ya shiga yi sannan ya ɗauko mata wasu riga da sket da wata hula harda pant da bra, ya ajiye mata su akan gado, sauran kuma ya haɗe su ahaka ya buɗe wardrobe ɗin sa yasaka su ya rufe, sannan yaƙara fita kitchen ɗinsa ya shiga ya ɗauko plate sannan ya buɗe frigh ya ɗauko holandiya me sanyi sosai tare cup sannan ya koma ɗakin har loƙacin bata fitoba, Mamakine yakamasa ganin irin daɗewar da tayi, tunani yashiga yi kodai ba lafiya ba, Banɗakin ya nufa yana zuwa yakara kunnen sa yanaso yaji da motsi ko ba motsi, saidai kuma yana kara kunnen nasa, ita kuma tana buɗe ƙofar, da sauri tayi baya cike da tsoro tare da sakin ɗan ƙaramin ihu, shima saida saida yaɗan tsoratan yanda tayi masane yasa ya tsorata, Ajiyar zuciya ta sauke tana tace "wlh ka tsoratani, "Sorry naji shirun yayi yawane shiyasa nabiyo inji ko lafiya, yana gama faɗar haka kuma yayi baya dan yabata damar fitowa, Fitowa tayi tana faman sunnar dakai duk da hijabi ne ajikin ta amma sai kunya ta kamata, bakin gado ya zauna yana jiran ƙarasowar ta, tana ƙarasowa ya ɗauki kayan ya nuna mata kayan yace gashi sai kisaka ɗaukar su tayi sannan ta juya zata bar wajen "yace ina zaki? Tace "shiryawa zanje inyi, miƙewa tsaye yayi yace "kiyi sauri kishirya, sannan ya fita waje, Yana fita tacire hijab ɗin sannan ta ɗauki bra ɗin tunkan tasaka take mamakin yanda akai ya ɗauko size ɗin tana sakawa kuwa tayi mata cas kamar ya gwada ko tagaya masa size ɗin da take sakawa, pant ɗinma daidan ta, haka kayan ma komai daidai ita, saida tagama sakawa sannan ta ɗauki towel ɗin data cire ta ɗaure gashin ta da tawanke shiyasa ma ta daɗe saida ta ware kalbar kanta ta wanke kan, Tana cikin tsane kannata ya shigo ciki, bakinsa ɗauke da sallama amsa masa tayi tana cigaba da goge ruwan kannata, ƙarasowa yayi gaban ta yana ganin abun da take yasa hannu ya karɓi towel ɗin, ya ajiye sa gefe yace "akwai draya gata can, yafaɗa yana nuna mata inda take, tare sukaje gurin, zatayi da kanta ma yayi saurin karba ya busar mata dashi ya gyara mata kan kamar mace harda yi mata oiling sannan ya ɗaure mata shi da wani zare saboda babu reboon akanta shima kuma basiyo mata ba, Dawo da ita bakin gadon abubuwan da ya shigo dasu ya dawo dasu gabanta ya ware ledar snaks ɗin ciki ya zuba a plate ɗin ya zuba mata holandiyan aciki, sannan yace ta sauko ƙasa, Ba musu ta sauko ta zauna duk abun da yace mata yi take takasa yi masa musu, Hannu tasa zata ci ya dakatar da ita ya ɗauko zai bata ta girgiza masa kai tare da cewa "nagode amma kabarni zanci da kaina, rabuwa yayi da ita, Yana gurin zaune a gabanta har tagama ci tace masa ta ƙoshi, saida ya tabbatar ta ƙoshin sannan ya haɗe kayan, ya fita dasu ya dawo, kan kujerar ɗakin ya koma ya zauna yace itama ta dawo ta zauna ba musu ta tashi ta dawo ta zauna gefen sa, tare da sunkuyar da kanta ƙasa, tana kallon yatsun hannun ta ranta cike da tambayoyi, Gyara zaman sa yayi yana facing ɗinta da kyau yace "kibani hankalin nan, itama juyowa tayi tana kallon nasa, cike da haɗo duk wata nutsuwar ta gare sa, Ɗan gyaran murya yayi sannan yace "ko bantambaya ba nasan abun da yafaru dake agidan da nakaiki ina mai baki haƙuri nima bansan haka zai faru ba bantaɓa tunanin halinta haka yake ba ƙanwar kaka tace, yanda na ɗauki Ammah haka na ɗauke ta bansan muguwa bace banyi haka dan na cutar da rayuwar kiba na ɗauko kine dan na taimaka miki kiyi haƙuri da duk abun da sukayi miki kuma nayi miki alƙawari zan ramamiki duk abun da sukayi miki babu wanda zan ƙyale daga cikin su, kigaya min duk abubuwan da sukayi miki, Amma kafin inji abun da sukayi miki inason kifara bani labarin ki kuma ina mahaifiyar ki take nasan matar da naganki da ita ba itace ta haife kiba, kuma shi mahaifinki baya ɗaukan mataki akan abun da take ne ko kuma shima bashi ya haife kiba, shiru tayi na ɗan wasu loƙuta tana tunanin tagaya masa ko karta gaya masa sai kuma tayi tunanin inbata gaya masa ba watake dashi aduk faɗin duniyar nan da yafishi kulawar da yabata a iya haɗuwar su ko mahaifinta baya bata irin ta bare kuma mahaifiyar ta da kallo ne kawai yake gaɗata da ita, Cikin sanyin murya tace "shine ya haifeni ubanane kuma uwata bani da kowa da ta wuce, duk da kasancewar mahaifiyata tana raye amma da ita da babu duk ɗaya ne awajena bata da wani amfani awajena nayi danasanin kasancewa ta ƴa agare ta ko a hanya banason anuna min ita ko a kirata amatsayin mahaifiyata bana so banaso kuma bazan taɓa so da kasancewar ta araye gwara intaso acemin bata raye gwara intaso akirani da tsintacciya wacce ba asan ko wacece ba, bana son ta bana son ganin ta bana son zancen ta bana son tunata kukane yaci ƙarfinta yasata dakatawa da zancen da take..........✍️✍️         [15/11, 10:50 pm] #yaya Azeema#: 💅SARKI  SAMEER💅                       (DA ZAFI ZAFI)                              By                   ❤️xeemat...love❤️                   *BOOK* 3️⃣ *Ga mai buƙatar littafin sarki Sameer tundaga book 1 har zuwa book 3 zai biya 400 kacal akwai 1&2 completed, zukuturo da kuɗinku ta wannan asusun 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank, ko kuma wannan 0003562691 Ibrahim Badamasi Babangida jaiz bank, sai kuturo da shaidar biyan ta wannan number ɗin 08124226526*            *_Typing........✍️✍️_*                                    Agurguje naji wata tace anbawa sumayya muhuimmanci da yawa to bari ayi komai ataƙaice yazama dole ne abayar shiyasa, amma bari intaƙaitashi, inkunlura da yanayin tsarin rubutuna ban iya taƙaita labari bane yadawo ɗan kaɗan shiyasa kukaga haka kowa idan nazo kan abu sai na fayyace sa nafiso inyi komai dalla dalla, amma dai kar ku damu zanyi ƙoƙari inkoyi taƙaita labari. yanda zamu fi saurin gamawa da wuri, ina ganin hakan sai yafi ko ya kukace???????????      """"""""""""""""""""""""""""""""""""" __________Ahaka yaci gaba da rainon ƴarsa wajen watansa ɗaya shine yayi samu yayi aure inda ya auri matar da take wahalar da a yanzu, Tunda ta girma tafara hankali take fuskantar ƙalubale kala kala, harmahaifin ta yabata labarin ta inda ta nemi nahaifiyar ta har inda take take tasame ta amma taƙi kulata tayi mata korar cin mutunci tundaga nan bata ƙara zuwa inda take ba, itama kuma bata ƙara neman taba, har yauɗin nan, Gashi matar mahaifin nata bata ƙaunarta, ko kaɗan, kuma ta asirce mahaifin nata, dan haka ita yanzu gatan da mahaifinta yake mata sai yaragu sosai wataran ma agabansa za adaketa amma baya iya hanawa, shima kansa abun na damun sa amma yarasa yanda zaiyi, matar sa ta gaje komai, gaba ɗaya ta canza masa halayen sa,  Haka kuma ɓangaren mahaifiyar sa baisamun rangwame indai akan sumayya ne,  kuma halinta ma yana nan bata canza ba, ina fatan kun fahimci kowacece mahaifiyar mahaifin sumayya (RABI'U)  wacce ta riƙe ABU (mahaifin Meer), tare suka taso da mahaifin sumayya, azaba iya azaba tayiwa Abu loƙacin da yake hannun ta, Sumy ta ɗora da cewa, tun ina ƙarana nake aikin gidan mu ina da ƙanne maza biyu mace ɗaya amma basa komai acikin gidan ni kaɗai nake komai na gidan harda wankin su da na mahaifiyar su, duk wata wahala Ni nake yin ta acikin gidan idan kuma taga dama hakanan sai ta kamani da duka da zagin iri iri da ni da mahaifiyata, banda wani kwanciyar hankali acikin gidan nan, makaran tama da ƙyar nasamu na kammala secondry ƙanwata har ta shiga University amma ni ina zaune ina yi musu bauta, Ranar da kuma ta koreni daga gidan saboda mahaifina ya ɓata shine ta koroni tace inje duk inda yake innemo mata shi, ina tsoron sanar da ita halin da yake ciki shiyasa nace mata bansan inda yake ba, shine ta koroni sai naje na nemoshi, zan dawo gidan, Kuka ta fashe dashi tace wannan wacce irin rayuwa ce nake fuskan ta  a rayuwa ta duk inda naje bana sa'a babu wanda yake sona, nayi tunanin da kaɗauke ni ka kaini gidan nan zan samu sassauci daga wahalar da nake sha saidai kuma tasu wahalar ma tafi wacce nabaro ni yanzu babu inda zanje inji daɗi arayuwata, Ni nasan da bakaje ba na tabbatar da wahalar su zan mutu, domin sunce sai sun kash......, Shiru tayi bata ƙarasa ba ta sunkuyar da kai saboda tuna gargaɗin da sukayi mata idan tasake ta faɗawa wani ko da wasa, Cikin ɓacin rai Sam yace "kashe ki!?  SU WAYE SU!!! Ya miƙe tsaye cikin ɓacin, riƙota yayi yace mai sukayi miki gaya min, Ta tsorata da yanayin sa sai kawai ta dakata da kukan da take tace, "calm down plss ka bar maganar tundade yanzu komai ya wuce gashi na samu ka kuɓutar dani daga hannun sa babu abun da zance maka sai godiya sannan in godewa Allah da yakawo min kai cikin rayuwa ta, ƙwace hannun sa yayi yace " I can' kigaya min!!  yafaɗa cikin ɗaga Maurya, Cikin sanyi murya tace "matar da kakeni tun aranar da kakaini......nan ta bashi labarin abun da yafaru ranar da yakaita, sannan ta ɗora dacewa a ranar ma a waje suka turo ni na kwana, sannan kayan jikin na da naje dasu suka saka nacire su suka bani wannan riga da wandon na saka, suka sallami mai aikin su ni nake komai na gidan sai abani aiki mai yawa ace kuma a ƴan mintina kaɗan zanyi sa idan banyi ba kuma ita da ƴarta su haɗar min suna duka, jiya kuma ina yima yarinyar gidan tana dukana, ahaka nagama aikin ga wankin motocin su gaba ɗaya ni nake da bawa fulawowi ruwa, da sharar compound ɗin gidan sau uku arana, Wai so suke idan nakai sati biyu ina aikin daga ƙarshe kuma sai su kashe ni, wai na haɗu dakai acan saboda suna tunanin da kwai wani abun a tsakanin mu, musamman yarinyar gidan tana kishi dani hakanne yasa take min muguntar ma fiye da ta mahaifiyar ta, amma dan Allah na roƙeka ka rabu dasu su da Allah, yanda sukace maka na ɓata kawai kabisu a hakan kar ka bari wannan abun ya shafi family ɗin ku dan wata ta waje, banason yazamana ta sanadin taimakon da kayi min yaza nice silar  ruguza muku zumunci, ni komai ya wuce agurina, zan koma inda na fito, Kallon ta kawai yake yana kasa buɗar bakin sa saboda yanda tabasa labarin wuyar da suka bata, amma wai take cewa ya rabu dasu hakan ba ƙaramin sagar masa da gwiwa, amma duk da haka sai yabi mata haƙƙin ta, cike da rashin karsashi yace, ko mai zai faru saidai yafaru amma bazan taɓa barin su ba sai sun gane kuren su, Shiru tayi takasa basa amsa saboda batasan me kuma zata ƙara ce masa ba, Shiru yayi shima yana tunanin labaran da tabasa dalla dalla yashiga yi musu yana nazarin ta ina zai fara nemo mata mafita, ya tausayawa rayuwar ta  sosai  kamata yayi daga tsayen da suke ya zaunar da ita agefen sa, Shiru sukayi gaba ɗayan su na ƴan daƙiƙu saidaga baya Sam ya ɗan nufasa yana kallon ta sannan yace "kiyi haƙuri komai mai wucewa ne, wataran sai labari, kuma nayi miki  alƙawari sai na bi miki haƙƙin ki akan duk wanda ya zalince ki kuma in sha Allah zan sasan ta tsakanin ki da mahaifiyar ki duk inda take zam nemota kuma zata dawo gareki sai ta baki haƙirin duk abun datayi miki sannan zakiyi rayuwa da mahaifiyar ki kamar yanda kowa ne ɗa yake in Allah ya yarda zata dawo gareki nan bada daɗewa ba kinji ki kwantar da hankalin ki manta da komai, Sosai taji daɗin kala mansa  ta fara jinsa aran ta, cikin kuka tashiga karkaɗa masa kai tace, dan Allah kabarni kawai ka rabu da ita nayi alƙawarin bazan ƙara zuwa inda take ba tunda har bata buƙatar gani na, Ni yanzu hakama bansan inda take ba dan haka mubar maganar kawai yanzu kakaini gidan mu zanci gaba da rayuwa ta kamar yanda nake ada nagode da taimakon ka agareni, tunda nake bantaɓa haɗuwa da wanda ya kula dani ba kamar kai uwar sa ta tsugunna ma ta haifeni ta tafi ta barni amma kai ka tsaya ka kula dani, a loƙacin da nake buƙatar hakan, Nagode Nagode Nagode...., Hannu ya ɗaga ya dakatar da ita yace "kiyi shiru kawai ya isa haka  maƙarasa maganar anjima ni yanzu zan fita, ki kwanta zanje na dawo, yana kaiwa nan ya miƙe tsaye, itama tsanyen ta tashi tasha gabansa da sauri, tace dan Allah ka mayar dani gidan bazan iya zama anan ba ina son ganin mahaifina, kallon ta ya tsaya yi saida ta gama sannan yace "nace miki ba yanzu ba kiyi abun da nace miki kawai ina dawowa, ja da baya tayi ƙwalla naƙara cika mata, saboda ba haka taso ba so take kawai ta ganta agidan su, Baibi takan taba yayi gaba saboda bayaso tagane gazawar sa dan labarin ta baƙaramin dakar sa yayi ba, ya taɓa masa zuciya sosai, kuma aransa yayi alƙawarin daga rana irin tayau bazata ƙara kukan wani abun ta rasa ba, sai yazame mata gatan ta, babu inda zata ƙara zuwa batare dashi ba, duk inda take zai kasance da ita yabata kulawa fiye da tunanin me tunani...... A haka ya fice daga ɗakin cike da tunane tunane.......,           ************************ _________MeeshMeer   Batare da Meer ya kalli Ameesha ba  yace "gaya min me yake faruwa ke kika turon video awayata ba, Wata ɓoyayyiyar ajiyar zuciya ta sauke jin maganar da yayi daman tarasa ta inda zata fara yi masa bayani ashe ya gani ko shiyasa yayi mata shiru duk abun da take masa bai hukun tataba, "Magana nake miki..., Ta ƙara jin maganar sa ta dake ta da sauri ta dawo da dubanta gare sa tare da gyara zama, saida ta tattaro nutsuwarta gaba ɗaya ta nutsu sosai sannan ta shiga basa labarin duk abun da yafaru, loƙacin da sukaje kiransa suka tarar da abun da kuma ɗaukar da sukayi har suka zo ɗakin sa suka tura masa, Tana gama basa labarin duk wani abun da yafaru ya shiga dawo masa akai atake agun ya tuna komai, Dafe kansa yayi yana girgiza kai sannan yana jinjina irin wannan lamarin nasu, ashe yanda yake ɗaukar abun yafi haka, "Suna dayawa kenan? yafaɗa afili tare da ɗagowa yana kallon Ameesha, itama da shiɗin take kallo, kai ta ɗaga nasa, sannan tace yanzu ya kake ganin za ayi, maiye mafita dan nifa wallahi mutanen nan sun fara ban tsoro kodai mu sanar da su maama kar suje batare da kowa yasani ba su ƙara yi mana wani abun musamman ma idan sukaji munɗauki muryoyin su, baza su barmu ba, Jinjina kai yayi, yace "babu abun da suka isa suyi, amma dai kar kuƙara fita daga part ɗin har sai nace ku fita daga ke har ita ɗin, yanzu ki tashi kije zan nemeku gobe, kafin wannan binciken inason inyi wani binciken ne dan wannan nagama dashi  komai yazo ƙarshe tunda aka samu hujjoji basu da wani abu da zasu iyayi, sannan kuma koda sun nemi da ku basu memoryn ku basu har wayar ma, amma kafin nan kikawo min wayar zanyi wani abu da ita inbaku, Cike da gamsuwa da maganar sa tace to shikenan yanzu inje in kawo maka wayar ko itama sai a'a yanzu zaki kawo min, Tashi tayi da sauri tace "Tom bari inkaɓo ta, tana faɗa bata jira amsar sa ba ta fita daga ɗakin cikin sauri, Bayan ta fita ba daɗewa ta dawo da wayar a hannun ta, gabanshi tazo ta miƙa masa sannan ta koma inda ta tashi ta zauna, Daddana wayar ya shiga yi sannan yace ta dauko memoryn inda suka ɓiye nan ma dai tashi tayi ta duba inda suka ajiye ta ɗauko ta bashi, yana karɓa yasaka awayar yagama danne dannen sa sannan ya miƙa mata wayar yace zaku iya fitama duk sanda kuka ga dama sannan inaso anjima da daddare zansa wani daga cikin ƴan gidan nan zai fita daku zaku karɓo min saƙo awani waje idan kun fita zan gaya masa inda zakuje,  kuma baku biyu ba har sauran yaran nan twins kuje ku taho dashi kuma banason kowa yasan da fitarku karkigayawa kowa ma zaku fita kawai kisan yanda zakiyi kifito dasu har gurin motar cikin dabara batare da wani yaji zaku fita ba kin gane? "Eh tace masa, amma ina zamu baka ganin zasu iya binmu karfa su sa a kashe  mu, nidai wallahi tsoro nake ji, Taƙasan ido yake binta da kallo sannan ya girgiza kai, yace "banason shashanci ke kaɗai ce dazasu kashe ki kuma taya ma za ayi su san da fitar ku saidai idan faɗawa wani kikayi, amma in ba hakaba babu wani abu ni banason fitane kuma saƙon yana da muhimmanci ne daga yamen aka kawo min bazai yiyu in aiki wani bare ba daban za a iya samun matsala, shiyasa na aike ku, kuje kawai kiyi addu'a babu abun da zai faru, Itadai har ga Allah batayi na'am da fitar nan yau ba kuma yauɗin ma da daddare dama zai bari sai zuwa gobe da safe ido na ganin ido yanda duk ma wanda yabi bayansu zasu gansa ta cikin ido amma ya za 'ayi yanda a kasan sunsan komai ɗin nan kuma yace su fita sukaɗai, A fili kuma sai tace masa to shikenan Allah ya kaimu anjiman, zan iya tafiya, ɗaga mata kai yayi kawai loƙacin wayar sa tana hannun sa yana daddan nawa, Miƙewa tayi idon ta yana kansa, ji take kamar tace masa dan Allah yayi haƙuri basai sun fita amma tana jin tsoron kar ya fusata ya mammagare ta tasan kaɗan daga cikin aikin sa kenan, Ganin yana shirin ɗagowa yasa tayi saurin ɗauke idon ta akan sa ta juya ta fice daga ɗakin, bin bayanta yayi da kallo yana girgiza kai, sannan ya jawo laptop ɗinsa ya buɗeta yafara aiki......, _____Waziri ne tsaye a cikin ɗakin sa yana ya kaiwa da kawowa yayin da matar sa ke zaune kan gado itama ta zabga tagumi, Miƙewa tsaye tayi ta taka taje gaban sa, sannan tace "Wai har yanzu ka kasa samo mana mafita, idan fa muka bari waɗannan yaran suka nuna videon nan akwai fa matsala yakamata muyi gaggawar katse su ayau ɗin nan duk wata hanya da zatasa su nuna videon nan mubi mu tosheta kafin wankin hula yakaimu rana, dankwa duk wanda yagani bamu da bakin kare kanmu tunda mune kuma muryoyin mune, amma kai yakake gani, Shiru yayi bai bata amsaba sai daga bisani ya ɗan numfasa tare da furzar da iska mai ɗumi daga bakin sa, yace "Anzo wajen Anzo wajen dole kowa yayi ta kansa ɗan ƙaramin zaki ya girma, ko ince ƙananun zakuna sungirma, indai har abun da shu'aibu yafaɗa gaskiya ne abun da yace sunfaɗa ɗin to bamu da hanyar da zamu kuɓutar da wannan videon da suka ɗauka, tunda suka ɗauka dole sai sun fallasa sa, amma dai zamuyi ƙoƙarin karɓe wayar tasu wannan aikin kine kisaka adaren nan a ɗauko mana yaran idan muka tsorata su zasu faɗi inda yake zasu bamu, Cike da zaro idanu tana rarrabasu tace "bangane maganar ka ba kana nufin dole sai ansan da videon nan to ya kake so inyi da rayuwa ta kuma shikenan burinmu bazai cika ba ko mai kake so kace min, ko kana ganin idan videon ya fita, za'a rabu damu baranta na har mucika burin mu na shekara da shekaru da muka ɗauka muna ɓata loƙacin mu, Bakin gado ya samu ya zauna yace "kusan hakan amma dai da yardar Allah ma hakan bazata faruba, saidai rashin faruwar sa ne abun da kamar wuya, Itama cike da ɓacin rai ta ƙaraso gaban sa tace mai kake nufi mai yasa kace haka, mai yasa baza ku koma gurin boka mai yi ba, ya kamata kuje a ƙara rufe bakin kowa mana ta yanda koda anga videon ba wanda zai yarda, Miƙewa yayi yana kallon ta ido cikin ido yace kinga karfa ki nemi ki ƙara ɗaga min hankali ki barni da iya wanda nake ciki, bari in gaya miki abun da baki sani ba, a yanzu duk wani aikin mu da ƙulle ƙulle mu baza suyi aiki ba domin tun farkon aikin da aka ƙulla sa boka ya sanar damu cewa, indai har yayi aiki tabbas matar zata bar gidan zatayi nesa damu, sannan bazata ƙara dawowa hayyacin taba har abada, indai munyi yanda ake so, muka yarda akaiyi komai to amma inda matsalar take shine yace duk yanda zamuyi muyi kar musake mubar ƴaƴan ta araye adoron duniya idan kwa ba haka ba, ko ba daɗe ko bajima zata dawo cikin hayyacin ta da zarar jinin ta ya taka ƙafar sa acikin gidan nan to duk wani asiri sai ya warware kuma bazai ƙara ƙulluwa ba, kuma itama zata dawo cikin hayyacin ta sannan zata dawo cikin gidan, kuma gashi kinga komai ya faru yanda yace ɗin aranar da yarinyar nan ta shigo gidan nan tun aranar komai ya kunce, Yanzu ba aikin boka bane zaiyi aiki saidai mu shirya mu sake ɗaure damtse gurin ganin cikar burin mu ya cika, yanzu hankalin kowa a tashe yake tun ranar da yarinyar nan ta shigo gidan komai ya fara canzawa, ƙungiya har sawa tayi a fita da yarinyar akashe ta amma sai gashi ta dawo, muddun muna son cikar burin mu saidai muyi dabarar da zamuyi mu kawar da su yaron da yarinyar domin sune kan gaba idan babu su burin mu zai iya cika idan kwa suna raye bazamu taɓa cika burin mu ba kuma asirin mu zai iya tonuwa, idan kwa nawa ya tonu wlh sai na tonawa kowa asiri dan bazanyi asara ba nikaɗai, dole kowa ya fito, Ɗan murmushin taƙaici ta saki sannan tace kashe su ai ba abune mai wahala ba a yau ɗin nan ni da kaina zan saka akashe su kadai kwantar da hankalin ka indai wannan ce kawai matsalar da zata hana cikar burin mu, to matsala tazo ƙarshe yau zanyi naganin wannan matsalar, kafin nan kafin dare zan gama shirya duk yanda za ayi agaba bayansu gobe da safe za atashi da jana'izar su su duka biyun babu wanda zai ƙara kwana da rai acikin su, mu da masarautar duka tamu ce har akwai wanda ya isa yazo ya ɗaga mana hankali, kowa dake cikin gidan nan a ƙarƙashin ikon mu yake duk yanda muka ce haka za ayi, kowa namu ne, da kuɗin mu muka siye su dan haka dole zasuyi mana abun da muke so, DOLE SU MUTU A YAU ƊIN NAN!!!! ta faɗi haka cikin ɗaga murya har Saida ɗakin ya ɗau sauti mai ƙarfi tana buga fuskar gadon ta tana wani irin huci kamar ita zata tafi kisan tayi da hannun ta.........✍️✍️✍️ [15/11, 10:50 pm] #yaya Azeema#: 💅SARKI  SAMEER💅                       (DA ZAFI ZAFI)                              By                   ❤️xeemat...love❤️                   *BOOK* 3️⃣ *Ga mai buƙatar littafin sarki Sameer tundaga book 1 har zuwa book 3 zai biya 400 kacal akwai 1&2 completed, zukuturo da kuɗinku ta wannan asusun 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank, ko kuma wannan 0003562691 Ibrahim Badamasi Babangida jaiz bank, sai kuturo da shaidar biyan ta wannan number ɗin 08124226526*                  *_Typing........✍️✍️_*                  ______Da sauri yasa hannu yayi saurin toshe mata baki cike da mamakin maganganun ta yace "kiyi shiru kidaina wannan maganar uwa uwace ko me tai miki baikamata kiringayin irin waɗannan maganganun a kanta ba, tunda ta kawoki duniya to tagama yi miki komai rashin kulawar ta agare ki bazaki taɓa biyanta ba har yanzu amatsayin uwa take agurin ki dan haka kidaina wannan furucin akan mahaifiyar ki hakan ba daidai bane, Girgiza masa kai tayi tace "ko me zaka faɗa nasan da hakan amma ita bata cika uwa ba da har za akirata, dashi tun ina cikin cikinta ta tsane ni har da nazo duniya aranar da nazo duniya loƙacin da nake buƙatat ta fiye da komai haka fiye da kowa kamata yayi tayi farin cikin zuwana amma sai baƙin ciki........,                        *Labariiij........* Ayanda mahaifina yaban labari sunyi auren soyayya da ita, tunda sukayi kuma bata taɓa haihuwa ba saida ga baya yagane ashe inta samu cikin zubarwa takeyi tayi haka ba sauɗaya ba babu adadi, Sai daga baya yagane hakan ta hanyar jin hirar su ita da ƙawar ta akan yanda zasu zubar da cikin loƙacin tana ɗauke da cikina, suna tattaunawa akan yanda zasu zubar dashi amma tasha maganin yaƙe zubewa shine take gaya mata su ƙara zuwa wajen wani likitan azubar dashi, Bayan mahaifina yaji hakan sai ya shiga yakamasu shine ya dakatar yace idan tasake ta zubar masa da ciki sai yayi shari'a da ita aloƙacin hardukan su yayi susu duka biyun, sannan ya fara yimata ƙulle ya hana kowa shiga gidan sa itama ya hanata fita ko ina, daga baya sai taƙara bujure masa ita ala dole sai ya sake ta yace shi bazai saketa ba tabari idan ta haifa masa abun cikin ta sai ta tafi duk inda zata yayi alƙawari zai saketa, amma duk da haka sai tace bata yarda atake aloƙacin zata tafi, Duk yanda dai yaso ta zauna taƙi zama magana tun sunayi sukaɗai hartakai kunnen mahaifiyar sa, mahaifiyar sa najin haka daman itama ba mutuncine da itaba sai tace atake aloƙacin ya saketa ko ta tsine masa, Yace to shifa saidai yakaita ƙara idan ta zubar masa da ciki bazai yarda, ba da jin hakan mahaifiyata tace indai zai saketa ta yarda zata rainin cikin har loƙacin haihuwar sa  tana haihuwa kuma zata kawo masa ƴarsa, yace "ya yarda, da haka suka rabu rabuwa ta rashin daɗi, Saidaga baya bayan barinta gidan mahaifina yagane ashe akwai wani alhaji da yake hure mata kunne shine ma yake sata tana zubar da cikin suna da auren ta amma suna rayuwar aure da wani, kuma da tabar gidan ma gurin sa ta koma alhalin iyayen ta suna raye amma babu wanda yake mata magana saboda ta gama ƙulle musu baki awajen malamai, babu wanda yake mata maganar abun da take aikatawa, Loƙacin da watan haihuwana yayi (bari ta ari bakin ta naci mata albasa dan nasan inbanfaɗa muku ba, ba iya faɗa zatayi ba, amma ni nasan komai kunaji Koh, loƙacin da watan haihuwar ta yayi haihuwa yau ko gobe amma duk da haka bata daina tarayya da wannan Alhajin ba, ataƙaice dai ranar haihuwar suna cikin aikata alfasha faya ta fashe mata alamun haihuwa na kusa, saboda bata da laulayi kwata kwara haka tayi rainon cikin yazo mata da sauƙi bai wani wahalar da ita ba, Sai loƙacin da sauri Alhajin ya tashi daga kanta cikin tashin hankali saboda baya so ta haifar masa aɗakin, maimakon ya taimake ta sai ya rufeta da faɗa wai tasan ta kusa haihuwa amma bata gaya masa ba tazo wajen sa shiyasa fa daman tun farko yake sawa ta zubar da cikin saboda kartakawo masa cikas cikin lamuran sa, Ba tausayi ko ɗigo a tattare dashi yasa ta tashi ta dole yace ta fice masa daga gida, ta fara roƙon sa tace yayi mata rai yakaita asibiti tana haihuwa shikenan fa yayi haƙuri kar yayi fushi da ita kuma kar ya koreta a irin wannan yanayin, Amma fur Alhajin yaƙi yarda yace wlh sai ta fita ko kuma yayi maganin ta agun kuma idan yakasheta ba ruwan sa babu wanda ya isa yayi masa komai, Duk da haka bata tashi ba saboda murɗawar da cikin ta yake mata na ciwo yasa ta kasa tashi, janta yafara yi daga kan gadon ganin hakan ya sata ta tashi a daddafe ta mayar da kayan jikin ta tashiga takawa ahankali taje gabansa ta durƙusa tace "dan Allah kayi haƙuri kar kace zakayi fushi agareni nima bansan zata zo yanzu ba, amma na yarda zan fita yanzu idan naje na haifeta zandawo wajen ka nayi maka alƙawari, bazan taɓa barin kaba, kasan bazan taɓa iya rayuwa babu kaiba, kayi haƙuri kamin rai, Matsawa yayi daga kusa da ita yace "ta tashi ta tafi kuma karta ƙara dawowa inda yake daga yau sun rabu rabuwa ta har abada kuma kafin ya irga uku ta fice masa daga cikin gida idan kuma ba haka duk abun da yayi mata ita tajawa kanta,nan yafara irgawa yana kai na biyu ta tashi tana kuka kamar wanda yayi mata dukan tsiya ahaka ta fita daga cikin gidan tana kuka tana ƙara jin tsanar abun dake cikin ta, sai yanzu take da nasanin yarda da tayi zata haife masa ɗan sa da batayi hakaba ta zubar da cikin tun wuri da tuni haka bata faruba yanzu gashi sanadin sa Alhajin ta ya tsane ta ya koreta, A haka ta fito daga cikin gidan ranta a ɓace tare da saƙa abubuwa da yawa aranta, aƙafa tafito ta fara tafiya dan ko kuɗin mota batada shi, Tana cikin tafiya ƙafar ta taƙara riƙe mata takasa tafiya tare da jin wata azababbiyar azaba aƙasa marar ta, durƙushewa tayi agun tafara juye juye......,     A take agun naƙuda tazo mata, gashi babu kowa agun, kuka tafara yi tana ihu da nishi, sai daga baya wasu mata da suka zo wucewa, sukaga halin da take ciki da sauri suka ƙarasa gurin ta, suna tausaya mata sunso sukaita asibiti amma ina haihuwar ta riga da tazo, dan haka sai biyu suka kakkareta ɗaya kuma taje tafara taimaka mata, ba daɗewa saiga kukan jariri ya fara fitowa, ita kuma ta sauke wahalalliyar ajiyar zuciya,  ta baje agun sukuma suka ɗauki ƴar dan su goge mata jikin amma ahaka halin da take ciki Saida ta buɗi baki tace ku barta a haka kar wanda ya taɓa nagode kuma zaku iya tafiya, Ba ƙaramin mamaki sukayi ba da jin batunta ita bata tausayin kanta ma zatace sutafi subarta acikin wannan halin sai suka ce "amma ki dubi halin da kike ciki baikama ta abarki a hakaba, kibari muje asibiti a dubaki aduba ƴar a tabbatar da lafiyar ku, Hannu ta ɗaga musu tace "nace muku banaso ko kutafi kubarni ina ruwanku, tunanin suka fara yi anya ba mahaukaciya bace wacce macen ce mai hankali da zata haihu gata cikin jini ga jaririyar ma amma tace wai atafi abarta a tsakiyar hanya, Duk yanda suka so su taimaketa amma tace musu bata so, sukuma sunƙi barin wajen saboda a tunanin su dai tana da taɓin hankali, Ɗaya daga cikin su ce da taga abun nata kamar da rainin hankali sai tace dasu "dan Allah ku taho mutafi wannan matar tana cikin hankalin ta tunda ita ta zaɓi hakan ba sai muyi tafiyar mu ba nifa bansan rainin hankali, taƙarasa maganar tana jan tsaki tayi gaba, ɗayar ma ta bita ɗayar kuma tai ta kiransu su dawo amma suka ƙi dawowa, itama daga karshe sai ta ajiye mata ƴar agefen ta tabi bayan su badan son ranta ba, Bayan tafiyar mutanen ba jimawa saiga wata mota tazo gabanta akayi parking sannan, matar dake ciki ta fito tana fitowa tayi kanta tace "an aiko ta  tazo ta taimaka mata, amma ita kaɗai, Kamata tayi ta taimake ta shigar da ita motar zuwa loƙacin tafara jin jiki, jaririyar kuma tana kwance aƙasa cikin jini ahaka suka ja motar suka barta agun ita kaɗai, Saida sukaje asibiti sannan ta nemi waya agun matar tasaka number mahaifin sumayya ɗin ta kirasa tana kiransa yana ɗagawa ba sallama ba gaisuwa tace "burinka ya cika na haifa maka ƴarka tana hanyar gidan kaji aƙasa anan na haihu kuma nabarmaka ita agun idan kanason ta da ranta sai ka gaggauta zuwa kaceceta, ni nagama nawa, tunda na kawo maka ita duniya, tana gama faɗar haka zai fara magana kenan tayi saurin kashe wayar tare da miƙawa matar wayar,  Daga nan doctor ya shigo ya fara dubata.......,   kiran wayar ta ƙarayi aamma sai akaƙi aɗaga wayar haka yayi ta kira cikin ɓacin rai da tashin hankali amma taƙi ɗagawa, dan haka sai kawai ya rabu da ita, loƙacin bamaya unguwar haka ya kira ƙanwarsa yagaya mata abun dake faruwa yace ta gaggauta zuwa kar wani abun yasameta, Duk wanda taji wannan batun sai yasha mamaki jin yanda tayiwa ƴar da tahaifa da cikin ta wannan wane irin abune anya kuwa matar nan tana da hankali kuwa ko alabari ba ataɓa jin inda uwar da ta aikatawa ƴarta haka ba, mahaifiyar sa ma kuwa ranta yayi mugun ɓaci sai taji tsanar matar ta ƙara ninkuwa akan ta da wanda sanadin hakanne tsanar mahaifiyar tata ya shafe ta itama, Loƙacin da ƙanwar tasa taje wajen mutane sun ɗan taru agun suna kallon yarinyar amma duk sun kasa zuwa su taɓa ta, saidai kallo daga nesa, Tana zuwa cike da tausaya mata tayi saurin ƙarasawa wajen ta saida ta zubar da hawaye ganin ta kwance agun gashi Allah mai iko ko uhm batayi ba ta yi  shiru tana motsi da ƙafarta ajikin jinin, bata wani damu da jinin jikin ta taba tasa hannu ta ɗauke ta ta rungumeta, tana kuka haka tabar gurin ta tafi gida da ita, Amma tana shiga mahaifiyar su tace wlh jaririyar baza ta zauna mata agida ba saidai a ɗauketa amayar da ita can gidan baban ta shi ya kula da ita idan yaga zai iya amma bazata buɗi ido taringa ganin jaririyar nan ba acikin gidan ta, Haka ƙanwar tasa ta fito da gidan takirashi tagaya masa abun dake faruwa yace gashinan zuwa, Ba jimawa yaƙaraso gidan shima Saida ya zubarwa da yarinyar nan hawaye saboda yasaka ƙanwar tasa agaba yace su tafi gidansa ta kula da ita, sai mahaifiyar tasu tace fur babu inda ƙanwar tasa zata ta dawo gida shi yaɗauke ta yatafi da ita kuma koda wasa indai zaizo gidan kar yasake ya taho da jaririya, Haka yana kuka yafice da ita daga gidan ya tafi gidan sa shi kaɗai ya shiga gidan da yarinyar anannaɗe acikin zanin da ƙanwar tasa ta nannaɗe ta, dashi, Zama yayi akan kujera tare da ajiye yarinya agaban sa yana kallon ta sai kawai ya fashe da kuka, tunda yake bai taɓa tsintar kansa cikin irin wannan masifar ba shi ko akan wani baitaɓa jinta sai gashi yau ta faru akansa uwar da haifeshi takasa barin ƴar cikin sa ta zauna agidan ta wannan wace irin tsana ce haka, ko da yake baiga laifin taba tunda wacce ta haifi yarinyar ma ta ɗaga ƙafar ta tabar awajen acikin wani hali to wayema bazai guje taba duk ma abun da za ayi mata ai saidai yabiyo bayan nata, Ya daɗe agun yana ta saƙe saƙe har saida ƴar tafara kuka sannan ya ɗauke ta sai kuma yarasa yanda zaiyi da ita, ƙanwar tasa yakira awaya yace mai zai bata da zatayi shiru sai kuka take, sai tace masa yasamu madara ta haɗa mata sannan ya goge mata jikin ta da ruwan zafi daga nan yayi mata sallama, Duk abun da yafaɗa saida yayi mata amma bata daina kukan ba kuma batasha madarar ba, sai kuka kawai take, wayar sa ya ɗauko yaƙara kiran number da maman sumayyan ta kirashi yana kira kuwa taci sa'a aka ɗaga, amma ba muryar ta yaji ba cike da damuwa yace dan Allah ahaɗashi da ita, sai matar tace tana bacci amma idan ta tashi za abata, haka yaƙara haƙuri yakashe wayar cike da mutuwar jiki, Yana zaune agun saiga kiran matar da sauri ya ɗaga hannun sa har yana karkarwa ya ɗaga tunkan yayi magana yaji tace, minti biyu nabaka kafaɗi duk abun da zaka faɗa zan kashe wayar, Da sauri yace na yarda, nan yashiga roƙon ta akan nawa zai bata tayi masa rainon ƴar koda nawata biyar ne yarinyar ta ɗan fara wayo sai yaci gaba rainonta dan Allah tayi masa wannan taimakon kartace a'a, Ga mamakin sa sai ji yayi tace, bantsara haka kuma mungama magana tunfarko bazanyi naka rainon taba kaje kanemi wata tayi maka, sai anjima gargaɗi kar kasake kirana ko da wasa inba hakaba duk abun da nayi maka daga kai har ita kai kaja muku tana kaiwa nan ta kashe wayar ta, Kamar wanda aka zarewa laka ajikin sa haka ya shiga bin wayar da kallon ƙurillah, baisan loƙacin da wasu hawayen tausayin kansu ba yakamasa yau ina zaisaka ransa yaji daɗi yazaiyi da rayuwar yarinyar nan taya zai bata kulawa, shi tsoron sama kar taje wuya ta kasheta, saboda rashin kulawa, Zunbur yayi ta miƙe tsaye yana goge hawayen sa da hannu ya tashi yana jijjaga ta, bata daina kukan ba saida tayi mai isarta shima baccin wahala ne ya ɗauketa, kwantar da ita yayi ajikin sa, ahaka ya ɗauketa yaƙara fita da ita daga gidan, sai yatafi gidan ƙanin sa saboda matar sa ta taimaka masa shi ƙanin nasa baya gari, amma da yaje nan ma ba sa'a duk da yasanar da ita komai abun dake faruwa, amma matar tace wallahi bata haifi nataba bazata fara da rainon ƴar wata ba, Yaji haushi sosai amma ba yanda ya iya dole yaƙara fitowa sai yaje gurin siyar da kayan yara yasiyo mata tare da madarar yara ashe shi normal yabata shiyasa inajin bata shaba, Duk wani abu da yasan zai buƙata saida yasiya saboda ya yanke shawarar zaicigaba da kula da ƴarsa babu wanda zai ƙara neman taimakon sa, tunda duk nakusa dashima kowa ya gujesa to kuma ina zaije ya samu taimako.........,     [15/11, 10:50 pm] #yaya Azeema#: 💅SARKI  SAMEER💅                       (DA ZAFI ZAFI)                              By                   ❤️xeemat...love❤️                   *BOOK* 3️⃣ *Ga mai buƙatar littafin sarki Sameer tundaga book 1 har zuwa book 3 zai biya 400 kacal akwai 1&2 completed, zukuturo da kuɗinku ta wannan asusun 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank, ko kuma wannan 0003562691 Ibrahim Badamasi Babangida jaiz bank, sai kuturo da shaidar biyan ta wannan number ɗin 08124226526*            *_Typing........✍️✍️_*                          _______RASHEEDA Tun ranar da abunnan ya faru ake cigiyar Meer har yau ba basu gano inda yake ba, (Ranar da Meer ya haɗa mata jikin ta ya haɗu😜😂😂😂) Zaune suke da ita da dadyn ta sai mom ɗin ta agefe tana kallon su, Rasheeda na kan dadyn ta akwance tace "dady wai haka za arabu dashi ya daki banza kenan nifa wallahi bazan taɓa yarda ba indaj ba aramamin abun da yayi min ba, Tashi tayi daga kansa ta mayar da dubanta ga mom ɗin ta, tace "mom nifa abun da yafi ban mamaki ganin sa da matsiyaciyar yarinyar nan wai tana ma ina ita da wannan shegiyar tsohuwar wallahi na tsane su, kuma ta hanayar sune kaɗai zamu iya gano inda mutumin nan yake, Da sauri dady yace "wacce yarinyar kike magana? Rasheeda tace "wannan mai aikin tamu marar asali wacce tabar gidan nan ka gane ta? Jijjiga kai Dady yayi tare da sakin wani shu'umin murmushi  da shi kaɗai yasan ma'anar sa yace "tabbas nagane ta ai baki faɗa min ba da kin faɗa tun wuri ai da andaɗe da nemomiki shi, kar kidamu ayau ɗin nan zaki gansa agabanki sai ya durƙusa ya nemi yafiyar ki sannan ki faɗi duk irin hukuncin da za ayimasa agabanki zan saka a lallasa shi, Cike da murna har tana tsale ta ƙara faɗawa jikin sa tana dariyar farin ciki tace "Dady dan Allah dagaske kasan inda suke, Kai ya ɗaga mata tare da cewa "of course" Rungumeshi tayi sosai tana cewa "shiyasa nafi sonka Dadyna Allah yabarmin kai, ai Dady nifa ba wani abu nakeso ayi masa ba kawai kasa ya aure ni, ni kuma zana rama abun da yayi min idan ya shigo hannuna, burina kawai kashiga gaba ayi aurennan nan da sati ɗaya idan kayimin haka Dady ka gama biyana duniya da lahira, sai nasa yayi da nasanin dukana da yayi, sai naga inda iya ƙarfin nasa ya tsaya, please Dady nasan zaka iya, Zaro ido yayi jin ƙudurin sa akansa, cike da rashin gamsuwa da baya nan ta, yace "baby kinsan kwa me kike cewa aure fa naji kina magana da wani kin manta da batun naki auren gaskiya kibar wannan maganar ki auri wanda kikeso tun farko tunda dai anriga angama magana, biki saura kwana goma har anfara shirye shirye kuma kizo da wannan batun kidai bari kawai ayi basai kin aure shi ba zaki iya ɗaukar fansar abun da yayi miki, na miki alƙawarin duk abun da kikeso zansa ayi masa ke inda kanki ma kikeso kiyi masa nagaya miki zan kawo miki shi har gaban ki ayau ɗin nan, amma batun auren sa ni hakan baimin ba, saboda nasan yaron bai da asali shima ɗan talakawa, shiyasa ma kikagansu tare da yarinyar nan, Zaro ido tayi tana mamakin abun da yace wai ɗan talakawa ne mutumin da tagani kalar nera amma yace mata ɗan talakawa ne, cike da rashin yarda da maganar sa, tace "Dady anya kuwa kasanshi da gaske baka gansa bane ɗan gidan masu kuɗi ne fa, taya ma za ayi su haɗa dangi da wannan yarinyar, Shafa kanta yayi, yana sakin ƴar ƙaramar dariya, yace "nikwa nasan shi bayan barin yarinyar nan ai gidan marayu ta koma shima kuma ɗan gidan marayun ne acan yataso, naje ziyara na tadda yarinyar acan shima kuma acan yake shiyasa nasan su, kinsan kwa samun shi bazai min wuya ba inacewa ina buƙatar sa za abani shi dan haka karki wani damu ki kwantar da hankalin ki, kuma maganar auren ki dashi ki haƙura saboda bana son ki auri wanda baida asali ko so kike ƙawayen ki su yi miki dariya kin auri ɗan gidan marayu, Da sauri ta girgiza kai tace "dagaske Maraya ne Allah sarki wallahi Dady ya ban tausayi sai naji na ƙara sonshi Dady ni na yarda duk ma abun da zasuce suce zan aure shi da haka tundade yana da ƙyau idan kuma kuɗi ne basai kabashi ka ɗau nauyin mu kawai tunda de Kai kana da kuɗi amma nidai bazan iya rayuwa babu shiba, Mom ɗin tama dake zaune tana sauraron su bata saka musu baki ba saboda tun farkon maganar tasu, da tasaka baki Dady ya yanka mata magana shiyasa bata sake saka musu baki ba, itama  ba ƙaramin mamaki tayi ba jin wai marayane agidan marayu yake bayan kuma ƙawarta ta gaya musu ko shi waye, to kodai bashi Dady yake nufi ba, Ɗan gyaran murya tayi tana kallon su tace, anya kuwa kasan wanda ake magana gaskiya wannan ba ɗan gidan marayu bane ɗan gidan marayunne zai zo yanayiwa mutane rashin mutunci son ransa, Fatima ma fa (momy) tace a Abuja yake yana da babban asibiti nasa nakan sa asalin suma ba ƴan ƙasar nan bane, a ƙasar Yamen ne, kuma na yarda dan kaf faɗin garin nan bana mijin da na taɓa ji yakama ƴan mata yana duka kamar Allah ya kawosa duk kuɗin uban mutum kuwa, amma tunda kaji yana aikata haka ai kasan da abun da ya taƙala shiyasa yake rashin mutun cinsa, Wata wawuyar harara ya watsa mata mai cike da gargaɗi da yasa loƙaci ɗaya ta fahimce sa ta kuma gane yaren masa, dan haka taja bakin ta tayi shiru bata ƙara tanka masa ba, tasan dawar garin idan taƙara saka baki, Rasheeda tace "nima dai haka nagani mom wallahi baiyi kama da wanda yasan wata wahala ba ko marar gata, nidai Dady ina tunanin baka san kowa ake magana akai ba, Kamo hannun ta yayi yace "Baby kina ja da magana tane? Shiru tayi bata basa amsa ba, hakan yasashi cigaba da cewa "bani minti biyu ina zuwa, tashi yayi daga gurin ya zaro wayar sa yana ƙarasa fita daga ɗakin, Zama sukayi suna jiran sa shiru shiru baidawo ba, Rasheeda tace mom kina ganin kwa da gaske Dady yagane wanda muke nufi, Mom ta gyara zama tare da kishin giɗa akan gado tace "tunda kikaji haka ai yasanshi ɗin amma dai kibari yadawo ɗin muji mai zaice, Bata gama rufe bakin taba sai gashi ya shigo hannun sa ɗauke da waya, yana sakin murmushi yaƙaraso kusa da ita yace "baby zangoge miki tantamar ki yanzu akan yaron nan,  "Ba shine wannan ba yafaɗa yana nuna mata screen ɗin wayar sa, Da sauri ta karɓi wayar tana kalla ta ɗago ta kalle sa tace "Dady wallahi shine a ina kasamu hoton shi Wallahi shine amma kuma Dady ai nan kamar ba gidan marayu bane kaga fa wani zane kamar irin na gidan sarauta ko mom kingan saba, karɓa itama tayi tace "au shine ni daman bantaɓa ganin saba, gaskiya dai nan gidan sarauta ne gama mutane nan agaban sa, hoton Meer ne zaune akan kujera loƙacin da yake zaune akan kujera loƙacin da ya tara mutanen nan acikin masarauta ya ɗora ƙafa ɗaya kan ɗaya bisa ga dukkan alamu kuma anyi hotonne batare da sanin saba, Karkaɗa kai Rasheeda tayi tare da karɓe wayar daga hannun ta, tana kallon Dady, cike da jiran ƙarin bayani, "Kidaina ko kwanto akan duk abun da zangaya miki, kedai kijira zuwa anjima kuma zaki gansa agaban ki, kinji ko, yana faɗa ya miƙe tsaye yace kijirani, Cike da murna tana washe baki tace Dady ina sonka kuma na yarda da maganar ka, duk abun da zaka faɗa nayarda kawai ina buƙatar ganin sa, zan shirya ina jiran dawowar ka, Fita yayi yana ƙara sakin dariyar manya yana sakin murmushi yana cewa "don't worry my baby duk abun da kike so afaɗin duniyar nan sai namiki shi komeye kinfi ƙarfin komai awajena, ƙiƙara dawowa ta yana kaiwa nan ya fice daga ɗakin bai jira amsar taba, Tashi ta tsaye tana tsalle tsalle har da zuwa ta rungume mom ɗinta tace mom yau zangan sa agabana, bari inyi sauri inkira su momy da Zeee suzo dan afiyin komai agaban su gani da ido yafi abaka labari, daman nasan suna can suna min dariyar kun kasa nemomin shi, shiyasa ma na korasu amma yanzu zan kirasu in antaya musu wannan sweer story ɗin, tana maganar tana wani juyi tana dariya, ta fita daga ɗakin, Itadai mom na inda take bata tanka mataba, saboda tana mamakin mijin ta, ta yanda yake kashe ta da mamaki kamar aljani sai kaga abu kamar bazai taɓa yiyuwa ba amma sai kaga yaje shi ya lalubo yanzu a ina yasamo wannan hoton nasa, dan ta fahimci duk ƙarya yayi ƴar tasa nacewa wai ɗan gidan marayu ne yayi hakane kawai dan ya cire mata son yaron to amma meye dalilin sa nayin hakan tunda harta nuna tanaso ai kamata yayi ya shige mata gaba amma shine da kansa yake mata ƙarya yana mata zame zame dan ta haƙura dashi, dole akwai ƙwaƙƙwaran dalilin sa nayin hakan, akwai abun da ya hango ko kuma yasani akan yaron da baya so su sani, Tashi tayi zaune bayan fitar Rasheedan, a fili ta furta koma maikake shiryawa zan gano kane, na lura akwai abun da kake ɓoye min da baka son nasani tunda daɗewa amma yanzu take taken ka yafara yin yawa dole insaka maka ido aduk wani takun ka zan ganoka ne tayi maganar tana miƙewa tsaye tafara zagaye ɗakin tana saƙe saƙe a cikin zuciyar ta, Rasheeda na zuwa ɗakin ta, ta ɗauki wayar ta, Zee tafara dannawa kira nan ta antaya mata labarin duk abun da yafaru sannan tace ko mai take ta bari tazo gidan su yanzu yanzun nan, bayan sunyi sallama haka tabi sauran ƙawayen ma gaba ɗayan su ta sanar dasu komai sannan tabasu umarnin zuwa, duk suka amsa mata da zasu zo amma duk sai zuwa dare zasu iso, itadai momy dariyar mugunta kawai take mata, dole tazo tagane wa kanta wannan labarin ƙanzon kuraigen, inda rabon ya haɗasu gaba ɗayan su ya ci ubansu, sudai nasu kallo ne suna daga baya....., Bayan tagama wayar ta ajiye ta, haka ta wuni tana farin ciki har zuwa dare jim kaɗan sai ta leƙa window tana jiran dawowar mahaifin ta, amma shiru da taga har takwas tawuce ƙawayen nata basu zoba sai kawai ta hau cire kaya, ta shiga wanka ba daɗewa ta fito nan ta fara zubo da kayan ta dan ta zaɓi wanda suka fi kowanne kyau dan ganawa da abin alfaharin ta dan zuciyar ta tabata duk inda Dady yake yana hanyar ƙarasowa gida tare dashi , Tana cikin zaɓar kayan wayar ta tayi ringing da sauri ta tashi ta nufi inda ta ajiye ta dan duk atunanin ta sune suka ƙaraso, saidai tana ɗauka tasaki wani wawan tsaki tare da sakin wayar ta faɗi kan gado, Tana jin kiran har ya katsa wani yaƙara shigowa ahaka saida akayi mata kira huɗu bata ɗaga ba ana biyar ɗinne ta ɗaga tana jan tsaki tare da kara wayar a kunnen ta, tayi shiru shima daga can ɓangaren shirun akayi, saida ta daɗe ahaka har tana shirin katse kiran, yace "mai yasa baki ɗaga ba ina ta kiran ki tun ɗazu, Taɓe baki tayi tana ya tsina fuska tace "saboda banda ra'ayin hakan, Bossay dake kwance akan gadon sa riƙe da waya, jin amsar da tabasa yasashi saurin tashi zaune yana bin wayar da kallon mamaki ƙin aminta yayi da abun da yaji, hakan yasa ya ƙara cewa ko baki ji abun da nace miki bane, Abun da ta gaya masa da farko haka ta ƙara maimai ta masa, Yace "ok haka kika ce ko fine, ya faɗa yana shirin kashe wayar shi daman baiyi niyar kiran taba Ammi ce ta haɗasa da Allah ya kirata yaji yanda zatayi tsare tsaren bikin tunda biki na matsowa, dalilin kiran kenan, Jin kamar zai kashe yasa tayi saurin cewa "Aliyu dakata kaji abun da zan gaya maka ka buɗi kunnuwan ka kajini da kyau kagane ko, bata jira cewar saba, taci gaba da cewa, yanzu bada bace kagane yanzu nafi ƙarfin ka nafi ƙarfin ajinka banda loƙacin ka nasan bikin mu yakusa to amma kasani nayi counselling ɗin sa babu maganar aure tsakanin dakai nasamu wanda nake so wanda yafika komai yanzu shine agabana bakai ba maganar auren babu ita zaka iya sanar da ƴan gidan ku ni nagama yanke shawara saduwar alkhairi please don't call me again and delete my contact, if not sai kayi regretting ɗin ƙara kirana da zakayi arayuwar ka poor boy kawai ni banma san tsiyar da nagani ajikin ka ba da har nasoka wallahi nayi da nasanin saninka ma bare har inyi soyayya dakai nake shirin haɗa alaƙar jini dakai gwanda da Allah ya ganar dani tun wuri yabani irin wanda nakeso cikar mafarkina......, Nayi da nasanin....., Shiru tayi bata ƙara saba sakamakon nocking ɗin da taji anayi mata, yasata yin shiru tace "who is? Muryar Dadyn ta tajiyo ta waje, yace "Baby angama aiki ke kaɗai ake jiran fitowar ki gashi a falo ke yake jira, Da sauri ta saki wayar aƙasa tace Dady dagaske!? Turo ƙofar yayi ya shigo cikin ɗakin yana binta da kallo, yace "kina mamaki ne zo muje ki ganewa idonki, Tsalle tayi ta rungume sa cike da murna da farin ciki da ya kusan kashe ta ta shiga manna masa kiss a kumatu tace "Dady nagode Nagode kagama yi min komai yanda ka faranta min kaima Allah ya baka abun da kakeso, "Baby ya isa haka kibar min godiya kinsan banaso yi sauri ki saka kayanki mufita, Sakin shi tayi da sauri ta ɗauki kayan da ta fito da su ta hau shiryawa agaban sa, cikin hanzarin tagama kimtsa kanta cikin riga da wando saidai rigar ta ɗan sauko mata ta rufe mata ɗuwaiwai, ta ɗauki hula ta ɗora akanta sannan ta kalli Dady tace "Dady komai normal? Hannu ya jinjina mata yace "yesss fine girl muje ko, riƙo hannun sa tayi suka nufo ƙofar fita ranta fal cike da farin ciki, duk da farin cikin da take zuciyar ta takasa yarda ɗari bisa ɗari dagaske ne inta fita zata gansa, amma dai bata nunawa Dadyn nata ba a fuska saboda kar yaga kamar tana ƙarya tasa shiyasa kawai tayi shiru tabishi a yanda yake so, Buɗe ƙofar Dady yayi suka fito daga ɗakin sannan suka fara takowa benan da zai sauko dasu falon, tunda suka fara saukowa take rarraba ido ta inda zata gansa amma bata gansa ba har suka ƙarasa fitowa tsakiyar falon, Ɗagowa tayi ta kalle sa da alamar tambaya, Murmushi ya sakar mata tare da shafa gefen fuskar ta, yace "kin karaya ko? Kai kawai ta samu damar ɗaga masa, Sai yaƙara wani murmushin tare da kallon ƙofar shigowa yace "Come in... Turo ƙofar akayi tare da shigowa ciki, da sauri taja baya ganin abun da bata taɓa tunanin ba duk atunanin Dadyn ta wani zai kawo mata daban amma sai taga da gaskennen murya na rawa ta kalli Dady tace "Da...dy wai da gaske ne abun da nake gani ba mafarki bane Dady shine fa wallahi shine..... Gaba ɗaya ta fita hayyacin ta duk son da take ta gansa amma ganin sa sai ya ɗaga mata hankali gaba ɗaya ta tsorata da ganin sa musamman ma da suka haɗa ido dashi taga idon sa ya juye kamar bana mutane ba.......✍️✍️✍️ Wayyo Allah na mai yake shirin faruwa Meer har cikin gidan su Rasheeda tabbb, lalle Dadyn Rasheeda na jinjinama ƙarfin halin ka kayi namijin ƙoƙari dole mu tsorata dakai........,           [15/11, 10:50 pm] #yaya Azeema#: 💅SARKI  SAMEER💅                       (DA ZAFI ZAFI)                              By                   ❤️xeemat...love❤️                   *BOOK* 3️⃣ *Ga mai buƙatar littafin sarki Sameer tundaga book 1 har zuwa book 3 zai biya 400 kacal akwai 1&2 completed, zukuturo da kuɗinku ta wannan asusun 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank, ko kuma wannan 0003562691 Ibrahim Badamasi Babangida jaiz bank, sai kuturo da shaidar biyan ta wannan number ɗin 08124226526*            *_Typing........✍️✍️_*                   _*BAYA*_ _____ Abun da yafaru  har ya samu ya ɗauko Meer...., Loƙacin da Meer yacewa Ameesha ta shirya zasu fita da daddare, ita kuma bayan ta fita daga ɗakin sa, tana fitowa direct ta wuce ɗakin dadda saboda Azeema ma tana can tana jiran ta, Tana shiga ta tarar da Azeema kwance akan gado amma ba bacci take ba shigar ta yasa ta tashi zaune tana mata dariya tace matsoraciya to yanzu ba gashi angama komai ba amma da kin tsaya wani jin tsoro sai kace kin haɗu da dodo, Itama dariyar tayi ta ƙarasa gurin ta zauna agefen ta, tace ba wani nan aidai nayi ƙoƙari ahakan, ni abun da yafi ban tsoro ma, kin san mai yace, Kai Azeema ta girgiza mata tace sai kin faɗa, "Wai yace mu shirya anjiman zai aike mu gaba ɗayan mu wai harda su Amra, wai zaisa wani daga cikin gidan nan yakaimu a mota mukarɓo masa saƙo, Azeema tace to kuma maiye abun tsoro aciki naji daɗin hakan ma, ke ai wannan dama ce kika samu da zaku ƙara sabawa sosai yanda zaku ringa fahimtar juna, duk wani abu da zai kusantaku ai mu dama ce agurin mu, ba wani abu wallahi kar ki damu ai yasan mai yake kindai san bazai taɓa sawa akaimu inda za'a cutar damu ba, Ameesha tayi jugum tayi tagumi saida Azeema tagama maganar ta sannan tace "besty nifa bawai wani abun nake tsoro ba, abun da yafi tsaya min arai kinsan dai mutanen nan sunganmu kuma nasan yanzu dole idon su a kanmu yake duk wani motsin mu zasu saka mana ido kinga kwa suna ganin fitar mu zasu iya binmu, gashi kuma yace wai mutafi da wayar yama mayar da memoryn ciki, bansan dalilin sa nason aiken namu ba, kumafa da farko haka yace kar musake mufita har sai yace mufita amma shine kuma ayau abun yafaru kuma zai samu mu fita dan Allah ɗan wasa da rayuwa, Dariya Azeema ta kamayi jin yanda tayi maganarta ta taƙarshe tayi tana haɗe rai da turo baki gaba kamar zata fashe da kuka, Azeema tace  "kai besty wai wasa da rayuwa ke haka yace miki wasa zaiyi da rayuwar mu, dan Allah kibar wannan maganar, mubar tama gaba ɗaya yanzu ki taso muje wajen su Amran tun yanzu inyaso idan ya nememu sai mu dawo nan mu shirya mu tafi, Har Ameesha zata sake magana sai ga dadda nan ta fito daga banɗaki tayo alwallar salar magariba duk da loƙacin ta baiyi ba, fitowar tane ya hanata yin maganar da taso yi, Ƙarasowa tayi zuwa inda suke tace sai yanzu kika shigo mai kuke tattauna wane yaran nan anya kuwa kuna da gaskiya, sai ƙusƙus ake nakasa gane kanku fa yau ɗin nan, Ameesha ta saki ƴar ƙaramar dariya tace "haba dadda kinsan ai bazan taɓa yin abuba baki sani ba, ba wani abu ba muke shiryawa ba kawai kin san ɗazu yaya shiru tayi bata ƙarasaba sakamakon jin da Azeema tasaki ta ɗane kan gadon gaba ɗaya, tana nuna ƙasa, Gaba ɗayan su bin inda take nunawa sukayi da kallo amma basuga komai ba, Cike da ɗan shiga ruɗani Ameesha tace "besty mai yafaru mai kika gani haka, ɗan leƙowa Azeema tayi daga kan gadon, sai kuma taƙara saukowa gaba ɗayan ta tana dire dire tace wayyo Allah na wallahi motsi nake ji ajikina, tanayi faɗa tana zazzage kayan ta tana ƙara sakin ƙara, ɗan kwalin kanta tacire kawai tace besty ina zuwa bari inje incire kayan jikina in duba inga gurin yafara min zafi, Tana faɗa tayi saurin ficewa daga ɗakin, Ameesha nacewa "Besty ki tsaya mana anan idan kinfita a ina zaki cire kayan to, bata bata amsaba hakan yasa Ameesha tayi saurin binta abaya, Tana fita daga ɗakin ta ganta a tsaye a tsakiyar falon a tsaye, Ameesha na ƙarasawa gurin ta takama hannun ta ta jata suka fita waje, Saida suka fita Ameesha, ta kalle ta da mamaki tace besty yana ga haka kuma ko abun ya fita? Azeema ta taɓe fuska tace "ke nifa ba wani abu ajikina, ina sane nayi haka kawai banason kigaya mata abun dake faruwa ne shiyasa nayi hakan ina tayi miki alama da ido kar kifaɗa amma naji zaki faɗa shiyasa na ɓullo Miki ta nan nasan dole zaki shiru, dan haka ko ba yauba kar kisake kigaya mata komai na gaya miki idan kuma ba hakaba nida kene wallahi, tafaɗa tana doka mata harara, Ameesha kamar wata gunki haka ta tsaya tana kallon su da 68887877 Azeema kamar ta samu television, A hankali tace "besty kinsan kwa me kike faɗa bangane me kike nufi ba, dadda ce fa daddar kike cewa kar na faɗa mata wani abun da ya shafe ni, maye aciki dan nagaya mata ina da wacce ta fita itace komaina dan haka babu abun da zan ɓoye mata, besty ina da wanda yafiye min dadda arayuwa ta bandashi, babu wanda yakaita matsayi aguna, matar da tun ina ciki take wahala dani har ta na taso ina tana fama dani bama ni kaɗai ba kinmanta ɗawainiyar da tayi da mahaifina, taimakon da tayi masa ta sanadin mahaifina ta rasa duk wani farin cikin ta tarasa mijin ta ta rasa ƴarta, duk saboda mu, amma har kike cewa kar nasake na gaya mata abun da ake ciki ni banga wani abuba aciki, maganar gaskiya besty banji daɗin abun da kika yiba wallahi, dan Allah kar irin haka ta sake faruwa a tsakanin mu, tana kaiwa nan, ta juya zata shige ciki tayi karo da Meer dake tsaye abakin ƙofar tun fitowar su, Ɗan ja tayi da baya dan batayi tunanin ganin saba agun, sunkuyar da kai tayi ganin irin kallon da yake mata sai taji duk ta tsargu da irin kallon, "Wuce ku tafi inda tace miki kuma ana idar da sallar magriba zaku fita, sannan kar ki fasa gaya mata ɗin kije kigaya mata komai ɗin kiga yanda zanyi dake, bance ma kar ki sanar da kowa ba shine bayan kingaya mata shine kike shirin gayawa wata to bismillah ban hanaki ba kike kigaya mata duk abun da yafaru yauɗin dama abun da zai faru nan gaba kar kifasa kigayawa duk wanda kikaga damar gayawa, ɓace min dagani kafin indama kanki anan, Sum Sum Sum tayi baya ta fara tafiya idon cike da ƙwalla, Kallon Azeema yayi dan ya fahimci ta tafita saurin fahimtar abu  sai yace "ki kula da ita bata da hankali karki bari ta ringa kasancewa da kowa ita kaɗai, Kai Azeema ta kaɗa masa, batare da tace komai ba ta juya tabi bayan Ameesha da ta nufi part ɗin su Amra, Shikuma ya koma ciki yana jinjina irin halin yarinyar nan ya lura inbaiyi da gaske ba bazata ringa basu haɗin kai ba, zata basu matsala wataran, Azeema na zuwa gurin Ameesha haƙuri kawai tabata daga nan suka ƙarasa cikin falon da suka shiga suna ɗakin su dan haka suka haura saman suma inda suka samesu suna game a waya, jin shigowar su yasa suka ajiye game ɗin suka gaisa, Duk baƙin cikin da Ameesha take ciki da suka shigo saita ɗan saki fuskar ta suka hau yin hira suka manta ma da faɗan da sukayi, suna ɗakin har aka kira magriba suka tashi sukayi suka ƙara cigaba da hirar su sai gab da sallar isha'i da wayo da wayo Azeema ta jawo su suka fito daga part ɗin suka nufi part ɗin maama, Suna zuwa tundaga bakin ƙofa sukayi karo da Meer da hannu ya nuna musu motar da zasu shiga akusa dasu daman su yake jira tun ɗazu, ba musu Azeema ta kuma jansu suka koma suka shiga motar su Amra na tambayar su ina zasu sai suka kace shopping zasu je nan bakin su hamra yafara washewa da dariya suna shiga, drivern da zai jasu yatayar da motar suka fice batare da sanin kowa ba, Meer na gurin saida yaga fitar su sannan ya koma cikin falon su maama duk na falon ita da dadda da kuma ummy wucesu yayi yaje ɗakin sa ba daɗewa ya ƙara fitowa cikin sauri sauri, baiyiwa kowa magana ba ya fita cikin motar da zai fita yaje har ya buɗe zai shiga sai kuma yaƙara tuna wani abun sai ya rufe yaƙara komawa  can, ɗakin sa yaƙara komawa, ya ɗauko wata ƴar ƙaramar jaka, ya ƙara fitowa har zai fita maama tayi saurin dakatar dashi da cewa wai ɗan gidan gwaggo mai kakeyiwa saurine haka ina zuwa? Ba tsaya da tafiyar ba yace "ina zuwa.... Yana faɗa yaƙarasa fita daga falon, Binsa tayi da kallo tana jinjina kai sannan itama ta miƙe tacewa ummy bari ta koma ɗaki, daman su biyu ne a falon tun ɗazu dadda da tashi saboda bata jin daɗin jikin ta har yanzu, Meer na fita yafaɗa motar sa yashiga ya tayar da ita sannan yazaro wayar sa ya kunnata yana neman location ɗin da yahaɗa da wayar hannun Azeema, yaga inda sukayi, duk da yasan inda za akaisu amma sai yayi tracking ɗin su, yana tayar da motar yajata shima yafita yabi bayan su, Tun kan ta hau kan titi yafara tafiya kawai  sai yaji kamar motsi acikin motar, slow yafarayi da motar yana shirin juyowa kawai yaji saukar allura a gefen wuyan sa ɗan ya tsina fuska yayi yana dafa gurin yana ƙarasa juyowa amma sai yaga baya ganin nacikin motar da kyau, hakan yasashi taka burki ya tsaya gaba ɗaya da tafiyar, yana tsaya na bayan motar ya dawo gaba, tare da karɓe muƙullin motar, sai ya zaro wayar sa ya danna kira yace, angama, Yana sauke wayar saiga wasu mutane biyu nan sun ƙaraso gurin suka buɗe motar suka fito dashi suka mayar dashi cikin motar su suka tayar da ita suka ƙara gaba shikuma ɗayan ya biyo su da motar Meer ɗin, Duk abun da suke Meer najin su saidai yakasa taɓuka komai ko magana yakasa yi, har suka ƙaraso gidan su Rasheeda dashi.............., Kunji ta yanda akai suka sameshi...,    ****************************          Cigaban labari........, _________Ƙarasa shigowa ciki sukayi dashi har gaban Dady suka kawasa sannan suka sake sa suna sakin sa yafaɗi agaban Dady a durƙushe, yayin da hannuwansa duka biyun suke a ɗaure ta baya, jikin sa kuma babu ƙwari duk asake yake, Rasheeda na bayan Dady takasa fitowa dan gani take kamar zai tashi yaƙara dukan ta, Dady ne ya ɗanyi murmushi ya juya yana kallon ta yanda take ta rawar jiki, yace "baby kinga abun da dadyn ku yayi ko ai na gaya miki zan kawo miki shi har gabanki, ko bashi bane yaƙarasa maganar yana ɗage girar sa alamar tambaya, Da ƙyar ra iya ɗagowa ta kalle sa sannan ta jinjina masa kai dan batama samu damar buɗar bakin taba tace wani abun, Juyawa yayi gaba ɗayan sa yana kallon ta sanann yakama hannun ta suka zauna akan kuje ra saj yace  "maye hakan kuma kince kina buƙatar ganin sa amma kinzo kina ɓuya babu abaun da ya isa yayi  miki saboda baya cikin hayya cinsa kuma komai kikayi masa babu abun da zai iya, ki yarda dani kinjj ko yanzu gashi agaban ki kifaɗi duk abun da kike so ayi masa, wuƙa da nama na hannun ki, Girgiza kai ta shiga yi tana cewa "Dady ni na haƙura dan Allah kawai a fita dashi ni wallahi tsoron sa nake ji bazan iya yi masa komai ba, kasa a mayar dashi inda yake, ina son sa kuma zan aure sa amma bata irin wannan hanyar ba, zan koma inda yake rayuwa zan sameshi ta cikin sauƙi, yanzu da ka gusar masa da hankali ko ma meye ai ni bazan ji daɗi ba nafi so inma ramuwar zanyi in rama yana cikin hankalin sa batare da gushewar hankalin saba yanda zaifi jin ciwon abun kuma yayi da nasanin abun da yayi min, Dady zaiyi magana kenan saiga shigowar su momy gaba ɗayan su, su su biyar ɗin suka shigo kowanne bakin sa ɗauke da sallama suka shigo, saidai basu ƙaraso cikiba duk suka ja burki suka tsaya suna kallon Meer da mamaki, momy kam da sauri taja baya gudan kada yagan ta, Ganin su da Rasheeda tayi sai kawai taji wata dauriya da ƙwarin gwiwa sunzo mata atake ta cire tsoron da take yi masa, ta miƙe tsaye tana sakin murmushi tace "sannun ku da zuwa ku ƙaraso mana kunga abun da nake gaya muku ko, gashi agabana, kamar yanda Dady na yayi min alƙawari gashi ya cika min dan hama burina ma yana daf da cika,   zai zama nawa kamar yanda nayi tunani tun farko zai zamo nawa zai dawo kan tafin hannuna sai yanda nayi dashi zan juyasa son raina sai abun da nace yayi shi zaiyi, Duk surutun dai da take musu babu wanda yayi gigin tofa nasa bakin aciki dan har yanzu kowa da guntun tsoron sa aransu dan abun da yasama suka zo suna tunanin kamar ƙarya take faɗa musu hakan bazata taɓa yiyuwa ba amma sai gashi ga mamakin su wai sunzo sun tarar dashi agidan su, abun ba ƙaramin ɗaure musu kai yayi ba musamman momy da tafi su sanin ko waye shi taya akayi har suka iya kamosa, Kusa dasu ta ƙaraso tare da kama hannun wansu tafara jansu zuwa gaban Meer dake zaune har yanzu kamar mutum mutumi duk yana jin su amma bazai iya yin komai ba ko tashi tsaye da kansa bazai iya yiba, Kamar sokaye haka suka zama suna kallon sa, Dady da yaga kallon nasu yayi yawa sai ya dakatar dasu ta hanyar cewa, duk su samu waje su zauna, Ba musu suka zazzauna, suna zama saiga mom itama ta sauko tana ƙarewa yaron kallo, Tundaga sama take ƙarewa Meer kallo har taƙaraso gurin idon ta akansa bata daina kallon saba, loƙaci guda kuma taji ya kwanta mata arai taji tayiwa ƴarta sha'awarsa, atake zuciyar ta tabata dole tasan yanda zatayi ya kasance ma aurin ƴarta ko ta halin ƙaƙa sai ta haɗa jini dashi dan tana ganin sa ta yarda da maganganun fatima (momy) tasan sun tara dukiya idan fa haɗa jini kuwa dashi ai ba ƙaramin morewa zasuyi ba daga ita har ƴarta ta, duk aɗan ƙanƙanan loƙaci take wannan tunanin, Itama zama tayi tare da maida dubanta ga Dady tace "Amma fa babu abun da zamu ce maka sai godiya gurin tsayawa ka jajirce wajen nemowa ƴarka farin cikin rayuwar ta kayi namijin ƙoƙari ai ni ina ganin kawai ahaɗa su auren nan nasan zaka iya, yanzu kuma ta haƙura da batun ɗaukar fansa akan sa mubi ta bakin nata abar sa ya tafi ɗin amaida shi inda aka ɗauko sa, zamu nemeshi daga baya yanzu ai ga shiga hannu tunda har ansan inda yake, bamu da wata matsala da hakan, ko ya kagani dan ni wallahi sai nafi kowa farin cikin auren nan nasu, Ɗan gyara zama Dady yayi yana ganin ta da kyau yace "kina ganin hakan mai yiyuwa ne taya zai amince da ita ya aure ta, ni ina ganin wannan maganar haɗin ku haƙura da shi ni banga abun da kuka gani ba kuke son haɗa aure dashi, ni aganina na kawo sa nanne kawai ta faɗi hukuncin da za ayi masa a rama mata dukan da yayi mata mu azabtar dashi tayanda bazai ƙara dukan wasu matan ba, asa ya shiga hankalin sa akoya masa hankali, daga nan amayar dashi inda yake bashikenan ba mu rabu ko ahanya ya ganta ko kallon banza bazai kuma yi mata ba, Rasheeda murya kamar zatayi kuka tace "Allah kuwa Dady ni inason sa ahaka kuma saina aure sa kama daina wannan zancen ni nace na haƙura da hukun cin yanzu zan rama idan munyi aure ta wata hanyar daban amma wannan maganar abarta, Shiru Dady yayi yana ƙara tunanin ta yanda za afara wannan maganar auren da suke so ayi bawai yanajin tsoron ko bazai iyaba, a'a kawai dai yana tunanin idan akayi auren ƴarsa zata iya fuskantar wasu abubuwan daga gareshi saboda yaji labarin sa gaba ɗaya yasan baida mutunci babu abun da bazai iya aikawa ba idan yana cikin hankalin sa yanzun ma dan yasan babu abun da zai iya yi musune sakamakon allurar da wani likita yabashi yayi masa, shiyasa yakasa komai,  Mom ce ta katse masa tunanin sa da cewa "my daughter ai banga laifin kiba dole kisoshi kar ki damu kamar kinsame shine kin gama ki kwantar da hankalinki kamar ma anyi auren angama, amma saidai kiyi haƙuri aure bazai yiyu nan da sati ɗaya ba, dan sai nayi ƙwaƙƙwaran shiri na musamman akan sa, ki bani nan da sati ɗaya komai zai kammala daga nan kuma maganar aure zata fara, kafin nan ma kamar yanda kikace zaki koma jikin sa to dole ta wannan hanyar za abi wajen ƙara kusancin ki dashi da kuma iyayen sa zan miki shiru na musamman, kafin kishiga cikin gidan su,  Mayar da duban ta tayi kan Dady, tace nasan zaka iya aikin ka anan shine kasamo mana hanayar da zata shiga cikin gidan su cikin sauƙi, wannan karamin aikine awajen ka nikuma zanji da sauran, Tashi Rasheeda tayi daga inda take ta koma kusa mom ɗin tata ta rungume ta cike da farin cikin da ya cika mata rai fal, ta rungumeta tana ihu tana faɗin "mom ashedai kema kina sona daman haka kike sona bansani ba, gaskiya inayin ku daga ke har Dady Allah ya barmin ku, ta ƙarasa maganar ta koma kan su Zee da suka zama ƴan kallo kamar sun samu TV agaban su haka kowanne yayi shiru yana jinsu, suna abu kamar a film su ko kunyar suma basujiba babu ruwansu suke irin wannan maganar agaban su hakan bai dame suba ko a kwalar rigar su, Miƙamusu hannu ta shiga yi tana dariya tana cewa kutayani da murna yau na tsinci kaina cikin farin cikin da bantaɓa tsintar kaina dashi  ba, idan hakan ta kasance kuma kuna da naku kason kowannen ku zan tura masa 1m acikin account ɗin sa, Nan suka shiga taya ta murna suna washe baki wanda iyakacin kan baki ba har zuci suke yin saba, Suna cikin haka ɗaya daga cikin waɗanda suka kawo sa ga shigo da sauri ɗauke da sallama abakin sa, yace "Alhaji akwai matsala fa yanzu doctor ya kirani yace allurar nan fa ashe wai aikin ta na 30 minutes ne daga nan zata sake sa bazata ƙara aiki ba saidai idan wata aka ƙara yimasa, kuma a iya ƙiyasina kamar saura minti uku mintunan su cika dayi masa allurar idan ban manta ba ƙarfe takwas da minti arba'in da biyar akayi masa kuma yanzu tara da minti goma sha biy........, Ai tun kan ya ƙarasa maganar Dady ya miƙe tsaye cike da tashin hankali ya daka masa tsawa yace "uwar me kuke jira to kasan da hakan kuma shine baku sanar dani tun wuri ba, wallahi idan kuka sake loƙacin nan ya cika baku fitar min dashi daga cikin gida ba gaba ɗayan ku sai ranku yayi mummunan ɓaci, wawaye kawai, Da sauri mutumin yaja da baya ya juya yaje ya kira sauran, suka fara ƙoƙarin fita dashi, Dady ne ta kalli agogon dake manne a falon yaga tara da minti sha huɗu har ma ta ɗan gota, Wata mahaukaciyar tsawar ya kuma daka musu yace baza kujashi ba, Duk suma sun tsorata sun rasa ta yanda zasu ɗaga sa saboda wani irin nauyi da sukaji yayi musu, sun kasa ɗaga sa, Su Rasheeda gaba ɗayan su suka miƙe tsaye kowannen su cike da tashin hankalin abun da zai faru idan loƙacin ya cika, saboda basu san mai suke nufi ba, Su Zee ma anmiƙe tsaye amma su da suka fi sanin waye shi tuni suka sulale suka haye sama momy ce akan gaba tana tafiya tana sakin dariyar mugunta acikin ta ganin yanda hankalin su duk yatashi tsoro ƙarara akan fuskar Dadyn Rasheeda abun baƙaramin ƙayatar da ita yayi ba, saboda tsabar mugunta har ta tafi sama sai ta dawo babu wanda ya kula da saukowa warta tabi tajikin labule ta fice daga falon kafin ta fita kuma ta zare muƙullin falon tana fita ta rufe ƙofar tare da saka muƙullin ta ƙulle su ta waje, Tana rufewa ta fashe da dariya harda tsugunnawa tana riƙe ciki tana tsalle, a fili tace "ashe yau da kallo bari inje inbaza idanu can wajen window ta zagaya ta yanda zatafi gani da kyau ta taka abu tana leƙen su babu abun da bata gani daga cikin falon, jira take kawai afara restring......., Rasheeda ce taje wajen Dady tace "Dady wai mai zai faru su rabu dashi mana idan ya dawo cikin hayyacin sa basai mubasa haƙuri ba mugaya masa abun dake faruwa, ai tsabar tashin hankali Dady baisan loƙacin da ya ture taba cikin ɗaga murya yace "ke baki da hankali baki san mai zai faruba, kubar falon nan, ku wuce ɗaki yafaɗa yana daka musu tsawa, Kuka Rasheeda ta fashe dashi tana matsawa kusa da mom ta rungume ta cike da tsoron tsawar da Dadyn ta yayi mata, Dady da ta kalli agogon yaga saura baifi 30 second ba time ya cika da kansa yasaka hannun suka fara jan Meer amma ko gezau baiyi ba,  a sukwane Dady ya ɗago kana ganin sa kasan ya shiga tashin hankalin da ya daɗe bai shiga irin saba, Wata tsawar yadakawa su Rasheeda da suna gurin har yanzu sunƙi barin wajen, murya sa kamar zaiyi kuka yace wai baza kubar wajen ba ba magana nake muku ba to sai ku ta tsayiwa idan ya kashe ku kun huta yana kaiwa nan ya nufi ƙofar fita cikin sarsarfa zai bar falon,  saidai yana zuwa wajen ƙofar yajata zai fita yaji ta a datse......, A matuƙar razane ya juyo yana kallon su ganin Meer ya ƙwace riƙon da mutanen nan sukayi masa, ya miƙe tsaye yana kallon su da jajayen idanun sa masu kama da rurran garwashin wuta...✍️✍️✍️✍️ [15/11, 10:50 pm] #yaya Azeema#: 💅SARKI  SAMEER💅                       (DA ZAFI ZAFI)                              By                   ❤️xeemat...love❤️                   *BOOK* 3️⃣ *Ga mai buƙatar littafin sarki Sameer tundaga book 1 har zuwa book 3 zai biya 400 kacal akwai 1&2 completed, zukuturo da kuɗinku ta wannan asusun 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank, ko kuma wannan 0003562691 Ibrahim Badamasi Babangida jaiz bank, sai kuturo da shaidar biyan ta wannan number ɗin 08124226526*            *_Typing........✍️✍️_*       Da sauri  ya ƙara juyawa ya murɗa hannun ƙofar sai yajita dai still a rufe, ai kafin yayi wani yunƙuri yaji anriƙo rigar sa ta baya tara da shaƙe mai waya akayo baya dashi aka jefasa ƙasa, Cikin zazzaro idanu Dady yake bin Meer dake tsaye agaban sa yana wani irin fidda numfashi mai huci, ga idanun sa da sukayi wani irin ja kamar gauta, hannu yasa yaƙara ɗago sa yakai masa wani kyakkyawan mari a fuskar sa Dady bai gama tantance zafin ba ya kuma jin wani ta ɗayan ɓarin, ba tsaya ba saida yayi masa marika sunfi  goma ajere sannan yayi ball dashi ya turasa gefen kujera ta yanda yasan zai bugu yakwa bugun ba ƙarya amma zafin buguwar ba hanasa ƙara ɗagowa ba cikin hanzari  ya kalle sa yaga Meer ya ya juya baya yana koma kan sauran, Ganin hakan yasa Da baya da baga Dady yafara ja yana maida duban sa ga su Rasheeda, da suke shirin hawa bene dan tsiratar da lafiyar su ga Meer tun kan ya waiwayesu, Ƙara juyawa yayi ya kalli Meer da ya koma kan mutane biyun nan da suka kawo sa, ya caƙumi wuyan ɗaya wanda shine ya wanda yafara ganin sa acikin motar sa wanda yayi masa allura, dukan sa yake ta ko ina, saida ya tabbatar bazai iya motsawa ba sannan ya koma kan ɗayan shima ya lugude sa, ya ajiyesu gefe guda, Dady da jikinsa gaba ɗaya yagama ɗaukan rawa sai kerma yake ganin yagama dasu, yasan kansa zai dawo hakan yasa shi tashi da sauri ya kwasa aguje yayi sama benen, Meer na kallon sa sarai yaga guduwar sa, yabarshine yagama gudun nasa zai shigo hannun ne, Kujera yasamu, ya zauna tare da ɗora ƙafa ɗaya kan ɗaya, yana kallon su da hannun yayi musu alamun dasu matso inda yake da jan ɗuwawu suka ƙaraso gurin dan basu da ƙarfin tashi da kansu, Sauke ƙafar sa yayi yana duban su da kyau Saida yagama ƙare musu kallo Muryar sa cike da ɗan dashewa bata fita sosai   yace "abu biyu zuwa uku nakeson ji daga gareku idan kuna so kucigaba da rayuwa, kunajina? Kai suka ɗaga masa, Sannan ya ɗora dacewa "ina son insan ta inda kuka shiga cikin gidan har kashigar min mota batare da sanina ba, waya baka damar shiga cikin gidan ma gaba ɗaya da iznin wa ka shiga, ya faɗa yana kallon wanda ya shigar masa mota dan bai manta fuskar saba, zazzare ido yashiga yi yana shirin yayi ƙarya amma tunawa da irin bugun da suka sha yasan idan yayi ƙarya jikin sane zai zai kuma gaya masa, dan haka sai yace, "da iznin mai gadin gidan na shiga ciki shima kuma akwai wacce tagaya masa shiga ta ciki, nidai Alhaji yace kawai inje bakin gurin akwai wacce zata kirani tana kirana komai yazama ready shiga kawai zanyi kuma haka mukayi ina zuwa bandaɗe ba aka turo min message akace inshigo na shiga bayan nashiga sai wata mace ta kirani tagaya min inda motar taka take naje na tsaya agun sai tace na buɗe nashiga a buɗe take yanzu zaka fito ka fita, idan ka shiga muka fito daga gidan sai incaka maka allurar, amma nidai banga matar ba bansan taba kuma Alhaji ne ya haɗa mu da ita....., Shiru yayi yana sunkuyar da kansa ƙasa, Jinjina kai Meer yayi "sai ya maida dubansa ga ɗayan yace "kai kuma fa, Da sauri ya shiga girgiza kai yace wallahi babu abun da nasani akanka..., "Sai akan wa kasani??? Meer yaƙara tambayar sa, Shiru yayi bai basa amsa ba,  Saida Meer yaƙara maimai ta masa sannan yace "ba kowa, Tashi tsaye Meer yayi ya nufi ƙofar fita Saida yake daf da fita har suna tunanin ya rabu dasu kenan saikwai sukaji yace "kubiyo ni sannan ya fita, Kallon juna suka shigayi amma rashin sanin abun da zai musu ba yanda suka iya dole suka yunƙura da ƙyar suka bi bayan sa, Suna fita suka gansa aawajen motar sa, buɗewa yayi ya shiga tsayawa sukayi akusa da motar, da hannun yayi musu alamun su buɗe baya su shiga babu yanda suka iya cike da tsoro da fargaba suka buɗe suka shiga cike da ɗarɗar suna tunanin ina kuma zai kaisu, suna shiga ya tayar da motar yajata suka fita daga gidan......., Loƙacin da Dady ya haura sama  yana zuwa yafaɗa dakin dasu Rasheeda suke suma duk a tsorace suka buɗe masa ƙofa yana shiga suka rufe ƙofar kowannen su cike da tsoro Rasheeda kam sai kuka take tana cewa Dady ka kira ƴan sanda wallahi idan ba a fita dashi ba sai ya kashe mu gaba ɗayan mu,   Mom ma ta ɗora da cewa naga alamar yaron nan baida hankali fa, yakamata kayi wani abun yanzu dai munsamu mun tsira ba tayanda zaiyi ya shigo nan amma dai kasan yanda zakayi damu dan nasan ba barin gidan nan zaiyi ba, tana gama faɗar haka Rasheeda ta ɗora dacewa... "Dady wai allurar mai kasa akayi mishi gashi nan yakoma kamar mahaukaci Dady ka cuceni maiyasa zaka saka ayi masa alluarar da zata cutar dashi yanzu ga abun da ka jawo mana nan duk da nasan halin sa amma da bakayi masa haka ba da ba abun da zaisa ya koma haka gaba ɗaya ya canza kamanni ya koma kamar wani dod......, Tsawa Dady yadaka mata yace "ya isheki haka dame kikeso inji da kukan ki ko da maganganun ki ko kuma da halin da muke ciki, idan zaki iya fita ki ɗauko wayar tana can falo kije ki ɗauko idan kuma ba haka ba kada wanda ya ƙara min magana anan, ya faɗa cikin ɓacin rai da borin kunyar abun dake faruwa dashi agaban ƴarsa ga kumatunsa duk shatin hannun Meer ga gefen bakin sa har ya ɗan kunbura saboda bugewar da yayi da jikin kujerar, Mom da taga abun ba mai ƙarewa bane bata bi takansu ba, ta ɗauki wayar ta da sauri ta lalubo wata number ta danna mata kira ana ɗagawa tace "mustapha kana ina ne, banji mai akace mata daga can ba, tace to kabar ko mai kake kazo gida ba lafiya, kataho da ƴan sanda, akwai matsala, da sauri Dady ta ƙwace wayar daga hannun ta yace ke mahaukaciyar inace zaki kira mana ƴan sanda cikin gidan nan, angaya miki shiɗin ƙaramin mutum ne idan aka tambayi dalilin zuwan sa nan ɗin kina da hujjar da zaki kare mune kina abun faɗa musu, wannan shashan cine, yana gama faɗa mata haka yakara wayar a kunnen sa yace kar kasake ka kira wasu ƴan sanda, kajini koh! yafaɗa tare da kase wayar, Ya wurga mata ita ajiki, yana dafe kansa yana furzar da iska ta bakin sa, yana tunanin ta yanda zai sama musu mafita wannan yaron yabar gidan batare da ga taɓa lafiyar su ba, duk da yana tunanin mai yake faruwa a falo har yanzu bai biyo suba, Allah yasadai ya fita tunanin hakan yasakashi zuwa wajen window yaga ko ba motar sa da suka shigo da  bata nan, amma yana keƙawa sai yaga wayam babu motar, wani irin sanyi yaji aransa, cike da farin ciki ya juyo yana kallon su yace "Alahamdulillah ya tafi wallahi ya tafi amma Allah ya taimake mu daman nasan tunda muka rufe ƙofar nan bazai iya shigowa ba sai hankalin ku ta kwanta ya tafi, yana faɗa musu yana buɗe ƙofar ɗakin fita yayi dan ya tabbatar wa da kansa, tagani da idon sa, lallaɓawa yayi ya fara leƙawa yaga basa ciki har sauran mutane, amma duk da haka bai yarda ba saida ya fito har waje daga nesa ya tambayi mai gadi shin mai ya buɗewa musu ƙofa ne sun fita yace masa eh yanzu suka fita, sosai yaƙara jin daɗi aransa sannan ya koma cikin gidan......,       ***************************            Loƙacin da aka fito da su Ameesha tafiya kawai suke basu san inda suka dosa ba, dan tun suna hira har suka dawo yin shiru suka fara gajiya da hirar dan a ƙalla sunkai kusan awa ɗaya suna tafiya, Amra sarki surutu itace tacewa drivern wai ina zai kaisu shiru yayi mata baice mata komai ba dan Meer yana sa yace masa komai zasu tambaye sa kar yace komai kawai yaci gaba da tafiya har sai yace masa ya dawo gida sannan zai juyo ya dawo gida daman ba saƙon da zasu karɓo kawai yayi tarkone da fitar tasu shiyasa ya aikasu kuma gashi anzo an ɓata masa komai, Bayan Meer ya fita daga gidan wayar sa ya ɗauka da yaganta inda ya barta basu ɗauki komai ba, daddingin number tasu yafara bi yana ganin inda location yake nuna masa, gudu kawai yake kamar zai tashi sama dan yana tunanin ma wataƙil wani abun ya samesu ga, ga inda alamar take nuna masa kafin yaje gurin wajen tazarar kilo mita hamsin ce kafin ya tadda inda suke, Ƙure gudun sa yayi har ƙarshe Allah ma yasoshi babu mutane da yawa akan titi dan haka yasamu damar gudu yanda yake so yana ganin mota tundaga nesa zai fara danna horn abasa guri yana zuwa ya wuce, Sudai suna baya suna addu'ar kalmar shahada dan sun riga sun saddaƙar da kashe su yake shirin yi kawai dan wannan gudun ya wuce na hankali......., Aɓangaren Meer kam yana sane ya taho dasu dan zaiyi amfanine dasu wajen binciken sa na gaba shiyasa ya taho dasu, dan ya riga a buga alamar tambaya akan Dady saboda yana zargin wani abu akansa saboda haka ne ma ya rabu dasu bai mishi komai zai dawo wajen sa daga baya, Batare da ya kalle su ba kuma bai daina gudun da yake ba yace dasu zamu je wani guri daku duk abun da kuka ga ya dace kuyi zamuyi magana daku zuwa gobe idan kun ban haɗin kai zaku tsira idan kuma kuka bijire min kunsan sauran, Da sauri har suna haɗa baki wajen cewa "in Allah ya yarda komai kace muyi maka zamuyi indai zaka barmu da ranmu koma wani kake so mukashe maka wallahi zamuyi, Banza yayi dasu saidai ya girgiza kai kawai yaci gaba da tafiya aransa yana jin daɗi yasan daman bazai sha wahala dasu a shiyasa yake son haɗa kai dasu...........,    *Su Ameesha* ______Suna cikin tafiya wata motar tazo tasha gaban su, gaba ɗayan su a tsorace suke kallon motar har driver ɗin saida ya tsorata saboda shikansa baisan da zuwan motar ba, Suna cikin haka nacikin motar suka buɗe suka fito, wajen tasu suka matso cikin tsawa sukace duk su firfito daga cikin motar har driver ɗin suka fito, Ameesha ta rirriƙe Azeema cike da tsoro ƙwalla har tafara cika mata ido, tace "kinga abun da nake gaya miki ko wallahi sune Saida nace masa kar mu tafi mu kaɗai amma yaƙi ji, Cikin ƙasa ƙasa da murya Azeema tace ke wai meye haka baza ki nutsu ba,   Amra da Hamra suma suna riƙe da hannun su duk sun tsatstsaya suna kallon mutanen da suka ce su fito, gadan gadan mutanen sukayo kansu kamar zasu dake su sai kawai sukayi kan Ameesha ɗaya daga cikin sune ya damƙo hannun sa a hannu ta sannan ya juya ya kalli sauran yace "wannan ce ko? Ɗaya ya kaɗa masa kai na gefansu kuma yace ai su biyu ne ita da wannan ce, wanda ta riƙe mata hannun yace banda ita ɗaya akace, Kuka Ameesha tafara yi tana jan hannun Azeema, da su Amra, shi kuma mutumin yafara janta kuka take tana cewa ku taimakamin kar kubari su tafi dani, ganin haka yasa drivern yayi kansa da niyar ƙwatar ta amma sai sauran suka riƙeshi gam, suma su Hamra cikin kukan suka fara haɗa mutanen nan da Allah su saketa har tsugunnawa sukayi suna roƙon su amma basu kyale taba suka ci gaba da janta, mutumin yana daf da shigar da ita yaji saukar dutse abayan ƙeyarsa, da sauri yasake ta yana dafe gun da yaji zafi sosai har ma jini yafara fita, Da gudu Azeema ta ƙara zuwa ta wawuro wani ƙaton dutsin da ta ɗaga sa da ƙyar tayi kan sauran zata jefa musu da sauri suka fara ja da baya gudun kar ta sami wani acikin su, Ameesha ta samu damar barin wajen da gudu ta koma gurin su Amra amma sai wani yaƙara riƙeta zai fara janta, Kamar mahaukaciya haka ta koma taƙara nufarsu tana zazzare ido tace "wallahi duk wanda yaƙara taɓa ɗaya sai na fasa masa kai, ba shiri duk suka fara ja da baya ai da gudu Amra ta ƙara zuwa ta ɗauko wasu dutsina da yawa a hannun ta, tafara jifansu dashi, duk baya mota suka fara ɓuya, dan su Hamra ma duk ɗaukan duwatsun sukayi suka fara jifan su dashi, Ganin sun korasu driver ɗin yayi saurin shiga motar yace suyi sauri su shigo su gudu, Da sauri Azeema tafara tura Ameesha ciki sannan ta tura su Hamra sannan itama ta shiga, Driver yana shirin tayar da motar kenan yasaka hannun sa gurin muƙullin motar sai yaji babu muƙƙuli ajiki da sauri ya juya yafara dudduba shi aƙasa ko ya faɗa amma bai gansa ba, Amra tace wai me kake jira dan Allah mutafi gasu nan fa sun fara tahowa wajen mu Ameesha ma ta ɗora da cewa muje mutafi, gaba ɗayan su suka fara ɗaga masa hankali kowanne da abun da yake cewa, shi har ya rikice ma ya rasa ta inda zai fara neman muƙƙulin ga surutun su da yagama burkitashi, idan ya ɗaga kai yaga mutanen sun kusa zuwa wajen su, sai yaƙara shiga tashin hankali, Cike da tashin hankali ya juyo ya kalle su murya na rawa yace "dan Allah kuyi haƙuri narasa muƙullin motar ko da wanda yagan sa acikin ku, Gaba ɗayansu suka ƙara tsorata jin muƙulli wai ya ɓata, basu ankara ba suka ji bugun ƙofar su, ta ɓarin da Ameesha take aka buɗe motar, ana buɗewa suka jata suka fitar da ita daga ciki, suna cire ta kuma suka rufe ƙofar gaba ɗayan su suka zagaye motar suka hana sauran fitowa gudan kar suƙara yi musu abun da sukayi musu ɗazu, Kuka su Hamra suka fara yi suna ƙoƙarin fitowa dan su ƙwace ta amma duk sun daddanne murfin motar sun hanasu fitowa, Saida suka ga yakaita wajen motar ya buɗe bayan motar yasaka ta, sannan ya dawo wajen su yace ku buɗe musu mu rama abun da sukayi mana dukkannin su sai sun gane kuren su musamman wannan tsinanniyar yarinyar wanda aka fasawa ƙeyane yake wannan maganar, Buɗesu sukayi zasu fito dasu kokawa suka fara yi dasu, su Azeema suka tubure suka ƙi yarda suyi musu komai kuma suka ƙi fitowa saboda duka suka ringa kai musu suna cizon su suna mintsinin su, sukuma suna famar fito dasu daga ciki amma ba dama, Suna cikin kokawar sukaji zuwan mota wajen akusan tare suka ɗago suna bin inda motar take da kallo, a tsakiyar motar su da ta su Ameesha, ya tsayar da motar ko kashe ta baiyi ba ya buɗe murfin motar, yana fitowa suma na bayan suka fito a sukwane sukayi kan mutanen, shirin guduwa suka fara yi, amma babu inda sukaje su Meer sukayi ram dasu gaba ɗayan su da taimakon mutum biyun nan, suna kamasu Meer ya basu umarnin subuɗe motar sa su saka su aciki Saida suka yi musu duka sannan akasa su abayan motar shi ya shiga motar ɗayan gefen kuma yace ɗaya ya shigo su tafi ɗayan kuma ya shiga ta su Ameesha da itama tun ɗazu aka fito da ita, mota dai biyu sukayi, sannan suka bar wajen, Tun suna cikin mota Meer yake ta faman waya, har suka ƙarasa wata unguwa da babu wanda yasan inda suka dosa, Wani gida yakasu da tun zuwan sa yasa ka wani abokin sa da suka haɗu a Abuja kuma ɗan garin kano ne, shiyasa tunda abun yafaru yasa shi ya lalubo masa gidan, Suna shiga suka ajiye su acikin gidan, sauran kuma Meer yasa ɗayan driver ɗin yakai su Ameesha gida......., [15/11, 10:50 pm] #yaya Azeema#: 💅SARKI  SAMEER💅                       (DA ZAFI ZAFI)                              By                   ❤️xeemat...love❤️                   *BOOK* 3️⃣ *Ga mai buƙatar littafin sarki Sameer tundaga book 1 har zuwa book 3 zai biya 400 kacal akwai 1&2 completed, zukuturo da kuɗinku ta wannan asusun 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank, ko kuma wannan 0003562691 Ibrahim Badamasi Babangida jaiz bank, sai kuturo da shaidar biyan ta wannan number ɗin 08124226526*            *_Typing........✍️✍️_*       Suna shiga suka ajiye su acikin gidan, sauran kuma Meer yasa ɗayan driver ɗin yakai su Ameesha  gida......., Meer bai baro gidan ba saida yagama duk binciken da zaiyi akansu, sannan ya bar mutum biyun da yataho dasu su kuka dasu, sannan yatafi gida, Loƙacin da yaje gida kowa yayi bacci yakarasa part ɗin su, da sallama ya shiga saboda yaji dan motsi acikin falon amma da ya shiga sai yaga babu kowa abun yaso yabasa maamaki amma sai kawai yayi saurin kawar da tunanin ya shige ɗakin sa, yana shiga ya cire kayan jikin sa yayi wanka yayi sallah, mai makon ya kwanta sai kawai yaƙara shirya cikin wasu baƙaƙen kaya, ya rufe fuska, ya fito, cikin masarautar ya nufa gidan gaba ɗaya ya ɗauki shiru babu motsin mutane ko ɗaya, sai kukayen tsuntsaye kawai kake ji, zagaye ta ya shigayi ya miƙe wata hanya, dake kama da daji, can bayan masarauta gurin yake, saida yayi tafiya mai nisan gaske dan saida yafara tunanin ma kodai babu wani guri agun, sai ya fara ganin sahun mutane gurin yabi inda sahun yake, can ya hango wani abu mai kama da bukka, gurin ya dosa babu tsoro babu fargaba, Yana zuwa gurin a rufe yake, sai yazagaya ta wani guri ya ɗan leƙa, gurin amma baya gani sosai, saida yasaka hannu yaƙara buɗa wajen sannan yafara hango cikin gurin, mutane yagani a zazzaune sun ranƙwafa ƙafafun su tare da rufe idanu wansu agaban wata wuta, inda wani ƙaton namiji yake gaban su ko kaya babu ajikin sa sai ɗan ƙaramin wando  sai kansa da ya naɗe da wani ƙaton abu, yana zazzagaya wani abu akan wutar saida yayi wajen sau goma sannan ya miƙe tsaye yafara yayyafa musu akansu, kowa saida yayi masa sau uku sannan ya kwashe da dariya yana zare idanun sa kamar na sheɗan jajawur dasu sunkaɗa kamar jan ƙwai, Komawa yayi inda ya tashi ya zauna ya ɗauko wani jan ƙyalle ya rufa akan wutar atake ta mutu sai kuma gurin ya ɗau haske gaba ɗaya har wajen bukkan saida yayi haske, Cikin wata irin murya mai kama da ta ibliss yace "an gama komai ya kusan zuwa ƙarshe zasu mutu indai kunyi abun da yadace kada ku ƙara raba kanku, sannan kutabbatar atare zaku watsa wannan abun acikin fadar adaidai kan kujera kowa zai yayyafa da hannun sa, sannan kuje ɗakin ta ku ɗaga gadon ta, ku cusa, wannan adaidai makwan cinta wannan basai kunyi ku duka ba zaku iya tura mutum ɗaya duk yanda zakuyi kuma kar kubari wani yaganku idan kujayi ido huɗu da ɗaya daga cikin su to zai warware kuma babu abun da zai hana tonuwar asirin ku amma indai kunyi komai daidai aranar za aƙara nemansu arasa kusa da ƙasar ma baza su zauna ba zasuyi nesa daku nesan da bazasu ƙara dawowa ba har abada,  Tsugunnawa sukayi agabansa sukayi masa sujjada sannan suka ɗago tare da haɗa baki sukayi masa godiya, sannan ɗaya daga cikin su yace "to boka Gundur maiyi tuƙwicinka, idan ka abu yayi kyau, Wata dariyar yasaki sannan yace mungama magana da ɗaya daga cikinku yayi min alƙawarin ko abu yayi kyau ko baiyi ba, kafin ma kufara agobe nake buƙatar ganin ta anan zaku ɗauko min, aljanu suna buƙatar jinin ta, dole ma da jinin ta ragowar aikin ku zai kammala yanda yakamata, bai gaya muku ba, Kallon juna suka shiga yi a tsakanin su da sauri waziri ya sunkuyar da kai tare da ɗan gyaran murya yace "agafar ce ni ban sanar daku ba, aloƙacin da akace yarannan sun dauki komai shiyasa raina yaɓaci tun kan na sanar daku nazo nafara yi masa magana shine yace zai magana ce mana matsalar mu saboda ina tunanin boka BunGu yace indai asirin nan ya karye shikenan bazai yiyu aƙarayin wani ba shine hankalina ya tashi na lalubo boka  Gundur na sanar dashi abun dake faruwa shine yace zai yimana aikin da muke so amma saidai da sharaɗi sai mun bashi yarinyar jikar Sabreena (Ameesha kenan) saboda jinin ta zai aikin inba hakaba duk asirin da za ayi mata bazai kamata ba saboda tana tare da wani tsari ajikin  kuma ankasa gano meye tsarin nata bare ayi maganin sa dole sai ankawota gurinsa komai zai tafi daidai inbahaka zata iya wargaza mana komai, ta hanyar tsarin dake jikin ta, amma idan aka kawota aka fara kawar da ita shikenan komai zai tafi yanda akeso,  nikuma na amince masa da hakan kunji yanda mukayi dashi kafin mu haɗu anan, Sauke ajiyar zuciya sukayi gaba ɗayan su saboda atunanin su wani daga cikin su za subayar shiyasa hankalin su yaɗan tashi, amma jin ba ɗaya daga jinin su bane yasa suka sauke ajiyar zuciya akusan tare, Amma ɗaya daga cikin su sai yace "amma kuna ganin kuma tsarin jikin nata zai bari a ɗauko ta ta cikin sauƙi babu abun da zai faru? Yafaɗa yana kallon boka Gundur, Haɗe rai bokan yayi yace "bama son tsoro ko wasiwasi a aikin mu babu abun da zai faru kawai kusan yanda zakuyi ku kawota nan, Jinjina kai suka shiga yi tare da cewa shikenan boka godiya muke Allah dai yabamu sa'a kaima zaka ga sakamako mai kyau ko ya kuka ce, Duk suka amsa da kwarai kuwa, Waziri  yace "ai ni idan komai yatafi yanda nake so asirina bai tonu ba babu abun da Bazan iya bayar wa ba mutuƙar wannan abun da suka  ɗauka bai fallasu ba zakayi mamakin irin kyautar da zanyi maka, nandai kowa ya shiga tofa albarkacin bakin sa gun nuna jin daɗin su ga sabon bokan da suka haɗu dashi yau yau ɗinnan, Saida bokan ya dakatar dasu sannan suka yi shiru tare da yi masa godiya ɗaya bayan, sannan suka mimmiƙe tsaye boka yabasu umarnin su fita ɗaya bayan ɗaya, shima idan ɗaya ya fita sai bayan minti biyu wani zai ƙara fita, ahaka suka fara fita daga gurin, Tunda Meer yaji haka suna shirin fara fitowa yayi saurin barin wajen ya koma bayan wata bishiya dake gurin da haske daga inda yake zuwa inda zasu fito zai iya ganin fuskar kowa, Yana gurin kuwa matar waziri tafara fitowa, ɗaga ciki wayar dake hannun sa ya saita tana fitowa ya danna mata hoto, jin ance sai nan da minti biyu wani zai ƙara fitowa yasa yayi saurin bin bayan ta, tana cikin tafiyar ya shaƙeta ta baya zatayi ihu yayi saurin rufe mata baki da hanki ya shaƙa mata shi a hanci tana shaƙa ta zube awajen ya ɗauke ta ya koma inda ya ɓuya ya ajiye ta a gefe, yaci gaba da tsayawa agun yana jiran next fitowa, Daga ita sai Waziri shima yayi masa haka suka ringa fitowa, daga ciki ɗaya bayan ɗaya kamar yanda boka yagaya musu sai ɗaya ya daɗe da tafiya wani yake ƙara fitowa, Haka Meer ya ringa ɗaukan su a hoto wasu yasan fuskokin su wasu kuma baisan su ba kuma ganin wasu kuma abun baƙaramin mamaki yashaba da ganin fuskokin wasun su da yasan su sosai, haka ya dake yaci gaba da ɗaukar su, har saida suka ƙare mutum bakwai ne, cif yana irgasu har suka bar wajen, kowannen su ya nufi inda yabaro, cikin sanɗa, suka koma makwancin su, Saida ya tabbatar da sunyi masa nisa sannan ya nufo hanyar komawa shima mamaki fal ransa, matar Waziri na saƙale akafaɗar sa ahaka yataho da ita har yaƙaraso part ɗin ya shige ya koma ɗakin sa, yana shiga ya sauketa aƙasa yasamu yasamu slatip ya manne mata baki dashi sannan ya ɗaure mata hannuwanta tare da ƙafafun ta, sannan ya ɗauketa ya buɗe drower ya danna ta aciki sannan ya rufe harda saka muƙulli ajiki......, Kayan jikin sa ya hau cire wa, sannan ya samu na bacci yasaka, ya koma bakin gadon sa ya zauna tare da jawo system ɗin sa ya kunna ta ya jona wayar sa ajiki ya fara aiki, bashi ya tashi daga gurin ba saida akafara kiraye kirayen sallahr asuba sannan ya tashi ya shiga bathroom yayo wanka ya ɗauro alwala, sannan ya fito ya shinfiɗa salaya yayi raka'atul fijr  saida yajira akayi assalatu sannan ya tashi ya tafi masallaci, Bayan an idar da sallar ya dawo  saida yaƙara ɗan dube duben a laptop ɗin har gari yafara haske sannan ya samu ya kwanta......, _____papa da Maama ne zaune a ɗaki suna tattaunawa akan batun fulani, Maama ta kalli papa tace "to tunda har ta rantse ba ita bace ai ni banga amfanin rufeta ba tana matsayin matar ka, ni aganina kawai afito da ita, idan wani hukuncin za ayi mata kuma na ɗauko salahuddeen sai ayi mata afito da ita inyaso sai a cigaba da binciken ko ya kace,  duk dade har yanzu shiru babu wani labari ko alamar cin nasara sai a fito da ita wataƙil ma ta hanyarta zamu iya gano wani abun, kaga ance mutuwar daga ɓangaren ta aka fara sanar da ita, dole idan aka nutsu aka bi a hankali zata iya tuna wasu abubuwan da suka faru aloƙacin sanar da mutuwar, Tana yin shiru papa ya ɗora da cewa "nima abun da yake ban mamaki kenan tun ranar nake zuba ido ko zan gano wani abun amma shiru, munyi maganar ma tace zatasa a binciko gidan su Wasila (jakadiyar ta kenan) saboda tun loƙacin mutuwar ba aƙara ganin taba acikin masarautar kuma anrasa inda gidan su yake, Jinjina kai Maama tayi sannan tace "wai ni wama ya kawota da ba asan asalin taba aka kawo min ita duk dade zaman lafiya mukayi da ita tunda nake zaune da ita bantaɓa ganin wata alamar rashin gaskiya ba a tattare da ita ba bantaɓa tunanin za a haɗa baki da ita a cutar dani dan loƙacin da abun yafaru aka shigo min ɗaki dole tasan da zuwan su tunda tunkan dare yayi sosai a ƙa'ida a irin wannan loƙacin tana tare dani bata barina har sai tagama komai taga nayi bacci wataran ma aɗakin take baccin sai na farka nake tashin ta ta koma ɗakin ta kuma bata da nauyin bacci motsi kaɗan yana iya tashin ta, amma nayi mamaki tun wajen magriba na kwanta amma bata leƙo inda nake ba har akazo aka fita dani tace bata sani ba kaga kwa dole da sanin ko suwaye sukayi wannan abun, Papa yace "maganar ki gaskiya ce ai ta inda ma takama kanta barin masarautar da tayi shine babban abun da yasa aka zargeta, daman kuma Waziri ne ya kawo ta kuma Saida ya tabbatar min da cewa yasan ko wacece ita har iyayen tama yasani amma bayan faruwar abun sai ya nemi kowa nata ya rasa ashe ba alkhairi bane ya kawota, tun loƙacin akaita nemanta amma ba asamesu ba, Tunda yace Waziri amma take binsa da wani irin kallo mai cike da tarin tambayoyi, amma dai bata nunawa papa ba saikawai tace "Allah sarki Waziri nawa, to Allah ya bayyana su duk inda ta shiga zamu sameta da yardar Allah mudai dage da addu'a kawai itace mafita, "Hakane Allah dai ya ƙara karemu ya toni asirin duk wani me hannu acikin" cewar papa Maama ta amsa masa " da Ameen" suna ɗakin sukaji ana nocking Maama tace "waye shigo saboda tasan dai ba wani baren bane shiaysa tace a shigo kawai, daga can wajen Ameesha tace bani shigowa tsofaffi ku fito kawai abinci yana jiranku in kuma kuka tsaya zakuga wayam muncinye kuyi sauri dan yunwa nake ji nikaɗai ma zan iya cinyewa, tayi maganar cike da tsokanar su tana faɗa musu haka kuma ta juya ta bar wajen tana dariya..., Suma ga baɗayan su saida suka dara suna maijin daɗin tsokanar da tayi musu, papa na mayar mata da martani amma sukaji shiru tabbacin tabar gurin kenan, Fuskar kowannen su ɗauke da murmushi suka tashi atare suka fito daga ɗakin, suna fitowa suka ga kowa agun su dadda duk sun hallara a tsakiyar falon inda aka baje musu kayayyakin breakfast kala kala, kuma daman tunda suka dawo idan zasuci abinci gaba ɗayan su suke ci a ƙasan falon kan capet basa hawa dinning, Maama ce ta kalli Ameesha loƙacin da suka ƙarasa zama agun, tace "to acici munzo da fatan dai kin rage mana baki cinye ba, Ɗan murmushi Ameesha tayi tace "ai kunji tsoro naga kun fito da wuri amma da tuni kunga babu, Papa yace yanzun ma da muka fito ai ke zaki cinye shi tunda kika faɗa kam sai kin ciye ko cikin ki zai fashe inkinƙi kuma indanne ki intura miki, Hhhh Ameesha ta saki dariya "tace lalle ma tsohon nan kai da wannan tsufan nakama me taya zaka iya danne ne ai tuni zan ƙarasaka daman kazama guntu, "Au haka kikace zakwa kigani bari innuna miki tsohon ƙashi da sabon ƙashi da bambanci, yana faɗa ya tashi ya koma kusa da ita yana kallon kwani kan gaban ta da kansa ya buɗe wani ɗan kwano mai kama flaks ya cika mata shi da doya da dankali ya buɗe wani yaƙara mata yamballs, Kowa na gurin ya tsaya yana kallon su babu wanda ya tanka musu kowa nason ganin yanda zasu ƙare waye zaiyi nasara tsakanin Papa da Ameesha, Yana gama zuba mata, ya tura mata gaban ta yace maza fara ci sai kinye duka in kuma ƙaro miki da haka sai kincinye shi duka, kallon sa ya mayar kan sauran yace karfa wanda ya fara cin komai naga wasu sai haɗiyar yawu suke kuma bamai ci duk natane duk wanda ya matsu ya tashi yaje abasa wani amma bazai ci komai nagun nan ba, Maama tace "ai daman babu wanda yace zaici ai gaku ga abincin nan kallo muka tsaya yi, indai zata cinye mukam munyafe ma, koya kukace, Su Azeema da Ummy suna dariya sukace maganar ki gaskiya ce Maama danni har baji nama ƙoshi cewar ummy, Abu ma yakasa jurewa saida ya kalli papa yace nidai gaskiya bangoyi bayan hakan ba dan tun asuba nake jin yunwa kuma ga abinci ina kallo awani ce bazan ciba alhalin kuma ba iya zatayi ba, kawai salon ɓata mana loƙaci nidai azuba min bazan iya jira ba idan kuma baza a zuba min ba, inzubawa kaina, yafaɗa yana jawo flate yana shirin zubawa Maama tayi saurin ƙwace kwanon tace "Allah kuwa sai ka jira ko nan da shabiyun rana ne sai kajira ko kuma katashi daga nan, Haɗe rai yayi yana kallon ta yama kasa cewa komai, Papa da yaga haka sai yasaka dariya yace "kinga wannan wasan angama sa dan baza a ɓatawa masa raiba agabana abun da yake so shi za ayi azuba masa abinci yaci ke kuma Allah ya taimakeki da kinga yanda ake ɗurawa mutum abinci dan ko ta hanicine sai na ɗura miki amma yanzu dai kin tsallake sauran kuma nan gaba, Ameesha "tace kadai ji tsoro bawani, dungure mata kai yayi yace "kaf family ɗin mu ba matsoraci, kawaidai kinci da rajar mai daraja, Duk dariya suka ƙara yi ƴan gurin kowa na tofa iyakacin albarkacin bakinsa cike da raha da tsokana, Saida sukayi mai isarsu sannan suka fara cin abincin, Suna cikin ci Maama tace wai ni ina mutumi nane bangan saba ko motsin sa banjiba, duk wannan hayaniyar, tayi maganar tana kallon kowannen, Abu yace "to Maama mu da kikatsatstsare mu da ido ina zamu san inda yake baki san ɗakin saba, ganin damar fitowa ne baiyi ba,kinsandai halinsa, Hararar sa Maama tayi tace "to ina ruwanka idan kuma bacci yake bari ni inje in nemoshi tunda nan duk tarin maƙita yatara bamai tunawa dashi kowa kansa yasani, wallahi idan baku gyara halinku ba akansa sai mun fara saka ƙafara wando ɗaya daku tana faɗa ta ƙarasa bakin ƙofar sa nocking tayi tana juyowa tana harar su ganin ko ajikin su kowannen su ma abincin sa yake ciki hankalin sa kwance, Meer dake kwance can cikin bacci yafara jin kamar kuka kukan mutum a hankali yafara buɗe idon saida ya tashi zaune yaji ashe matar da ya ƙulle ce ta farka, shi yama manta da ita so yayi tun asuba ya fita da ita daga gidan amma ya manta ya kwanta tashi yayi ya ƙarasa bakin drower ɗin ya buɗe yana buɗe ta faɗo ƙasa tana ta faman juyi tana son kunce hannun ta, ganin sa agaban ta ba ƙaramin tsorata tayi ba, cike da tsoro tafara uhmm uhmm tana karkaɗa hannun ta da ƙafafun ta, Tana cikin haka sukaji bugun ƙofar sauri yayi ya maida ita ciki ya rufe sannan ya nufi ƙofar yana gudun Allah yasadai kar ajiyo motsinta dan anaji idan kana cikin ɗakin, cike da magagin bacci ya ƙarasa bakin ƙofar ya buɗe yana leƙawa, ganin Maama atsaye yasa shi ɗan buɗe ƙofar yana kallon ta itama kallon sa take yi, Murmushi ta sakar masa tana shafa fuskar sa tace "ɗan gidan gwaggo mai ya hanaka fitowa, tayi maganar tana tura kai cikin ɗakin, dafe kansa yayi gashi ba damar yace mata ta fita, yarasa dabarar dazai mata tafita........ [15/11, 10:50 pm] #yaya Azeema#: 💅SARKI  SAMEER💅                       (DA ZAFI ZAFI)                              By                   ❤️xeemat...love❤️                   *BOOK* 3️⃣ *Ga mai buƙatar littafin sarki Sameer tundaga book 1 har zuwa book 3 zai biya 400 kacal akwai 1&2 completed, zukuturo da kuɗinku ta wannan asusun 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank, ko kuma wannan 0003562691 Ibrahim Badamasi Babangida jaiz bank, sai kuturo da shaidar biyan ta wannan number ɗin 08124226526*            *_Typing........✍️✍️_*                          Da sauri yasha gabanta ya haɗe rai sai kuma yarasa abun cewa, tsayawa yayi yana kallonta itama shi take kallo da mamakin tare tan da yayi, Ɗan shafa ƙeyarsa yayi sannan yaɗan tsugunna ya kawo daidai tsawon ta, sannan yace "am uhm naceba kiɗan je waje ganinan zuwa zan shirya kinji yayi maganar yana kafe ta da tare da kama hannun ta alamar zai fita da ita saboda daman bata shigo dakin ba gaba ɗaya tana bakin ƙofa, Kallon sa ta tsaya yi tare da ɗan harararsa tace "au yanzu ingama yi maka gwanin ta inzo intashe ka amma shine zaka wani ce infita ka shirya so kake sumin dariya to wallahi baza kasa naji kunya ba inkaga na fita daga ɗakin to tare muka fita, Ƙara riƙe hannun ya yayi yace "Wai a  haka kike so na fita banfa yi wanka ba ni bacci ma nake ji jiya ban samu damar yin isasshe ba, idan na tashi namiki alƙawari zanzo har inda kike agabanki ma zanci komai kikaban  amma a yanda nake nan yanzu ko mafita baci zanyiba kuma ma bazan taɓa iya fita a haka ba yayi maganar yana kallon jikin sa yana kallon ta, Itama haɗe ran tayi tace wa zaka haɗewa rai to ko an gaya maka hakanne zai sa infita to ba inda zani nmin dariya ka wuce mutafi a haka ko kuma kashiga ka shirya injiraka zan zauna har ka gama mufita sai kazaɓi ɗaga ehe, ƙoƙarin ƙara yin gaba take ya sake tariyar, riƙe da hannun ta, ƙoƙarin kwacewa ta shiga yi, Ganin hakan yasa shi Sakin hannun nata ya harɗe hannun wansa akan ƙirjinsa yana ɗage girarsa gaba ɗaya biyun, kawai yana jiran tagama maganar yaga iya ina kafiyar tata ta tsayan, har ta gotashi zata wuce, Hannu wansa yasa ya ɗageta cak ɗn ta kafin tayi wani aune har ya fito da ita falon yana fito da ita ya ajiye ta akan idon su papa da suke jiran fitowar su sai gashi anfito da Maama ahannu yana direta ya juya ya koma ɗakin sa ya ƙulle, Acikin su kuwa babu wanda baiyi mata dariya ba harda masu riƙe ciki irin su Ameesha, Ummy kam miƙewa tayi tsaye ta ƙarasa gaban Maama, Maama da tunda ya direta takasa motsawa kuma takasa ɗaga ido ta kalli kowa dan tarasa ma da abun da zata ji da ɗaukar ta dayayi da girman ta ko kuma da watsa matan ƙasa da yayi ko kuma da dariyar da suke yi mata da wane zata ji lalle tunda suke bata taɓa tunanin iskanacin yaron nan yakai hakaba, yau ita zai tozarta a bainar nasi bayan kuma tagaya masa idan ta fita ita kaɗai zasu yi mata dariya amma yayi mata irin wannan cin mutuncin taƙaici da haushi da kunya kuma duk sun haɗar mata a loƙaci guda, Ummy na ƙarasowa gabanta ta tsugunna inda take tana dariya tace "Maama ya akai ne wai mai yahaɗaku ɗan bamu labari naga ranki a ɓace yake gaya min waya taɓa mana ke yanzu mukaishi prison, Taƙaici yasa Maama miƙewa tsaye tana sakin tsaki ta dashi ɗakin ta zata tafi dan bazata juri tsokanar da zasu yi mata kar su ƙara mata wani baƙin cikin, Can ta tsikayo muryar Abu nacewa "kaɗan ma kika gani indai yaron nanne zai miki fiye da haka ma, bakisan halinsa bane daman shi yasa kike goyon bayan sa akan komai yanzu ga irin tanan kunfi kusa, Dadda ma da bata saka baki ba sai yanzu itama ta ɗora da cewa "anyi walƙiya mungani, wasu arana tsudum tsudum wannan abin kunyar har ina Ni Hadiza to, Nan kowa yashi tofa albarkacin bakin sa, Papa ba abun da yake sai dariya saida yaga abun nasu bamai ƙarewa bane sannan ya tashi ya nufi wajen matar sa, gashi dai duk tsokanar tata suke amma taƙi tafiya tayi tsaye agun sai kace an kafeta saida papa yaje zaija hannun ta tayi saurin janyewa tana hararar sa cike da ɓacin rai tace "Ni kar ka taɓani ai kanajin su baka hanasu ba, tana faɗar haka ta wuce fuuu kamar wacce aka yiwa wani babban laifin, Da sauri Papa yabi bayan ta, kuma still baidaina dariyar ba, Haka ta wuce suna mata dariya saida sukayi mai isar su sannan waɗanda suka gama cin abinci su suka tashi waɗanda kuma basu ciba suka ci gaba da ci, Ummy da Abu suka tashi suka fita daga part ɗin zuwa nasu part ɗin gurin ya rage daga Dadda sai Azeema da Ameesha basu daɗe ba kuma itama Azeema ta tashi tace zata je ta ɗan rage cikin ta taji yana tayi mata ƙugi, Ameesha tana mata dariya tace "daman kinsaba ai daga ci sai banɗaki wallahi yakamata kije kiga likita wannan kashin naki yayi yawa, Tsaki Azeema ta doka mata tana hararar ta tace "A'a kinmanta sarkin mayu zangani ba likita ba, mutum da lafiyar sa kiringa jawo min bala'i to inbaki sani ba kisani kashinma ai rahama ce da lafiya, idan bakayi ka......ƙurrr cikin ta yaƙara murɗawa hakan yasa tayi saurin barin wajen bata ƙarasa maganar da tayi niya ba, Yanzu kam har Dadda saida tayi mata dariya yanda ta kwasa aguje doke abun yabaka dariya, Ameesha tashi tayi ta koma kan kujera tare da ɗaukan remote ta kunna TV, tun kan takai tashar da take so takalla da Dadda ta kira sunan ta, loƙacin da take kan kujerar gefen ta, Ajiye remote ɗin tayi ta juya tana fuskantar Daddar da taji ta kirata, Itama Daddar ita take kallo saidaga baya tace "Khadijah wata magana nake so muyi, Gyaran zamanta Ameesha tayi gabanta na faɗuwa jin da sunan da ta kirata, Dadda tace "naga tunda muka dawo nan gaba ɗaya kin canza min kinfara mantawa dani, kamar bani da wani muhimmanci a wajen ki ko kodan kin samu waɗanda suka fini, Da sauri Ameesha ta katseta da cewa "dan Allah Dadda ki daina wannan maganar ke kinsan kaf duniyar nan bani da wani wanda yafiki agurina indai ba mahaifina ne yadawo ba shine kaɗai zan haɗa sonki da nashi amma kinfiye min komai kuma ni wallahi banga wata canzawa danayi ba tare fa muke kwana dake guri ɗaya muke cin abinci indai bana tare dake saidai idan ko munje wajen su Amra ko kuma idan mun fita amma kullum fa muna tare dake wace irin kuma rashin kulaki ne banayi, Jinjina kai Dadda tayi tace "indai har kin ɗaukeni da muhimmanci ai bazaki ringa ɓoye min wasu abubuwan dan na fahimci akwai abun da yake faruwa kike ɓoye min jiya zaki gaya min waccen yarinyar ta hanaki naganota sarai kawai rabuwa nayi daku, yanzu kigaya min jiya mai yasa naga kunshigo kowannen ku da damuwa afuskar ku kuma kunyi min shiru bakuce komai, kigaya min mai yake faruwa acikin gidan nan, Shiru Ameesha tayi tana tunanin maganganun Dadda da kuma maganganun su Azeema tunanin tafara yi ta faɗa mata ko kuma kar tafaɗa mata, shiru bata bawa Dadda amsa ba har saida Dadda ta taɓo ta sannan ta ɗan numfasa tare da sakin murmushi tace Dadda ta takaina wai wannan abunne yasa kike tunanin na canza miki to ki kwantar da hankalin ki babu wani abu dake faruwa, Abun dake faruwa daman rannanne muka fita da su hamra sai Amra taga motar nan da aka sace ni aciki muka haɗu da ita shine muka dawo gida muka gayawa yaya Meer shine muka ƙara komawa inda muka ganta amma sai mukaga bata nan anjanye ta, tunda nan shine muke ta neman inda take jiyama muka ƙara fita gaba ɗayan mu zamu raka yayan su Hamra shine wasu suka tare mu sukace mubasu duk abun da muke dashi, mu bamu da komai saidai kuɗin yayan nasu ya tafi dasu zaiyi mana siyayya shi suka ƙwace gaba ɗaya harda wayar sa ma da ƙyar suka barmu muka taho dalilin da yasa muka dawo gida ranmu duk a ɓace, bayan wannan kuma babu wabun da yake faruwa, saidai kuma ko ɓangaren su Maama bansani ba ko suna wani bincike akan abun da ya faru, Kallon ta kawai Dadda take amma nadan ta yarda da itaba kawai dai zata bar zancen saboda tunda ta fahimce ba aso tasani sai ta rabu dasu idan tayi tsami taji, A fili kuma sai tace "to shikenan Allah ya kiyaye gaba, ai ni nazata koda wani abun da ba aso insani, amma tunda hakane shikenan mubar maganar tana faɗa ta miƙe daga gurin tare da barin wajen, Tashin ta kuma yayi daidai da fitowar Azeema daga ɗakin abakin ƙofar ɗakin sukayi karo da Dadda tayi saurin matsa mata ta bata damar wucewa, Itadai Ameesha ta kasa ce mata komai dan bata san mai zatace mata ba abun yabata mamaki bata taɓa tunanin haka daga gare ta ba, tana cewa ta canza nata alhalin itace take neman canzawar, tana zaune agun ta zabga tagumi tana tunane tunane taji ana nocking ɗin ƙofar, Tana shirin tashi sai Azeema ta riga ta ƙarasawa bakin ƙofar buɗe ƙofar tayi tare da leƙawa, Wani bafade ne dake tsaron ƙofar yace mata "wai ana neman iso da Papa saƙo daga Waziri da kansa, Da to ta amsa, masa sannan ta koma ciki, Ameesha tagayawa taje ta sanar da Papan, Tashi tayi taje inda ɗakin Maama yake daga waje ta sanar dashi ana kiran sa, tunkafin ya fito ma yace mata tace "ya shigo falo, zuwa tayi ta sanar da mai neman nasa, sannan ta dawo ciki ita da Azeema sukayi saurin barin falon saboda sun san ko waye shi, Ba daɗewa Waziri ya shigo cikin falon cikin rashin nutsuwa kana ganin sa kasan ba nutsuwa a tattare dashi kamar ma a firgice yake haka ya shigo, Papa ne ya fito shima daga ɗakin fuskar sa asake yaƙaraso gurin sa da ya gansa a tsaye ba a zaune ba, yana fitowa kuma Maama ta biyo bayan sa ta fito da falon itama, "A'a Waziri da kansa ance inkaji kira samu ne amma banda kiran ƴan sanda Allah yasa labari mai daɗi ka kawo min, Fuska kalar tausayi da take nuna tsantsar damuwa, Kallon sa yayi da jajayen idanun sa yakasa magana, Papa da yagan sa hakan a loƙaci ɗaya fara'ar sa ta ɗauke, cike da kulawa yace "subhanallahi mai yafaru na ganka haka me yake faruwa? A fusace Waziri yace "yaya kana nufin bakasan maiyake faruwa ba acikin masarautar nan tun safiyar yau aka tashi da maganar amma bakasan komai ba, Jin kamar faɗaɗa a muryar Waziri yasa su dadda ma suka fito saidai su Ameesha nadaga bakin ƙofar ɗakin su basu shigo cikin falon ba gaba ɗaya, Waziri yace "Allah yaya mutanen nan yanzu bazan ƙyalesu ba dan sunga anyi musu shiri shine suke samun damar yiwa mutane wulaƙanci to wallahi anzo gaɓar da bazan yarda ba kamar ni mainayi musu maiye ruwana acikin abunsu, amma tunda har sukace haka zasuyi to muzuba mungani, "Wai su waye suwa kake magana akai kuma mai akayi maka kamin bayani ya anda zan gane mana duk kabarni cikin duhu me yake faruwa acikin gidan nan, Kallon sa Waziri yayi ido cikin Ido yace "yaya su rasa wanda zasu ɗauke sai Hindatu matar nan babu ruwanta saliha da ita tunda na aureta babu da wanda suka taɓa samun saɓani har yau saboda bata shiga sabgar kowa amma shine jiya daddare aka samu wani yaje ya sace ta agidan nan kuma anfita da ita kaf cikin gidan nan babu inda ba aduba amma ba aganta ba, wannan abun fa yayi yawa yakamata ayi gaggawar dakatar da komai akawo ƙarshen abun nan yanzu abun da zasu shigo dashi kenan sace sacen mutane, Papa "yace wai da gaske kake an rasa Hindatu agidan nan amma to garin ya akai haka kai kana ina har kayi sake hakan ta faru, Wazriri yace "ina wajen surayya mana, saida safen naje sashenta akece min wai ai bata kwana agidan ba kuma wayoyin ta duk na kira a kashe bataje gidaba gabaɗaya duk inda akasan zata iya zuwa anje ba asame taba, Tun ɗazu ake bincike cikin gidan nan bata ciki, Su Maama ma sallallami suka shiga yi suna jajan ta masa da mamakin irin satar da sukeyi ba akansu, Papa ne yace "Subhanallah kai mutanen na me suke so ne da baza subar mu cikin kwanciyar hankali ba sudai burin su kullum suga kanmu a tarwatse to Allah ya toni asirin su a duk inda suke, yanzu muje aƙara bada cigiyar ta sannan a ƙarfafa bincike, Maama tace "ni fa abunma kamar da ranin hankali ina mamakin ta yanda ake fita da mutum daga cikin gidan nan amma ace wai ba aga loƙacin da aka fita dashi ina masu tsaron gidanan kuma waye yake buɗe musu ƙofar fita wannan abunfa dole da sa hannun wasu daga cikin gidan nan, kuma da sannu zasu bayyana kansu da kansu, in sha Allah Allah ya kusan tonuwar asirin su, Waziri jin addu'ar ta aransa saida ya dara saboda tuna maganganun bokan su, shinan wani irin kallon loƙacin tafiyar ku ya kusa dashi yake binsu, Daganan Papa yasa suka fita har Maama Dadda ma saida ta bisu suna gama fita, su Azeema suka kwashe da dariya suna tafawa da cewa Allah yaƙara Allah yasama ta mutu, kowa ya huta sudai ɓatan ta ba ƙaramin daɗi yayi musuba, Ameesha tace besty ai ba abarmu abaya ba muje muma muganewa kanmu kar show ya wuce mu, kinga yanda yake magana kamar zaiyi kuka ashe ba daɗi shi matar sa kawai ce amma ji yanda ya tashi hankalin sa ina kuma a ƙwace masa kowa nasa har ƴaƴan inajin da sai ya haukace, Azeema tace ɗan isakan ba tsohon banza tsohon hofi ma yaudari waya sani ma ko yanzun ma haɗin nasu ne wata manaƙisar suka shirya, wannan mutumin wallahi ba mutumin arziƙi bane, ni har tsoroma yake bani wallahi, Ameesha tace wallahi hakane ai babu abun da bazai iyaba tunda ya ci amanar ɗan uwansa ma wanda suke uwa ɗaya uba ɗaya suka fito ciki ɗaga to waye ma bazai iya cutar wa ba, Azeema tace "hmmm Allah dai ya kyauta ai asirin sa ya kusa tonuwar tunda de anada hujjar kamasa dumu dumu ai zance ya ƙare, Ameesha tace wallahi hakane....., Nan dai sukaci gaba da tattaunawar su sannan suka fita waje, Meer dake bakin ƙofa daman jiran fitar su yake, yana ganin kwa sun fita ya fito da sauri, yayi hanyar kitchen ɗin falon buɗe ƙofar barander yayi, sannan ya dawo cikin ɗakin sa, a bargo ya nannaɗe ta bayan ya yaƙara shaƙa mata abun suma, sannan ya ɗauko ta ta hanyar ya fito da ita yana fitowa inda yasa aka ajiye masa mota gurin babu kowa dan haka, yana zuwa aka buɗe masa gaba yasaka ta sannan ya shiga motar shima ɗayan da ya akawo masa motar wannan abokin nasane, shine yasa masu gadi suka barsa ya shigo da motar bayan yagaya musu tawaye sun san shine dan haka yana zuwa ya shigo kansa tsaye, ya tsaya a inda Meer yayi masa kwatance, Yana sakata aciki Meer yace yaje zai zasu ƙarasa maganar a waya, Jan motar yayi ya fita dake daman baidaɗe da zuwa ba kuma tun kan zuwan sa aka sanar da ɓatan nata dan haka babu wanda zaiyi zargin zai fita da wani abun, Wunin ranar haka akai ta cigiyar matar Waziri, Zuwa wajen ƙarfe sha biyu na dare Meer yagama setilling ɗin komai ya gyara video ɗin nan da yafara ɗaukar su dashi wanda sukayi masa abunnan har ya shaƙeta ta faɗi kamar ta mutu ashe duk shirin sune shine shi kuma zaiyi musu nasu shirin, Yana gama sai tashi kawai yasake shi a social media sannan ya lalubo wasu nombobi da yasa aka nemo masa na ƴan cikin gidan har dashi Wazirin kansa saida ya lalubo number sa, da kuma wasu masu hannun akan lamarin duk ya haɗa nombobin su suma ya tura musu wasu ta WhatsApp wasu kuma ta message......., [15/11, 10:50 pm] #yaya Azeema#: 💅SARKI  SAMEER💅                       (DA ZAFI ZAFI)                              By                   ❤️Yaya Azeema❤️                   *BOOK* 3️⃣ *Ga mai buƙatar littafin sarki Sameer tundaga book 1 har zuwa book 3 zai biya 400 kacal akwai 1&2 completed, zukuturo da kuɗinku ta wannan asusun 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank, ko kuma wannan 0003562691 Ibrahim Badamasi Babangida jaiz bank, sai kuturo da shaidar biyan ta wannan number ɗin 08124226526*            *_Typing........✍️✍️_*                          _____Waziri yana zaune a cikin mutanen sa na ƙungiya acikin wani ƙaton falo inda daman yawanci haɗuwar da suke agurin suke to yauma ɓatan matar waziri yasa suka haɗa zaman tun wajen ƙarfe sha ɗaya, Kowa yana mamakin ta yanda akayi ta ɓata dan basu yarda Meer ne ba saboda dashine dole zasu sani tunda sun saka ido akansa sosai da hakan ta faru da tuni sun samu labari to amma abun da yake ƙara basu mamaki waye zai ɗauke tan abun ba ƙaramin ɗaure musu mai yake ba, sunyi wajen minti talatin agun suna tattaunawa amma sun kasa samun mafita, Suna cikin wannan halin Waziri yaji kira awayar da sa sauri ya zaro wayar tare da suba kan wayar yaga mai kiran da sauri ya ɗaga ganin sabuwar number ke kiran sa ne a tunanin sa ko wanine yake kiran sa ya gaya masa ansamu inda take, Yana ɗagawa daga can ɓangeren yaji ance ga matarka a hannun mu mune muka sa ceta, amma dai kafara duba wayar ka akwai saƙo anturo maka ta WhatsApp idan kuma ka gani kayi gaggawar kare kanka daga nan zuwa safiyar gobe yanzu wasan yafara nabarka lafiya yana shirin kashe wayar Waziri yayi saurin dakatar dashi......., Da sauri Waziri yace "kaiɗin waye idan ka isa ka bayyana kanka ina kakai min mata Wallahi idan wani abun ya sameta sai na ka.......,bai ƙarasaba yaji ƙit ankashe wayar, Sauke wayar yayi yana matseta da hannun sa, Gaba ɗaya sauran kansa sukayo da kallo tare da tambayar waye ya kirashi, Ƙasa amsa musu yayi daida suka ƙara tambayar sannan ya gaya musu abun da mai kiran yace, Sannan ya ɗora cewa "waye shi waye daga ina yake wannan ba muryar yaron da muke zargi bane wata Muryar ce daban zagaye falon ya shiga yana girgiza kansa dan yafi zargin Meer aciki amma yanzu yagane bashi bane ransa yayi mugun ɓaci hakan yasashi fita daga gurin taron nasu ko buɗe wayar ma baiyi ba, duk da kallo suka bisa, suna jinjinawa ala'amarin suma basu daɗeba taro ya watse tunda wanda ya haɗa ya tafi, suma dole su tafi kowa yakama gaban sa, Zuwa daidai loƙacin da Meer yasaki videon nan kowa yana part ɗin sa wasuma sun fara bacci waɗanda basuyi bacci ba ƙalilanne videon ya riske su har inda suke, Waziri da yabar gidan ma gaba ɗaya ya tafi can wajen da zai haɗu da bokan sa, yagaya masa inda matar sa take, Tun a daren waɗanda sukagani suka fara magana magana tun anayin ta kaɗan maɗan har tafara fitowa da yawa waɗan dama basu gani ba saida akasasu suka gani, Tun adaren dangin matar sa suma da videon yaje musu ta yanar gizo, wasu suka kwaso ƙafa suka nufo gidan sarki, zuwan sune yaƙara tayar da wasu kan kace mai magana tayi ƙarfi sosai Waziri ya kashe matar sa da kansa gashi kuma anduba ko ina ba asame saba, Papa ma ransa ba ƙaramin ɓaci yayi ba jin abun da yake shirya wa akansu wanda ya ɗauki yarda ya basa ashe da muguntar da yake shirya masa, wannan wacce iriin rayuwa ce da yazɓi yaudara ɗan unwasa wanda suka fito ciki ɗaya mai yasa Waziri zaiyi msa haka mai ya nema ya rasa gata kuma martaba duk yabasa amma dashi za a haɗa baki a cutar dashi, gashi kuma yaƙarawa kansa laifi, daganin hakan daman yasan ta'asar da yayi amma shine yazo yakewa mutane kunfar baki, maiye ribar sa nayin hakan, shi kisan da yayi ma yafi komai ɗaga masa hankali, hankalin sa bai gama tashiba saida yaga zuwan ƴan uwan ta gidan, Gida ya naimi ya hargitse ga dare yayi, sosai kowa yana mamakin abun da waziri yake aikatawa yana zaluntar ɗan uwansa ga kuma kisan dayayi ya kashe matar sa da hannun sa ya kuma fitar da ita daga gidan yazo yace ansace ta, Ƙarfe ɗayan dare har ta wuce amma idan ka shigo gidan nan sai ka rantse ba dare bane saboda yawon mutane da kuma surutai da ake ta faman yi akan wannan videon, Da ƙyar Papa da taimakon wasu daga cikin gidan dan Ibrahim ma ƙanin su dake wajen masarauta saida ya shigo sauƙin tama Allah yasa gwaggo tayi bacci kuma ba a tashe ta ba tana can tana bacci batasan wainar da ake toyawa ba mai zafi zafi, Gaba ɗayan su babu wanda ba damuwa a fuskar sa, musamman Papa Maama kam batayi wani mamaki ba saboda daman tana zargin sa gashi yau Allah ya tonu asirin sa dole kuma ya fito da sauran, ita kam taji daɗin wannan rana da Allah ya nuna mata maƙiyin ta ido da ido, ashe zata ga wannan ranar da kanta basai ta mutu ba, itadai babu abun da zatace sai godiyar Allah da fatan Allah ya tona asirin sauran ma, Da ƙyar aka samu kowa ya tafi makwancinsa aka bawa ƴan uwanta haƙuri subar maganar zuwa safiya idan an nemo shi wazirin sai aji inda yakaita, ƙin amincewa sukayi saida ƙyar suka haƙura saboda dangin ta basu da haƙuri ko kaɗan kuma duk da haka sun kafa sun tsare sunce babu inda zasuje zasu tsaya agidan har sai anfito musu da ƴar uwarsu anbimata haƙƙinta, Da haka aka amince dasu sannan suka koma part ɗin ta duke suna masifa da kunfar baki kuma abun haushin ma maza da mata haka suka taho wai su antaɓa ƴar dangi, Waziri nacan gurin boka ya riƙe shi yana shirya masa ƙabali da ba 'adi shine ma ya hanasa tafiya yace masa yabari sai gobe zaiyi masa aiki cikin dare duk inda take da safe za adawo da ita wanda ya ɗauketa da kansa zai dawo da ita har inda ya ɗauke ta, hakanne ya hanasa dawowa gida a ranar, Washe gari kam da safe wajen ƙarfe takwas boka gabashi damar tafiya, A masarauta kam tun asuba aka ɗora daga inda aka tsaya gida ya cika da muane dan yarama saidai suka fito waje gashi anrasa inda Waziri ya shiga, Suna haka wata motar ta shigo cikin masarautar gaba ɗaya idanu suka koma kanta wasu har suna ƙarasawa gaban motar, Wani namijine ya buɗe ya fito sai wata mace ma aɗayan ɓarin itama ta fito, Namijinne ya zagayo wajen mutanen yayi musu sallama, yace dan Allah yana neman iso gun sarki yazo da wata muhimmiyar magana, Tofa nan aka shiga ƴar kallon kallo jin yace sarki alhalin yanzu dai babu sarki a cikin masarautar, amma wasu sai sukayi hankalin cewar to, sai sukaje suka sanar da Papa saboda baya gurin, Ba daɗewa papa ya fito cikin sauri yaƙaraso gurin, Mutumin ne ya tsugunna har ƙasa ya gaida Papa cike da ladabi saboda ba wani babba ne kamar ma saurayi amma dai yana da manyan ta wataƙil ma yana da aure, Bayan sungama gaisawar Papa yace yaro ina jin ka maiyake tafe dakai naji ance kazo da muhimmiyar magana, Eh daman game da videon da aka watsane jiya a media kuma naga daga nan gidan sarkin akace abun yafaru to shine ɗazu da asuba munfita da matata zankaita gmasibiti mahaifiyar ta ba lafiya, sai mukaga mutumin da ya kashetan amota sai na ringa kallon sa naga ya shiga wani layi sai kawai nabisa muna zuwa muka ga ya fito da abu acikin buhu tunda ga nan nayi tunanin wataƙil gawar ce yakeson ya jefar shine muka tsaya daga ɗan nesa dashi, yana cirota ya ajiye ta agun ya shiga mota yabar wajen shine mukuma mukaje gurin muna taɓawa mukaji mutum shine muka ɗauko ta, saboda a ƙasan videon anrubuta duk wanda yaganta ko yaga mutu min yazo yafaɗa shine mukazo, yanzu dai gata nan acikin motar mu ranka ya daɗe, Ai kafin ma Papa yayi maganar ƴan gefen sa sun rigasa nan aka shiga sallallami ƴan uwanta suka ƙarasa bakin motar suka fito da ita, agaba kowa aka shiga kunce buhun ana buɗewa saiga Hindatu aciki, Inna lillahi wa'inna ilaihi raji'un mutane suka shiga faɗi wasu suka fara kuka, ai tuni aka manta da wanda yakawota hankalin kowa ya koma kanta, Suna cikin wannan koke koken saiga motar Waziri nan ta danno kai cikin masarautar ganin mutane dayawa yasa yafara sakin murmushi yana jin sanyi aransa zaton sa dawowar tane yasa aka haɗu haka tunda daman boka yagaya masa za a dawo da ita, Da murnar sa fal rai yaƙarasa wajen tun kafin ya daidaita parking yayi saurin fitowa daga motar yana nufo inda mutanen suke ga mamakin sa sai yaga duk ana binsa da wani irin kallo wanda yakasa tantance kallar sa, Gurin yaƙarasa cike dan shan jinin jikin sa ganin kallon da mutane suke yi masane yasa yafara jin wani iri......., _Ayi malej zuwa gobe plss bansan tsallaken rana gwanda ko yayane inringayi idan bansamu damar yi da yawan ba_ [15/11, 10:50 pm] #yaya Azeema#: 💅SARKI  SAMEER💅                    (DA ZAFI ZAFI)                              By                ❤️Yaya Azeema❤️                           *BOOK* 3️⃣ *Ga mai buƙatar littafin sarki Sameer tundaga book 1 har zuwa book 3 zai biya 400 kacal akwai 1&2 completed, zukuturo da kuɗinku ta wannan asusun 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank, ko kuma wannan 0003562691 Ibrahim Badamasi Babangida jaiz bank, sai kuturo da shaidar biyan ta wannan number ɗin 08124226526*            *_Typing........✍️✍️_*                          _____Gurin yaƙarasa cike dan shan jinin jikin sa ganin kallon da mutane suke yi masane yasa yafara jin wani iri......., Yana ƙarasawa gurin da mutanen sukayi rumfa yafara tambayar mai yake faruwa, Gwaggo da zuwan ta kenan wasuma basu san tazo ba sai ji sukayi kawai tace "uwar kace ta faru ɗebabe marar mutunci makiri mai fuska biyu Allah wadai da haihuwar ka, wanda bai gaji mutunci ba da sanin yakamata kai muguntar taka karasa a inda zakayi ta sai akan ɗan uwan ka da matar ka dake kai kawo iya shege da ƙwarewa awajen iya makirci, watakon dan kana tsoron karta tona maka asiri shine zaka kashe ta, marar imani wanda ya kwashe kayan sa daga gaban ma'aiki, Kai ko kunya ma bakaji ba yanzu ya zakayi da ƴayan ka gasu nan suna kallon ka a matsayin makashin mahaifiyar su, Da hannun ka kayi kisan kai kinsan kai Alƙasim da hannun ka, na shiga uku ni na haifi makashi da cikina wannan wacce irin masifa ce wayasan ma adadin mutanen da kakashi ɗebabe wallahi wallahi wallahi badan tsinuwa ba kyau ba, na maka ma ita na godewa Allah da mahaifinku baya raye ka aikata wannan abun nasan da kaine sillar kashe shi dan sai ya haɗiyi zuciya ya mutu, Daman ance makashinka yana tare dakai, ashe duk wata ta'asa da ake shukata acikin gidan nan ashe kai kake haɗata munafuki mai fuska biyu, anyama kuwa nice uwarka ni na haifeka, ba musanja akayi min ba asibiti, Amma saboda kai riƙaƙƙe ne kafi kuɓewa riƙa shine zakazo kana wani tambayar mai yake faruwa saboda baka kunya, Waziri da yake jin kamar ya fashe da kuka ko ya tsaga ƙasa ya shige saboda cin mutuncin da gwaggo take masa agaban mutane alhalin kuma shi ba wani kisan kai da yayi,  duk da yaga matar tasa akwance kuma ya tabbatar bata numfashi amma bashi yakashe taba ai to maiyasa ake zargin sa har ake jifansa da waɗannan kalmomin shi tunda yake bai taɓa ɗaukan ran mutun ba, Jiyayi ma ransa ya ɓaci da maganganun da gwaggo take masa, Cikin ɗaga murya yace gwaggo kinsan kwa mai kike faɗa waye yace muku ni na lasheata ni bani nakashe ta, kuma babu wanda na cuta dan haka kidaina jifana da waɗannan kalmomin amatsayin ki na uwa agareni idan kuma bakin ki yakamani fa, ni bani na kasheta ba wanda ya sace tane ya kashe ta amma bani ba kudain zargina da hakan bazan taɓa iya kashe mutum ba..., Papa ne ya ƙaraso wajen sa da sauri yana zuwa baiyi wata wata ba ya kwashe shi da mari cike da ɓacin rai ya shiga nuna sa da yatsa numfashin sa nayin sama da ƙasa ganin sa yasa kamar ya haɗiyi zuciya wani abu ne ya taso masa daga ƙasan zuciyar sa, Ɗagowa Waziri yayi fuskar sa ɗauke da mamakin Papa, Kafin Papa yayi wani yunƙurin yin magana, wasu ƙannen Hindatu guda biyu maza sukayo kansa zasu dake sa, Ibrahim (autan su Papa) yayi saurin dakatar da su tare da basu, haƙuri suka tsata afara jin ta bakin sa, Yana faɗar haka yace "muje cikin fada yaya, gwaggo, dan Allah muje bai kamata a tsaya anan dagaban wanda yadace da wanda ma bai dace ba koma mai yayi shifa Waziri ne kuma ƙani ga sarki ga ƴaƴan sa harda jikokin sa ai baikama da girman sa duk girman laifin da ya aikata ai bai canci hukunci ta irin wannan hanyar ba, yin hakan agaban mutane ba daidai bane komai yana buƙatar girma, "Ɗan Allah muje kuyi haƙuri muje kuma bai kamata ku ɗauki hukunci da kanku ba kubari afarayin magana asamu mafita, Papa da gaba ɗaya jinsa yake neman ɗaukewa gaba ɗaya dan yakasa gasgata abun ji yake kamar har yanzu wannan bala'in a mafarki yake jinsa ba gaske bane, Cikin wata iriyar murya yace "Ibrahim ka rabu dasu suyi masa duk abun da zasuyi masa ya cancanci fiye da haka, daman ance wanda yakashe akashe shi ni babu ruwana aciki mutumin da yake don ganin bayana da iyalaina mai kuma yarage tsakanina dashi, daga yau bani bashi yaje, kuma ku ɗauke shi daga nan bana son ganinka wallahi, Gwaggo kam kuka tasaka agurin kunsan tsoho wani bai iya jure abu, Ammah ce taje wajen ta itama da jikinta duk yayi sanyi kowa na gurin kagani baya cikin kwanciyar, musamman waɗanda abun ya shafa, Ammah takamata tafara bata haƙuri sannan tajata suka bar wajen ta maida ita part ɗinta, dan gudun kar taje ta haɗiyi zuciya dan ta ƙaici, idan yayi mata yawa za'a iya samun matsala, Shima Papa Saura kaɗan ya faɗi awajen Maama tayi saurin kamasa tana raɗa masa yayi haƙuri yabi a hankali ya daure, Zuciyace ta kuma ɗiban Papa yaƙara caƙumo wuyan sa cikin ɗaga murya yace "su waye sauran kafaɗa min kai dasuwa kuke son ganin bayan mu! mai yasa! mai yasa!! nace mai  yasa zaka min haka mai na tsare maka? Kai da suwa waye...!!? Shiru Waziri yayin da wani ɓacin ran yake taso masa daga ƙasan zuciyar sa, cikin ɓacin rai ya fara girgiza kai yana cije baki yace "kasake  ni. Papa yace "baza a sake kanba, kayi abun da zakayi, Maama da taga abun nasu yana shirin wuce gona da iri yasa tafara jan Papa tana cewa dan Allah maiye hakan da girman ku muje ciki mu zauna, abar maganar nan yanzu muji da maganar mutuwar yakamata ake ayi mata wanka a sallace ta, gawa tunjiya a ajiye kamata yayi afara gamawa da ita kafin ayi komai daga baya, kasake shi dan Allah, Ƙin sakin shi Papa yayi saboda tunda yake baitaɓa jin ɓacin rai irin nayau ba, Abdullah ne(mahaifin sam kuma ɗa ga waziri shine babban ɗansa) yaƙarada gurin shima yana jan Papa amma duk sun kasa raba su sai kallo yadawo kansu aka manta da gawar dake kwance agun, abundai ba daɗin gani, dan wasuma har sunfara barin wajen daga cikin ma'aikatan gidan, Abu dake gefe shima ya gama cika ƙiris yake jira ya fashe dan idan yatashi baza aji daɗi ba sai ran kowa yaƙara ɓaci, ___Cike da takunsa na isa da ƙasaita yake takowa gurin, jin ƙarar takun sa yasa wasu suka juya suna kallon sa, Hannun wansa gaba ɗaya acikin aljihun wandon sa, a hankali yake tafiya cike da kwanciyar hankali sanye akan fuskar sa, kamar baisan abun dake faruwa ba, yana zuwa gurin ya nufi wajen su Papa kai tsaye, agaban su ya tsaya yana ƙare nusu kallo kamar bazai tanka musu ba, saidai yagama shan ƙamshin sa, sannan ya buɗi baki ahankali kamar mai ciwon baki,  murya ƙasa ƙasa yace "Papa minti biyu yayi maganar yana kai hannun sa kan hannun Papa yana ɗan jansa, Papa baisan loƙacin da yasaki she ba, Yana ƙara haɗe rai, Meer ya kalli Maama da ido yayi mata alamar da taja shi subar wajen,  gyaɗa masa mai tayi sannan ta riƙo ɗayan hannun Papa, Tunda Meer yazo wajen Waziri yake binsa da kallo sai yanzu wani abu ya faɗo masa arai, Da sauri ya zura hannu aljihun gaban rigar sa zai ɗauko wayar sa, Meer ya matso kusa dashi tare da dafa kafaɗar sa kamar abun arziƙi sai yayi ƙasa da murya tayanda babu wanda zaiji mai yake cewa, Can ƙasa ƙasa yace "ka makara maiyasa baka duba ba tun aloƙacin da yadace yanzu loƙaci ya ƙure maka, yanzu muka fara muzuba mugani waye zaiyi winner, Yana kaiwa nan ya haɗe rai tare da matsawa daga kusa dashi sai kawai yajuya ya kalli Papa da shima   shi yake kallo ga mamakin Papa sai kawai yaga Meer ya ɗage  gira ɗaya yana jinjina kai, sai Papa ya mayar da kallon sa kan Maama sai yaga itama tana murmushi da jinjina masa kan, Mamaki abun yabasa to mai suke nufi da hakan, Maama da taga kallon da Papa yake mata shima sai ta jinjina masa kai, Wata macece daga cikin ƴan uwan Hindatu ta ƙaraso inda suke tana wani binsu da wani irin kallon banza, tace "wallahi wallahi baka kashe banza ba sai munɗau mummunan mutaki akan ka, a daren nan,zaka ga abun da zai faru, Juyawa tayi ta kalli Sauran ƴan uwanta tace "ku ɗaukota muje gida ayi mata sallah, dan naga gaba ɗayansu neman wulaƙan tamu suke, kuma babu wanda zamu ɗagawa ƙafa daga shi har su, zamuyi shiri na musamman, watama taƙaraso gurin tace yaya wai kina nufin ahaka zamu tafi murabu dashi idan kuma ya mutu ba ai wallahi dashi zamu tafi daga nan sai station dan wallahi sai munyi shari'a dashi baikashe banza ba, Waziri da yayi wuƙiƙi da ido yana raba ido ya kalle su ya kalli su Papa da suna jin abun da ake cewa amma basu iya cewa komai ba, koda yake ba laifin su bane duk wannan abun laifin Meer da shi ya shirya masa komai kuma gashi sun gani bashi da damar kare kansa, baida bakin magana, dole ya amshi duk hukuncin da sukayi masa kafin gaskiya ta bayyana, kuma yayi alwashin sai yaci mutuncin Meer sai ya wahalar dashi sai yarama wannan wulaƙancin da yasa akayi masa agaban mutane, anci mutuncin sa, Yana wannan tunanin bai gama ba yaji saukar naushi ta bayan sa, da sauri ya juya yana kallon mai dukan nasa, maza biyun nanne suka rufar masa suka fara dukan sa, Da sauri Meer yacewa kowa nagun yabar wajen da kan kace mai kowa yabar wajen gudun ɓacin rai saboda yanda yayi maganar kowa zaiyi tunanin idan bai tafi ba zai iya hucewa akansa, su Papa ma tuni Maama tajasa suka bar wajen daman ƴaƴan sa sun daɗe da barin wajen, Waziri tun yana jurewa yagadai basu da niyar barinsa sai yafara ƙoƙarin ƙwatar kansa, amma yakasa, Saida sukayi masa dukan tsiya har ba ya iya tashi amma duk da haka sunƙi rabuwa dashi, Meer dake gefe ya haɗe hannuwan sa yana kallon su so yake sai ya tabbatar da sundake shi sosai dukan ya ratsa shi sannan zuwa loƙacin maganin da yabata zai saketa, ashe duk kulane ma basu yi ba amma tana numfashi sama sama amma tashin hankali da kuma yarda da videon da suka gani ya hanasu gane hakan, Daman burin Meer kenan so yake sai yafara wulaƙan tashi yasa angalabaitar dashi yarama abun da yayi masa na allurar da yayi masa shiyasa shi kuma ƴa ɓullo mishi tanan ba shi zai dake shiba amma yasa andake shi kuma yasa kowa yadai na ganin sa da mutunci an wulaƙantasa agaban mutane, Meer baima yi zaton abun zaikai haka saima kuma yaga har yafi yanda yake tunanin abun ba ƙaramin ƙayatat dashi yayi ba, Suna cikin jibagar sa matan suna ƙara zugasu, loƙacin kuma da Meer ya ɗauka sun cika dan haka yataka a hankali yaje kusa dasu tare da janye waziri daga gurin su, suka ƙara binsa zasu dake shi, Meer ya daka musu tsawa yace "ya isa haka kada wanda yaƙara taɓa sa saboda bashi yakashe taba! Duk saranda sukayi jin abun da yace suna binsa da kallon ƙarin bayani, Shima suɗin yake kallo yace "eh abun da kukaji gaskiya ne bashi ya kashe ta ba, Ɗaya daga cikin su da ta fola dashi saboda bazawara ce kallo ɗaya taji yayi mata, a hankali tace "bashi yakashe taba to waye ya kashe ta bayan gashi a video ƙiri ƙiri shine kace bashi bane, Sauran ma suka hau kansa da surutu suna kinfara baki sai yayi banza dasu yaƙi basu amsa saida suka gama surutun nasu sannan yasaki waziri daga ruƙon da yayi masa, Ya nufi gurin da take yana zuwa yaye abun da suka rufa mata, sannan ya wuce gurin motar da aka kawota ya buɗe ya ɗauko ruwa, ya dawo ya yayya fa mata shi a fuska take ta ajiye wani nauyayyen numfashi, ƙara watsa mata yayi taƙara sauke wani numfashin saida yayi mata haka sau uku sannan ya rabu da ita, Gaba ɗayan su sukayo kanta suna mamakin wannan abun al'ajabin daman bata mutuba to duk shiri ne kenan amma yasa suka kamasa da duka, maiyasa yayi hakan, A hankali ta shiga buɗe idon ta saboda ciwon da yake mata gaba ɗaya, dan baƙaramin duka taci ba adaren jiya, wani irin farin ciki ƴan uwanta sukaji harda masu hawayen murna ƴar uwarsu na raye, tana buɗe idon ta data gansu sai kawai ta sakar musu kuka, Babu wanda yabi takan Meer ko tambayar sa ya akayi mai yasame ta duk sun manta dashi, wasu kuma tsoron tunkarar shi suke saboda yanda ya haɗe rai kamar marar imani, Ɗagota sukayi babbar yayar su ta rungume ta tana goge mata hawayen ta, nan suka fara murnar ganin ta, daga nan suka ɗagata tsaye suka ce amatso da mota su tafi gida, daga yau tagama zaman gidan saidai ya biyota da takaddar ta, Suna miƙewa zasu shiga mota Meer yasha gaban su, gaba ɗayan su da mamaki suka ɗago suna kallon sa, Malam lafiya kasha gabanmu mai kuma kuke so mu tsaya muyi muku, anan, Wani irin banzan kallo Meer ya watsa musu mai cike da tsana, sannan ya ɗauke idon sa daga kansu waya ya ɗauka yayi dialing ɗin wata number ana ɗagawa yace, shigo, suna gurin basu motsaba saiga wata mota tashigo cikin gidan aguje tana zuwa kusa dasu aka taka burki da ƙarfi agaban su, ko kashe motar ba ayi ba, nacikin motar ya fito hannu sa da bunduga tare aunka a a ɗayan hannun jikin sa kuma sanye kayan ƴan sanda, U are under arrest, yafaɗa yana ƙarasowa kusa dasu, Gaba ɗayan su cike da furgici suka shiga kallon junan su, Meer yace mai kake jira, gaban Hindatu yaje ya tsaya, yana nuna mata aunka ɗin kuka tafarayi tana girgiza masa kai tace ƴallaɓai Wallahi ban aikata komai ba kar ka kamani dan Allah na roƙeka kayi haƙuri wallahi zan faɗi duk gaskiyar abun da nasani amma karka bari yatafi dani kodan zumuncin dake tsakanin mu, nifa matar mahaifinka ce kuma nawa laifin ma aciki kaɗan iya azabar dakayi min jiya ta isa haka, kayi haƙuri dan Allah kamin rai ka rufamin asiri wallahi sharrin sheɗanne, duk nema take ta fita a hayyacin ta, dan har tafara jin daɗi zasu tafi gida sai kuma gashi wani bala'in yaƙara kunno mata, ko sauraron ta baiyi ba, yakama ta yasaka mata sarƙar yana janta suka fara hauka zasu ruƙota Meer ya buga musu tsawa, hakan ya sasu dakatawa, Yana kamata ya buɗe bayan motar ya turata ciki sannan yaje ya ɗauko waziri da yana kwance yakasa taɓuka komai, shima ciki ya jefasa......, [15/11, 10:50 pm] #yaya Azeema#: 💅SARKI  SAMEER💅                    (DA ZAFI ZAFI)                              By                ❤️Yaya Azeema❤️                           *BOOK* 3️⃣ *Ga mai buƙatar littafin sarki Sameer tundaga book 1 har zuwa book 3 zai biya 400 kacal akwai 1&2 completed, zukuturo da kuɗinku ta wannan asusun 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank, ko kuma wannan 0003562691 Ibrahim Badamasi Babangida jaiz bank, sai kuturo da shaidar biyan ta wannan number ɗin 08124226526*            *_Typing........✍️✍️_*        Yana kamata ya buɗe bayan motar ya turata ciki sannan yaje ya ɗauko waziri  da yana kwance yakasa taɓuka komai, shima ciki ya jefasa...., Sai ya kalli Meer suka haɗa ido Meer ya ɗaga masa kai, shiga yayi ya tayar da motar yajata yabar gurin, duk da kallo suka bishi suna jin kamar su bita, Tunkarar meer sukayi zasuyi masa hauka musamman mazan suka sha gaban sa suna zazzare masa ido sunayi masa masifa ɗaya daga cikin harda ɗaga hannu zai maresa meer ya riƙe masa hannu tare da murɗe sa har saida yayi ƙara sannan yasake shi, tare da turasa gefe, suma matan da suka ga haka sai kowa yaja bakin sa yayi shiru, Juyawa Meer yayi zai tafi sai kuma yatsaya tare da juyowa zuwa gurin su, wayar sa yazaro yayi danne danne sai ya miƙawa ƴan uwan nata wayar tasa, da sauri wannan bazawarar ta karɓa gaba ɗayan su suka maida hankalin su ga wayar suna son ganin maiye aciki, Videon da su Ameesha sukayi ne yasaka musu, sukagani, gaba ɗayan su nutsuwa sukayi suna kalla tundaga farko har ƙarshe, duk jikin sune yayi sanyi ganin abun da suka aikata masa, sai yanzu duk suka fahimci inda abun ya dosa shi ya shirya yin hakan kenan, babbar yayar su tace "aikwa babu ruwan mu da ita da har muna jin tausayin ta ashe makira ce muguwa azzalumai ita da mijin nata, ai abun da yayi musu ya musu da sauƙi, waɗannan ai ba mutanen arziƙi bane, Nan suma sauran kowa ya shiga tofa albarkacin bakinsa akan abun da ya gani, Miƙo hannun sa Meer yayi su bashi wayar bashi sukayi, ya juya yabar su agun batare da yace komai ba saboda daman dan bazai iya yi musu bayani bane shiyasa yabasu wayar idon su yagane musu batare da anyi musu wani dogon baya ni ba, Ya yatafi yabar su da al'ajabi da mamaki da ƙyar suka iya kwasan ƙafafun su suka bar gidan cike da surautai kala kala,. Komawa ciki Meer yayi yana shiga falon su Maama basa ciki sai su Ameesha sunyi zaune ba wanda yake magana sunyi jigunm jigum Dadda kuma bata falon itama, Guri yasamu ya zauna yana sauke  numfashi  tare da jingina kansa da jikin kijerar ya lumshe idanun sa gaba ɗaya kamar me jin bacci, Azeema da Ameesha da kallo kawai suke binsa, Azeema ce, ta raɗa Ameesha wata magana sai kawai suka kwashe da dariya atare Meer na jinsu bai tanka musu ba dan a tunanin sa wani abunne yafaru yasa su dariya, Azeema ce ta ƙara cewa dalla can banza zo kiji zo kiji tafaɗa tana jawo ta adaidai kunnen ta taƙara raɗa mata wani abun aikwa dariyar da suka saka yanzu tama fi ta ɗazu hakan har ya sanya Meer buɗe idon sa yana kallon  su tare da haɗe rai yana binsu da hararar tuhuma dan ya duba shi bai ga wani abun dariya ba kuma baiji suna hira ba bare yace ko wani zancen ne yasaka su dariya haka kamar mahaukata, Da sauri Azeema ta miƙe tabar wajen tana dariya, tace nidai baruwa na kinga tafiyata, Itama Ameeshan na dariya tace kai besty haka kike daman bansani ba, kyace baruwanki waye yayi maganar malama tsayani zakiyi mutafi wallahi tunkan takai ƙarshen maganar tama Azeema har takai bakin ƙofa, Bin bayan ta Ameesha tayi, da sauri ganin kallon da Meer yake mata, tana daf da wucewa ta kusa dashi yace "zo nan.., Yi tayi kamar bata jisa ba taci gaba da tafiya, Zata shiga ɗaki kenan ta tsinkayo muryar sa yana cewa "idan kika ɗaga ƙafar daganan sai ranki yaɓaci, Cak ta tsaya tana faman zazzara idanu gaban ta na faɗuwa, jin yayi shiru bai ƙara cewa komai ba kuma ya juyar da kansa yasa tayi wucewar ta taƙi zuwa, saboda ko kasheta zaiyi bazata taɓa gaya masa ba tasan kiran da yake mata kenan zai tsareta ne akan dariyar da dasuke tamece, iyakan bazata taɓa faɗa ba danyin hakanne kawai mafitar ta, Yana kallon ta ta wuce kawai ya girgiza kai, a hankali ya furta taurin kai" zaman sa ya gyara agun yanda zaifi jin daɗi yanzu hankalin sa kwance yagama da duk wani binciken sa, kawai wasu abubuwan yake jira su zo hannun sa, yanzu binciken sa ɗaya ne, na nemo inda mahaifin Ameesha yake shine kaɗai akan gaba, Ya daɗe agun yana tunane tunane, agun bacci yayi awon gaba dashi...., Baccin da Sam ya kwanta bai wani daɗe ba yatashi daga gurin ya koma ɗakin sa, ya kwanta aranar dai wunin ɗaki yayi dan ko abinci na baiciba daman kuma ba wanda yayi masa tayi saboda kowa hankalin sa ba kwance yake ba wasuma basu ciba ko kaɗan kowa aranar ka gani sai kaga bashida walwala haka suka wuni har zuwa dare, suna zaune a ɗakin su Azeema tace Ameesha ta tashi ta rakata gurin yayan ta(sarki Salahudeen nada) Ba musu Ameesha ta tashi ta zari, mayafi suka fita, A falo ma babu kowa dan su Maama zaman ɗaki sukayi tunda suka shiga basu fito ba amma dai Ummy tasa ankai musu abinci, Suna fitowa suka nufi can wajen part ɗin nasa, suna cikin tafiya sai sukaji kamar ana binsu tsayawa sukayi akusan tare suka juyo, kuma akusan tare suka ƙara sauke ajiyar zuciya ganin mai bin nasu, Azeema ce tace Wallahi har ka tsorata mu, Hamza da yaƙaraso gaban su idon sa akan Azeema yace tsoro kuma kuyi haƙuri to, Azeema tace ta ɗanyi murmushi tace gaskiya baza mu haƙura ba, Shima duk da akan fuskar sa babu wata walwala amma ganin ta saki tata fuskar shima sai ya ɗan saki tashi, sannan yace to mai zanyi a haƙura, Azeema zatayi magana Ameesha ta karɓe ta da cewa "mun haƙura na ari bakin ta, Wani murmushin yasaki yace to godiya nake, yauwa dan Allah in bazaki damu ba ina so muɗanyi wata magana, in ba damuwa, Ɗan jimmm tayi tana tunani saidaga can tace "to bissmillah zaka iya yi anan, "Eh to amma dai da ke kaɗai ce hakan zaifi, "Ba komai kayi maganar ka dani da ita duk ɗaya, dan haka karka damu, Ameesha ce tace wai ke maiye haka dalla can kije ni zan jira ki, tunda har yace ke kaɗai ai bai kamata kice haka ba kije kawai, Badan Azeema taso ba ta tsaya ita kaɗai agun ita kuma Ameesha ta matsa can nesa dasu....., __________*SAM* tunda Sam yakawo sumy har yanzu babu wanda yasan da ita acikin gidan, daga shi sai Hamza, kuma shi kansa baifiye zaman gidan ba, dan saboda aikin da sukeyi a hospital shi da shettima aiki yasa baima san abun dake faruwa ba agidan, Bayan kuma yaje can gidan su ƙanwar Ammah yaci musu mutunci yarinyar ma tayi ƙoƙarin kawo masa raini yayi mata dukan tsiya agidan saida ya fasa mata baki, saida rigima ma taso ta ɓalle musu amma sai sukayi ƙoƙari suka sasanta tsakanin batare da sun bari kowa yaji ba dan ko momma basu gayawa ba daga Ammah sai ita ƙanwar tata, dake haɗin suke so ayi basa so wata matsala ta faru afasa auren shiyasa suke so su lallaɓa sa sunsan sune da laifi shiyasa suka nemi maslaha harda basa haƙuri, yauma kamar kullum sai dare yake dawowa ranar yana dawowa yafara biyawa sashen momma, anan yake yake basa labarin abun dake faruwa, yayi mamaki baiyi ba, saboda shi daman duk da kakan sane amma tasu batazo ɗaya ba, yafi yarda da Papa duk dashi Wazirin yana jansa ajiki sosai komai yace shi har kiran sa yake awaya wani loƙacin su gaisa idan baya gida idan kuma ya bushi iska kuma wataran yaje har asibitin shi, shi abun har mamaki yake basa sai kace wani ɗan sa, Bayan sungama tabasa labarin yataya ta jimami daga nan yayi mata sallama har zai fita sai ya tsaya yace "azuba masa abinci zai tafi dashi sai tace masa ba agama ba ya jira sai yace mata "a'a kawai tabar shi, yana faɗar haka ya tafi yar sa, Yana zuwa part ɗin fulani sai yaga bakiga Hamza ba aciki sai yayi tunanin ko yana ciki saboda shi ya bari yaringa kula da sumy saboda kar wani ya shiga yaganta yaje ya sanar da momma ɗin sa yafi so ya faɗa mata da kansa so yake yasaka loƙaci yaje mata da maganar, shigewa nasa part ɗin yayi, a falo yasame ta tana kallo ita kaɗai nan ma Hamza baya nan, da sallama ya ƙarasa shiga falon, Shiru tayi bata amsa ba saima ƙara kawar da kanta da tayi gefe, Ɗan murmushin gefen baki yasaki yana ƙarasawa kusa da ita ya zauna a gefen ta, Matsawa tayi daga kusa dashi tana haɗe rai, Leƙa fuskar ta yayi yana cewa wai har yanzu fushinne bai ƙare ba nafa bada haƙuri ba ko baza' a yafe min ba, Shiru tayi masa bata kulasa ba, ɗaga hannun sa yayi ya ɗora sa akan hannun kujera ya miƙar dashi har zuwa wajen bayan ta, sannan a hankali yace "minti ɗaya ɗan juyo kijuyo kice baki haƙira ba, nikuma zansa ki haƙuera, juyowa tayi ta harare sa taƙara kawar da kan ta, Hannun da yasaka ta bayan ta lanƙwasoshi yayi yadawo wajen fuskar ta yasaka ya juyo da ita yana kallon, "Dan Allah ka rabu dani bana son takura, tunda baka son takura na ta kura maka to nima bana son takura kuma nace kamayar dani kaƙi mai kuma kake so inyi maka, dan Allah karka ƙara taɓani kuma kar ka ƙara takura min nima, Ƙoƙarin ƙwace kanta take amma ya ƙara riƙe ta yace "to ke bakisan wasaba ni wallahi tsokanar ki nake kuma nagaya miki tun kafin in fita na baki haƙuri ke bakisan haƙuri ba, Itama cikin wata iriyar murya kamar zatayi kuka tace wannan ne wasa, daga yi maka magana sai ka kamani da faɗa da masifa kace nadaina takura maka kar nasake takura ma, amma yanzu shine zakace wai wasa, wasa to ni naji bansan shiba, haƙuri kuma shine kamayar dani gidan mu, buɗar bakin sa sai cewa yayi "ai kina da ƙafa ƙofa abuɗe take kije duk inda zaki, Tab maganar sa kam ba ƙaramin dukan  zuciyar ta yayi ba bata taɓa tunanin haka daga gare saba,saukar maganar sa adodon kunnen ta kamar saukar aradu haka tajita aranta, a take taji wata zazzafar ƙwalla tazo mata shikenan shima ya juya mata baya yanzu kuma ina zata dosa, Shi kuma yana sane ya faɗa mata haka dan yaga tana son tafiyar ko bata so, yana faɗa mata haka kuma yasake ta, Miƙewa tsaye tayi ta nufi ɗakin sa ya ɗauko hijabi ta saka ta fito zuciyar ta cike da rauni dan jikin ta har sanyi yayi ta dawo bata da kuzari haka ta fito daga iya sai hijabin ko kallon inda yake batayi ba, ta nufi hanyar fita yayin da idanuwan ta suka kawo ƙwalla duk son ruƙe sun datake so tayi amma hakan ya gagara saida suka shiga saukowa kan kumatun ta, Murmushi Sam yasaki yana miƙewa tsaye tana zuwa daidai tsakiyar falon,  yayi saurin shan gabanta, cak ta tsaya tare da jin wani irin daɗi aranta tayi tunanin bazai dakatar da ita ba amma a fili sai ta basar bazaka gane taji daɗin hakan ba, saima ƙara haɗe ran da tayi sai kuma taji kunyar zubowar da ƙwalla tayi mata akan fuska, matsawa ta ƙarayi zata tafi yaƙara tare ta, kuma yaƙi magana, saida yagama karantar ta sannan yace "kiyi haƙuri da wasa nake miki koma ki zauna, Ƙin yarda tayi tana ƙara yin gefe zata tafi, nan ma yatare ta, nan suka ringayi nan ta sakar masa kuka tace ni kamatsa min in tafi ko kana so kace duk maganar ka wasace yanzu ma wasanne idan na ɗazu na yarda wasane amma na yanzu bazan taɓa yarda ba babu abun da zai ƙara zaunar dani abun da kayi min nagode, Sam gani yayi daga wasa abu yana neman zama gaskiya saboda ta tubure masa abunnata har yama fi na farko, Tsaye yayi yana tunani kawai ta gota ta gefen sa zata fita yasa hannu ya dawo da ita gaba tare da rungume ta, zai fara yi mata magana kenan aka turo ƙofar falon a tunanin sa Hamza ne shiyasa bai damu ba, yaci gaba da rungume ta har da mara riƙeta gam, Ƙararar zubewar abu yaji kafin ya juyo ma ya tsinkayo muryar momma tana cewa Inna lillahi wa'inna ilaihi raji'un da sauri Sam yasake ta, yana juyowa a tsorace karaf idon sa ya faɗa cikin na momma daram daram yaji gabansa yafaɗi da sauri yayi ƙasa da idon sa....., [15/11, 10:50 pm] #yaya Azeema#: 💅SARKI  SAMEER💅                    (DA ZAFI ZAFI)                              By                ❤️Yaya Azeema❤️                           *BOOK* 3️⃣ *Ga mai buƙatar littafin sarki Sameer tundaga book 1 har zuwa book 3 zai biya 400 kacal akwai 1&2 completed, zukuturo da kuɗinku ta wannan asusun 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank, ko kuma wannan 0003562691 Ibrahim Badamasi Babangida jaiz bank, sai kuturo da shaidar biyan ta wannan number ɗin 08124226526*            *_Typing........✍️✍️_*              'Ƙarar zubewar abu yaji kafin ya juyo ma ya tsinkayo muryar momma tana cewa Inna lillahi wa'inna ilaihi raji'un da sauri Sam yasake ta, yana juyowa a tsorace karaf idon sa ya faɗa cikin na momma daram daram yaji gabansa yafaɗi da sauri yayi ƙasa da idon sa....., Sumayya kam wani abu taji ya taso mata kunya da taƙaici gaba ɗaya suka haɗar mata, ji take kamar ya nutse agun, adaidai bayan sa ta tsaya ta ɓuya ta yanda momma bazata ganta ba, Momma da jikin ta gaba ɗaya ya ɗauk kyar ma ta ɗaga hannnu cikin rarraba murya da kamar anriƙe mata ita ta ciki, tace "sa...sa meer, ina lillahi wa'inna ilaihi raji'un mai nake gani sameer mace mace mace fa nake gani kodai ido nane, wacece ita? Shiru yayi mata ya sunkuyar da kansa saboda wata iriyar kunya da yaji ta kamasa ga baisan amsar da zai bata ba, "Ba magana nake maka ba! ta ƙara yi masa magana cike da daka masa tsawa, da shi kansa baisan yaushe ta iya ta ba dan baitaɓa ma jin tayi ta ba, Takowa tayi tazo har gaban sa, tace daman irin tarbiyar da nabaka kenan ko halin da kake yi ne acan ƙasar yau yadawo nan, nanɗin ma har cikin gida saboda baka da kunya baka da mutunci, shiyasa ka maida mutane ƴan iska idan anyi maka maganar aure kace kai ba yanzu ba ashe da abun da kakeyi, gwanda da Allah ya nuna min da idona da wanine yagaya min da bazan yarda ba, ashe sumumu kasum ne mai fuska biyu, waje Musa ciki fir'auna, wallahi kaban mamaki mace aɗakin ka waya san ma tun yaushe kake aikata, saboda tsabar rashin mutunci da rashin kunya duk waje baiyi maka ba sai ka shigo da ita to kayi daidai nace kayi daidai, sai ka ɗauke ta kubar cikin gidan sai ka kaita duk inda zaka kaita kaje kaci gaba daga inda ka tsaya daga yau bani bakai ka tattara inaka inaka kabar gidan nan tun muna shaida juna kafin inɗauki mummunan mataki akan ku, Gabansa ne ya tsanan ta faɗuwa bama shi kaɗai ba har sumayya saida taji maganganun momma kamar alburushi jin tsatstsaursn matakin da aka ɗauka akansa alhalin ba haka yake ba kuma tasan duk itace taja masa badan itaba da duk hakan bata faruba da batayi masa gardama ba tace zata tafi da hakan bata faru ba saboda tasan da wasa yake kawai jan magana ne yasata hakan sai gashi ta jawo musu babban aiki, tana so tayi magana amma ganin yanda ran mahaifiyar tasa ya ɓaci yasa tajin tsoron yin magana, Da sauri Sam yaƙarasa gaban ta ya tsugunna yace momma wallahi ba abun da kike tunani bane ban taɓa aikata komai ba, daman ina taso inyi miki bayani akanta kiyi haƙuri ki saurare......., Tsawa ta kuma daka masa tace "rufamin baki anan ko nayi maka illa anan gurin katashi ka ɓace min dagani kajata kufita daga gurin nan, yanzun nan kufita daga nan, wallahi sai kabar gidan na koreka na cireka daga cikin ƴaƴana bana son na ƙara ganin ka, kamar zaiyi kuka ya miƙe tsaye gaban sa na wani irin bugu, ya shiga tashin hankalin da bai taɓa shiga ba dan yaga momma ta ɗau zafi da yawa, Cikin marairai cewa yace "dan girman Allah momma ki tsaya ki saurare ni, ni bahaka nake ba ba halina bane ke kanki shaida ce da ace halina ne da tuntuni kin daɗe da sani shekarata nawa amma baki taɓa ganin da mace ba, wallahi ko hannun wata macen bantaɓa riƙewa ba bayan ita itama kuma da dalili bawai hakan nan ba ki tsaya inyi miki bayani kar kiyi saurin yanke min hukun cikin fushi, momma dan Allah yafaɗa yana ƙoƙarin riƙo hannun ta atunanin sa ko zata haƙura amma sai taƙara janye wa tana binsa da wani irin kallo da bai gane masa ba, Duk wannan abun da yake gaya mata amma taƙi sauraron sa ta dage akan sai yabar gidan kuma yanzu da tace ya haɗa kayansa ma amma yanzu tace daga nan inda yake sai waje babu abun da zai ɗauka ya su fice, Sam yayi iyaka bakin ƙoƙarin sa amma abun yaci tura tun yana bata haƙuri har abun yafara ƙona masa rai akan meyasa bazata tsaya ta saurare sa ba maiyasa zata koresa sai kace wanda takama yana zina, shiru yayi mata yadaina bata haƙurin kuma yaƙi fita yana tsaye ƙam yaƙi motsawa kawai ya zuba mata ido, Sumy kanta aƙasa ƙwalla cike da idon ta, tace "dan Allah kiyi haƙuri bashi da laifi karki koreshi Wallahi taimakona yayi, Wata tsawar momma ta buga mata tare da doka mata wata uwar harara kamar zata faɗo da idon, sannan tace "dalla malama rufe min baki ko nasaka dake, banza kawai wallahi idan baku fitaba daga ke har shi babu wanda zan ƙyale sai kinyi da na sanin zuwan ki cikin gidan nan ballagaza marar kamun kai, Wasu zafafan hawaye ne suka taho mata dan kalmar ba ƙaramin ciwo tayi mata, tun tana iya hawaye har ta fara mai sauti, cikin kuka tace kiyi haƙuri koma mai kika faɗa daidai ne nice da laifi amma kisani ni bandace da sunan da kika kirani dashi ba ni ba ballagaza bace, kuma yanzu zan tafi bazan ƙara dawowa inda yake ba, na miki alƙawari , amma dan Allah kar ki koreshi, kitsaya ki saurare sa sam abun da kike tunani ba haka bane, idan natafi zaimiki bayani, tana gama faɗar haka tabi ta gefe zata wuce Sam yayi saurin riƙo hannun ta, Ɗagowa tayi ta kalle sa da idanun ta duk da suka jike da hawaye, sai taga ba ita yake kallo ba idon sa ma baya kanta, hannunta da ya riƙe ta kalla, taga yanda ya damƙe nata hannun tayi ƙoƙarin ƙwacewa amma yaƙi saki, Momma idanun ta kamar zasu faɗo gurin kallon hannuwansu yanda ya riƙeta, ji tayi ranta yaƙara ɓaci wato zai nuna mata abun yafi yanda take tunani, Kallon sa tayi tana girgiza kai itama idon tane ya cika da ƙwalla amma sai tayi saurin mayar da ita, ta ɗago ta kalle sa sannan ta saki murmushin yaƙe mai ciwo tace "yayi kyau hakan ai ba komai bane awajen ka, mutumin da baya tsoron Allah wa kuma zaiji tsoro aduniyar nan, Takawa yafara yi saida ya ɗan gotata kaɗan sannan yace"zamu tafi kamar yanda kike so zan miki biyayya amatsayin ki na mahaifiya ta kuma da bin umarnin ki, dan haka zan tafi kuma bazan ƙara dawowa ba kamar yanda kikace ba kyaso kiƙara ganina ni kuma nayi alƙawarin bazan sake dawowa inda kike ba, kuma koda kin gane gaskiya kar ki nemeni tunda a loƙacin da na tsugunna agabanki ina baki haƙuri baki saurareni ba kuma kinƙi ki saurari bayanina, idonki ya rufe duk uwar da zatayi shekara da shekaru bata fahimci abun ɗanta zai iya aikatawa ba da abun da bazai iya aikatawa ba, to kuma waye zai iya fahimtar ka..., "Kaga ba neman jin ta bakin ka nake ba ka fice min daganan wacce irin fahimta ce kuma zanyi bayan nagama fahimtar komai da ido na, ai ba wani bayani da yarage wanda banjiba, Sameer kafita zan ƙara maimaita maka bana son inƙara ganin ka, taƙarasa maganar cikin ƙunar rai idon ta kuma yana kan hannun su, riƙe hannun ta da yayi shi yaƙara haddasa mata ɓacin rai fiye da na farko, dan tana ganin yagama rainata, Sam baiƙara ce mata komai ba ko juyowa baiƙara yi ba yaja hannun Sumayya suka fice daga ɗakin, Sumayya nayi masa magana tana jan hannuta daga riƙon da yayi mata, amma yaƙi saki haka ta haƙura taci gaba da binsa amma idon ta na kansa ahaka suke tafiya har suka fito daga part ɗin, Duk abun da takeyi yana sane da ita har kallon sa datake yana jinta amma ko sauɗaya bai juya ya kalle ta ba saboda bayaso tasan halin da yake ciki dan har ƙwalla saida ya zubar loƙacin da zai fito daga ciki, shiyasa bayaso su haɗa ido, *Hamza* Bayan sun gama maganar da Azeema daman akan batun abun da mahaifiyar sa tayi musu ne yasa shi yazo dan yaƙara bata haƙuri, nuna masa tayi iya ba komai, komai ya wuce iya Yakamata ma tayi masa godiya akan taimakon da yabawa mahaifin ta, nandai suka sasanta tsakanin su har suka ɗan fara hira sai kuma yakawo mata maganar son da yake mata zata amince dashi ko kuma ya haƙura dan shi wallahi sonta yake tun ranar da yafara ganin ta kuma har yanzu son ta yana nan bai ragu ba saima ƙaruwa da yayi, Nan madai yaɗauka zaisha wahala sai kuma yaga ta ƙara nuna masa ba wata matsala atake agun ta amshi tayin sa, domin itama yayi mata da farko bata sonshi amma daga baya da ta fara sanin halayen sa na gari da kuma irin taimakon da yayiwa mahaifin ta sai taji ya kwanta mata saboda ba halin su ɗaya da mahaifiyar saba, kuma badan shiba da tuni ankashe mahaifin ta dan haka irin taimakon da yaringa yi masa shikaɗai ya isa yasa ta amshi tayin soyayyar sa, kodan ta faran tama sa shima duba da yanayin da ya tsinci kansa baida kowa a halin yanzu, daga nan sukayi sallama ko wanne su ransa fesss musamman Hamza da yake jinsa kamar awata sabuwar duniyar ta daban daɗi kwa ji yake kamar ya zuba ruwa aƙasa ya sha, bayan rabuwar su har wani tsalle tsalle yake yana tafiya ya taho part ɗin fulani dan so yake yaje yabawa Sam labari duk da basa haka dashi amma dai farin cikin sa na yau na dabanne bazai barsa aransa ba shi kaɗai sai ya samu wanda zaigayawa ya taya sa farin ciki, Dan haka ya taho da murnar sa, amma tundaga nesa ya hango sa zasu shiga mota da sauri ya nufi inda suke sai kuma yayi saurin dakatawa da tunanin ko wani wajen zasu idan sun dawo yabasa labari yanzu bari yaje ko shi kaɗai yayi nishaɗin sa kan anjima ya kirata dan har exchanging ɗin Number sukayi tabashi tata yace zai kirata......, Sam na fita momma taji ƙafarta tayi mata wani irin nauyi take taji jikin ta nashirin daina ɗaukan ta da sauri ta lallaɓo ta fito daga ciki guri ta samu ta zauna akan kujerar falon fulani, tana zama taji zuciyar ta ta karye miƙewa tayi taje jikin window tana hango su yanda suke tafiya kana gani kasan ba lafiya atattare dasu, kallo ɗaya zakayi musu ka fahimci hakan, tana ganin su har ya buɗe motar ya sakata ya rufe sannan ya zagayo ya shiga shima ya tayar da motar yabar gurin tun tana hango sa har ya ɓace ma ganin ta, ta daina hango motar sa, Sakin labulen tayi tana ja da baya da baya, maganganun sane suka fara dawo mata arai, to mai yasa bata tsaya ta saurare sa ba, kukane ya kuɓuce mata tayi saurin saka hannun ta, ta toshe bakin ta, tana sakin wani kukan mai sauti, idan ta tuna wai ita da kanta ta kori ɗanta to mai yake damun kanta mai yasa bata fara tunani ba mai yasa tayi saurin yanke hukunci, _dan girman Allah momma ki tsaya ki saurare ni, ni bahaka nake ba ba halina bane ke kanki shaida ce da ace halina ne da tuntuni kin daɗe da sani shekarata nawa amma baki taɓa ganin da mace ba, wallahi ko hannun wata macen bantaɓa riƙewa ba bayan ita itama kuma da dalili bawai hakan nan ba ki tsaya inyi miki bayani kar kiyi saurin yanke min hukun cikin fushi, momma dan Allah_ Tuna wannan maganar tasa ba ƙaramin ƙara sata danasni tayi ba gashi tun ba aje ko ina ba tayi nadamar abun da tayi, gashi tasan shi da taurin kai yanzu ko tace yadawo bazai dawo ba koda zai dawo bazai dawo nan kusa ba, yanzu mai zatacewa mahaifin sa mai zatacewa ƴan gidan ga duk wanda ya tambaye ta, zatace ta koresane saboda takamasa da mace aɗaki ko kuma mai sosai kuka yaci ƙarfin ta, ita kaɗai a falo ta rasama wane irin tunani zatayi ta samowa kanta mafita, Tana cikin wannan halin taji anturo ƙofar falon da sauri ta miƙe tsaye tare da saurin goge hawayen ta, Hamza da ya shigo da saurin sa da murmushi ɗauke akan fuskar, loƙaci ɗaya kuma murmushin ya ɗauke tare da yin turus yana kallon momma da tayi saurin kawar da kanta, ganin shine ya shigo, Yana ƙoƙarin yi mata magana ya buɗi bakin sa kenan kawai ta ɗaga masa hannu, sannan tabi ta gefen sa ta fice a halin da take ciki yanzu babu wanda zata iya magana dashi, Binta yayi da kallo har ta gama ficewa yana mai tambayar kansa abun dake faruwa, abun ba ƙaramin mamaki yabasa ba, Can falon ya wuce yana shiga yayi karo da kwanukan abinci, ganin hakan yabasa amsar dukka nin tambayoyin sa dafe kansa yayi yana cewa kashhhh ya a kai haka ta faru yarfar da hannu sa yayi yana mejin taƙaicin fitar da yayi da bai fita ba da hakan bata faruba, yanzu ya zaiyi ta ina zai fara neman sa yaji mai yafaru gashi baida number sa, Kuma daga ganin fuskar momma babu walwala akwai babbar matsala bare yaje yayi mata bayani, dan yasandai fushin nata bazai wuce na ganin su da tayi ba, to mai haddasa zubewar abu kodai wani abu tagani sunayi, da sauri ya girgiza kai a fili yace "kai a'a maima zasuyi babu abun da zasuyi wataƙil dai kawai ganinta aciki ya haddasa wannan matsalar, amma dai bari ya jira dawowar sa yaji mai ya faru, can cikin ɗaki ya wuce kawai zuciyar sa duk ba daɗi ji yake gaba ɗaya laifin sane, sai gashi shi da ya taho da murna amma saiga murnar ta koma ciki babu damar yin ta......, *Amsh&Azm* "Wai ke tun ɗazu kin ishi mutane da surutu kuma nace ki faɗan mai yace Miki amma kinƙi kuma kin dameni da zancen sa kodai soyayya kuke ne naga tunda muka dawo kin kasa haɗa nutsuwar ki guri guda, duk Ameesha ce mai wanann maganar, "hmmm yarinya ce ke kibari duk sanda kika girma nagaya miki ni matsamin in kwanta sai nafi jin daɗi a kwance, Ameesha tace "wallahi bazan matsa ba duk girman gurin nan bai ishe kiba, Azeema tace "idan kika kwantar da hankalin ki ma daga yaune ba ƙara ganina zakiyi ba akusa dake,, Atake Ameesha ta canza fuska tana turo baki wai dan Allah da gaske kike baza kibar tafiyar nan ba idan kinje gidan mai zakiyi muna zaman zaman mu kuma sai kice zaki tafi, Allah besty bana so, dan Allah kar ki tafi kibar bestyn ki idan kika tafi ina zan dafa, Azeema na dariya, tace "Allah kwa sai naje saidai zan iya yi miki alƙawari sati ɗaya zanyi kuma shima da sharaɗi ki tabbatar ina dawowa zamu fara zuwa makaranta dan nagaji da zaman gidan nan, danma yanzu Allah ya taimake Ni yanzu nasamu na rage loƙaci bakamar daba, Ameesha da bata fahimci zancen taba shiyasa bata bi takan taba, sai kawai tace "a'a gaskiya sati ɗaya yayi yawa ina laifin ma kiyi kwana biyu amma sati besty yayi yawa, Allah idan kukayi kwana biyu ayau zuwa gobe zanyi wa yaya maganar ko maama duk yanda sukace zakijini, Azeema ta harare ta tace "a ina zanjikin ke da baki da ko calculator bare waya, Ameesha zata bata amsa kenan sautin ƙarar wayar Azeema ya katse mata maganar da take shirin yi, Murmushi Azeema ta saki tare da ɗaga wayar ta kwanta sannan taja bargo ta rufe har kanta, Duk nacin Ameesha dan tajiyo abun da take cewa amma takasa babu abun da take ji dole ta haƙura, tana mai mamakin canzawar Azeema haka, itama abin rufar tayi kwanciyar ta bata ma daɗe da kwanciyar ba bacci yayi gaba da ita, Azeema kama anacan ana soyewa da Hamza acikin waya saikace sunyi wajen shekara biyu atare daga ɗan haɗuwa, har sun saba sosai......, *Sam* tunda suka fito bai tankawa Sumayya ba duk da haƙurin da take basa, Maimakon taga yakaita gida sai kwai taga ya nufi wata hanayar daban zuba masa ido tayi kawai har suka ƙarasa hospital ɗin sa, tayi tunanin ko wani abun zai ɗauka shiyasa bata ce mata komai ba, suka fito a tare suka shiga ciki can office ɗin sa ya kaita, tana zama yaƙara fitowa ba daɗewa yaƙara komawa ciki, Samun guri yayi ya zauna tare da zabga tagumi, Sumy da taga kamar baida niyar tashi, sai ta miƙe tsaye, tace "nifa bazan ƙara zama dakai guri ɗaya ba, ka kaini gida bazan zauna da kai ba, ana min wani kallon daban, cire hannun sa yayi daga tagumin da yayi haɗi da miƙewa tsaye, yana zuba mata jajayen idon sa duk kaucewar da yake kar su haɗa ido amma yanzu da kansa ya zuba mata su yana kallon tsawon ƴan muntina, tun tana kallon sa itama har ta kasa ta kawar da nata idon, "Kema zaki guje ni fine ga ƙofanan yanzu bazan hanaki ba tunda haka kika zaɓa kije, Nagode daman haka kike so ko to na rabu dake kema tunda baki so, kije ki ci gaba da rayuwar ki nima zanyi rayuwata ni kaɗai, Daga jin yanda yake magana kai kasan yana cikin matsanan ciyar damuwa marar misaltuwa, jitayi ya bata tausayi ita taja masa yabar gidan iyayen sa amma gashi tana cewa zata tafi tabarsa cikin halin da yake ciki, da shine bazai taɓa yi mata haka ba to mai yasa ita zatayi masa haka bayan duk abun da yake dan ita yake dan yasama mata farin ciki yake, Sunkuyar da kanta tayi murya cikin sanyin murya tace "kayi haƙuri, "No kije kawai plss go yafaɗa yana nuna mata ƙofa, Ƙin motsawa tayi daga wajen, Ganin hakan yasa shi daka mata tsawa da ƙarfi tace " I say go, get out!! tsorata tayi da yanayin sa bata san loƙacin da ta faɗa jikin sa ba tare da fashewa da kuka, tasa hannun ta gaba ɗaya tayi cropping ɗin tana ƙara sakin kuka, rumtse idonsa yayi yana maijin rungumar da tayi masa har cikin ransa, duk wani sassa na jikin sa saida ya amshi wani irin sabon lamari da shi kansa baisan wane irin yanayi bane, Batare da ya buɗe idon sa ba yasaka hanu ya cireta daga jikin tare da janta yaje har bakin ƙofar ɗakin da kansa ya buɗe sannan ya turata waje cikin main office ɗin shi kuma ya rufe kansa acikin ɗakin dake cikin office ɗin, Abakin ƙofar ta zube tana kuka tana basa haƙuri dan ji tayi bazata taɓa iya tafiya ba tabar sa ba, Tun tana bashi cikin ɗaga murya har muryar ta tafara dishashewa, tana faɗa ƙasa ƙasa, Sam shima yana bakin ƙofar kawai ya haɗa kai da gwiwa yana tunani, yana jinta amma yakasa haƙura ya buɗe mata duk da harcikin ransa yake jin kukan ta, amma bazai iya buɗe mata ba yanzu sai ta wahala so yake tafara jin yanda yake ji, da tanajin yanda yake ji da bazata ringa yi masa magana irin haka ba, Tun tana jinta ƙasa ƙasan har yadaina jin ta hakan yasa ya tashi da sauri ya buɗe ƙofar, abakin gurin yaganta ta kwanta tana bacci, tsugunnwa yayi ya ɗauke ta ya shigar da ita ciki akan gadon ya kwantar da ita tare da rufa mata abun rufa, yana kallon fuskar ta da duk ta ɓaci da hawaye, tashi yayi ya shiga wanka, yana fitowa yayi sallar nafila, sannan ya koma kan kujera ya kwanta da tunanin inda zai samamu su, zauna duk da yaje ya gargaɗi wasu koda anzo neman sa ko waye ace baya nan amma duk dahaka sai yabar cikin hospital ɗin bazai ci gaba da zama ba, wayoyin sa ma ya kashe su gaba ɗaya....,, Adaren dai da ƙyar yasamu bacci ya ɗauke sa, A ɓangaren momma ma haka dan har ta fishi shiga damuwa ma, gashi ita kaɗai abun yake cinta takasa gayawa kowa, sai juyi kawai take tana tunanin sa takasa bacci, Abban sa kam tunda ya tambaye ta mai yake damunta tace masa bata da lafiya ya tambaya tasha magani tace eh, daganan bai ƙara bi takan ta ba saboda shima ba acikin nutsuwa yake ba, dan shima da ƙyar yayi bacci, Itakam takasa daga ta tashi zaune sai ta kwanta ko kaɗan takasa jin baccin (uwa kenan, Allah yaja da ran iyayen mu idan ba uwa ba waye zai iya yin hakan) idon ta biyu har aka fara kiran sallah saida saidai tayi sallar asuba sannan bacci ya ɗauke ta akan sallayar da tayi sallar, _*Washe gari*_ Azeema na tashi ta fara haɗa ina ta ina ta dan tace da wuri zata tafi, Maama har tasama mata motar da za'a kaita gida, amma saida tasan yanda tayi akace Hamza ne zai kaita, sai Ameesha ta rakata har gida, sannan adawo da ita, Azeema na murna tafiya Ameesha ta taƙaicin tafiyar ta ta, wajen ƙarfe shaɗaya na safe ragama shirya wa tsaf taje tayiwa su Maana sallama da Dadda, har part ɗin Ummy sukaje tayi musu sallama sannan sukaje part ɗin su Hamra, nanma suma basuji daɗin tafiyar da zatayi ba atare suka ƙara fitowa sukaje part ɗin Salahudeen da tare dashi zasu tafi sai Papa ya hanasa yace yabari ba yanzu ba, hakanne yasa yafasa zuwa, part ɗin suka ƙara komawa saboda har yanzu Hamzan bai fito ba kuma ta kirasa baiɗaga ba, shiyasa suka koma falon suka zauna zaman jiran sa, su Ameesha na ta tsokanar ta Allah yasa kar yazo Allah yasa afasa tafiyar yau, ko na yimaga bakin kar ta tafi, Meer me ya fito daga ɗakin sa zai fita saiga su Hamza nan sun shigo suma da sallama abakin kowannen su, su su uku ne, Hamza, shettima, bossay, da tun safe suke gidan saboda momma ta kirasu ta tambaye su ko yazo wajen su, sukace A'a shine daga nan kuma shettima yakifa Hamza dan yaji mai ke faruwa Hamza yaga masa iyakacin abun da yasani, shine yakira bossay suka taho gidan tare, tunda suka zo kuma suke kiran layi kansa amma akashe, Shine momma tace suzo siyiwa Papa bayani dan bazata iya faɗa ba da kanta, tsayawa sukayi tare da miƙawa Meer hannu suka gaisa ɗaya bayan ɗaya duk ya tsaya suka gaisa kuma fuskar sa ba yabo ba fallasa bazaka ce walwala yake ba kuma bai haɗe taba kamar kullum kawai dai asake take, ba ɓacin rai, Tunda Bossay ya shigo idon sa yana kan Ameesha masoyiyar sa yayi kwar ta da yawa bai samu damar zuwa ganin taba a ƴan kwanan saboda tashin hankalin da shima yake ciki, tun ranar da sukayi waya da Rasheeda har yanzu komai yaƙi dawowa daidai, tace bata sonsa amma su dady da dad ɗin ta su dage aure ba fashi sunci gaba da shirye-shiryen su batare da sanin ita kanta Rasheedan ba, Ganin ko kallon sa batayi ba irin kamar ma bata san da zuwan sa ba gurin, A hankali yace babyna, yana kallon ta, bashi kaɗai ba gaba ɗayan su ɗagowa sukayi suna kallon sa, Meer ma zuba masa ido yayi yana jiran yaji wacece baby shidai tunda yake dasu bai taɓa jin an kira wata da baby ba, Haɗe rai tayi tana turo baki gaba kamar zatayi kuma tace, "ba ruwana da kai kaje ka nemi inda babyn ka take shine tunda katafi kaƙi dawowa inganka sai yau zaka tuna dani saboda baka damu dani ba ko ƙara turo baki tayi a ƙarshen maganar har haɗa masa da harara, Hakan ba ƙaramin burgeshi tayi ba dan haka yasama mata dariya yana cewa kaina bisa wuya nayi kuskure a yafe min nama dawo nan daga yau kullum muna tare, Da sauri ta miƙe tsaye cike da farin ciki da kuma yarinta tace "dan Allah da gaske kake, Kai ya ɗaga mata yace "ina miki wasa ne, Cike da farin ciki tayi kansa da sauri tana shirin rungume shi saboda itama tayi kewayar sa, bata kai ga ƙarasawa ba, Azeema tayi saurin riƙota, tace a wajejen kunnen ta tace "ke bakida hankali ina kike shirin zuwa, ko jan aji babu, Kunya ce takama Ameesha karom farko kenan da gafara jin kunyar bossay komawa tayi ta zauna, Su kuma duk dariya suka saka mata saboda yanda tayi yasa suka fahimci abun da take nufi, ƙarasa zama sukayi akan kujerun falon, Sannan su Amra suka shiga gaida su, duk suka amsa, Amra kam tashi tayi daga inda take ta koma gefen Shettima mutumin ta, Shima shettima idon sa yana kan Azeema kuma sarai yana lure da ita dan ko gaida shi batayi ba kuma bata kalli inda yake ba hakan ba ƙaramin ciwo yayl masa ba abun ya tsaya masa arai, itama kuma a ɓangaren ta abun da take rayawa kenan mai yasa baiyi mata magana ba, kuma tunda ya shigo taji ta kasa sukuni gaba ɗaya mood ɗin ta ya canza tunanin ta duk ya koma kansa, duk da ga Hamza agun da loƙaci zuwa loƙaci sukan haɗa ido sai ya sakar mata murmushi amma takasa mayar masa dashi koda sauɗaya ne, Bayan sun gama gaisawa Shettima yake sanar da Meer abun da yakawo su, suna so ayi musu magana da Papa, Shine ake sanar dasu ai Papa tun safe ya fita baya nan, saidai su jira yadawo, Daganan Meer ya fice daga falon yabar su aciki, Sai Hamza ma ya miƙe yace "to ko zakujirasa ni bari inje indawo ko ku bincika gurin aikin sa idan yana nan sai asanar da ita ko ya kuka ce? Bossay yace eh hakan ma yayi amma maiyasa baza mu tafi tare ba ina zaka daman naga kamar sauri kake, Ɗan shafa kansa yayi yace "eh wallahi zan ɗanyi rakiya ne Madam zan raka gida tun ɗazu ma zuwan kune ya tsayar dani, da mamaki Bossay yace wace kuma madam, Da hannu ya nuna masa inda Azeema take, Daram daram shettima yaji gaban sa na bada sauti, mai hakan yake nufi da ya kirata da Madam, Take duk wani annuri na farin ciki ya ɗauke daga kan fuskar sa ji yayi kamar zuciyar sa na tsintssinkeya ga wani rin bugu da take masa fat fat fat Da sauri yasa hannu ya dafe saitin dan ji yake kamar zata faɗo, loƙaci ɗaya gaba ɗaya yanemi nutsuwar sa ya rasa, Bossay nayi masa ƴar dariya yace "to masu Madam adawo lafiya tunda ba a neman ƴan rakiya, nima bari na ɗauki tawa Madam muje mu shaƙara idan ka dawo sai mutafi cigiyar tare idan kuma shettima zaiyi gaba to danni ma sai nafita nayi kewar ta da yawa, ina buƙatar ta kusa dani ko baby yayi maganar yana kallon Ameesha tare da ɗage mata gira ɗaya, Murmushi ta sakar masa tare da ɗaga masa kai alamar eh, nan sukai tayin surutun sa amma shettima bai tanka musu ba ko eh baice ba, Azeema tun tana dariya har cikin ranta har tafara yin ƙasa ƙasa saboda hakan nan ta ringajin wani iri game da rashin walwalar shettima duk tasan shi shi mai yawan surutu ne da tsokana amma loƙaci ɗaya ya canza baya ko magana wata zuciyar tace mata maiyasa zaki danu da samuwar sa, batasan loƙacin da maganar ta suɓuce mata ba a fili tace kuma fa hakane, Ameesha tace hakane mai? Azeema ta girgiza kai da sauri tace bakonai, Hamza ne ya katsesu da cewa taso mutafi muna ƙara ɓata loƙaci anan, Bossay ya miƙe shima yace baby taso muje yaje har gaban ta ya riƙo hannun ta, yana kallon su Hamza yace idan wasu sun isa suyi haka man namu ba irin naku bane, Kallon sa Hamza yayi yace ai na wannan salon na yara ne, mu namu yara basa gani Madam taso muje, tana shirin tashi kenan taji ƙarar wayar ta kamar shigowar message dakatawa tayi da tashin ta shiga message ɗin tafara karantawa kamar haka________ _kar kisake kibishi nagaya miki kuma kisame ni a motata ina jiran ki nan da minti goma zaɓi ya rage naki kizo ko kar kizo_ Gabanta taji yayi wata irin faɗuwa bayan ta gama karantawa ɗagowa tayi ta kalli inda yake sai taga yan ya haɗe rai kamar anyi masa albishir da wuta, idon ta nakansa sai kawai taga yatashi ya fita batare da yayiwa kowa magana ba tunda take dashi bata taɓa ganin sa cikin ɓacin rai ba irin haka, Hakan ba ƙaramin tayar mata da hankali yayi ba, Tana cikin wannan tunanin Hamza ya katse ta da cewa "Madam zafa su fita kinga har zasu rigamu tafiya kitaso muje, Kamar mutum mutum haka ta tsaya tana kallon sa azahiri zakace shi take kallo amma a baɗini gaba ɗaya hankalin ta baya gurin........, [15/11, 10:50 pm] #yaya Azeema#: 💅SARKI  SAMEER💅                    (DA ZAFI ZAFI)                              By                ❤️Yaya Azeema❤️                           *BOOK* 3️⃣ *Ga mai buƙatar littafin sarki Sameer tundaga book 1 har zuwa book 3 zai biya 400 kacal akwai 1&2 completed, zukuturo da kuɗinku ta wannan asusun 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank, ko kuma wannan 0003562691 Ibrahim Badamasi Babangida jaiz bank, sai kuturo da shaidar biyan ta wannan number ɗin 08124226526*            *_Typing........✍️✍️_*              'kamar mutum mutum haka ta tsaya tana kallon sa azahiri zakace shi take kallo amma a baɗini gaba ɗaya hankalin ta baya gurin....., Ameesha ce ta taɓota, tare da kamo hannu n ta ta miƙar da ita tsaye, tana ƙare mata kallo tace ke kam lafiyar ki ƙalau ana tayi miki magana bakijin mutane tunanin mai kike haka, Cikin wani irin yanayi Azeema ta ɗan kalle ta, tare da cewa ba komai ta ƙwace hannun ta daga riƙon da tayi mata, Ga mamakin su sai kawai suka ga ta nufi hanyar waje batare da tace da Hamza su tafi ba, ko ta tankawa Ameesha maganar da takeyi mata, ba tace da kowa komai ba, Ƴar kallon kallo suka shigayi a tsakanin su kafin suka maida duban su ga hanyar fita suka bi ƙofar da kallo kowa na mamakin dalilin ta na fitar, ga yanayin ta da ya sauya, duk cikin su babu wanda yakawo wani abun, Ameesha ce ta katse musu shirun da cewa bari inbi bayanta, ko mai yake damaunta haka, tana faɗar haka ta fice daga ciki gaba ɗayan su, suma suka bi bayan ta, akusan tare suka fito gaba ɗayan su, Suna fitowa suka ganta awajen motocin da zasu tafi, Ƙarasawa sukayi suna ƙara tambayar ta amma taƙi tayiwa kowa magana ta kalli waje ɗaya kawai, daga ƙarshe ta buɗe motar da zasu tafi ta shiga saboda tun da safe suka saka kayan nata aciki, Buɗewa Ameesha tayi ta shiga itama fuskar ta ɗauke da damuwa tace besty wai meke faruwa mai akayi miki meye ya ɓata miki rai nasan dai ba haka kike ba, ɗazu ma kina ta murnar amma yanzu loƙaci ɗaya kin canza gaya min mai ya faru, Shiru tayi mata na ƴan mintina sannan tace besty kije kawai ni zan tafi zamu yi magana awaya, koma meye zakiji, kar ki damu bawani abu bane, Badan Ameesha tasoba ta rabu da ita akan zasu yi wayar, Jikin Hamza duk yayi sanyi babu wani karsashi ajikin sa dan ko sallama yakasa yiwa Bossay kawai ya buɗe ya shiga, ya tayar da motar suka bar gurin, Saidai su Ameesha suka ga tafiyar su sannnan suka shiga mota har Hamra da Amra suma ya fita dasu, Shettima kawai kifa kansa yayi yana maijin ɗacin abun da tayi masa watakon yace kar ta shiga amma shine ta shiga, suka tafi bayan tasan yana mota yana jiranta, Cike da jin haushinta da taƙaici da kishi ya tayar da motar shima yabi bayan su......, ************************* Zaune suke agaban bokan su gaba ɗayan su, amma yanzu babu mutane biyu Waziri da matar sa, Bokanne ya kwashe da dariya yace "Kada wannan ɗan ƙaramin abun ya ɗaga muku hankali munfi ƙarfin su, daga yau komai zaizo ƙarshe, abun da yasa ma har yayi nasarar kama su dan kun jinkirta zuwanne da ace kunje tun ranar kun ƙaddamar da abun da nagaya muku da haka bata faru ba, amma yanzu ma ba wata matsala ɓace dan yakamasu babu abun da zai iya yi musu yanzu haka suna cikin kwanciyar hankali, babu abun da ya isa yayi musu kawaidai ya fita dasune daga cikin gidan, Nayi muku alƙawari daga yau za amantar da kowa abun da ya faru babu abun da zasu tuna, Ɗaya daga cikin su yace boka mai aiki kamar yankan wuƙa, kar kace na tare numfashin ka, taya zanuje mu zuba bayan kace gaba ɗayan mu zamu shiga cikin fadar gashi kuma babu guda biyu, kuma babbar matsalar ma shine ta yanda zamu shigar mata ɗaki gaba ɗayan mu nan babu wanda yake shiga ciki, kaga kwa idan wanin mu ya shiga ai zasu iya yin zargin wani abun, Nidai a tunanin dama ka bamu wata hanyar da zamu bi banda wannan, Nan sauran ma suka fara faɗar albarkacin bakin su, wajen nemo wata hanyar dan gaba ɗayan su hankalin su ya tashi da kama su Waziri da akayi, suna ganin kamar suma za'a gano su, Suna gama faɗar haka boka ya ƙara saka wata irin mahaukaciyar dariya cikin dariyar tasa yace "kar ku damu da komai kawai kuyi abun da nace muku kar kubari ranar yau ta wuceku ita kaɗaice ranar ku, taƙarshe, Abun da zaku fara yi da farko shine kuje ku fara shiga cikin fadar ku watsa shi kamar yanda nagaya muku ranar nan, daga baya kuma washe gari sai kuje kusaka na cikin ɗakin, ko wani zaku iya wakilta wa ba lalle sai ɗaya daga cikin ku ba, Kudaina kokanto akan aiki duk abun da nasa gaba sai ya kasance, babu wanda ya isa yaja da aikina ko waye shi, Idan kuma mutum yayi kokonto da aiki na to zanjanye hannu na daga kansa kuma duk inda zashi bazai taɓa samun yanda yake so ba, Kutashi kuje na sallame ku, kuje kuyi abun da nagaya muku ku shirya atare, kushiga ciki kuma kar ku bari kowa ya ganku, Saidai yagama gaya musu duk yanda zasuyi harda time yabasu, ya ƙara ƙarfafa musu gwiwa sannan sukayi sallama suka bar gidan dan wannan karon har gida sukaje bashi yazo ba, loƙacin da suka baro wajen sa ana kiraye kirayen sallahr magariba, dan haka Bama kowa ne ya lura da shigowar su gidan ba, Kowa nasa guri ya nufa da bayan sungama haɗa planing ɗin yanda zasu haɗu, ************************** Azeema, ____tunda suka taho bata iya koda kallon inda yake ba bare ta bashi amsar tambayoyin da yake mata haka ya ƙaraci maganar sa har yayi shiru abun ya matuƙar ɗaure masa kai, Abun da ya haɗa ta dashi kawai shine kwatance da tayi masa, ahaka suka ƙaraso ƙofar gidan yayi parking, sannan ya maida dukkan hankalin sa gare ta, cikin nutsuwa da kwantar da hankali yafara yi mata magana, "Duk da bansan mai yasame ki ba amma ina mai baki haƙuri ko inna miki laifi bansani ba, ina neman afuwar ki, idan kuma wani abunne yake damunki daban kigaya min kafin murabu idan bahaka ba bazan taɓa samun nutsuwa ba, dan Allah ki gaya min, jitayi ya bata tausayi idan tayi masa haka bata kyauta masa ba, bai kamata ta ɗora masa laifin da banasa ba, Murmushin dole ta ƙaƙalo ta azawa fuskarta, ta kalle sa tace "kayi haƙuri bakayi min komai ba kawai nuna abun yana damuna wataran haka nake tsintar kaina cikin irin wannan yanayin, sai kayi haƙuri dani da halina, kar kamin mummunar fahimta, Kallon ta kawai yake bai iya furta mata komai ba saida takai ƙarshe sannan yace "mata shikenan kar ki damu kije kawai zamuji waya, Wani murmushin dolen ta ƙara sakar masa duk da tasan ba lalle bane ya yarda, amma sai tace "nahode daka fahimce ni sai munyi waya tafaɗa tana buɗe murfin motar ta fita baya ta buɗe baya ta ɗauki kayan ta, sannan ta kuma ɗaga masa hannu ta nufi cikin gidan, Yana gurin yana kallon har saida ta shige sannan ya juya ya koma ransa duk babu daɗi ba haka yaso ba yaso ace sunyi hirar sosai sun ƙara fahimtar juna amma sai akasin haka, haka yaringa tuƙin sa cike da tunani har ya ƙarasa gida......, Su Ameesha ma basu dawo ba sai wajen magariba suka dawo shina tunda suka dawo suna tare da Bossay sai bayan sallar isha'i yabar gidan, Ita kuma Ameesha tace bazata kwana ita kaɗai ba, tabi su Amra ta kwana acan.... Tunda Meer ya fita bai dawo ba sai da akayi sallar isha'i sannan ya shigo gidan yana shigowa kuma ya wuce part ɗin sa, saboda baiga kowa a falon ba yau da alamun duk sunyi barci da wuri, *********************** 11:pm Cikin masarautar ta ɗau shiru da alamun kowa ya tafi makwancin sa, kamar haɗin baki babu kowa awaje, Kamar yanda suka tsara ɗaya bayan ɗaya suka zo wajen a wajen fadar suka har haɗu, su biyar daman mutum bakwai ne to yanzu saura 5 babu guda 2, tura ƙofar sukayi sai sukaji ta adatse da muƙilli, zaro muƙullin da sukazo dashi sukayi suka zurashi suka buɗe ƙofar sannan ɗaya bayan ɗaya suka fara danna kai ciki na ƙarshe ya rufo musu ƙofa, gurin daman ƙofa biyu ce dashi sai ka shiga farko gurine kamar ɗan corridor amma babba, sannan zaka buɗe main ƙofar cikin fadar, inda suka shiga da haske amma can cikin fadar duhu ne gaba ɗaya saboda ba shiga ake ba shiyasa ake kashe ƙwayayen gaba ɗaya, Suna shiga ɗaya daga cikin namiji yace "bamai waya ya kunna mana haske nifa ba abun da nake gani, Ɗaya tace kai kaman ta abun da boka yace ne mubuɗe ƙofar kawai ai hasken corridor ɗin nan zai shigo ko aduhuma ai zamu iya zuwa wajen kujerar tunda ba baƙuwar mu bace munsan inda take , "Eh to hakane kuma bari in buɗe ya buɗe ƙofar saikwa ga haske amma kaɗan bama agani sosai kawaidai yafi babu, cike da murnar farin cikin su zai cika ko wanne da abun a hannun sa dan sun raba tundaga can, ɗiba suka fara yi suna watsawa asaitin kujerar da suka tabbatar da itace, haka sukai ta watsawa har suka gama sannan suka murnar, ɗaya ne yayi dariya yace "wai wallahi har na tausaya musu fa wannan ai shi ake cewa ga samu ga rashi yanzu sunaji suna gani zasu bar kujerar nan, nifa wallahi dama har shi papan aka haɗa ni banga amfanin zaman sa ba, mu tarkata su gaba ɗaya su tafi subar mu shaƙata, Wani yace kaifa wallahi baka da imani mai yayi maka zaman sa da rashin zaman ai duk ɗaya, Murya mace tace kuna da loƙaci shiyasa kuka zauna kuke lugudar leɓe ni na tafi idan aka ritsa da mutum wallahi kar yace yasanni, tafaɗa tanayin gaba, Wata macen ta ta kwashe da dariya tace haba shugaba da kanki tsoro ai banaki bane, ke da kike hanamu kina ƙarfafa mana gwiwa amma yanzu zaki gudu ki barmu, dariya suka sanya gaba ɗaya, suna cikin dariyar sai sukaji kamar ana taya su ba iya tasu muryoyin bane, dakatawa sukayi sai sukaji anyi shiru, sai kawai suka ɗauka tasun ce daman, suka juya suka nufi ƙofar saidai basu kai ga saka ƙafafun su waje ba, kawai suka ga wal wuta ta gauraye cikin fadar kamar haske ta ko ina, da sauri suka juyo gaba ɗayan su dan ganin mai kunna fitilar ko ɗaya daga cikin sune, Amma ina idanun su suka sauka akan tarin nutanen da suke cikin falon a zazzaune daga gefe, sai Meer dake tsaye awajen mukunnar ƙwai....., [15/11, 10:50 pm] #yaya Azeema#: 💅SARKI  SAMEER💅                    (DA ZAFI ZAFI)                              By                ❤️Yaya Azeema❤️ _Da farko Ina miƙa Godiya ta gareki *MAMAN FARUQ* da irin alkharin ki Allah yasaka da Alkairi yabiya miki buƙatunki na alkhari, ina godiya sosai da sosai Allah yabar zumun ci💞💞_ _Na 2 ina godiya *AUNTU MAI JIDDA* inajin daɗin comment ɗinki sosai much ƙauna♥️♥️,_ *Na 3 godiya ta gareku masu yin comment wani koƙacin (Mrs mai martaba, bajatu, maman Arman, 07036484180, 💝💞) to da wanda ma yakeyi da wanda ma bayayi duk ina godiya, Allah yabar min ku, I love U wujiga wujiga♥️♥️♥️ komai wuya muna tare👩‍❤️‍💋‍👩🤝💝*            *_Typing........✍️✍️_* *🅿️ 19*       'Amma ina idanun su suka sauka akan tarin mutanen da suke cikin falon a zazzaune daga gefe, sai Meer dake tsaye awajen mukunnar ƙwai....., A kusan tare duk suka miƙe tsaye, Papa ne yafara miƙe tsaye cike da fargaban abun da idanun sa suka gane masa saura kaɗan zuciyar sa ta daina aiki a ɓangaren Maama haka, gwaggo kam tsabar mamaki ya kusan kashe ta azaune ta kasa tashi tsayen ma, _Tsuru tsuru sukayi tare da jin bagawar zuciya da ta riske su cikin wani irin yanayi marar misaltuwa, ba ƙaramar razana sukayi ba, da ganin gaba ɗaya kusan a halin gidan acikin gurin to ya a kai haka ta faru taya akasan zasu shigo ciki da har aka kafa musu wannan tarkon ankamasu dumu dumu gashi anji magan ganun da sukayi yanzu da wane ido zasu kalle su, basu taɓa tunanin wannan ranar zata riske su ba, Gaba ɗaya sun ma rasa abun yi sai kawai ɗaya daga cikinsu tasamu ƙarfin cewa kuzo mugudu kowa yayi takan sa, Daman kowa mafita yake nemowa kansa jin abun da tace kuwa ba kunya ba tsoron Allah duk suka juya zasu gudu, har wasun su sun saka ƙafafun su awajen corridor ɗin sai kawai suka dakata saboda to zali da abun da ya kusan sanya su mutuwa agun dan ba ƙaramin razana sukayi ba da ganin sa da kuma tunanin mai yakawo sa gun acikin daren nan, kodai yazo yatona musu asiri ne, Sanye yake da kayan da suka barsa ɗazu ga kwalliyar fuskar nan ta irin bokaye bai goge taba, ga abun kansa shima bai kunce sa ba, Takowa yashiga zuwa inda suke hakan yasa suka fara ja da baya da baya cike da kiɗimewa da tashin hankali,tsoro da fargaba, Dariya ya kwashe musu da ita irin wacce yasaba yi musu idan sukaje wajen sa, amma ta yanzu har tafi ta ko yaushe saboda ta yanzu da biyu yake yin ta harda ta mugunta yakeyi saboda yanda yaga sun tsure suna binsa da wani irin kallo, Saida yagama dariyar sa son ransa sanan yadakata tare da kunce abun kansa, ya jefar dashi, abu yasa ya goge kwallin da ya ɓata fuskar sa dashi, Nan duk saranda basu kaɗai ba har su Papa da suka tsaya suna kallon abun al'ajabi ganin fuskar yaron nan da yakawo matar Waziri yace ya tsince ta, yana warewa ya juya ya kalli Meer sannan ya ɗaga masa hannu sama daidai saitin kunnen sa sannan ya sauke yayi salute ɗinshi kamar soja harda ƙamewa, Shikuma Meera ya jinjina masa da babbar yatsan sa na hannu tare da furta good 👍 a hankali, sai kallo ya koma kansu yanda sukayi abun dole ya burgeka idan kana gurin kenan daman duk shirine shi ya turosa loƙacin, Mutanen kuwa ai ƙiris yarage wasu su haɗiyi zuciya su mutu ko sa huta da tashin hankalin da zasu fuskan ta, shugaba kuwa wani irin tari ne ya sarƙeta atake agun nan tafara tari kamar numfashin ta zai ɗauke, tana cikin yi taji anmiƙo nata ruwa karɓa ƙin karɓa tayi dan da so samun tane so take daga tarin ta ƙarasa daga nan, Ƙin karɓar da tayi yasa Meer ya daka mata tsawa da cewa karɓi, Hannu na karkarwa tasa ta karɓa ta fara kwankwaɗa saida ta shanye tas sannan ta ajiye robar, sai kuma tarin ya lafa duk azabar nan da tasha hakan bai sa wani yayi mata sannu ba duk kuwa girman da take dashi agun wasun su, tsudum sai ga gwaggo da tasamu ƙwarin gwiwar tashi ta ƙaraso gurin "ai da kabar shegiya ta ƙarasa shegiya nuna fuka alugun guma, fir'auna ta biyu, sheɗaniya watakon kece ma shugaba ko shugaba kece silar tarwatsa komai kenan, wallahi*SA'ADATU* kin ban mamaki ashe kice ƙungurumar ana zargin wata can daban ashe ke kina gefe kina kitsa iya shegen ki munafuka alugunguma Allah tsine miki to wallahi ahir ɗinki kurwar ɗan tafi ƙarfin ki, yau Allah ya toni asirin ku munafukai, Damƙe idanun ta tayi jin kalaman da aka ambaci mahaifiyar ta dashi saida taji shi har cikin ranta, a hankali ta buɗe rinanun idanun ta ta ɗorasu akan mahaifiyar tata, dan har yanzu ganin abun take kamar a mafarki mai yake shirin faruwa da ita, duk abun da yake faruwa ace komai daga ginshiƙin ta komai zai faru mai yasa rayuwa tazo mata ahaka mai yasa abubuwa suke shirin faruwa da ita, Saura kaɗan jiri ya kwashe ta ta faɗi ƴar uwar ta tayi saurin riƙota duk da itama jurewa kawai take, saboda itama hawaye yagama wanke mata fuska, Cikin kukan tace Munubiya (momma) ki nutsu dan Allah karki sa zuciyar ki bugawa kibi komai a hankali, Ɗagowa tayi tana kallon ta da jajayen idanun ta tace mamy (twins sister ɗin ta wacce akasaka mata sunan gwaggo Karima kenan ƴaƴan ta suna cemata mamy shiyasa kowa ma yake ce mata haka) "nutsuwa kuma ahaka kike so insamu nutsuwa ni gwanda ma na mutu da wannan baƙin cikin da yasame ne mai yasa rayuwa zatazo min ahaka, mamy mahaifiyar mu fa ko bakiji mai tayi bane ko baki gane taba kingan taba bakiji mai aike ce mata ba itace fa tayi komai ita take sawa a cutar da mahainmu wannan wacce irin rayuwa ce, nashiga uku mahaifiya ta, (AMMAH kakar Sam kuma matar Papa) mijina (DADY baban Sam) ƙanin mahaifina(Waziri) ƙanwar mahaifiya ta (hajjaju, ƙanwar Ammah, wacce sam yaje gidan yakai sumy har sukayi mata muguntar nan) Mamy mai suka tsare musu maiyasa zasuyi haka ga ƴan uwan su, sune duk sukayi komai wallahi suny ku kira min Sam yadawo yaji abu da mahaifin sa yake aikatawa kar yayi koyi dashi, ga kakannin sama duk yazo yagan su gasunan a tsaye wallahi sune ina zanga Sam Ku nemomin shi ku nemo min, yanda take maganar gaba ɗaya ba acikin hayyacin ta take ba wata maganar ma batasan tana faɗa ba, Da sauri mamy ta jawota ta rungume ta itama tana kuka kamar ransu zai fita, ganin hakan yasa duk suka bawa kowa tausayi, ummy ce tace ta riƙe su tana basu haƙuri sannan tace momma tayi haƙuri yanzu za'a kira mata shi, Ƙin shiru momma tayi ta cigaba da sun batunta saboda gaba ɗaya tagama susucewa bata cikin hayyacin ta daman ga damuwar Sam datake ciki kuma wannan yazo yaƙara faruwa shiyasa ta fice hayyacin loƙaci guda, Da ƙyar da wayo da dabara akasa tayi shiru amma kallo ɗata zakayi mata kasan ba normal take ba....., "Papa da idanun sa suka kaɗa sukayi jawur tsabar tashin hankalin da yake ciki dan tashin hankali zai kira abun, yana zaune da mutane ashe duk da makiyan sa yake zaune kowa ashe da manufar sa akansa suna cin dunduniyar sa, Kamar marar laka ajiki haka yake tafiya yazo har gaban ta ya tsugunna cikin wata iriyar murya da bazaka iya fassara tsantsar adadin damuwar da take tattare da ita ba, yace "me yasa SA'ADATU mai yasa me nayi miki arayuwa zaki cutar min da ahalina, daman duk zaman danke dake da zuciya ɗaya ke ba haka bane awajen ashe kina da mugun ƙudiri akaina, mai yasa zakuyi min haka mai na tsare muku, ɗan dakatawa yayi da maganar jin muryar sa na neman ɗauke wa, Miƙewa tsaye yayi idanun sa na cikowa da ƙwalla cikin sanyin murya yace "mata ta wacce na muƙawa dukkannin yardata, ƙanina na wanda muke uwa ɗaya uba ɗaya, daku za ahaɗa baki a cutar dani wane irin son zuciya ne wannan, Maama guri ta samuma ta zauna ta zubawa sarautar Allah ido saboda daman tayi zargin wasu abubuwan da dama shiyasa koda hakan ta faru batayi wani mamaki ba abun da take zargine ya zama gaskiya dan haka yanzu saidai ta tazama ƴar kallo, Itadai Ammah kanta na ƙasa bata ɗago ba bare tasan halin da wasu suke ciki saboda tsabar mutuwar zuciya ko ɗigon ƙwalla babu a idon ta, Abdullah shima da kunya ta kamasa bai iya ɗagowa ba saidai shi yaji zuciyar sa ta karaya, Hajjaju kuma ko akwalar rigar ta batayi nadama ba babban baƙin cikin ta shine rugujewar auren ƴarta da za ayi dan tasan babu shi tunda asiri ya tonu, sauran mutum biyun kuma bata su ake ba daman babu wanda yayi musu magana saboda rashin matsayin su acikin gidan, ɗaya namiji ne wanda yake matsayin mai gadin gidan a zahiri a baɗini kuma su yakewa aiki, sai ɗayar macen kuma jakadiyar Maama ce (Gimbiya sabreena) wacce itama duk dangin su Ammah ne matar ƙanin tace da ya mutu sai kawai suka ɗauko ta suka ɗora ta tafara yiwa Maama aiki da da ita suke ta amfani gurin cikar buri kansu, shi kuma mai gadi saboda shige da fice shiyasa duk abun dake faruwa idan antambaye sa sai yace shi baiga fitar kowa ba alhalin kuma yasan komai, shi kuma amintaccen bawa ne agidan dan mahaifin sama anan ya mutu anan aka haifeshi son zuciya tasa shi suka rinjaye sa ya shiga cikin su akan idan komai ya kammala zasu ƴantashi kuma zasu bashi dama yafita yaje yayi rayuwar sa awani gurin tare da bashi maƙudan kuɗaɗe......, "Meer ne ya tako zuwa tsakiyar falon ganin kowa baya cikin hayya cin sa saboda taɓa zociyoyin wasu da abun da yafaru kowa kagani ba nutsuwa a tare dashi, Ɗan gyaran murya yayi tare da bin kowa da kallo, sannan yace "silent please, yanzu ba loƙacin kace nace bane yakamata kowa ya nutsu, zamu bar maganar zuwa gobe daman shiyasa na taraku anan saboda kowa yagani da idon sa, ba sai anyi masa dogon bayani ba, gani da ido yafi abaka labari, "yanzu dare yayi ba loƙacin da zan baku zuwa gobe za'a sake zama, kowa zai iya tafiya yanzu sai zuwa gobe, Da farko wasu sukace su zasu kwana anan saboda koda sun tafin ma ba iya baccin zasuyi ba gwanda kawai yai komai yanzu, saidai Meer yace musu hakan bazai yiyu ba kawai suyi yanda yace, basu san me yake shirya wa ba dole suka haƙura zama ya tashi, wasu suka kai kansu wasu kuwa saida aka kaisu dan bazasu iya tafiya su kaɗai ba, Su Ammah na zaune a inda suke babu wanda ya iya motsawa saida suka ga kowa ya fita sannan suka ɗago zasu fara magana basu san Meer na gaban su ba hakan yasa sukayi shiru suka fasa faɗar abun da zasu faɗa, Fadar ta rage daga shi sai a bokin nan nasa wanda yayi shigar boka, suka ɗaine aciki, Meer nakan zaune akan kujerun daje ciki ya ɗora ƙafa ɗaya kan ɗaya, ɗagowa yayi ya kalli abokin nasa, da shi kuma hankalin sa yana kan waya, Sunan sa yakira, yace "KHALID" Ɗagowa yayi yana kallon sa tare da cewa "da girman kujerar ka, Hararar sa yayi, baice masa komai ba yayi masa alama da ido kawai, Hakan yasan ya Khalid miƙewa ya fita daga cikin fadar yana fita kuma ya ƙullo ƙofar ta waje, bai daɗe da fita ba sai gashi ya dawo, Sai gashi yadawo tare da tiso ƙeyar Waziri da matar sa, turo su yayi ma suka ƙarasa ciki tare da faɗuwa aƙasa gaban su Ammah, Yana zubesu yaƙarara fita, still dai bai daɗe ba yaƙara dawowa, hannu sa ɗauke da wata ƙatuwar jaka, ɗakin dake cikin masarautar ya shiga da jakar ciki zuge zif ɗinta yayi ya fito da wasu kwalabai ya ajiye su agefe, sannan yazaro wata leda da farin abu ajiki, sannan ya ɗauke jakar ya fito da ita tare da ledar mai farin abu aciki, Yana fitowa yace "Sarauta gaba da baya sai kayi ko ba kaso, komai yazama daidai, "Wai yaushe nafara wasa dakai ne bana son fa raini kasani ko, Khalid yace "to sarki nayi shiru ayi haƙuri kar asa fadawa subi takaina, "Hmmm kawai Meer yafaɗa yana miƙewa tsaye, yana naɗe hannun rigar sa, Kallon sa yayi yace "step 1, wasu mugayen bulale Meer ya ɗauko daga gefan sa wajen guda shida, sai ya jefawa Khalid guda uku ya ɗauki guda, uku cafewa Khalid yayi sannan ya ajiye ledar agefe, Tun kan su ƙarasa kansu suka tarwatse cike da tsoron abun da zasuyi musu, amma tun kan suyi wani yunƙuri suka rafar musu, kan kace mai kawai sun fara sauke musu kawai kan me uwa jawabi suka fara yi musu wankan jego da bulalen duk inda suka samu duka suke, basu wani dake su sosai ba suka rabu dasu saboda a kwai step 2, Khalid ne yace saura step 2 ko miƙo wannan ledar, Wani kallo ya watsa masa mai kama da harara "yace waye zai taɓa wannan ledar bayan ka gama ban labarin ta kuma saikasaka ni in taɓa sude shiga daga ciki gaba ɗayan su sai ka aiwatar tunda kai kasan kan abun, Dariya yayi masa yace matsoraci kawai, kuma wallahi idan baka bini a hankali ba sai nasaka maka wataran dan haka ka kiyaye, "Hmmm inbaka fasaba, yanzu ma zaka iya ai, Khalid zaiyi magana kenan, Meer yace kaga bacci fa nake ji banason surutu muyi abun da ya kawo mu, "angama ranka ya jiƙe, Bai kulasaba daga nan suka tusa su suka shiga cikin ɗakin nan, da mamakin su sai suka ga babu komai a ɗakin wayam ankwashe komai, Duk zama suka yi aƙasa, A hankali Khalid ya buɗe wannan ledar saiga wani farin gari aciki, A hankali yabi ta bayan su ɗaya bayan ɗaya ya zuba musu shi ajikin su, su kan su basu san mai yayi musu ba, yana gama zuba musu ya ƙulle ledar ya mayar da ita yanda take bai bari ko kaɗan ta taɓashi ba, Bakin ƙofa ya koma kusa da Meer yana dariya yana kallon agogon hannun sa, tun kan loƙacin da ya ɗeba ma su cika, suka fara soshe soshe tun sunayin abun kaɗan har ya fara yawa nan suka shiga hauka suna juyi matan kam tuni sun cire mayafan su da ɗan kwalayen su, Duk sun fara fita hayyacin su saboda mugun ƙaiƙayin da suke ji sai gashi babu babba ba yaro wannan ya miƙawa wannan bayan sa wannan ya miƙawa wani yana cewa "kuso sa min ku sosamin, Shide Khalid inbanda dariya da yake musu babu abun da yake yi shima kansa Meera abun yabashi dariya amma saboda shi shine yayi ɗin yake gani da asara haka yayi gum da bakin sa yaƙi darawa, Haka sukai tayin haukan ƙaiƙayin da suke ji, kuma shi ƙaiƙayin nan ko mai zasuyi bazai daina, saboda abun da ya zuba musu, garin karara ne (wani abune da ake samo shi a gona mai shegen ƙaiƙayin masifa dan gaba ɗaya yake fitar da mutum cikin hayyacin sa, sunan shi KARARA nasan wasu zasu iya sanin shi wasu kuma basu sanshi ba) Khalid ya kalli Meer yace "nagama nawa saura step 3 nakane wannan, matsawa yayi yabasa guri, yanda zai samu damar yin nasa step 3 ɗin, Shikuma Meer kwalaban da Khalid ya ajiye guda biyu su ya ɗauka saida yaje wajen bakin ƙofar sannan ya kunce murfin tare da kwantar da kwalbar aƙasa, .yana ajiyewa zuma ta fito daga ciki, ɗayar ya ƙara ɗauka ya buɗe ta itama sannan ya ajiye ta, yana ajiyewa suka fita daga ɗakin da sauri tare da rufowa suka ƙulle su a ciki tare da zumomin, Tun kan subar falon suka fara jiyo ihunsu ga zafin ƙaiƙayin karara ga kuma zafin cizon zuma da suka fito da yawa suka fara cizon su, Suna jiyosu suka tattara kayayyakin su sannan suka fice daga ciki tare da rufe ƙofar itama duka ƙofofin saida suka rufe su, sannan suka tafi part ɗin Maama suna ci gaba ta tattaunawa akan abun da sukayi musu, ransu tas ko ajikin su daɗin su kawai suke ji musamman Meer da shi abun ya shafa, shi duk da haka gani yake yayi musu mai sauƙi kawai tunanin abun da zaiyi musu gobe yake, da haka har suka ƙarasa ciki........, _*Yauwa ina tuni har yanzu waɗanda basu biya kuɗin su ba tun na farko ma da naɗaga musu ƙafa suka ce zasu bayar har yanzu shiru ko jinsu ma banayi bana so incire mutum yaji ba daɗi kuma tun loƙacin babu wanda nayiwa maganar sai yau kunsan kanku waɗanda basu biya ba basai na ambaci suna ba, to ga wanan ma kuma cikon kuɗin har yanzu baifi mutum gomane suka biya ba kowa yayi shiru, idan mantawa akayi ina tuni, dan Allah a hanzar ta a biya,*_ [15/11, 10:50 pm] #yaya Azeema#: 💅SARKI  SAMEER💅                    (DA ZAFI ZAFI)                              By                ❤️Yaya Azeema❤️                           *BOOK* 3️⃣ *Ga mai buƙatar littafin sarki Sameer tundaga book 1 har zuwa book 3 zai biya 400 kacal akwai 1&2 completed, zukuturo da kuɗinku ta wannan asusun 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank, ko kuma wannan 0003562691 Ibrahim Badamasi Babangida jaiz bank, sai kuturo da shaidar biyan ta wannan number ɗin 08124226526*            *_Typing........✍️✍️_*              🅿️20    *Washe gari* _____yanda wasu suka ga rana haka sukaga dare basu ko rintsaba, saboda halin da suke ciki, bazai taɓa barin su su rintsa ba,  irin su momma da Papa da Maama dadai wasu daga cikin ƴan gidan, Mutumin kuwa baccin sa ya shaƙa harda minshari, da ƙyar ma Khalid ya tasheshi yayi sallar asuba, yana idarwa kuma yaƙara komawa, kafin ya koma kuma saida ya gargaɗi Khalid kar yasake ya bari a tashe shi sai ya yashi dan kansa, koda gari ya waye su papa duk suka hallara a falo suna jiran sa dan ko breakfast babu mai tunanin yin sa, dan ko takansa ma basayi, A cikin masarauta kuma magana har ta fara bazuwa tunda asuba ma maganganun suka fara fita kan kace mai sai taƙara rikicewa kowa kagani babu lafiya, ƴan yara yara da samarin cikin ta suma duk ba kwanciyar hankali wasu ma harda kuka, waɗanda abun ya shafa, wasu kuma suna farin cikin fariwar hakan, A ɓangaren momma kam abun saidai ma gaba da yaƙara ba sauƙi dan kwana tayi tana surutai, gashi tunda asuba aka tafi neman Sam ba asame shiba, gashi duk ya kashe wayoyin sa, abundai saidai mubita da addu'a, Sai wajen ƙarfe shaɗaya Meer ya farka daga baccin sa, da ya tashi kuma saida yagama shirin sa a tsanake ya zauna yasha kayan zaƙin sa da yasaba, sannan suka shirya tare da Khalid suka fita, Loƙacin da suka fito falon duk su Maama na nan harda gwaggo datake ta zuba uwar masifa da zage zage, dan itama fa kusan zarewa tayi daman ya lafiya kura bare ta ƴaƴan ta, ga tsufa ga masifa ga kuma abun da yafaru abun sai yanemi yafi ƙarfin kanta, idan tayi tayi ta gaji sai kuma tasaka musu kuka sai tayi shiru sannan ta kuma ɗorawa haka taitayk, Dadda ce ma kaɗai mai iya bata haƙuri da kwantar mata da hankali, fitowar su ce tasa gwaggo miƙewa zunbur taje gabansa kamar mahaukaciya samun kamu ta riƙo hannun sa, cikin rashin nutsuwa tace "yaro Allah yayi maka albarka dan kayi ƙoƙari wajen kare mana mutuncin mu da lafito mana da mugayen cikin mu, muna zaune dasu shekara da shekaru bamu san da waɗanda muke tare ba sai da kazo a ƴan kwanaki ka fito mana, dasu loƙacin da suke ƙara shirin tarwatsa rayuwar ku, Allah yayi maka albarka, badan kai ba nasan da tuni naƙara rasa ɗana sirikata jikokina da kuma ku, da tuni narasa ahalina gaba ɗaya kaiɗin ɗa ne nagari da kowa yake fatan samun irinka jajirtacce, Allah baka zuri'a ta gari nasan ko yanzu na faɗi na mutu masarautar nan baza ta ƙara kuka ba bazata kara tarwatsewa ba gyaruwar ta tazo, nasan zaka riƙeta da kyau zaka kuka da ita, daga yanzu zalunci yaƙare ka kawo ƙarshen komai, zaka yi maganin duk wani ɗan iska ni nasani ɗan dakatawa tayi tare da kamo ƙasan zanin ta ta goge hawayen da yake zubo mata sannan taci gaba.... "Da ace mai sunan ka yana raye da yafi kowa farin ciki, zaiji daɗi, sarauta taso daga gunsa cikin aminci da adalci da kuka da mutane amma tunda yasauka tun bayan ransa komai ya canza waɗannan azaluman suka canza komai komai ya canza masarauta ta lalace ƙarewa ma suka ɗora wanda ba jinin sa bane suka ɗorasa akan mulki wani bare daban ya mulki mutane abun da bai taɓa faruwa ba atarihin masarauta, amma yanzu mai canza ta yazo komai zai dawo kamar da ni nasan da haka nasan zakayi adalci akan kowa kaiɗin mutumin kirki ne, Allah yakare gaban ka da bayanka yakare ka daga duk sharrin mai sharri ɗaya tamkar da dubu, SAMEER ƊAN SAMEER JIKAN SAMEER inbakai ɗin ba waya isa ya haɗa wannan sunan mai daraja irin haka, Ina goyon bayan ka ɗari bisa ɗari muje kayiwa waɗancan mugayen mutanen hukun ci duk abun da ka dama kayi musu gaba ɗayan su kar ka ragawa kowa daga cikin su, a ɗauko ɗanyan munafikin ma ayimasa hukunci yafi na kowa, (ɗanta Waziri take magana) Haka taita zuba har saida Meer yagaji ya dakatar da ita sannan ya shiga gaida su Papa kowa ya amsa cikin rashin kuzari, daga nan kuma suka haɗu gaba ɗayan su suka runguma zuwa cikin fada tundaga waje akace asanar da duk wani wanda abun ya shafa ya taho cikin fada, amma banda yara iya manya, Sannan akace a aje a fito da su Fulani ita da Hajiya Sarah, da wannan mutumin da suka ɗauko a Abuja, Tun da safe kuma daman Papa ya kira ƙanin mahaifin Ammah yaɗan sanar dashi abun dake faruwa kaɗan sanan yace yazo yau, to shima har yazo tare da wasu mutanen daga danginsu, masu faɗa aji, Cikin fada ta cika tam duk wani wanda yadace yakasan ce agun, ya hallara acik, saida kowa yazo yagama nutsuwa ana jiran agansu kowa na baza ido, Meer ne ya kalli Khalid tare da girgiza masa, tashi Khalid yayi, ya nufi ɗakin da suka ƙulle su, ya ɓuɗe su, kwance suke wasu kan wasu duk sunyi mugun galabaita idan kayi musu kallon farko zaka iya cewama basu da rai amma idon su biyu bama bacci suke ba bare akai ga mutuwa, zumomin kuma suma duk sun mutu saboda damben da suka ringayi a tsakanin su da su Waziri😝, amma saida suka sha baƙar wahala bayan sun gama ciccizon su ta ko ina, sannan suka samu nasarar kashe su, dan da basu kashe su ba wataƙil kafin safiya saidai su a zo aga gawar su dan sai sun iya halaka su, dan daman saidai ai dayan biyu ko zumomi araye ko su Ammah a raye, to yanzu dai sune da nasara, Khalid na shiga ciki ya rufo ƙofar saboda kar ƴan waje suji shi, yana rufe wa ya kwashe da dariya ganin yanda fuskokin su suka koma sunyi wani mugun muni wasu idanun su duka biyu sun kunbura suntum bama ka ganin ƙwayar idon su, saboda girman idon ya rufe su, wasu kuma hanci wasu kumatun ga shatin susa da suka ringayiwa jikin su, Allah sarki inka kalle su abun dariya abun tausayi, Khalid harda riƙe ciki garin dariya sannan ya ƙarasa gabansu da kyau sai ya tsugunna agaban ɗaya ya leƙa fuskar sa sai yace "ɗago ka kalle ni sai kaga mutum yana duru durun ɗagowa amma baya ganin sa sosai, Khalid sai yace "bazaka buɗe idon ka da kyau ba ka kalle ni yasani sarai bazasu iya buɗe idon ba amma yasa su agaba dole sai sun ware idon su sun kalle sa, Haka yayi tasaka su agaba yana tsokanar su da sheƙiyan ci yana musu dariya, sannan ya ce babu wanda zai ɗauka ko ya riƙe kowa ya tashi da ƙafar sa ya fita waje kuma kar su ɓata masa loƙaci, Kasa motsawa sukayi gaba ɗayan su dan jikin su duk babu ƙwari jikin ta ƙaura yai la'asar bamai iya koda ƙwaƙwƙwaran motsi bare yasamu bakin yin magana, ganin sunƙi tashi yaje ya ɗauko farar ledar karara ɗin nan yana dariyar mugunta tunawa da yanda suka ringayi jiya har ya hasko yanzu ma ya zuba musu yaga yanda zasuyi ga kunburin fuska ga kuma ƙaiƙayi ga jikin su ya mutu taya zasu iya sosawa tunanin hakan yasa yace bari ya zuba musu kaɗan kaɗan sannan yasa su fita waje yasan abun zai matuƙar burgewa da bada dariya, Dariya yaƙara saki loƙacin da ya tsugunna zai fara zubawa ɗaya, saiga Meer ya turo ƙofar yace mai kake jirani kasan kowa kai yake jira ko, Meer yana yiwa Khalid magana amma idon sa na kansu musamman ƙanwar Ammah hajjaju tafi kowa muni ita da mai gadi saboda su zuma tafiya yiwa illa, ji yayi kamar ya saki dariya har ta taho masa sai kuma yayi saurin haɗiye  kayar sa, harda haɗe rai a fili amma a zuciyar sa ba haka bane, Maida kallon sa yayi kan Khalid da yadakata da zuba musun da yake shirin yi, Kallon sa Meer yayi ya kalli ledar hannun sa, sai ya zaro ida da ɗan mamaki yace me kake shirin yi haka badai zuba musu kake so kayi ba, Dariya Khalid yayi yace "eh mana wallahi wani abu na hasko ne shiyasa nake so inɗan ƙara musu kaɗan suje suyi mana rawa a filin gurin can, kaga aɗan sarara da su daga nan kuma sai aɗora da abun da za ayi, Saura kaɗan murmushi ya kuɓucewa Meer yayi saurin riƙe abin sa, sai kawai ya ɗan jinjina kai yace "kai ko Allah ya shirye ka, har yanzu baka san ka girma ba ko, to wallahi karma kafara karabu dasu haka kaga da ƴaƴan su agun ga yara dama wanda bai dace ba yaga hakan, a ɗaga musu ƙafa suci darajar wasu, kai baka da tausayi ne manya dasu kasa suringayin rawa najiya bai ishekaba, nifa bana son mugunta, Ƙulle ledar yayi yana kallon "Meer yace "waye baya son mugunta ni na taɓa ganin ma mugu irin ka jifa yanda kasa zuma ta mai dasu kamar saniyoyi ji yanda wannan yayi kamar alade, wallahi ka rage mugun ta ni ai tawa mai sauƙi ce kuma kaine kasa akawo ta asaka musu ni labari kawai nabaka, Hararar sa Meer yayi yace "to naji ya isa haka banason surutu yayi yawa ka kamo wasu mufita kasandai mu ake kira tun ɗazu ka tsaya kana wasan yara, "Wa?  waye zai kama wani ai wallahi babu wanda zan taɓa kowa ya tashi yataka da ƙafarsa ya fita idan kuma sunƙi Allah saka musu zanyi ita zata iya fita dasu idan su baza su iya ba, Kai tashi kaima tashi ya dake su da ƙafa yana turasu, Meer yace "dude baka ji wallahi baka da mutunci ko ƴar kara ma baza kayi min ba ganin ido na agun kakannina ne fa da iyaye na amma kake musu haka to zan rama musu, Dariya Khalid da yayi yace "to ai ni ba iyayen na bane "jika sai kace gaske shiyasa naga jiya ka zage ka ware hannu ka dake su to shikena bari inyi maka kara muje mubar su sannan kaɗauko kayan aiki kayi musu aiki su dawo mutane shine zansan iyayen kane, Jinjina kai Meer yayi yana matsawa kusa dasu daidai  kan Waziri ya tsaya tare da caƙumo wuyan sa da hannu ɗaya ya ɗago sa yana tura sa haka duk yayi wa sauran ya miƙar dasu cike da mugun ta, wasu ma harsaida wuyan su yayi shatin ja saboda ɗago sun da yayi matan kuma da gashin kansu ya ɗago su, Ammah da tayi kitso kuma ba damar kamo gashin ta, sai ya kamo jilar kitson tana jin hakan gudun kar ya tsige mata kai yasa tayi saurin miƙewa batare da ta shirya ba, Kafin su fita duk saida yasaka su suka maida ɗan kwalayen su da mayafan su, matar waziri kam daman ba mayafi akan ta, Abdullah (dady baban Sam) shi harda cire riga shima saida ya mayar da ita sannan suka fara takawa da ƙyar suna daddafawa suka ƙaraso cikin fadar, su Meer na bayan su, Gaba ɗaya mutanen ciki suka zuba musu ido kowa idon sa nakan su, Loƙaci ɗaya zuciyoyin wasu suka ƙara raunan jin ganin mutane fal acikin gurin duk da ba wanda suka ɗago suka kalla amma suna da tabbacin mutane da dama nakusa dasu suna cikin gurin, Wani guri a tsakiyar gurin da aka tana da dansu anan suka zazzauna aƙasa tare da durƙufar da kan su ƙasa dan bazasu iya haɗa ido da kowa ba a halin da suke ciki, ji sukayi tsanar kansu da tsanar Meer takama su saboda bai kamata yayi musu cin mutunci irin haka ba kuma ya tara mutane ya fito dasu a haka, Duk da halin da ake ciki bai hana wasu yin dariya ƙasa ƙasa ba, wasu kuma bama su kalle su ba irin su momma dan tunda suka fito bama tabari idon ta ya sauka akan kowa ba ta rufe ido tare da kawar da kanta gefe, Ƙananun maganga nune suka ɗan fara fitowa sai cikin gurin yanemi ya kauraye da haya niya saboda kowa yana faɗar albarkacin bakin sa, Meer ne ya koma ya zauna akan wata kuje ta tare da ɗora ƙafa kan ɗaya Khalid kuma ya tsaya agefen sa, Minti biyar Meer ya basu kafin daga baya ya dakatar da su kowa yayi shiru, babu meyin wata maganar bakajin motsin kowa kamar babu mutane aciki tsit kake ji sai ƙarar Ac dake aiki agun, Bayan kowa yayi shiru, Meer yayi gyaran murya tare da gyara zaman sa yana fuskantar kowa da kowa, Cike da tattaro duk wata nutsuwar sa ya haɗa ta waje guda, ɗan ɗaga murya yayi yanda kowa zai iya jiyo sa, "ASSALAMU ALIKUM, WA RAHAMATULLAHI WA BARAKATUHU, "WA'ALAIKASSALAMU WARAHAMATULAHI WABARAKATUHU wasu daga cikin suka amsa waɗanda suke da ƙwarin gwiwar amsawar, Bayan sun amsa, Meer yace "kowa yasan maƙasudun abun da ya haɗa mu anan waɗanda ma basu sani ba zasu sani, Da farko ina mai bawa wasu haƙuri bisa ga duk abun da zasuga anyi da wanda yayi musu da akasin haka, ina so kowa ya cire komai aransa duk abun da kaga yafaru da kai bawai yin kanka bane Allah ne yasa hakan zata faru dan haka kuɗauki haƙuri kudaina wani koke koke ko kuka, yawancin mutanan gurin abun ya taɓa su kuma su akayiwa a cutar da rayuwar su, Ni bansan taƙamaman abun da suka aikata ba kawai dai nasan sune suka kori gimbiya tare da iyalen ta, alhalin duk suna cikin gidan nan, sai gashi kuma loƙaci ɗaya Allah ya kawo ƙarshen abun, Tun a loƙacin da muka shigo cikin gurin nan tun anan nafara gane wasu kawaidai hujja ce banda ita da zan kama mutum kai tsaye, saidaga baya da nafara wani tunani sai nafara zargin Waziri aranar da naje masa da maganar yanda za ayi agano ko su waye, nikuma anan nayi amfani da damata nagano sa cikin bugar cikin sa, bayan fita ta kuma sai na bar wayata ina ɗaukan sa video batare da sanin saba, todai bansan ya akai yagani ba, suka haɗa min wai tarko ne shine bayan na nuna masa videon yasaka min dariya tare da gaya min duk wasu ƙudurin su akan mu shi da matar sa aloƙacin na zuciya na shaƙe matar tasa ba luraba shi kuma sai yayi min allurar mantau na awa ɗaya baya, Ɗayan videon da nayi musu tun farko shine wanda yawancin ku kungani videon da na turo, bayan sunyi min allurar ban san adadin da nakai ba agun su, sai farkawa kawai nayi naganni a cikin falon su, da mamakin abun da yakaini tun kan inyi wani tunanin saboda har loƙacin ban dawo cikin hayya cina ba, Ina gurin bansu san na farfaɗo ba, sai shi Wazirin yafara yin waya yana cewa zaije wata unguwa ance masa unguwar da bokaye da yawa zaije ya lalubo wani bokan da zai kuma yi musu aiki, Da naji haka sai kawai na koma na kwanta saida nagama jin sunan inda zashi, har ya tashi ya fita daga falon nikuma da naga ya fita sai kawai nabi bayan sa saboda loƙacin matar sa ta koma ciki kuma dai maganar gaskiya na manta mai ya kawo ni ɗin sakamakon allurar da sukayi min, saidai kawai naji yace boka nikuma na yanke shawarar binsa inga inda zashi, Bayan na fito kuma har na nufi hanyar gate zan bishi danni nama manta ana zuwa a mota, har na kusa zuwa kuma shine Papa ya kirani dalilin da yasa banje ba kenan, Da na dawo kuma na shiga ɗakina ina ɗaukar wayata sai naga wannan videon yafaɗa yana zaro wayar sa daga aljihu videon yayi playing ɗinsa yana nuna wa wasu wasu kuma suna jiyo muryoyin Waziri da matar sa, saida suka gama ji tundaga farko har ƙsrshe sannan ya kashe wayar ta mayar tare da ci gaba da cewa "bayan nagani na tuna komai duk abun da yafaru na tuna, nayi mamakin ta yanda akai yazo wayata amma sai nabar ta wannan, Tunawa da yafita ɗin yasa nayi saurin kiran abokina nagaya masa unguwar da yake sai akaci sa'a ma ashe unguwar suce inda Wazririn zashi, sai nagaya masa abin dake faruwa nace inaso yasamomin shi yana nan unguwar yazo neman malami a unguwar ance masa da akwai malamai a unguwar yasaka masa ido akan sa idan yazo yasaka wani yataresa, Rasa inda yake mukayi, sai Washe gari nasamu na ɗauki wayar Papa na ɗau number Wazirin a wayar sa, sannan na kirashi da wayata, yana ɗagawa nace masa naji yaje wata unguwa yana neman malami nasan inda wani malami yake aikin sa kamar yankan wuƙa bama a bashi kuɗi sai aiki yayi kyau baiyi wani tunanin ko waye niba kawai ya amince min nikuma sauna haɗasa da abokina nace yayi shigar bokaye muka samu wani ɗan daji, Shikuma Wazirin yaje yasame shi suka gama magana sai Waziri ya buƙaci da shi bokan yazo cikin masarautar suna da guri mai kyau sai su haɗu gaba ɗayan su acan yanda zasu fi tattaunawa da kyau, Da wannan damar muka samu suka haɗu agu ɗata gaba ɗayan su ta yanda basai na sha Wahalar bincike akan kowa ba, daga nan muka ringa shirya abun da zasuyi, ranar da suka taru nikuma ranar nasamu na ɗauke matar waziri sannan nasaki videon ya kashe matar sa ta yanda duk wanda yagani zai yarda, kuma yanda na tsara Alahamdulillah komai ya tafi yanda yakamata har zuwa ranar jiya da muka shirya bayyana muku hakan, yanzu gasu nan zamuji ko idan da wasu sai su fito dasu idan kuma sukaɗai kowa zai faɗi laifin da yayi da kansa sannan a yanke musu hukuncin da ya dace da su, dan barin wata matsalar ce, Shiru yayi bayan ya gama maganar ya maida duban sa ga Papa yace "papa bissmillah gasu nan, ya miƙa sauran baya nin ga Papa, Papa zaiyi magana gwaggo tayi caraf ta rigasa, da cewa ai yaron nan babu wani abu da za ace ka faɗi komai kayi ƙoƙari yanzu kawai ta bakin su muke jira muji dalilin da yasa su aikata haka, Jinjina kai Papa yayi, yace "hakane mai sunan baba yayi ƙoƙari babu abun da zance yanzu sai muji ta bakin su inji ko nayi musu wani laifinne da yasa na cancanci wannan ɗanyen hukuncin na rabani da iyalina, musamman ku ya kalli Waziri da matar sa Ammah, shiru sukayi babu wanda ya iya cewa ko uffan, Meer ne yace matso kusa da mai gadin yace "kai ɗago dakai zamu fara, waye kai? sannan kuma wa kakeyiwa aiki? mai ya kawo ka cikin gidan nan? kuma kar ka ɓata mana loƙaci muna sauraron ka, Ɗan ɗagowa yayi kaɗan ya kalle sa, yasake sauke idon sa da baigama buɗewa ba har yanzu, shiru yayi na ƴan loƙuta kafin daga bisani yafara magana, "Nidai ba kowa bane illa ɗaya daga cikin bayin gidan nan, ni ɗan mai gadin gidan nanne tun shekarun baya bayan mutuwar sa kuma sai nafara aiki tun kafin tsohon sarki ya hau mulki, bayan ya hau ne, wata rana ina zaune a bakin gate sai akace min UWAR BIYU (sunan da suke kiran ta dashi kenan abaya can) na kirana da sauri na tashi naje, har ɗaki aka jani na shiga, Bayan shiga nagansu su su biyu na tsugguna na gaida su daga nan kuma sai UWAR BIYU take cemin wani aiki zata sakani akai indai har zanyi to bani da matsalar komai bazan ƙara neman abu in rasa ba daga ƙarshe kuma idan kaomai ya tafi daidai za a sallame ni daga masarautar tare da kuɗaɗe masu yawa inje inyi rayuwata a duk ƙasar da nake so, ina jin haka banma ji wane aiki bane kawai nace na yarda zanyi ko wane irin aiki ne, shine tace "aikin da zanyi musu shine duk wanda zai fita daga cikin gidan ko kuma yashiga babu ruwana koda antambaye ni kar nasake nace nasan wani abun, nace na yarda zanyi, daga nan suka sallame ni, Tun ina ganin abubuwa da yawa har abun naga yayi yawa sai na fara bincike saidaga baya nagano ashe so suke mulkin yadawo hannun su shiyasa suka fitar da gimbiya da iyalanta, da na nuna zan tona asiri shine suka ƙara bani ƙwarin gwiwa sannan nadawo cikin su komai muka fara yi tare, Itadai UWAR 2 da farko tana da nata ƙudirin akan Papa da bansan dalilin ba, abundai da nasani shine anaso masarautar ta lalace ta ta zama kawai mugunta ake acikin ta bama aso ɗaya daga cikin jinin Sarki Muhammad yayi sarauta, sarauta zata bar asalin gidan za a ɗauko wani daban a ɗora shi, yayi mulkin rashin gaskiya idan akayi hakan shikenan burin ta zai cika, idan mukayi nata haka zata sallami kowa, Bayan wannan loƙacin da muka rasa ta yanda zamu bi a ɗora wani daba jinin gidan ba, sai kawai mukaje wajen boka muka gaya masa buƙatun mu, shine yabamu tabbacin saidai muje mu samu ɗayar matar da ta yarda ayi cikin ƙarya sai a rufewa kowa baki idan loƙacin haihuwa yayi sai aje asibiti a samo ɗan, idan yaso in ya girma sai yazama sarki, Da haka muka baro wajen da muka dawo kuma sai tace zamu nemo wacce zataje gurin Fulani tayi mata zancen dan ba aso tagane mune, shine mukabi ta hanyar ƙawarta Hajiya Sarah itama muka biyata shine taje.....daga nan yabasu labarin da su Hajiya Sarah suka bayar kwanaki ta yanda suka samo Salahudeen har yazama sarkin daga nan kuma akasa ka musu mugunta da zalunci a zuciyoyin su ta hanyar asiri da akayi musu sannan kuma akace Fulani ta ringa kai kuɗi cikin ɗakin anan idan takai ta ajiye kuma sai musa jakadiyar ta taje ta kwaso kuɗin takawo mana, Ana cikin haka kuma komai yana tafiya yanda yakamata, to bamu san ya akai waziri yagano ba, sai yayi mana barazana akan zai tona mata asiri sai loƙacin ta shiga tashin hankali taringa basa haƙuri tana so tasan hanyar da zata kauda shi, sai kawai yace zai rufa mata asiri amma shima yana da nasa ƙudurin akan sarki idan ta yarda kuma zata basa haɗin kai burin sa ya cika shima to zai rufa mata asiri, Ta tambaye sa maiye nasa ƙudurin shine yace mata, yana so ɗansa yazama sarki, akori su fulani daga cikin gidan a ɗora ɗan sa(baban Sam) akan mulkin sarautar ta dawo hannun su, indai akai haka babu wata matsala da zata faru dan yayiwa ɗan sa alƙawarin zama sarki tunda suka gano Salahudeen ba ɗan masarauta bane, daman da nasu ƙuddurin akai sun rasa ga inda zasu fara ne sai kuma ga dama ta same su, shiyasa sukayi amfani da ita dan ganin cikar nasu burin, Sai tace "masa hakan ai bazai taɓa yiyuwa ba amma dai akwai wata hanayar bazata ɗora ɗansa akan mulki ba saidai ɗansa shima kuma da sharaɗi zai auri ƴar ƙanwar ta, (ƴar hajjaju) inyaso Sarautar zata dawo hannun su gaba ɗayan su saboda gimbiya Sabreen baza ta sake dawowa ba ta tafi har abada dan haka shikuma jinin Muhammad (papa) bazai taɓa ci gaba da mulki ba, Shima sai ya yarda da hakan, da tsarin shekarun murabu sa ɗin sarki Salahudeen nayi idan suka sauke sa zasu ɗora Sameer akai(Sam) tare da matar sa ƴar gidan Hajjaju,(ina fatan kun fahimci inda zancen ya dosa, dalilin da yasa ake so ahaɗa Sam da ƴar hajjaju aure, saboda shine Sarkin gaba kuma ta hakan aka ƙara samun haɗin kan sauran duk suka Amince daga baban Sam ɗin har ita hajjajun) Sai gashi abu yana daf da cika burin kowa zai cika sai kuma muka tashi da karyewar asirin da duk mukayi acikin gidan nan loƙacin hankalin mu yatashi ganin faruwar hakan, saboda boka yabamu tabbacin duk ranar da jinin gimbiya yataka cikin gidan da ƙafar sa to ranar komai zai karye, saidai kuma nisan yanda zamuyi, to shine ranar da abun yafaru muka fara bincike acikin gidan dan gano wanda ya shigo cikin gidan anan mukayi tozali da wata yarinya mai kama da gimbiya sak, nan muka tabbatar da itace jinin ta, dan haka sai muka saka Abdallah ya ringa ganin duk wani takunta har muka ci sa'a suka fita shopping shine nida Abdallah muka bi bayan su har loƙacin da suka ƙarasa inda zasu, sai muka ƙara kiran wasu yaran mu masu yi mana aiki suka ɗauko ta, suka kawo ta cikin masarauta, Mukuma muka shiga gurin muka gana da manajan gurin muka bashi kuɗi mai yawa ya goge duk wata ɗauka sannan muka hanasa faɗawa kowa idan anzo yin bincike, Daga nan bamu ƙara ganin yarinyar ba, da muka tambaye ta sai tace taje taga yarinyar kuma tasa a fita da ita daga cikin gidan aje akashe ta, wataƙil ma ankashe tan, tunda ga nan muka ƙara kwantar da hankalin mu sannan muka fara tunanin samo wata mafitar bamu samu ba kuma ashirin Fulani ya tonu Hajiya Sarah ta tona mana asiri dan mu ta tonawa ba Fulani ba tunda ita bata san komai ba kawai muna amfani da itane ta yanda koda wani abun zargi yafaru ita za akama, ba wanda zai zargi Ammah, nan ƴakarasa musu labarin har zuwa ranar yau da suke zaune agaban su......., [15/11, 10:50 pm] #yaya Azeema#: 💅SARKI  SAMEER💅                    (DA ZAFI ZAFI)                              By                ❤️Yaya Azeema❤️                           *BOOK* 3️⃣ *Ga mai buƙatar littafin sarki Sameer tundaga book 1 har zuwa book 3 zai biya 400 kacal akwai 1&2 completed, zukuturo da kuɗinku ta wannan asusun 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank, ko kuma wannan 0003562691 Ibrahim Badamasi Babangida jaiz bank, sai kuturo da shaidar biyan ta wannan number ɗin 08124226526*            *_Typing........✍️✍️_*            'shiru fadar ta ɗauka kowa da mamaki yake kallon Ammah da ta durƙufar dakai, Babu wanda yasamu damar yin magana saboda al'ajabi yagama kashe su, Meer da ya nuna ɗayar baiwar yace "saura ke ke kuma nawa akace za abaki, wane aiki kike mata, batare da ta ɗago ta kalli kowa ba ta jawo mayafin ta ta rufe fuskar ta sannan tace "nima kuɗ......., Meer ne ya dakatar da ita tare da daka mata tsawa yace ta buɗe fuskar ta sannan ta ɗago ta kalli kowa, kowa ya kalle ta, Cike da jin kunya ta ɗago da kanta, tana ɗan ƙifƙifta ido tana kallon wani wajen daban, sannan taci gaba da cewa, ni matar ƙanin tace kuma wallahi duk abun da nake bada son raina bane tirsasani akeyi tunda mijina na ya mutu suka koreni daga tasu masarautar tare da yarana saboda suna tunanin wai ni na kasheshi hakabnuke zaune cikin wani hali ni da yara na saboda ni marainiyace auren ma da ƙyar suka bari akayi dande yanaso shiyasa suka bari akayi da ƙyar shima kuma tunda mukayi nake fuskantar abubuwa har Allah ya ɗauki ransa amma sai akace nice shiyasa suka koreni, Ina cikin wannan halin watarana tazo har gidan da nake ta kawo min tayin aiki acikin gidan nan nayi mamaki jin tayin aikin da ta kawo min awata Masarautar da bata su ba kuma itama ba acikin ta take ba, da na tambaye ta dalili sai tace zata gaya min amma ba yanzu ba, yanzu tana so inshiga gidan in fara aiki zata nema min hanya kuma idan nashiga aiki zanyi mata, zata biyani kuɗi masu yawan gaske nikuma ganin babu abun da nake bana sana'a kuma bansamu wani mijin ba ga kuma halin da nake cikin na ƙuncin rayuwa sai kawai na amince mata duk da banji wane irin aiki zanyi mata ba na yarda da haka, Ko sati ɗaya ba ayi ba na shirya komai ƴaƴa na kuma daman duk maza ne susu biyu sai tace zata sa a kula dasu, ahaka muka rabu dasu ta turo ni gidan tare da wani namiji tace angama komai aiki kawai zan fara duk inda aka bani inkarɓa zamuyi magana daga baya  nace mata to, daga nan nazo nafara aiki a sashen  Fulani nake da zuciya ɗaya nake zaune da ita tsakanina da Allah, to saidaga baya kuma loƙacin da gimbiya tana da ciki wanda ita kanta gimbiyar batasan tana dashi ba saboda a loƙacin gaskiya banji ana cewa tana da ciki ba amma bansan ya akai ita tasan dashi ba, nayi mamaki sosai amma ban nuna mata hakan ba, sai SA'ADATU ta kira ni awaya ta neme ni tace ince zanje gida mahaifiya ta batada lafiya, haka kuwa mukayi na shirya naje na sameta a gida, Da naje sai take ce min aikin da zan mata shine zata bani magani inzubawa gimbiya Sabreenan acikin abun shanta shine kawai aikin da take buƙata idan nayi haka zata baki kyauta mai tsoka sai abun da nazaɓa nake so shi zata ban, nace mata shikaɗai aikin da zanyi tace, sai kuma nayi wani tunani sai nace mata ai kuma ba a sashen gimbiyar nake aiki ba a sashen Fulani nake, sai tace min eh kar na damu da wannan zata san yanda zatayi za'a mayar da ita sashen, nan dai na ƙara jefa mata tambaya ta nace badai na mutuwa bane ko dan bazanyi kisan kai ba, sai tace min eh "bana mutuwa bane na tambaya ta meye tace kawai inje inyi abun da tace min, na amsa mata da to saboda a loƙacin kwata kwata ban kawo wai na zubar da ciki bane saboda banyi karatun boko ba, ni tunani nama bai kawo ciki ba,  Daga nan mukayi sallama da ita tasa aka dawo dani cikin masarautar,   bayan kuma na dawo ko sati ɗaya ba ayi ba na fara aiki a ɓangaren gimbiya Sabreenan kamar yanda mukayi da ita haka akai na zuba mata shi a shayi a washe garin ranar ranar kuma da na zuba mata ranar akace bata da lafiya aka tafi da ita asibiti bandai san mai yafaru da ita ba saboda zuwa dare suka dawo kuma lafiyar ta ƙalau shiyasa banyi tunanin ko maganin da nasaka mata bane, Ana haka bayan wasu watannin sai SA'ADATU ta ƙara kirana taban naƙara saka mata, saboda wanccan ƙyautar kuɗaɗen da tayi min har yaro na ta ɗauki nayin karatun sa sai haka yamin daɗi dan haka tana ƙara nema hakan a karo  na biyu nayi saurin amincewa nan ma naje na zuba mata, Saida mukayi haka wajen sau uku da ita sannan naɗan fara fahimtar wani abun da taban maganin sai naje na tambayi wani likita sai yake gaya min na zubar da ciki ne kuma indai aka saba shan sha koda yaushe zai zamana ko ansamu cikin ma zai iya zubewa da kansa saboda abun zai zamewa mutum jiki, Tunda naji haka na dawo gida ina ta tunanin kuma ni abun dake mugun daure min kai har loƙacin ban taɓa ji ance gimbiya tana da ciki ba to amma kuma mai yasa take bani maganin zubar da ciki inbata, sai nace bari ingwada ta idan taɓani bazan ƙara saka mata ba, Kamar yanda tasaba kuwa taƙara bani tace insaka mata a abinci wannan karon sai kawai a loƙacin na nuna mata rashin yarda ta sai tace idan ban amince ba ko kuma na tona mata asiri sai nayi da nasanin sanin ta sai tasaka gaba ɗaya dangin na cikin tashin hankali, hakan yasa na tsorata na amince mata badan ina so,ta bani maganin kamar yanda muka saba, ni kuma gaskiya tunda naji na meye nayi alƙawarin bazan ƙara bata ba, Ko da na koma gida sai naƙi sakawa idan ta tambaye ni kuma sai ince mata nasaka ni kuma sai inje in zubar dashi, duk sanda taban haka nakeyi, Abun da ya ƙara bani mamaki ana ɗaukan loƙaci bansaka ba, sai naji maganar gimbiya na da ciki hakan yasa na ƙara tabbatar da na zubewar ciki ne take ban ina saka mata bansan sani ba, Da SA'ADATU taga haka cike da tashin hankali ta kirani nan taƙara bani wani tace wataƙil wancan ya daina aiki za'a canza da wannan in tabbatar da nasaka mata shi ayau sai na nuna mata zanyi hakan, ina fitowa kuwa na zubar dashi nayi tafiya ta, Da tagadai da gaske cikin yaƙi zubewa yana ta fitowa kuma ta tabbatar da zubawa ne banyi ba, sai yasa tafara yi min barazana in bansaka ba, nima sai nayi mata, nace wallahi idan bata rabu dani ba sai na tona mata asiri kuma sai nagayawa mahaifiyar ta dan batasan tanayi ba, saidai duk abun da zatayi min tayi min, sai loƙacin ta rabu dani da taga haka, shine har aka samu gimbiya ta haifi Sameer na farko shima kuma bayan haihuwar sa da ƴan kwanaki........ Kuka ta fashe dashi taka sa ƙarasawa, duk ido suka zuba mata da mamakin abun da yasata kuka haka, Saida tayi kuka sosai sannan ta tsagaita ta goge hawayen ta tace "kuyi haƙuri a kullum na tuna abunnan sai na zubar da hawaye, SA'ADATU bata da imani muguwa ce acikin mugayen azzaluma ce, tsakanina da ita saidai Allah yasaka min, Bayan haihuwar sa tasa aka kamani aka kaini wani waje aka daure ni ga kuma yarana suma tasa aka kawo su agabana tasa akayi musu dukan tsiya, sannan tace min wannan shine somin taɓi idan banyi abun da zata sakani ba, sai tasa ankashe mu gaba ɗayan mu daga ni har su, Nace mata mai take so kuma inyi mata bayan haihuwa anriga anyi ta mai kuma yarage, sai tace indai inason in kasance araye tare da yarana, to insan yanda zanyi in ɗauke yaron in fita dashi daga cikin gidan in kashe shi in jefar da gawar saboda gawar sama bata son ta zauna a cikin gidan, Duk yanda naso ince bazan yi ba ya gagara domin har wuƙa tasa aka sakawa yarana a wuya tace za akashe su, sannan tsoro da tausayin su yasa nace mata zanyi, sannan ta rabu dani amma bata sakar min yara ba, tace har sai nagama zata sake su, Haka tasa aka dawo dani nikaɗai nasan halin da nake ciki gashi ina tsoron ingayawa wani ƴaƴana suna gurin ta, A haka nayi kwana biyu ban aiwatar da abun da takeso ba, Saida ta ƙara kirana sannan dai da naga bani da mafita, ranar gimbiya ta shiga wanka na shiga jikina na karkarwa na ɗauko shi nakai shi ɗakin nasamu abu na nannaɗe shi aciki nasaka shi a botiki sannan nakai shi can baya na ɓoye shi, Loƙacin da ake rububin nemansa ni kuma na fita da yaron nafara ajiye sa awani waje sannan na dawo, can cikin dare na faki ido na fita, naje inda na ɓoye sa, sai na rasa inda zan dosa dashi saboda har ga Allah bazan iya kashe shi ba nadai fito dashi ne kawai saboda kar ta cutar damu, Ina cikin tafiya na haɗu da wani mutumi daga ganin sa nasan ma buƙaci ne, sai na nemi alfarmar sa da ya karɓi yaron nan na basa labarin komai sannan nace masa duk daren daɗewa zan dawo in karɓe sa bayan ya girma in kuma bana raye yakawo sa cikin masarautar ya faɗi abun da ya faru, Da ƙyar nasamu ya karɓe sa adaren na tattara duka abun da na tara da wanda taban da kuma na aikina, mukaje wani shago na tura musu gaba ɗaya na basa nace yayi nesa da garin sannan kar ya taɓa dawowa har sai yaron ya girma ya mallaki hankalin sa, ya riƙesa amana ya riƙesa kamar ɗansa kar ya bari yasan bashine ya haife sa ba har sai ya gama girma, Da haka mukayi sallama dashi nikuma na dawo gida raina duk babu daɗi har rashin lafiya nayi na halin da nake ciki, Tunda ga wannan rana ban ƙara saka shi a idona ba nadai san yana raye amma neman duniya na rasa inda yake , sai nima nasa aka fara yi min binciken inda zan same sa, aranar da aka kawo min labarin angansa na shirya na bar masarauta da ƙaryar zanje inga yara na, Saidai kuma wani ikon Allah ko da naje sai akace min ai a ranar suka tashi daga unguwar kuma babu wanda yasan inda suke, haka na ƙara dawowa bansame shiba, tundaga nan nake addu'ar Allah ya bayyana sa idan yana raye, Daga nan nace mata taban ƴaƴana sai tace min ai suna nan cikin ƙoshin lafiya , na nemi ingansu amma ta hanani damar hakan, bansan me tayi musu ba dan tun aloƙacin jikina yabani ba hakannan ta barsu ba, tunda taƙi faɗar inda suke, har yau kuma bata gaya min ba, Daga nan kuma kwatsam sai naji maganar auren Sa'adatu da sarki, nayi mamaki banyi mamaki ba dan nasan babu abun da bazata iya aikatawa ba saboda saidaga baya nagane son sarki take shiyasa take ta ƙulla abubuwa bataso ya rayu da kowacce kuma bata so ya haihu daga ɗaya daga cikin su gaba ɗaya, Ni kuma bayan shigowar ta gidan sai nafara shiga jikin ta saboda inaso insan duk wani shiri da take sai na nuna mata komai ya wuce zanci gaba da yi mata duk abun da take so, sannan kuma nayi mata banza da maganar ƴaƴa na ban ƙara yi mata maganar suba, Haka mukaci gaba da kasancewa muna shirya abubuwa tare, anan nake sanin wai tun kan ta shigo gidan ta saka anjuyar mata da mahaifar fulani bazata taɓa haihuwa ba, ita kuma gimbiya anyi anyi anjuyar da tata amma taƙi juyuwa shiyasa ita kuma take bata magani dan cikin ta ya zube kar tahaihu saboda tace baza ta taɓa bari wani daga cikin su ba ɗansa ya gaji sarki, saidai ɗanta, Ana haka kuma sai bata haifi namiji ba sai mata, basu daɗe ba kuma itama gimbiya ta ƙara haihuwa, da taga namiji ne sai tace kawai zatasan yanda zatayi, Tabbas da haɗin baki na aka fita da gimbiya amma nima duk tarko nakeyi mata dan so nake na ɗauki fansa akan yarana, sannan in tona mata asiri bayan nagama sanin duk wani shirin ta, Bayan an fita da gimbiya ita da ɗanta, ita kuma fulani sai muka haɗa baki da ƙawarta aka tasata agaba akan maganae ciki har ta shawo kanta ta amince zatayi abun da ƙawar tata tace, saboda Sa'adatu tace indai jinin ta baiyi mulki ba to babu wanda ya isa yayi mulki indai kwa wani zaiyi saidai ba jinin gidan ba kuma mugunta kawai za aringa yi dan sai ta tarwatsa masarautar bansan dalilin taba nayin hakan dande ayanda na fahimta kamar akwai wani abu da take ɓoye mana, nida su Waziri, kamar yanda Ghali yabaku labari zuwa loƙacin duk bakin mu, ɗaya, daga nan aka sanar da mutane cewa gimbiya ta mutu kawai da mutuwar aka sanar dan wata gawa muka samu a asibiti da ta mutu aka rasa dangin ta mukuma mukayi amfani da ita sai aka hana kowa ganin ta, tare da ƙullewa kowa baki, har aka manta da maganar ta, Bayan munfitar da gimbiya muka ƙara samun wani muka ce yabita ya buge ta ta mutu ita da yaron, shine ya karɓi kwangilar, kamar yanda muka tsara yaje ya bugetan daga nan kuma ya kira motar asibiti su ɗauke ta saida yace mana ta mutu loƙacin da yakaita asibitin daman kuma bai tsaya ba muka ce yana kaita ya gudu kar ya tsaya yabar ta anan,, Tundaga nan hankalin mu ya kwanta ko ince hankalin su ya kwanta danni har loƙacin bawai da zuciya ɗaya nake zaune dasu ba, inayi ne kawai dan ingano inda ƴaƴana suke, inda nayi tawa son zuciyar kenan, Bayan komai ya lafa kuma ta ɓangaren gimbiya an fara mantawa da babun ta ma a masarauta saboda asirin da akayiwa kowa, na mantar dasu, daga nan kuma ɗan Fulani ya girma inda sa'adatu tasa aka sanyawa kowa mugunta a zuƙantan su ita da ɗan nata, tunda sarki ya sauka daga mulki yabawa Salahudeen aranar da ya zauna akan karagar mulki aranar komai ya fara canzawa masarautar ma ta canza aka fara gudanar da mulki marar kai da ma'ana mugunta zalunci rashin tausayi rashin imani har kisan kai ma idan takama ana iya yi, Haka ake ta gudanar da mulkin yayin da cikar burin kowanne mu ya gabato loƙacin kuma asiri yafara warwarewa, Cikar burin Waziri da matar sa jikan su yazama sarki daga nan sarauta ta dawo hannun su gaba ɗaya, cikar burin Ghali shine a ƴantasa abasa kuɗaɗe da yawa ya koma ƙasar waje, cikar burin hajjaju shine ƴar ta zata auri Sam zata zama gimbiyar masarauta, cikar burin Abdallah (Dady) shine ɗansa zai zama sarki, cikar burin Adama kuma shine ta gano inda ƴaƴan ta suke sannan ta tona asiri a shirmen ta, To cikar burin Ammah (Sa'adatu) kuma ita anata lissafin ma babu duk cikar burin sauran babu wanda zata cikawa burin su acikin su, nata burin kawai taga komai na masarautar ta lalace komai ya tarwatse bata son wani cigaba ko kaɗan da zaizo yasamu cikin masarautar tafi so kullum akasan ce cikin bala'i da masifa da mugunta da zalinci, shine nata shirin.......,✍️✍️✍️ [15/11, 10:50 pm] #yaya Azeema#: 💅SARKI  SAMEER💅                    (DA ZAFI ZAFI)                              By                ❤️Yaya Azeema❤️                           *BOOK* 3️⃣ *Ga mai buƙatar littafin sarki Sameer tundaga book 1 har zuwa book 3 zai biya 400 kacal akwai 1&2 completed, zukuturo da kuɗinku ta wannan asusun 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank, ko kuma wannan 0003562691 Ibrahim Badamasi Babangida jaiz bank, sai kuturo da shaidar biyan ta wannan number ɗin 08124226526*            *_Typing........✍️✍️_*           ________Shiru tayi bayan ta gama basu labarin tare da dunƙufar da kanta ƙasa yayin da ƙwalla ta cika mata ido, Gwaggo ce ta miƙe tana sallallami tana hawaye, tace amma wannan yarinya anyi tsinanniy marar albarka, ashe daman ba auren Allah da annabi bane ki shigo gidan nan, uban me muka tsare miki mai Muhammadu yayi miki kike yi masa irin wannan muguntar tun kan kishigo tun kan musan wacece ma ke, ke kika san damu, ni daman banso auren ba tun farko waya sanni ma ko da ƙulle ƙullen ki kika sa aka aura miki, nan gwaggo ta shiga surfo mata masifa ta inda take shiga ba ta nan take fita ba, harda sun kaiwa Ammah duka. Da ƙyar dai aka samu aka shawo kanta ta haƙura ta koma ta zauna, Gurinne yaso ya kauraye da haya niya kowa na faɗar albarka cin bakin sa wasu kuma na kuka, irin su momma dan a yau bata ma samu bakin magana ba, Meer ne yayi ƙoƙarin wajen dakatar da hayaniyar domin ci gaba da jin ta bakin sauran, Shiri gurin ya ƙara ɗauka, sannan meer ya maida hankalinsa ga Ammah, cike da binta da kallon tsana yace "shugaba ke muke jira munji komai na sauran ba buƙatar su faɗa da bakin su, ta bakin ki kawai muke jira muji, shugabar su, Yanda yayi mata maganar da rainin hankali tare da harara, Ammah na jinsa amma sai tayi banza dashi kamar ma bada ita yake ba saima haɗe rai da ta kumayi dan daga kallon ta zakasan ba alamar nadama a tattare da ita, Duk yanda yayi mata magana ƙin kulashi tayi ko ɗagowa ma batayi bare yasa ran zatace wani abu, hakan kwa ba ƙaramin ƙullar da Meer tayi ba, ta kaishi ƙarahe daman yana ɗaga mata ƙafa ne saboda darajar wasu daga wajen amma da tuni ya daɗe da canza mata kamanni, Cike da fara hasala cikin ɗaga murya mai yanayi da ɓacin rai ya daka mata tsawa tare da kwashe da mari ta gefen fuskarta, yace "zaki yi magana ko sai nayi miki lahani, Itama kamar wacce ta tsikara ta miƙe tsaye cikin ɗaga muryar tace bazan yi ba ɗin inka isa kasani inyi jaki kawai, marar tarbiya, idan da wanda ya isa agun nan yasakani abun da banyi niya ba, bazan faɗa ba nace bazan faɗa ba ko ubanka bai isa ba karan ƙaɗa miya bare kuma, kabari inyi da waɗancan dabbobin bin ta nuna inda Maama da Papa suke zaune sannan taci gaba da cewa  sune sa'annin yi na ba kaiba, su idan sun cika ƴaƴan akuya suzo su sakan...... Ji tayi ankwashe da wani irin mahaukacin mari ta gefen kunnen ta wanda loƙaci ɗaya jin ta ya ɗauke hakan ya hanata ƙarasa maganar, idon tama saida ya ɗauke gani taga duhu sannan ya baje bayan ƴan sakanni ta dawo ganin haske, saidai bata gama tantancewa ba ta kuma jin wani ta ɗayan ɓarin cike da tsatstsan ɓacin ran da bai taɓa shiga ba Abu ya shiga nuna ta da yatsa yace "kisan a inda kike kuma kisan da waɗanda ba kowace kalma zaki faɗa ba abarki ki kiyaye tunda aka fara abunnan babu wanda ya tanka miki amma har kin samu bakin cigaba da cin mutuncin mutane, kasa magana tayi dan har yanzu azabar bata gama barin taba, dan saida ta ɗimauce tunda take ba 'ataɓa marin taba bare kuma irin wannan zazzafan da Abu ya sauke mata su, Meer da shima jira yake yakaimata mugun bugu Abu ya rigasa sai ya haƙura, juyawa yayi ya kalli inda momma take ya ƙara juyawa ya kalli wasu daga ciki, sai kawai ya kama Ammah ya zaunar da ita ta zauna da ɗuwawunta, Maida kallon sa yayi ga ƴan cikin fadar sannan yace "dan Allah in badamuwa ina son wasu su bamu guri waɗanda bai dace da suji ba wannan sirri ne abun da ya shafe mune dan haka mu zamu ƙarasa jin sauran, ina tunanin taƙi faɗa ne saboda kunyar wasun ku, dan Allah kuyi mana afuwa ku fita zamuji ta bakin ta, baikamata ace kunji komai ba kuma daga bakin ta, shiru yayi yana satar kallon wasu daga cikin su waɗanda daman dan suɗin yayi maganar bazai iya cewa su fita bane kai tsaye shiyasa yabiyo ta nan yasan dole zasu fita dan baza suso su ciga ba da kallon abun da yake faruwa ba, dan yanaso idan suka fita ya ɗan sassamata ya koya mata hankali idan yayi mata yaren da zata gane to dolen ta ta faɗi duk abun da suke so, dan ya fahimci taurin kai gare ta, Allah sarki momma daman ƙiris take jira dan haka kuwa ita gafara miƙewa daga gurin yayin da take jin wata juwa na shirin zubar da ita a ƙasa tayi saurin riƙe kanta saboda zuciyar ta ta fara bushewa dan ko kukama takasayi abun yakaita ƙarshe, Mamy ce ta miƙe itama takama hannun ta suka fita daga ciki batare da sun kalli kowa ba, nagun, daman su kaɗai ƴaƴan ta acikin gidan sai jikoki su kuma babu wanda aka shigo dashi gurin, Sunkai bakin ƙofa kenan zasu fita suka tsikayo muryar ta "tace ku dawo ku zauna cike da raunin murya da loƙacin ɗaya ta canza ita kanta batasan tayi ta ba, Tsayawa sukayi cak batare da sun motsa ba, saida ta ƙara cewa nace ku dawo ku zauna babu inda zaku sai kunji komai, Mamy ce ta juyo da ƙyar ta ɗan kalle ta sannan tace "muji komai fa kika ce to mai ya rage wanda bamuji ba, hakan ma ya ishe mu ko so kike kiƙarasa kashemu da ranmu Ammah wallahi nayi da nasanin kasancewar ki uwa agare ni duk wanda yasamu uwa irin ki yayi asara dan haka muma asararru ne munyi asarar uwa dan dake da babu yanzu duk ɗaya ne, "Ya isa haka kizo mutafi kibar ta Allah zaiyi mana sakaya ranar gobe ƙiyama, ga duniyar nan ai ta isheta riga da wando, cewar momma da har yanzu bata yarda ta kalli inda Ammah take ba, Juyawa sukayi zasu fita Papa ya ƙara dakatar dasu tare da basu umarnin su dawo su zauna sannan kar wanda yaƙara magana daga cikin su, babu yanda suka iya dole suka koma gurin su suka zauna badan suna son ci gaba da zaman gunba dan ji suke laifin ma kamar ya shafe su tunda za ace mahaifiyar suce, Karon farko arayuwar Ammah da taji zuciyar ta ta karaya saboda ƴaƴan ta, loƙacin guda taji wani abu nayi mata yawo ajiki, ganin ƴaƴan ta cikin wannan halin da kuma maganganun da sukayi mata hakan ba ƙamin tsaya mata arai yayi ba, Yanzu da kanta babu wanda yace tayi magana, tace "tabbas zancen da kuka faɗa gaskiya ne kunyi asarar uwa danni ba uwace ba irin ko wacce uwa ba, bancika duk wasu abu ba saidai kuma kusani tunda nakawo ku duniya to nagama yi muku komai har yanzu ina nan amatsayin uwar ku babu yanda zakuyi da ana canza uwa da nace ku canza ni daga yau amma babu hali, saidai kuyi haƙuri, Maida dubanta tayi ga sauran tare da sakin murmushi wanda bansan dalilinta nayin hakan ba, Sannan tace "yanda kuke tunanin wasu abubuwan to kunyi tunani daidai amma wasu ko hanya baku ɗauko ba, Kunsan duk saboda me nakeyin hakan ba wani abu bane babba awajen ku amma ni a wajena babba ne, Ƙiyayyar ta somone tundaga sama da tazo kaina kuma sai ta koma soyayya, Wani murmushin taƙara saki kamar ma babu abun da yake faruwa da ita, sannan tace Kunsan duk waye silar faruwan abubuwan nan, ba kowa bane  ko ince ba kowa bace face gwaggo, gwaggo itace tajawo muku komai tun loƙacin ƙuruciyar ta shine yake ta binta har kawo yanzu...., Shiru taƙarayi tana kallon su ganin yanda kowa yake kallon ta, kamar zai cinye ta, gwaggo kam zunbur tayi zata miƙe akayi saurin dakatar da ita Ibrahim dake gefen ta ya hanata tashi, "Hmm gwaggwo gwaggo gwaggon shagali mai ran ƙarfe wai ya akai har yanzu baki mutuba duk irin abun da ake miki amma kinƙi mutuwa, Tunda na taso nida mahaifina muke bibbiyar ki, sakamakon abun da kikayi masa, zaki iya tuna wani saurayi da yace yana sonki kafin kiyi aure, Mahaifina ba sarki bane ada hasalima shima ba jinin sarauta bane ta ƙarfi ya ƙwace ta duk dan saboda ke, Mahaifina buzune ɗan nijar ne acikin nigar ɗin ma can cikin ƙauyen nijar dan adaji ma suke kwana shida ɗan uwansa saboda ankashe musu iyayen su acikin dajin, bayan mutuwar su suka baro cikin dajin inda suka fara kasuwan ci tare suka tara kuɗi daga baya ɗayan ya mutu yarage sai shi kaɗai wani mutumi ya ɗauke shi gadi agidan sa, loƙacin baifi shekara goma sha takwas ba, mai gidan ya aura masa ƴarsa yabasa amana loƙacin da ƴan daba suka kawo musu hari suka kashe kowa saura shi da ƴar shima yana hanyar mutuwa ya bashi auren ta yace yaje a ɗaura musu aure, daga nan yaƙara barin garin tare da yarinyar itama yarinya ce kamar yanda mahaifin ta yace mishi haka akayi yaje akayi musu aure, Awajen haihuwata wahala ta kasheta itama, inda mahaifina yaci gaba da ɗawainiya dani, har nafara wayo, loƙacin da na cika shekara ɗaya loƙacin mahaifina yayi ashirin da biyu, daga ƙasar Nijar ya ɗauko ni muka dawo nan garin inda yasamu aiki agidan sarki Gombe amma da akaga yana da ƴa sai aka ƙiyarda dashi aka kore shi acewar su sato yarinyar yayi, ni kuma suka ƙwace ni daman matar sarkin amaryar sa bata taɓa haihuwa ba, sai tasa aka ƙwato mata ni, tace zata riƙe ni,  tundaga nan mahaifina ya canza inda ya fara aikata abubuwa marar sa kyau anan ya haɗu da gwaggo ya nuna yana sonta ita kuma sai tace bata sonsa haka yai ta fama da ita akan ta amince amma taƙi yarda dashi har kwana yake a ƙofar gidan su amma duk da haka bata taɓa tausaya masa ba, Duk wulaƙancin da take masa baitaɓa haƙura da itaba yaci gaba da bibiyar ta ba irin wahalar da bai shaba, sai daga baya tace ta amin ce masa, suka fara soyayya ko sati basuyi ba ashe yaudarar sa take, sai kawai yaga katin ɗaurin auren ta, da yayi mata magana tace masa bata gaya masa bata sonsa ba yaƙi ji to yanzu tunda yagani da idon sa sai ya daina bibiyar ta, tayi masa cin mutunci ta kore sa, koren wulaƙanci, Tunda ga loƙacin yaji yafara tsanar ta kuma ya ɗauki alƙawarin sai ya tarwatsa ta bazai taɓa bari tasamu farin ciki ba a gidan auren ta, Bayan tayi auren ya dinga bincike akanta har ya gano a she ɗan sarki ta aura inda ya koma sarki bayan auren, duk yanda yaso ya shiga gidan bai samuba saboda tsaron da gidan yake dashi dan a loƙacin kai inba wani bane baka isa ka shigaba, sai kawai ya yanke shawarar da ni zaiyi aiki ni zai saka inshiga gidan inyi masa aiki, dan haka sai ya koma Gombe inda yabarni, kafin kuma ya shiga Masarautar saida yafara bibbiyar bokaye da malamai akan yana so yasamu sarautar gidan sarki, ta hanyar auren yarinyar gidan, Ba samu matsala ba yagama haɗa komai ya shiga gidan a matsayin ɗan aiki daga nan kuma ya fara soyayyar ƙarya da yarinyar gidan har akazo akayi musu aure, sarkin garin loƙacin murabus ɗinsa baiyi ba mahaifina yaje gurin boka akasa ya sauka daga kan mulkin daman baida ɗa namiji dai mace sai yace yabawa yarsa sarautar ita kuma tabawa mijin ta, burin mahaifina ya cika yazama sarki nima kuma loƙacin na girma kuma nasanshi saboda tunda na ɗan girma yasa aka sato mishi ni yagaya min duk wani abu dake faruwa yabani hujjoji, daman kuma tun kan yagaya min acan masarautar angaya min na ba ƴar gidan bace shiyasa da yagaya min na yarda,  kuma duk sanda yake son gani na ina zuwa mu haɗu dashi kuma duk halin da yake ciki yana gaya min, har zaman sa Sarkin gidan da nake Saida Yahaya min kuma na goyi bayan sa tare da basa wata gudunmawar ma tundaga nan komai muke yi tare har ya shigo gidan da yazama sarki kuma na koma hannun sa, Bayan yazama sarki kowa ya shaida har yakan kawowa Sarkin nan ziyara amma basu taɓa haɗuwa da gwaggo ba  daga baya ma yadaina zuwa, tun a loƙacin yaso in shigo gidan inda ya kawowa sarki Sameer tayin aure na asirran ce batare da kowa yaji ba, amma sai yace ya za ayi yana tsofe tsofe dashi ga yara yafara tarawa taya zai auri ƴar ƙaramar yarinya ƴar cikin sa, saidai yabari idan ɗansa ya girma sai ahaɗasu auren, Duk da haka mahaifina baiji daɗin ƙin karɓar tayin da yayi masa ba, nan ma sai yaƙara kullatar su yaji haushin su, Bayan sunyi maganar tsawon loƙaci shiru shiru baiyi masa maganar ba, da yaga haka sai ya ƙara ɗaukata mukaje tare dashi ya ƙara tuna masa maganar auren amma sai yace masa ɗan sa makaranta yake sai ya gama saanna zai masa aure zuwa loƙacin kuma yayi murabus zai bashi sarauta sai a haɗa tare da auren sa, haka muka dawo, Kwatsam mahaifina saiji yayi anyiwa ɗansa aure mata biyu ma kuma amma baiyi masa maganar ba, Munzo taya murnar naɗin sarautar sai a nan nagansa tunda nagansa kuma naji ina sonsa, haka muka koma gida babu daɗi, bayan ƴan kwanaki naƙara yiwa mahaifina maganar aurenmu, sai yace ai yaƙara komawa shikaɗai sunyi magana yace masa bazai taɓa haɗa zuri'a dashi ba saboda yayi bincike akansa yagane baida asali dan haka indai da ransa aduniya bazai taɓa bari ya aurawa ɗansa niba indai yaga anyi auren nan saidai bayan ransa, Mahaifina nagama bani labarin nima raina ya ɓaci na ɗauki alƙawarin ko ta halin ƙaƙa sai na aure shi kuma bazan taɓa bari su samu ƙaruwa ba da matayen sa, Nida mahaifina muka fara shirya yanda za ayi, mahaifina yace indai yana raye sai ya tarwatsa masarautar nan gaba ɗayan ta, bazasu ƙara samun ci gaba ba, daga nan mahaifina yaje har masarautar azin yakawo ziyara kamar yanda yake, da ya shiga kuma sai yasaka masa abu a abun shansha bai tafi ba saidai ya tabbatar da yasha sannan yabar gidan, da yabar gidan kuma yasa aka rufe bakin kowa tayanda koda antashi bincike babu wanda zai zargi kashe shi akai ko guba asha ko kuma ace ai shine last ɗin zuwa wajen sa a bincike sa duk ba ɗaya da za ayi, Bayan mutuwarsa ne nikuma nafara nawa aikin akan su naje gurin boka nasa aka juyar da mahaifar Maryama itakuma Sabreena aikin ta yaƙiyiyuwa amma dai yace zaiyi min abun da ko tana dashi babu wanda zai gani har ita kanta ni kuma sai insan yanda zan ringa bata magani tana sha yana zubewa batare da sanin kowa ba abun dake faruwa ba, ta wannan hanyar ne kaɗai za akarkato da hankalin gwaggo ta yarda ayi auren, idan taga sunƙi haihuwa, Bayan an auro ni kuma ba daɗewa mahaifina ya rasu ta hanyar kamuwa da ciwon ƙoda anje yi masa dashe kuma aka samu matsala daga nan harasa ran sa, Tundaga loƙacin na ajiye batun so agefe na ɗauki alƙawarin cikawa nahaifina ƙudurin sa na tarwatsa masarautar daɗin daɗawar ma kuma ta rashin haihuwar namiji da banyi bane yasa naƙara ɗaukar zafi na kori Sabreenan ita da yaranta sannan na kawo wanda ba jinin saba na ɗorasa a mulki ta hanyar yin amfani da fulani, kuɗin kuma da nacewa bokan yagaya mata yaringa kaiwa wani ɗaki daga baya nake sawa aje a kwaso min su so nake inƙara naksa masarautar ta hanyar kaɓe kuɗaden da take ajiye wa, Nan dai ta ɗora musu zuwa inda Kande tabasu labari, sannan ta ɗora da cewa, tunda muke aduniya daga ni har mahaifina babu wanda yasan wannan labarin, Amma ko su da nake tare dasu babu wanda yasan wacece ni, babu wanda zan cikawa burin su daga cikin su, dan bazan taɓa bari jinin Waziri yazama sarki ba shima, wannan kuma itama ba ƙanwa ta bace ba uwar mu ɗaya ba ba ubanmu ɗaya ba, ƴar wani bawace itama tana yarinya nasa mahaifina ya riƙe ta har ta girma dan haka itama bazan bari ƴarta tazama matar sarki ba, shima kuma Abdallah jinin Waziri ne dan haka idan nabar Sam yayi sarauta abundai ya koma hannun su kuma za a iya yin adalci wanda hakan kuma baya cikin tsari na, Ghali kuma kawai ina amfani dashine dan naga yana da kwaɗayi haka daman zan ta gara sa bazai taɓa samun cigaba ba, shima, Ɗan tsagaitawa tayi sannan ta maida dubanta ga Kande sannan tace "ke kuma nasan daman bada zuciya ɗaya kike min aiki ba kinayi ne dan nabaki ƴaƴan ki ni kuma fuska biyun da kike nuna min itace ta hana inbaki su tsawon shekarun nan amma ban kashe suba saboda suna ƴaƴa nane bazan iya cutar dasu tunda ƴaƴan ƙanina ne, shima laifi yamin nasa aka kasheshi sannan nace kece daga nan aka kore ki, saboda bana sonki, amma saboda baki da tunani kika yarda ki ka kuma biyo ni akaro na biyu, duk abun da kike ai boka nagaya min, koda ka ƙi kashe ɗan da nasaki duk nasani kawaidai inda yake ne narasa inda ya shiga shiyasa ya zauna da ransa, ni kuma na rama abun da kikayi min ta hanyar rabar da yaranki da niyar ke dasu har abada, sai gashi kinci sa'a yanzu zan gaya miki hanyoyin da zaki bi ki samosu suna nan araye kuma akusa dake amma ke kanki baki san da hakan ba, babban ɗanki shine wanda muka tura ya buge Sabreena kuma tun loƙacin nagaya masa ko shi waye amma na gargaɗe sa koda wasa ya nuna hakan sai na kasheki sannan nakashe masa matar sa da ƴaƴan sa da haka ya haƙura bai taɓa nuna komai ba kuma yasan ki yasan inda kike yanama ganinki kece dai bantaɓa yarda kingansa ba saboda yana nan yanda yake bai canza ba ƙaramin kuma da nasan baza ki gane saba, ɗaya kuma yana cikin gidan nan na kula miki dashi yanda yakamata komai yana yinsa cikin ƙoshin lafiya da isa da taƙama ba ƙarya jinin sarautar mahaifin sa yana aiki ajikin sa dan koman sa kamar sarki yake, yana ɗan aiki amma baisan da hakan ba shiyasa yaron yake burge ni bana bari komai ya taɓa sa acikin gidan nan, saboda inayi masa kallon ƙanina da muke uba ɗaya dashi a duniyar susu biyu suka rage min ƴan uwana sai kuma ƴaƴa na, Dan haka nabaki gari kije ki nemosu bazaki sha wahala ba, sannan kafin inbar gurin nan, zan miki wani adalci da taimako shine karon farko da zanyi arayuwata, idan kinje masarautar mu ki nemi Alalu shaidun komai agurin ta, za asauke sarkin da yake kai kibawa ɗaya daga cikin ƴaƴan ki domin su kaɗai suka rage jinin sarautar gidan, idan kwa ba hakaba bazata taɓa gyaruwa ba har sai ɗaya daga cikin su ya hau da haka asirin zai karye komai ya dawo daidai, Sannan abu nagaba da zan faɗa nagama gaya muku komai kuma gaskiya amma bansan inda ɗanku yake ba karma kuyi tunanin nice ko ku tuhume ni, kuje ku lalubo sa, abun dai da nasani shine yana raye har yanzu bai mutu ba kuma zai dawo gare ku, sai ku ƙarfafa bincike kuma tana nandai bata canza zani idan kun rabu bukar to zaku haifi habu nan gaba yana nan zuwa har gara wata wainar da bata wake ba, wata kusan tafi wata kusan, duniya ba tabbas........, lasat ga saƙo zan baku kubawa Sam nasan bazan ƙara haɗuwa dashi ba, kuma amsar zatayi masa amfani nan gaba, kwanaki ya taɓa yi min wata tambaya yace, idan akace na kusan kusan ka wanda kuke shirin haɗa alaƙar jini dashi, ba fatana ku gane tambayar ba shi ya riga da yasanta, amsar kawai zaku basa, Kuce masa amsar sa shine siriki duk wanda yagaya maka haka to yana nufin, sirikin amma ba ayi auren ba shine kuna shirin haɗa alaƙar jini, ma'ana shine baban wacce zaka aura, nakusan ta ita kuma matar zata zama ta kusan ka idan kunyi aure kuma kun hayyayafa daga nan kun zama jinin ɗaya, Kar wanda yayi dogon tunanin wajen gano ko mai nake nufi wanda na faɗa danshi zairiƙe kuma zai gano ma'anar hakan.........., [15/11, 10:50 pm] #yaya Azeema#: 💅SARKI  SAMEER💅                    (DA ZAFI ZAFI)                              By                ❤️Yaya Azeema❤️                           *BOOK* 3️⃣ *Ga mai buƙatar littafin sarki Sameer tundaga book 1 har zuwa book 3 zai biya 400 kacal akwai 1&2 completed, zukuturo da kuɗinku ta wannan asusun 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank, ko kuma wannan 0003562691 Ibrahim Badamasi Babangida jaiz bank, sai kuturo da shaidar biyan ta wannan number ɗin 08124226526*            *_Typing........✍️✍️_* ________Tana gama faɗar haka ta miƙe tsaye, a harzuƙe Meer yayi kanta tayi saurin ɗaga masa hannu tace bance karka ƙara saka min baki ba, kabari idan nagama komai da kaina zanzo wajen ka, kayi yanda zakayi dani, mtswww taja tsaki ta wuce ta gaban sa, Gurin Papa ta nufa tunkan ta ƙarasa Papa yayi saurin miƙewa tsaye tare da ɗaga mata hannu, yace "dakata kada ki sake ki raɓo inda nake bana son ganin ki, mai baƙar zuciya Allah ya isa tsakanin na dake dan kingama cutata mugaye kawai kuma wallahi bazan taɓa ƙyaleki ba, "Da ina za a ƙyale ta dan uwar ta ashe daman mijina ba mutuwa yayi ba kune sanadi to wallahi sai na koya miki hankali yanzu nan sai kinsa wacce kikayiwa irin waɗannan abubuwan Allah ya tsine muku ke da ubanku tsinannu kawai, gwaggo ce ke wannan maganar yayin da ya tashi daga inda take ta koma kusa da ita ta tari gaban ta tana masifa tana duddun gure mata kai dataga dungurin bazai yi mata ba sai kawai tasaka hannuwa biyu ta shaƙeta tana jijjigata tana kuka idan saboda abun yayi mata ciwo inta tuna wai duk dan saboda da ita ake musu wannan abun gashi kuma sanadin ta mijin ta ya rasa ransa gashi gaba ɗaya sun ruguza Masarautar kamar yanda sukayi alkawari, ƙarin wani taƙaicin natama da akace ya mutu ba damar ɗaukan fansa akan sa, ƙwace jikin ta tayi daga riƙon da tayi mata sannan ta maida nata hannun kan wuyan gwaggo tace "Ni kafin kolashe ni bari in kashe ki sai afi jin daɗin yi min hukun ci,  Da sauri Abu yayi kanta yana ƙoƙarin cire hannun ta daga kan wuyan gwaggo amma taƙi saki, ganin hakan yasa Meer ƙarasowa gurin cikin ɓacin rai, Yana zuwa itama yakaiwa wuyanta damƙa mai kyau, take tafara kakarin mutuwa, Saida ta fara jin ƙanshin mutuwa sai ta sannan ta saki gwaggo tana ƙoƙarin ƙwatar kanta, ran Meer ya ɓaci dan haka yaƙi sakin ta saida yaga numfashin gafara sama da ƙasa jikin ta yafara sanyi alamun numfashin ta yana daf da ɗaukewa gaba ɗaya sannan yasake ta tare da tura ta baya tafaɗi a ƙasa tunda ta faɗi kwa bata iya motsawa ba, sai farfar da ido take can kuma tari ya turnuƙe ta tafara yinsa babu wanda yayi ƙoƙarin tai maka mata bare yabata ruwa daga kwancen tana cikin tarin kuma sai taji amai ya taho mata tana ɗagowa zatayi sai taga  jini ya fito harda guda guda, Meer ne yaje gabanta tare da tsugunnawa agabanta, yasaka hannu ya ɗagota kamar abun arziƙi yakamata yayi hanyar waje da ita yana zuwa bakin ƙofa yace "Khalid follow me, Da sauri Khalid ya tashi yabi bayan sa babu wanda ya dakatar dashi, Momma kam fashewa tayi da wani irin kuka mai tsuma zuciya, kowa na gurin su kaɗai yake tausayawa Papa da kansa ya tashi yaje gurin su ya fara rarrashin su, shima duk da daurayewa kawai yake, duk wanda ke cikin gurin nan Saida ya tausaya musu wasu harda taya su kuka, kowa yana Allah wadai da halin ta, wasu suna mamaki, irin su Waziri dan suma abun ya matuƙar bugar su jin ashe suma duk shiri take akan su ta mayar dasu wawaye, Su Meera na fitowa waje, Meer ya cillata gaba ta faɗi a ƙasa kafin ta ɗago yayi kanta yaɗata kai mata duka fuskar ta ya kama ya ringa nausa har saida yaga haƙoran ta na fitowa ya zubar mata dasu jini kuwa ba'a magana duk yagama ɓata masa hannu amma da haka yake dukan ta  sai ya ɗan rabu da ita sai yaga kamar dai bata daku ba sai yaci gaba da dukan ta, saida ya karya mata hannu ɗaya yatsun ta kuwa saida duk suka saki basa motsi sannan duk yasagar nata da duk wata gaɓa, Ƴan ciki duk basu san abun dake faruwa ba wajen kuma mutane duk wasu sun fara zuwa kallo annan wasu daga cikin jiko kin gidan suka fara sanin abun da yake faruwa, daman wasu sun sani tun ajiya amma dai ba komai suka sani ba, Ajita jita su Amra da suke tare da Ameesha suka ji suna suka fito su bama su san wacce ake duka ba saida suka zo wajen, ganin wacce ake duka yasa su Amra fashe wa da kuka, suna zuwa har gaban sa inda yake dukan ta, Meer bama ya cikin hayyacin sa dan kawai dukan ta yaje kamar mahaukaci gashi ko motsi batayi azaba tasa ta suma, Khalid ne yafara hange hangen inda zai samu ruwa bai gani ba sai ya matsa kusa da wani da yake da tabbacin ma'aikacin gidan ne, sai yace "dan Allah ruwan danyi nake buƙata ina zan samu, da sauri yace bari akawo maka, ba daɗewa yakawo masa ruwan sanyin dake shima mugunne ba tausayi a tattare dashi sai ya samo ruwan a botiki mai yawa wanda suke sha, Yana kawowa kuwa ya karɓa yayi masa godiya yaje gurin Meer tare da cewa wait idan ta farfaɗo sai kaci gaba...., Yana faɗar haka ya ɗaga ruwan ya juye mata shi take kwa takawo numfashi saida ba ƙwarin da zata iya yin motsi, azabar da taji ji tayi dama mutuwa tayi ta huta da wannan abun da yake mata, Zuwa yanzu babu abun da take gani saboda tafara fita hayya cin ta, ga bakin ta da ya juye gefe guda ga jini da ya ɓata mata jiki gaba ɗaya, Da wani irin kallon tsana Meer yake binta ji yake kamar ya kashe ta, dande kawai kisan kai ba kyau amma da tuni yayi mugun dukan da zai kashe ta loƙaci ɗaya, Ƙafa yaƙara ɗagawa ya sauke ta akan gwaiwar ta da ƙarfi take ta bada wani irin ƙara, itama kanta saida tasamu dama Muryar ta tafito tayi ƴar ƙaramar ƙara, ɗayar ya sake ɗagawa zai sauke Amra tayi saurin tsugunnawa a wajen cikin kuka tace dan Allah ka rabu da ita mai tayi maka, Tamke fuskar sa ya ƙara yi tare da daka mata tsawa yace ta matsa, Da sauri ta matsa tare da ƙara fashewa da kuka suma su Ameeshan kuka suke sun nanne waje guda kuma sai kace anyi musu dole ance su tsaya agun sai sun gani sunƙi tafiya, Meer ba fasa abun da yayi niya ba saida ya karya ɗayar ma, sannan ya ɗago yana kallon su ganin yanda suke kuka gaba ɗayan su hakanne kawai yasashi dakatawa dan sai yanzu da yayi wani tunanin yagano ashefa yaran jikokin tane, dole suyi kuka, ita kuma Ameesha ko uban mai yasa zatayi kuka sai yaji ma ta bashi haushi, tsawa ya daka musu yace subar gurin gaba ɗayan su, ba shiri suka tafi suna kuka kamar ƙananun yara. "Kirasu su fita da ita, Meer ya faɗa yana kallon Khalid, zaro wayar sa Khalid yayi, ya kara a kunne ana ɗagawa yace ku shigo, sannan ya sauke wayar, yana saukewa saiga motar ƴan sanda nan ta shigo cikin gurin, a gaban su tayi parking sannan ƴan sandan suka fito, suna fitowa duk suka ɗaga hannu suka sarawa Khalid tare da ƙamewa, shima sara musu yayi sannan yace 'arest har, Matan cikin sune suka kamata suka yi mata kama kama suka sakata a bayan motar da ƙyar, bayan sun sakata suka ƙulle motat, ɗaya daga cikin su ce taje gaban su Khalid saida ta ƙara sara masa sannan tace "sir baza afara kaita asibiti ba ayi mata treatment kafin mu wuce can ɗin dan naga taji ciwuka da yawa, abun zaiyi hurting ɗin ta da yaw......, Bata ƙarasa ba Meer ya dakatar da ita tare da jefa mata wata muguwar harara, sannan yace ahaka za a rufe ta bance a taimaka mata da komai ba, in ba ruwa ba, Sunkuyar da kai tayi tace ok sir sannan ta ƙara salute ɗin sa ta juya ta shiga mota suka tafi da ita, Hannu Meer yasaka ya shafi fuskar sa tare da sakin wani ɗan ƙaramin tsaki yana sauke ajiyar zuciya na gajiya, sannan ya dubi, Khalid cike da gajiyawa da rashin ƙwarin jiki, yace masa "what next, Khalid ya ɗanyi murmushi yasa yaɗan dafa kafaɗar sa yace congrats mutumi na next shine kaje ka gyara jikin ka, sai muje aji da sauran sai kasamu ka huta gajiyar duka, irin wannan duka gaskiya da soja ka dace da hakan zata faru nasan da masu laifuka da yawa baza suyi ba duk wanda ya haɗu dakai bazai so ku ƙara haɗuwa ba, Allah da hanya sai na kaika soja matsalar kawai shine sar......, "Enough! Khalid banason irin wannan Allah ya kiyaye uban mai zanyi da aikin soja agarin wallahi ƙasar nan sam batayi ba, "To ya zakayi kuma ɗan cikin tane zama dole bayanda zakayi, "Khalid ya basa amsa, Meer yace hmmm dole kaf duniyar nan akwai wanda ya isa yayi min dole akan abun da banyi niyaba, shiru yayi kafin kuma Khalid yace wani abun ya ɗora cewa....., "kaga malam muje ni ba wani shiri da sanyi sai naba kowa gurin sa, hankalina zai kwanta, yana faɗa ya yi gaba bai jira jin ta bakin saba, Ganin hakan yasa Meer yayi saurin binsa da sauri, Loƙacin da suka shiga cikin fada nan ma ashe faɗa ake tsakanin Fulani da sauran ta hau masifa itama harda su duka tafara kai musu akan bazata haƙura da abun da sukayi mata ba sun cuceta da farko sun zalince ta sun juyar mata da mahaifa ita da ganin gudan jinin ta sai a lahira, gashi sun jawo mata zaman gidan ƙasa, gashi kowa yana mata kallon muguwa, taso tayiwa Ammah ma tas amma ganin Meer yasa ta rabu da ita iya nasama ya isheta, Shiyasa yana fita tajawo hajiya Sarah tafara dukan ta saida kyar ka ƙwaceta, ana ƙwatar ta kuma sai ta koma kan wata daga duk wanda takama kawai duka take kai musu zagi kam sun shashi kamar zai fito ajikin su, saida ƙyar Abu ya dakatar da ita dan gurin ma gaba ɗaya haukacewa yayi da haya niya, ga masifar gwaggo itama ba abarta abaya ba, shigowar Meer ne da yadakatar dasu shima da ƙyar sannan aka samu komai ya lafa, guri yasamu ya zauna sannan ya kalli Papa yace "wane irin hukunci yake son a yanke musu, yanzu, dan gaba ɗayan su masu laifi ne, da farko yayi tunanin suma duk atarkata su akai su kotu, sai kuma yayi wani tunanin kafin akaisu dole sai sun fara hukuntasu sannan zasu kaisu a ɗaure su agidan yari gaba ɗayan su, babu wanda aka ɗagawa ƙafa, Papa yabawa Meer dama yace ya yanke musu duk hukuncin da ya dace, dasu, Ana agaban kowa Meera yace ya yanke musu hukunci zaman gidan yari na dindin daga nan har ƙarshen rayuwar su, sannan kafin afita dasu zasu fara amsar hukunci acikin gidan nan za akaisu ɗakin ƙasa kamar yanda suke sawa akwai wasu suma zasu shiga ciki a horasu horo mai tsanani sannan a fito dasu akaisu prison dan babu wanda yakamata yaci gaba da rayuwa cikin mutane domin zaman su aguri haɗarine kowa mummunar zuciya garesa, idan aka barsu nan gaba ma zasu iya yin son zuciyar tasu su kara cutar da al'umma, Nan kowa yayi na'am da hukuncin nasa, sannan aka nemi inda wanda yake da magana yayi kafin zama yaƙare, Kande ce tace tana da magan, aka bata izni, Sannan tace dan Allah tana neman alfarma kafin a yanke mata hukunci tana so taga ƴaƴan ta anemo mata koda nan cikin gidanne ta gansa kafin ta tafi sannan tagaya masa abun da Ammah tace ya koma garin su, dan tasan batasan inda ɗayan yake ba, ta haƙura da ganin sa idan kuma Allah yayi haɗuwar su Allah yasa su haɗu, Da farko Meer ƙin amincewa yayi saida Maama tasaka baki sannan, ya yarda, nan suka shiga tunanin mai irin siffofin da ta lissafo, amma duk da haka basu gano ba, a loƙacin Meer ya fita da kansa aka tara masu aikin gidan, ya shiga dubasu yana tambayar su amma aka rasa, haka ya dawo cikin fadar yake sanar dasu ba'a samuba wata ƙil ƙarya take, har anyi shiru da maganar za afara wata, Sarki Salahudeen yace "yana da magana, nan aka bashi izni, Cikin sanyin yanayi ya tashi ya fara da cewa "bana tunanin ƙarya take domin abubuwan da ta faɗa a halayen sa da kamannin sa a yanda tafaɗa akwai mai irin su agidan nan, sai yanzu naƙara tabbatar da hakan da nayi tunani, to amma abun mamakin anan shine, shi wannan mai halayen yana da mahaifiya indai kuma ba shima ƙarya akayi masa ba....., Da sauri Fulani ta tashi ta karɓeshi da cewa ƙwarai kuwa wallahi wanda kake zance shine ma duk yanda ta faɗa haka yaron nan yake ni zan baku labarin sa, Wallahi wannan munafukar zaku tuhuma tasan komai, tunda tace ɗanta ne nidai tunda nake da ita ban taɓa ganinta da ciki ba, hasalima bata taɓa yin aure ba, wai amma loƙaci ɗaya tace min ɗanta ne alugunguma shegiya zo nan dan kutumar ubanki kiyi mana baya ni uban waya baki ɗa ta ƙarasa maganar tana jawo kan Hajiya Sarah ta dungurar da ita agun tana nuna ta da yatsa tace Wallahi itace wannan fa tafi kowa mugwar munafuka ce sheɗaniya anya ma nikam matar nan bata haɗa dangi da sheɗanu ba (oh Fulani da masifa mai hali baya fasa halin sa) Nan kallo ya koma kan Hajiya Sarah da Fulani, Fulani ce ta ƙara dungurin ta tace "bazakiyi magana ba, shiru Hajiya Sarah tayi bata tanka mata ba, Papa ne yayi mata magana da kansa sannan tace "Eh ɗanta yana cikin gidan nan ba ɗa na bane ɗanta ne, Ammah ce ta bani shi tace in riƙeshi har zuwa girman sa idan ya girma kuma zata karbesa ya shigo cikin masarautar amma bada sanin ko shi waye ba kawai zata na bashi kulawa ne sannan ba ko wane aiki zai ringayi ba agidan, daga nan kuma da yayi wayo sosai tasa nace masa ya daina yin komai sannan ya ringayiwa Fulani rashin mutunci duk ranar da tace zata yi masa wani abu yace mata yasan sirrin ta kuma zai tona idan taci gaba da abun da take anan zai ƙara samun damar yin duk abun da yaga dama, marabar sa da ƴan gidan kawai shi su suna part ɗin ƴan gida shi kuma yana part ɗin bayi masu aiki, Duk abun da tabani ni kuma sai inbashi amatsayin sa na ɗana tunda tun yana ƙarami yake hanuna ni na ƙarasa rainon sa shiyasa yayi tunanin nice mahaifiyar sa, Ranar da kuma yakira ni yace zasu kasheshi, duk tsarin mune saboda a loƙacinne burin kowa yake daf da cika ta haka kawai za asauke sa daga mulki su kuma su ɗora waɗanda suke so, shiyasa aka kamasa ranar da yarinyar ta shiga ɗakin sa mukuma mukayi amfani da wannan ranar muka tura mutane aka gaya wa sarki abun dake faruwa shi kuma ya ɗau zafi dalilin da yasa akayi musu wannan dukan kenan mutanen ma su suka shirya su, sukayi musu wannan dukan, Shiyasa da ya kirani nazo dan in tona asirin kowa yaji hakan ma tsari ne, daga nan kuma sai abu ya taɓaɓɓare rishe ya juye da mujiya, dan a loƙacin so nayi ingudu sai kuma hakan bai yiyuba........, [15/11, 10:50 pm] #yaya Azeema#: 💅SARKI  SAMEER💅                    (DA ZAFI ZAFI)                              By                ❤️Yaya Azeema❤️                           *BOOK* 3️⃣ *Ga mai buƙatar littafin sarki Sameer tundaga book 1 har zuwa book 3 zai biya 400 kacal akwai 1&2 completed, zukuturo da kuɗinku ta wannan asusun 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank, ko kuma wannan 0003562691 Ibrahim Badamasi Babangida jaiz bank, sai kuturo da shaidar biyan ta wannan number ɗin 08124226526*            *_Typing........✍️✍️_* Shiyasa da ya kirani nazo dan in tona asirin kowa yaji hakan ma tsari ne, daga nan kuma sai abu ya taɓaɓɓare rishe ya juye da mujiya, dan a loƙacin so nayi ingudu sai kuma hakan bai yiyuba........, Tana gama rufe bakin ta, Kande tace "wai wa kike nufi kice min, kina nufin ɗana yana gidan nan dan Allah akira min shi, inganshi dam Allah kukirashi, Meer ne ya tambaye ta sunan ɗan tagaya masa tayi shi kuma ya nufi hanyar fita, sannan yasa wani yace yaje ya kirawo masa Hamza, Ba aɗau wani loƙaci ba, sai gashi an shigo da Hamza cikin gurin, yana shigowa ya ɗauke kai daga gurin Hajiya Sarah saboda baya son ganin ta har yanzu haushin ta yake ji, Gaban Papa ya ƙarasa tare da tsugunnawa agaban sa ya gaida shi saboda duk a tunanin sa ko akan batun Sam ne shiyasa aka kirasa, Bayan sun gama gaisawa, Papa ya kirasa sunana sa, sannan ya fara sanar da shi abun dake faruwa tare da basa ɗan taƙaitaccen labarin tundaga farko har zuwa ƙarshe amma da aka gama bashi labarin aka nuna masa mahaifar sa, sai ya nuna ko in kula da jin nasa labarin idan ka kalle sa bazaka gane farin ciki yake ba ko baƙin ciki, Hakan da yayi kuma ba ƙaramin mamaki yabawa wasu ba, har Saida Maama tayi masa magana akan baiji me akace bane yace yaji, kawai baida ra'ayin komai shi kawai arabu dashi yanda ya taso shi kaɗai zai ci gaba da zaman sa, a haka baya buƙatar wasu dangin na cikin masarautar sune dangin sa kuma zai ci gaba da zama dasu, mahaifayar sa kuma itama tasha bai taso da ita ba kuma bazai zauna da ita ba dan haka bai ɗauke ta matsayin uwa ba, tunda har ta nuna son zuciyar ta ta rabu dashi yataso cikin garari bata neme saba, dan haka shima baya nemanta yanzu acikin rayuwar sa, saboda acewar sa inda har da gaske ne badan son zuciya bane ai da tasan yanda tayi tagayawa wani halin da take ciki ai dole za'a kama ita Ammah ɗin amma tayi shiru da bakin ta suka ci gaba da zalintar mutane, idan kayi wani tunani ma gaba ɗaya kusan itace silar komai da batayiwa tifkar hanci ba tun loƙacin da ta gane gaskiya da ta dakatar da ita ta sanar da mutane abun dake faruwa da duk haka bata faru ba, Dan haka shi ba wani farin ciki da yayi da hakan, ana gama maganar ma ya tashi yabar cikin fadar, uwar tana ta kuka tana kiran sa amma ko waiwaiwayon tama baiyi ba, ya fice abun sa, su papa ma babu wanda ya dakatar dasu sun rabu dashi zuwa wani loƙacin zasu kirasa suyi magana, Kamar ranta zai fita haka Kande take kuka, tayi da nasani yafi cikin kwando ji take kamar tayi hauka ita bataga wani cigaba da ta samu a rayuwar ta ba ta rasa mijinta ta rasa ƴaƴan ta gashi ta tashi a tutar babu, babu wani cigaba da tasamu gashi ta jawa kanta zaman gidan yari na har abada, wannan masifa da mai tayi kama ga ɗanta yana gudun ta ko nuna yaji da daɗi ma da ganin ta baiyi ba, ya tafi yabarta tana roƙon sa amma yaƙi sauraron ta, haka ta ringa tunani kala kala, ita kaɗai, Daga nan kuma aka rufe taro da addu'a kowa yakama gabansa su kuma aka kwashe su aka kaisu can gidan ƙasa kowa aka raba masa ɗaki babu wanda aka haɗa da wani, _*Washe gari*_ Fulani ma ta koma sashenta babu wani hukunci da aka ƙara yi mata saboda duk abun da ya faru bayin kanta bane, shiyasa aka rabu da ita, inda Saida ta jira akayi masa gyare gyare aka dawo dashi tsaf kamar yanda yake ada sannan ta koma dan cigaba da sabuwar rayuwa, momma ta koma nata part ɗin inda ta tara su twins ɗinta ta basu labarin komai sannan ta rungumi ƴaƴan tare da miƙa lamarunta ga Allah, Allah ya kawo mata sassauci akan abun dake samun ta, Sam kam shima ta ajiye batunsa a gefe tunda anyi neman duniya an rasa shi, wayar sa ma kuma bata shiga, amma bayan ko wace awa sai ta ƙara gwada Number ko zata shiga amma bata sa'a, Sannan tun a ranar aka sa aka fito da komai na part ɗin Ammah, zuwa gobe za azuba wasu kayan aciki, Papa da Maama suna sun koma nasu part ɗin inda suka yiwa Allah godiya da ya nuna musu ƙarshen maƙiyan su, yanzu basu da wata damuwa kuma sai neman baban Ameesha amma yanzu sun gama da cikin gidan saura kuma waje zasu fara bincika, hankalin su yanzu ya ɗan kwanta, saboda duk wani ma'aikacin gidan marar gaskiya saida aka kamasa aka ƙulle, Sannan Papa yace "aje a lalubo wanda ya buge Maama shima sai ankama sa duk dade bada son ransa bane, amma shima yana da laifi na ƙoƙarin kisan kai da yayi, Nan aka shiga neman sa amma aka rasa, da Maama batayi niyar faɗa ba saidaga baya tace tasan inda yake amma tana neman alfarmar a rabu dashi ta yafe masa saboda ba da son ransa yayi ba, kawai dai akirasa a haɗa da da ƙanin sa, su sasanta kansu, su san junan su, inyaso daga baya su tattara suma su koma can gidan su, su karɓi sarautar su, Hakan kuwa akayi akaje aka kirawo baban Bossay sannan aka sanar dashi duk abun dake faruwa duk da yasan wasu abubuwan wasu kuma bai sani ba, da kuma abun da ake so suyi, aka haɗasa da Hamza aka gabatar dashi agaban sa, yanzu ba laifi Hamza yaji daɗin ganin yayan nasa yanzu bai nuna rashin amincewarsa da hakan ba, Atake agun har suka ɗan saba Dadyn su Bossay ya nemi da su tafi tare su zauna acan gidan sa kafin komai yayi stalling, suje can garin nasu, A loƙacin dai ba ba samu damar hakan ba, Papa yace masa ba yanzu ba, shima kuma Hamzan bai amince ba yadai ce zaizo amma yanzu ba, Haka Dady ya haƙura ya koma gida tare da tara gaba ɗaya iyalensa ya sanar dasu komai babu abun da ya ɓoye musu, nan suma suka shiga jin daɗin jin asalin mahaifin su, Bossay kam saboda jin daɗi a loƙacin ya taho masarautar yazo wajen Hamza inda suka ringa tsokanar juna Hamza yace Bossay ɗan sane dan haka dole yace masa baba ko kuma yace masa uncle shi kuma bossay yace bazai faɗa ba Hamza zaici inyaga dama ya amsa inbaiga dama ba kuma kar ya amsa, hala sukai tayi, daga ƙarshe suka shiga hirar Sam yanda za'ayi anemo sa dan sun tausayawa mahaifiyar sa, Bossay bai bar gidan ba saida yaje wajen Ameesha suka sha hira sannan yatafi gida, Khalid ma tun ajiya bayan gama komai ya wuce gida, Ya daɗe da dawowa amma baije gidaba sai yau, tundaga wajen gidan yake binsa da kallo sai yaga kamar ancanza komai na gidan haka yaci gaba da driving ɗinsa tare da yiwa mai gadi horn aka zuge masa gate ya shiga ciki, A parking lot yayi parking sannan ya buɗe motar ya fito, tundaga sama har ƙasa yake ƙara bin gidan da kallo, A tsanake ya shiga takawa zuwa falon gidan saboda yana so yayi musu surprise shiyasa bai sanar dasu dawowar saba, Murɗa ƙofar yayi ya tura kai ciki ya shiga falon ba tare da yayi sallama ba, zaune yaganta ta juya baya akan dinning tana cin abinci, ƙarasawa yayi inda take ta bayan ta yatsaya tare da zura hannuwansa ya rufe mata ido ta baya yana haka kuma ta gane shine saboda shi kadai tasan yana mata irin haka, Cikin muryar mamaki tace Yaya! Tafaɗa tana ɗora hannun ta akan nasa, tana milewa tsaye, sakin ta yayi ta ta ƙarasa juyowa, Cike da farin ciki ta rungume shi tana cewa irina wannan zuwan bazatan haka, Ni ai nazata bazaka ƙara dawowa ba ai ka koma can, Sakin shi tayi sai taƙara rungume sa duk ta rasa inda zata tsoma ranta saboda jin daɗin ganin sa, Shima yana dariya yana jan hancinta yace "ya fitina da rashin ji andaina ko har yanzu tana nan, itama dariyar tayi tace tofa kadawo kenan ko hutawa bakayi ba zaka fara halin naka, Zaiyi magana taƴi saurin dakatar dashi tare da kamo hannun sa tace yanzu dai duk ba wannan ba muke kayi wanka kazo kaci abinci, Kallon ta yayi yace ammaa dai abari infara gaisawa da masu gidan "ina Dady yake ko baya gari, "Ɗan murmushi tayi tace yana gari amma dai ya fita tun ɗazu muje ka gaida mom tana ɗaki sai kazo kayi wanka ka huta nasan ka kwaso gajiya, "To ƙanwata wai yaushe kika ƙara hankali haka kodan auren yazo kusa shiyasa kika ƙara nutsuwa fari tayi da ido tace haba yaya au baka da masaniya aure tun yaushe aka fasayi da wancen yanzu nagano wanda yafi dacewa dani kai yaya baka gansa ba kykkyawane sosai ga kuɗi, ",Uhm wai Rasheeda yaushe kika koma haka ko kunya na bakyaji kike gaya min wannan zance, to ni abar ni haka bari inje ma in fara sauke kayan nan da ko kitayani dasu amma sai zuba kika iya, Rasheeda tace "to meye abun jin kunaya yaya kaine fa babban yaya na idan ban gaya maka wa kake so infaɗawa, tsaka nina dakai ai ba wata kunya wallah............, [15/11, 10:50 pm] #yaya Azeema#: 💅SARKI  SAMEER💅                    (DA ZAFI ZAFI)                              By                ❤️Yaya Azeema❤️                           *BOOK* 3️⃣ *Ga mai buƙatar littafin sarki Sameer tundaga book 1 har zuwa book 3 zai biya 400 kacal akwai 1&2 completed, zukuturo da kuɗinku ta wannan asusun 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank, ko kuma wannan 0003562691 Ibrahim Badamasi Babangida jaiz bank, sai kuturo da shaidar biyan ta wannan number ɗin 08124226526*            *_Typing........✍️✍️     'Rasheeda tace "to meye abun jin kunaya yaya kaine fa babban yaya na idan ban gaya maka wa kake so infaɗawa, tsaka nina dakai ai ba wata kunya wallahi......,    "Hmm to naji mai babban yaya, bari inshiga mugaisa da mom sai mu ɗora daga inda muka tsaya, ina fatan dai antanadar wani abun ko? Ɗan turo baki tayi tace "haba yaya ai kasandai bansan da dawowar ka da na tanadar maka amma yanzu ka shiga kafin ka fito na tanadar maka ɗin, bari in shiga ciki, gurin lami, tasan yanda zatayi da babban baƙo, Ɗan murmushi kawai yayi sannan yayi gaba zuwa wajen mom, ita kuma ta nufi kitchen cike da farin cikin ganin yayan nata, yana zuwa ƙofar ɗakin mom yayi nocking daga ciki tace shigo, Turawa yayi ya shiga ciki da sallama abakin sa, tana zaune gaban kayan tana duba wanda zata saka ya shigo, da sauri tajiyo jin muryar a bazata, ganin dai da gaske shine yasa ta ajiye sauran kayan ta juyo fuskar ta ɗauke da murmushi, tace "amma dai mafarki nake, dan nasan wannan ganin dai bada gaske bane saidai a mafarki, tana maganar tana ƙarasowa wajen sa, Dariya yasaka tare da tsugunnawa a ƙasa yace "mom ba mafarki bane nine dai, suprise nayi muku shiyasa kuka ganni haka kamar na faɗo ta sama, Itama dariyar tayi tace "gaskiya nidai bana son irin wannan zuwan haka kawai ba tarba mai kyau, Ɗan shafa kansa yayi yana sakin murmushi yace "to mom tuba nake ayi haƙuri bazan ƙara hakan, "gaskiya dai kar ka ƙara dan banji daɗi ba wallahi, Haƙuri yaƙara bata sannan ta haƙura tare da samun waje ta zauna, daga kusa dashi a bakin gado, sannan ta ɗora da cewa "ya hanya ya gajiya?, "Wallahi lafiya lau mom yana same ku, kuna lafiya? Itama ta amsa masa da lafiya, nan suka shiga gaisawa ya daɗe agurin ta inda har ta ɗan basa wasu abubuwan da suke faruwa a gidan, sannan daga baya suka yi sallama yace bari ya watsa ruwa yaci abinci sai suce gaba da tattaunawa, Bayan fitar sa, itama tayi saurin shirya wa ta fita taje ta samu su Rasheeda suna ta ƙoƙarin yi masa abin da zaici, ita da lami amma lami ce ƙarfin aikin, haka itama ta shiga suka haɗa hannu suka ci gaba da shirya masa abun da zaici mai ɗan daɗi.........., ************************ _____Shettima 'Tun ranar da abun nan ya faru ya koma gida bai ƙara samun wani sukuni ba, tunda ya dawo yake kwance a ɗaki ko abinci ma baya samu yaci sa sosai shima saidai indan hajiyar sa ta takura masa yake ci, dan tayi tayi yagaya mata abun da yake damun sa, sai yace mata babu komai daga baya ma kawai sai yace mata ai Sam ne baya gida yabata labarin abun da ya faru, sannan yace sai kiran wayar sa yake taƙi shiga duk ya kashe wayoyin sa, ga kuma halin da mahaifiyar sa take ciki na ƙarin abun da ke faruwa acikin gidan su, saobada suma labari yazo musu tuntuni sun san duk abun dake faruwa tundaga A har Z shiyasa abun yake damun sa, ya rasa inda zai samu sam ya sanar dashi abun dake faruwa dan yadawo wajen mahaifiyar sa, yayi mata ƙarya da fakewa da Sam, Dalilin hakanne yasa ta rabu dashi itama ta taya sa neman Sam ɗin amma aduk loƙacin da takawo masa abin ci yaƙi ci sai tayi masa faɗa wataran kuma tayi masa nasiha da kwantar masa da hankali da hakan yake haƙura yaci, Yauma kamar kullum yana zaune akan kujerar yasaka abincin agaba yana kallo a zahiri zaka ce abincin yake kallo amma a baɗine hankalin sa bama ya gurin, tunanin sa kawai yake yanzu ai suna can tare, ga taƙaici ya hana sa zuwa gidan su, dan har yanzu haushin yake ji, saboda duk laifin tane mai yasa da yace kada ta shiga ta shiga, shiyasa ya rabu da ita yayi alƙawarin bazai ƙara neman ta ba, indai ba ita tane me shiba, gashi kuma abun nema yake yayi masa illa yakasa jurewa, Yana wannan tunanin wayar sa tayi ringing da kamar bazai dauka ba, sai kawai yaja tsaki tare da miƙa hannu ya ɗauke ta batare da ya duba number dake kiran shi ba, kawai ya ɗaga tare da kara wayar a kunne, sai yayi shiru baice komai ba, kamar daga sama ko a mafarki yaji saukar murya ta a cikin dodon kunnen sa, da sauri ya zaro wayar ya duba screen ɗin wayar da ya tabbatar da wai da gaske ne abun da yaji ko kuma kunnuwan sane sukayi masa ƙarya, zubawa number ido yayi cike da tabbatar wa kansa ganin sunan da yayi saving da number ta ɓaro ɓaro yana yawo akan screen ɗin wayar, mayar da wayar yayi kan kunne sa, Stiil dai yaƙara jin muryar ta tana tayi masa sallama, da ƙyar ta tattaro duk wata guntuwar nutsuwar sa da ta rage masa ajiki, yayi ƙoƙari ya amsa mata mata da wa'alaikissalam, a yanda yayi maganar dake awaya ne ita baza tace a cikin damuwa yake ba, "Ina wuni, yaji ta ƙara cewa, "Lfy qalau " shima ya amsa mata dashi tare da ƙara yin shiru, Itama kuma sai tayi shirun ta rasa kuma me zatace masa, Jin tayi shiru har tsawon wajen minti 2, sai kawai ya daure yace "baki da abun cewa ne inkashe kin kirani kuma, kinyi min shiru, Azeema ma ana ta ɓangaren ma daurewar kawai take dan ko kiran ma ta gwada kiran sa yafi sau ashirin tana fasawa tun ba yauba sai dai yanzu ta rufe idon ta ta daure ta kirasa, Tana kwance akan gadon ta jin abun da yace yasa ta runtse idon ta, kuma bata san maiyasa takasa katse kiran ba tunda ya riga ya ɗaga, da ƙyar ta buɗi baki, tace "uhmm daman akan maganar nanne daka turo min message kace in sameka a mota ni kuma da na fito bangan kaba shine yanzu na kira inji ko maiyasa kace haka, idan da wata maganar sai muyi ta nan, jijjiga kansa yayi jin rainin hankalin da tayi masa maiyasa zatace wai bata gansa ba bayan kuma ƙarya take yana kallon ta ko inda yake ma bata kalla ba tana fitowa ta tafi gurin motar da zasu tafi amma shine yanzu zata raina masa hankali, wani haushin tane yaƙara zuwan masa wuya, "Shikenan ai tunda baki zoba a loƙacin ai ya wuce sai kije kuci gaba daga inda kuma tsaya, ai bani yakamata ki kiraba kije ki ta kiransa ƙarewa duk inda zaki ku tafi tare har bacci ma kuringa yi tare kar ku rabu da juna ƙarewa daukan ki a mota, sannan dan Allah kar ki ƙara kirana banaso tunda bani da matsayin da zan miki magana kiji to kije na barki dashi ɗin kirabu dani da abun da yake damuna basai kin ƙara min da taki ba banaso, Allah yaba ku zaman..., yana kaiwa nan ta buɗi baki zatayi masa magana kenan yayi saurin kashe wayar tare da jefar da ita aƙasa yana jin zuciyar sa na wani irin ƙuna, Kwantar da kansa yayi ajikin kujerar yana rufe idon sa, kamar daga sama yajiyo muryar hajiyar sa tana cewa "daman nasan wannan damuwar ba iya ta rasa Sam bace akwai wani abun aƙasa, ashe sirika tace ta saka min yaro gaba, tana maganar tana ƙarasowa wajen sa sannan ta tsugunna ta ɗauko wayar tare da zama a kusa dashi, Buɗe idanun sa yayi tare da gyara zaman sa yana mamakin ya akai tajisa shi yama manta a inda yake da yasani ya koma ɗakin sa, "Haba babana, muryar ta, ta katse masa tunanin sa, tace "haba haba sai kace bana miji ba kai waya gaya maka ana soyayya a haka, ba 'a saurin yanke hukunci cikin fushi, gaya min maiye tsakanin ku kuma mai ya haɗaku? shiru yayi na wasu ƴan sakanni sannan ya numfasa da farko yaso ɓoye mata amma daga baya da ya tuna ta riga tasan komai, kuma daman tsakanin sa da ita ba wata ƴar ɓoye ɓoye baya iya ɓoye mata komai, tunda aduniyar nan ita kaɗai ta rage masa idan da wanda zai iya gayawa damuwarsa bayan ita to saidai Sam su su biyun nan su kaɗai yake gayawa damuwarsa to yanzu Sam baya nan dole ita ce wacce zai gayawa abu dake damunsa dashi akaran kansa abun mamaki yake basa baisan ya akai sonta yakamasa haka ba loƙaci ɗaya, kuma bai ƙara tabbatar wa ba sai ranar da yagan su da Hamza, Nan ya gyara zama yafara bata labarin duk wani abu da ya faru tsakanin sa da Azeema amma yana rage wasu abubuwan kamar loƙacin da yafara ganin ta a office ɗin sa Salim baya nan har ya ɓalle mata bra, da kuma gurin da ya riƙeta a ɗaki har ta fito ta shiga kitchen ya ƙara binta, har Fulani taso ta kamasu Allah ya taimake su, komai Saida yagaya mata, har loƙacin da wannan na ƙarshen yafaru yagan su da Hamza alamun dai suna soyayya tare..., Hajiya yana gama bata labari tasaka masa dariya sannan tace "masa ai ba haka ake soyayya ba wannan ai duk laifin sane tunda batasan yanayi ba kuma bai taɓa gaya mata ba to taya zata san yana sonta, idan sonta yake yi ai gaya mata zaiyi sannan tasan dashi amma bai gaya mata ba taya zai ringajin haushinta, nan dai Hajiya ta tsaya da kanta ta nusar dashi kuskuren sa da ɗora sa a hanya har ta fahimta sannan tace yaje har gidan su ya shawo kanta kuma yabata haƙuri in kuma ba hakaba to komai ma zai iya faruwa, yana zaune wani zai aure ta, Ai a loƙacin ma yagama fahimtar ta kuma yagano laifin sa, dan haka ko ɗaki bai koma ba yace yanzu zai tafi gidan su, tunda de yasani, gwanda yaje da wuri tun loƙaci bai ƙure masa ba, kar yaje yaji labarin aure bai shirya mutuwa ba, dan idan yarasata ji yake sai ya rasa ransa, Sallama yayi Hajiyar sa sannan ya tafi tana ta tsokanar sa tanayi masa dariya, haka ya fice daga gidan tabi shi da addu'ar samun nasara......., 'yana kan hanyar sa yana tasakin murmushi sai yanzu yagama ashe kansa ya ƙulle duk baiga abun shiga damuwa ba, akan ɗan wannan abun da bai taka kara ya karya ba, duk laifin sane ma amma yana tafaman jin haushin ta ashe shine ma abun haushin gashi har ta daure ta kirasa amma yayi mata rashin mutunci yanzu kuwa dole yaje ya bata haƙuri akan abun da bata sani ba ya hauta da faɗa da jin haushin ta, yana daf da ƙarasawa unguwar tasu dan kwana zaiyi kawai sai yaga wata mota tayi kwana, motar kuma kamar dai yasanta, Da sauri yayi rivers ya juya yabi motar, dan yana da tabbacin motar asibitin suce kuma babu wanda yake shiga inba Sam ba, dan haka ya ware yajata da gudu yabita saboda waccen ɗin ma gudu ake, Haka sukaci gaba da tafiya suna tafiya yana bin bayan motar har suka ƙaraso kusa da wata unguwa sai yaga motar tafara slow tare da samun guri akayi parking ɗin motar, Tsayawa yayi shima daga ɗan nesa dasu yana hango motar yana jiran mai fitowa, Yana gurin kuwa saiga Sam yafito daga ciki fuskar sa ɗauke da face mask sai p cap Dan badan yayi masa farin sani bana bazai taɓa gane saba, yana ganin fitowar sa shima ya fito da sauri ya nufo inda yake, Sam yana fitowa ya zagayo ya buɗewa sumy tare da miƙa mata hannu ta ɗora nata akai tana kallon fuskar sa ta sakar masa murmushi wanda hakan kana gani kasan tsatstsan murmushin ƙauna ne, Shima da murmushin ya mayar mata, yana ƙarasa fito da ita daga ciki, Fuskar sa ɗauke da murmushi idon sa akan ta, yace "yarinyar nan kin raina ni wallahi ɗan kwali yaja riga ko kinsaka ni agaba saida burinki ya cika gashi munzo to kuma wallahi ƙafata ƙafarki tare zamu shiga kuma a haka dan ko sakin hannun ki bazanyi ba, ba ruwana da idon mutane, Ƴar ƙaramar dariya ta saki tace "wallahi baka isaba muje dai bakin ƙofa sai ka dawo ka jirani bafa daɗewa zanyi ba yanzu zan fito wallahi, (tun bayan barin su gida washe gari ya ɗauke ta ya kaita wani gida ya ɗauko mata wata tsohuwa su ringa kwana tare saboda tsaro badan tsoro ba a ɗan kwana biyun nan da sukayi ba ƙaramar shaƙuwa sukayi ba har suka ƙulla soyayya zuwa loƙacin kowa ya fahimci yana son ɗan uwansa, duk sun tattara komai da kowa sun ajiye gefe sun rungumi junan su, ba inda suke zuwa soyayyar su kawai suke yanzun ma dalilin fitowar su, itace ta takura musu wai ya kawota gidan wata ƙawar ta zata karɓi wani abu yayi yayi da itama tagaya masa mai zata karɓa amma taƙi gaya masa, Shi kuma sai yace bazai zoba sai ta faɗa ita kuma tace bazata gaya masa ba saboda sirri ne, daga nan suka rigayi yace baza su zoba, sai da ƙyar ta shawo kansa tayi masa wayo ta lallaɓa sa da kalamai, sannan ya yarda suka shirya suka fito tana yi masa kwatance har suka ƙaraso) Sam zai yi mata magana kenan saiga shettima ya ƙaraso wajen, tare dayin gyaran murya, Juyowa Sam yayi da mamaki yake kallon Shettima dake tsaye agabansa shima yana masa kallon mamaki yana kallon hannun su dake riƙe da juna, kallo ɗaya yayi wa sumy yagano ta, amma ita bata gane saba ganin sa yasa ta fara jan hannun ta daga riƙon da yayi mata amma sai yaƙara riƙewa ƙam, "Malam kallon fa daga ina haka? Sam ne ke yiwa Shettima tamaya da ya tsatsaresu da ido, "Hmmm daga sama nake ɗan rainin hankali kai watakon kana nan hankalin ka kwance kabar mutane acan cikin tashin hankali,sai neman ka ake ka kashe wa mutane waya anrasa inda kake, Sauya kalar fuskar Sam yayi cike da yanayin rashin daɗi yace "idan an nemeni mai za ayi min, bayan an kore ni to kuma mai zan tsaya inyiwa mutane kaga malam kaima idan ba gaisawa ce ta kawo kaba ka rabu dani dan Allah ina cikin farin cikina kar ka sanya min damuwa ina zaman zama na, "Haba Sam ni kake gayawa haka, koda yake banga laifin ka ba, amma dai koma meye ya kamata ka ajiye komai agefe abun da ya faru ya riga ya faru saboda gida ba lafiya ya kamata ka dawo gida kodan saboda mahaifiyar ka, duk da ta yanke hukunci cikin fushi amma yakamata kayi mata uzuri, ni bata gaya mana ainahin abun da yafaruba kawai dai tace kun samu matsala, tace ka tafi kar ka ƙara dawowa inda take, to amma tun ka ayi nisa ta gane kuskuren hakan nemanka take kamar me tayi kuka ba adadi, ga kuma babbar matsalar da ta faru acikin gidan, abun ya matuƙar cutar da zuciyar ta abun ka tausaya mata ne yanzu tana cikin wani hali babu wanda take buƙata kamar kai tana buƙatar ka akusa da ita yakamata ka koma gida Sam, "Shiru Sam yayi kamar bazai ce komai ba, sai kuma ya kalli sumy da jikin ta gaba ɗaya yayi sanyi tayi shiru ta sunkuyar da kai tana taso yasakar mata amma yaƙi, Ganin damuwa a fuskar ta, yasa ya ɗan saki fuskar sa saboda ita, sosai ya zuba mata tare da kiran sunan ta a hankali ɗan ɗagowa tayi ta kalle sa batare da tace komai ba, janta yayi can baya sannan yace "maiye haka kuma ki saki fuskar ki kinsan dai banson ganin ki cikin damuwa ko, Kai ta ɗaga masa still dai bata ce komai ba, Hannu yasa ya ɗago ta yana kallon ta, sannan yace "plss ki daina nagaya miki yanzu kishiga cikin gidan kifito ina jiran ki a mota, "To" tabashi amsa "Yauwa tawan muje in rakaki, Hannun su riƙe suka ƙarasa bakin gate ɗin sannan ya ƙwanƙwasa gate ɗin mai gadi ya buɗe musu saida yaga shigar ta da ta shiga ɗin ma saida tayi nisa sannan ya bar bakin gate ɗin, ya koma gurin Sam da yana tsaya yana kallon ikon Allah, Sam na zuwa, Shettima yace "Allah Sam wai kaine haka Allah mai iko yau naga abun da yafi ƙarfi na, yaushe ka zama haka? Ɗan murmushi Sam yayi yace "abun da yafi haka ma zaka gani indai akan tane, Shettima yace "ai naga alama, nima akan hanya nake duk ka tsayar dani, yanzu ya muke ciki zaka koma ɗin ko bazaka koma ba, "Shettima kai kasan yanda akai na ɗauko yarinyar kuma kasan halina kasan abun da zan iya yi da abun da bazan iya yiba, yanzu kamar ni dan momma ta ganni da mace zata ringa zargina har tayi min irin korar nan ta bari inyi mata baya ni ma amma taƙi saurarata ta koreni akan abun da bata da tabbas akai.., Shettima yace "Tofa mai yafaru ni wallahi bansan komai ba yama akai ka kaita gidan, kuma ka bari ta ganta, Sam yace "yarinyar nan tana cikin wani hali tana buƙatar taimako bayan na maida ita a loƙacin ta kirani tana kirana kuma sai tasaka min kuka na tambaye ta mai yake faruwa sai tace min mahaifin ta nace zan dawo mata dashi, bayan nan kuma washe gari ta ƙara kirana muna cikin waya kuma najita shiru to da har zan kashe sai kuma naji ana zaginta har da su duka, daganan na tashi na tafi gidan su ina zuwa naga anturo ta waje an watso mata kayan ta ana zaginta..........daga nan dai yabasa sauran labarin da inda yakaita gidan hajjaju har suka cutar da ita ya ɗaukota da labarin da tabasa na mahaifiyar ta shima saida yabasa har zuwa abun da yafaru tsakanin su momma tazo ta gansu tare ta yi masa wannan karon, Shettima yayi mamakin yanda duk waɗannan abubuwan suka faru amma baisan komai ba, sai yanzu, Nan dai ya tausayawa Sam, sannan yace masa yayi hauƙuri idan itama da kaifinta shima da laifin sa da yabari har tayi kwanaki a ɗakin sa batare da yayiwa momma bayani ba ai kamata yayi ma tun loƙacin da ya ɗauko ta yakaita gurin ta yayi mata bayani ai zata riƙeta amma baiyi ba, dan haka duk hukuncin da ta ɗaukama bai kamata shima yayi fushi ba, Daga nan kuma Shettima ya ɗora masa da labarin abun dake faruwa iya abun da yasani, Ba ƙaramin tsorata Sam yayi ba da jin abun da yafaru baya nan, cike da mamaki yake kallon Shettima yace "wai Ammah kake nufi yanzu bata cikin gidan, shi abun da yafi ƙara basa mamaki ma shine wai shi ake so a ɗora sarauta shiyasa duk suke wannan makircin wannan wacce irin rayuwa ce ai bashiri Sam da kansa yaje wajen gate ɗin yacewa mai gadi yacewa sumayya ta fito, ba daɗewa ta fito, tana fitowa yajata suka ƙarasa gurin motar ya buɗe mata gaba yasaka ta aciki, Sannan ya kalli Shettima yace "mutafi gidan, Shettima yace "a'a kadai je ni ba gida nayi ba zanje wajen tawa cikas ɗin, "Allah ko wacece? cewar Sam, A'a ba yanzu ba idan tayi tsami kaji, yanzu dai sauri nake gashi ka ɓatan loƙaci sai anjima, Nan dai sukayi sallama kowa ya kama gaban sa, Sam ya nufi masarauta, shikuma Shettima ya nufi gidan su Azeema....,✍️✍️✍️ _SLM, Pls ina ƙara tuni kar wani yace banda mutunci daga wannan satin zuwa wani satin duk wanda bai biya ba, zai iya jin tsit kar kaga shiru ba update mutum yace baiga update ba zan ringa turawa iya waɗanda suka biya, idan ka biya sai intura maka sauran, saboda bana so littafi yazo ƙarshe wasu suƙi biya_ [15/11, 10:50 pm] #yaya Azeema#: 💅SARKI  SAMEER💅                    (DA ZAFI ZAFI)                              By                ❤️Yaya Azeema❤️                           *BOOK* 3️⃣ *Ga mai buƙatar littafin sarki Sameer tundaga book 1 har zuwa book 3 zai biya 400 kacal akwai 1&2 completed, zukuturo da kuɗinku ta wannan asusun 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank, ko kuma wannan 0003562691 Ibrahim Badamasi Babangida jaiz bank, sai kuturo da shaidar biyan ta wannan number ɗin 08124226526*            *_Typing........✍️✍️_* *_🅿️26_* _______zaune suke acikin falo, Papa da Maama,Dadda da gwaggo, Abu da Ummy sai Meer da Ameesha, gaba ɗayan su sun hallara aciki sakamakon umarnin Papa da ya tara su, guri ɗaga dan yin magana, Papa ne tayi gyaran murya tare da buɗe tare da buɗe musu taron da addu'a sannan ya ɗora da cewa "Alahamdulillah basai na ƙara maimaita abun da yafaru ba, abun da ya faru ya riga ya faru, Allah ya ƙara kiyaye gaba, yanzu dai angama da wannan matsalar haran mu na gaba kuma shine mu cigaba da addu'a Allah ya bayyana mana wannan yaron babana yanzu shi kaɗai ne tunanin mu, to amma kafin nan ina so muyi shawara a junan mu wa kuka fi ganin ya dace a ɗora akan karagar mulkin nan dan barin ta haka nan ba daidai bane dole asamu wani ya hau yafara gudanar da aiki dan dawo da ita kamar da, zamanin da yadawo tunda komai ya lafa kafin bayan raina ina so inga anayin mulki kamar yanda muka gudanar da mulki ni da mahaifina ada tsawon shekaru masu yawa komai ya canza amma yanzu ina fatan komai yazo ƙarshe daga nan har bayan raina, in Allah ya yarda nasan bazan taɓa kukan rashin magaji ba......, Ɗan dakatawa yayi kaɗan yana kallon kowannen su, sannan yace "to ina sauraron ku maiye ra'ayoyin ku akai wa yafi da cewa da hawa kan karagar mulkin nan tsakanin kai da ɗanka yayi maganar yana kallon Abu, Tun kan Abu yayi magana Meer yayi saurin cewa Papa wane ni a sarki gaskiya karma ayi wannan tunanin dan sarauta bata ra'ayina hasalima na tsane ta dan haka bazan taɓa zama sarki ba, gara a bawa Abu dai, Ɗan murmushi Maama tayi sannan tace "nima dai kai na zaɓa amma naji tun kan aje ko ina ka karaya da wuri, to banda abun ka duk tsanar sa kayiwa sarauta tunda ka zama ɗan cikin ta ai ba kama cewa a bawa Abu to idan ya sauka fa saiwa kaga sai kai tunda yana hawama na daɗewa zai sauka kaga kwa dole kaine next ko kuwa? Haɗe rai Meer yayi sannan yace "idan ya sauka ai ba dole sai ni ba nasan kafin loƙacin anga ƙanin sa sai a bashi tunda shima ɗa ne, Gwaggo tace duk goce gocen kadai ai sai ya dawo wajen ka tunda indai da rai da lafiya su ai duk sun girma a ƙa'idama babu wanda zaiyi mulki acikin su saidai kai kaine saurayi kamar yanda ake ɗora sarki tare da auren sa ake ɗorawa ranar ɗaurin auren sa ranar da za anaɗaka sarki haka mukeyi kuma kaima haka zamuyi maka, sai ka shirya, Wani mugun kallo Meer ya watsa mata jin abun da tace wai za ayi masa aure shi za ayiwa aure hmmm da basu kuma ba kuwa dan sai kowa yayi da nasani, bayan baya son sarautar kuma hadda yi masa auren dole, "Kalle ni da kyau sarauta ba fashi haka kuma aure ma ba fashi ko ka kawo mana matar aure ko kuma mu aura maka, "Uhm Gwaggo aikam saidai a aura masa ɗin dan wanna da kike gani baya kula ko wacce macen hasalima duk wacce ta nuna tana sonsa sai ya kamata da duka kamar Allah ya aiko sa, Gwaggo tace "to kuwa saidai ya kasheta idan ankai masa ita ɗakin sa, amma ba fashi gwanda ma ya shirya, Papa yayi ƴar dariya shima yace "a'a ba dole, nifa shawara na nema a yanke shawara, amma kunzo kun saka sa agaba, ina ruwan ku tunda baya so ku rabu dashi, yanzu daga yau zuwa wani satin zamu fara shirye shiryen ɗora Abu akan karagar mulki shikenan dai ko, mun gama magana, Aure kuma loƙaci ne ku barsa duk loƙacin da yasamu matar aure sai yayi auren sa, kar wanda yaƙara takura masa, Gwaggo zata yi magana, Papa yace "gwaggo dan Allah abar maganar haka, mayita wani loƙacin yanzu dai angama da wannan maganar zamu ɗora Abun Meer akan kujera tunda Meer baya so ko, Daga nan Papa ya mayar da duban sa kan ko wannen su, yace akwai mai magana amma banda maganar ɗora Meer akai, dan naga wani ya haɗe rai to bani son jin komai daga garesa, ya faɗa yana saton kallon Abu da ya haɗe rai yana son yin magana amma Papa yayi saurin dakatar da shi, Maama tace "to duk abun da kace hakan ma yayi nasan dai ƙarahen alawa ƙasa mutum ko yanaso ko baya so dole ya shanye ta, Nan dai kowa ya shiga tofa albarkacin bakin sa, Papa yana ce akan dole Abu ne zai hau kan mulki, haka suka rabu dashi kowa yayi na'am da hakan, Taro na shirin tashi har zasu rufe da addu'a Ameesha tayi saurin cewa "Papa ina da magana, "muna sauraronki, cewar Papa, Papa daman maganar karatu nane ina son mu koma makaranta, Papa yace "ina sane da wannan abubuwane sukayi yawa amma yanzu komai alahamdulillah, gobe Friday sai kuje da yayan ku ki zaɓi wacce kike so sai aje ayi magana on Monday sai kinfara zuwa, ba wani ɓata loƙaci, bayan nan kuma sai me kike buƙata, "Papa ni basai ma antafi nemo wata ba kawai asakamu makarantar su Amra nida ƙawata Azeema, "Tom shikenan ba damuwa sai ki gaya mata ta shirya zuwa Monday zaku fara zuwa, Amma a wane class kuke, "S.S 2 muke amma muna so mutafi S.S 3 saboda yanzu ƴan mate ɗin mu ma sunje S.S 3 saboda mu mun daɗe bamu je ba loƙacin da za ayi jarrabawa muka daina zuwa, "To gaggawar mai kuke yi kuƙara maimaita wa mana, cewar Maama ta faɗa cike da tsokana, Papa yace "a'a saboda dawowa baya, ai gwanda suyi gaba ko, Ameesha ta kalli Maama, tace "Maama ni da nake soma mu wuce University amma kike maida mu baya, Maama tace "nima da wasa nake, Papa yace "nima da shawarar da nake ƙoƙarin yankewa kenan tunda su Amra ma ai jarrabawa zasuyi wannan watan da sai abiya muku gaba ɗaya kawai kuyi sai anema muku extra lesson kafin jarrabawar ta fito idan kunyi ƙoƙari kunce sai ku wuce tare idan kuma kuntsaya wasa zakuga wasa, "Eh wallahi Papa hakan ma yayi gaskiya naji daɗi wallahi in sha Allah zamuyi ƙoƙari tana maganar harda su tashi tsaye saboda tsabar murna da jin daɗi..., Gaba ɗayan su sun goyi bayan yin hakan, tunda daman zuwa yanzu yaci ace tagama secondary amma idan aka tsaya sai tace gaba, zata ɓata loƙaci gwanda kawai indai tana da ƙoƙari tayi gaba, Papa ya kalli Meer yace to kai kuma fa baka da abun cewa, "Eh banda shi, "To masha Allah yanzu a rufe mana taro da addu'a kafin kuma musake zama, daga nan suka rufe taro da addu'a inda kowa ya tashi yakama gaban sa, Dadda ma ta koma ɗaki daman idan suna abun su bata saka musu baki, saboda ba hurumin tabane......, Ameesha murna akai tayi harda arar wayar Dadda ta kira Azeema dan ta sanar mata amma kuma tana ta kira bata ɗauka ba, fita tayi ta tafi wajen su Amra dan ta sanar dasu...., ********************** ______Azeema, "Tunda taji maganganun sa kuma ya kashe wayar ta shiga tunani maganganun sa to mai yake nufi da hakan wata zuciyar tace mata to kodai sonta yake wata zuciyar kuma tace idan sonta yake ai zai gaya mata, banda kyara da mugunta babu abun da yake mata amma kuma maiyasa zaiji haushi dan ta kula wani, Ji tayi gaba ɗaya zuciyar ta wani iri duk sai taji ta kasa sukuni gashi sai so take ta ƙara kiran sa amma takasa, ta tashi tsaye takasa zaune takasa tsaye abun sai yawo yake mata akai ta rasa ta yanda zata fassara abun, Koda mama ta kirata da ƙyar ta iya saita nutsuwar ta taje, suna aiki amma gaba ɗaya nutsuwar ta bata jikin ta kuma har saida mama ta fahimci hakan ta tambaye ta, sai tace mata ba komai, Hakadai maama ta rabu da ita suka ci gaba da aikin su suna gamawa kuwa ta koma ɗaki taci gaba da tunane tunane ta, Wayar tace tayi ringing da sauri taje hartana tuntuɓe wajen ɗauko wayar saidai tana dubawa taga akasin wanda take so tagani, Hamza ne yake kiran ta amma hakannan taji bazata iya ɗagawa ba, tana kallon kiran har ya katse yana katsewa ta jefar da wayar amma sai wani yaƙara shigowa share shi tayi tana ji har yayi sau uku ana huɗun dai ta daure ta ɗauko wayar da niyar kashewa sai taga akasin number ba number Hamza ba, Hannun ta ne ya shiga yin karkarwa wayar har saida ta suɓuce ta faɗi ƙasa tayi saurin binta ta ɗauko ta, tare da amsawa ta sakata akunne tana sauke wata ɓoyayyiyar ajiyar zuciya tana rufe idanun ta, jitayi yace "kifito ina ƙofar gidan ku, Jitayi daram daram gaban ta ya faɗi hakan ya hanata basa amsa har ya kashe wayar, sauke wayar tayi ta ɗauki hijabi ta saka, tare da fitowa waje tana fitowa ta leƙa tagaya mama zata karɓo abu awaje sannan ta fita, tana fita ta hango motar sa, ƙarasawa tayi wajen tana ƙarasawa ya fito da sauri tare da buɗe gaban motar yace "bissmillah shiga, batayi masa musuba ta buɗe ta shiga, Shima zagayawa yayi ya shiga tare da rufe ƙofar sannan ya juya ya zuba mata idanu, kawar da kanta tayi batare da tace komai, "Hmm ayi haƙuri da duk wani abu da yafaru ina mai baki haƙuri duk abun da nayi miki iya haɗuwar mu da baki ji daɗi ba kiyi haƙuri dama maganganun da na faɗa miki ɗazu wallahi duk bana cikin hayyaci nane duk ke kika jawo wannan abun da tun farko kinji magana ta da duk haka bata faru ba, Sai yanzu ta juyo ta kalle sa cike da alamun neman ƙarin bayani, Jinjina mata kai yayi yace "tabbas Azeema kece kika jawo haka duk abun da nayi ba komai bane yasani hakan illa kishin ki duk kishin kine yajawo hakan ni kaina sai aloƙacin nasan ina kishin ki Azeema ni kaina bansan haka sonki yayi min mugun kamu ba, har yake shirin yi min barazanar tarwatsa min zuciya ba......, Hannu ya miƙa zai riƙo hannun ta tayi saurin janyewa tana galla masa harara dan ɗaukar maganganun sa take kamar ta tsuniya, Ɗan murmushi yayi yace afuwa bazan ƙarba amma dan Allah Azeema ina son ki fahimce ni wallahi da gaske nake sonki ki taimaka ki amshi soyayya ta dan wallahi rasaki daidai take da rasa rayuwa ta, ki taimaka min kinji, Wani abu taji yana tayi mata yawo akai takasa tantace abubuwan da kunnuwan ta suke jiyo mata, Ƙara katse mata tunanin ta yayi yaci gaba da roƙonta amma taƙi ta tanka masa, daga ƙarshe dai da ya takura mata sai tace yabata loƙaci zatayi tunanin akai, Babu yanda yaso dole ya rabu da ita sukayi sallama a haka ta fita ta tafi gida shima ya juya ya tafi batare da yaso hakan ba, shi a yanda yaso yafi so su gama komai yanzu ta amince masa daga nan hankalin sa zai fi kwanciya......., ************************ _______SAM Yana shigowa cikin masarautar ya nufi parking space yatsaya yayi parking sannan ya fito waje yazagayo ya buɗe mata tare da miƙa mata hannu, sai ta maƙe masa kafaɗa tare da fitowa da kanta, tace muje ahaka Allah bazaka riƙe min hannu ba, kamanta abun da ya faru ko, Harara ya watsa mata tare da kama hannun nata ya fara janta batare da ya tanka mata ba, tana ta tirtirjewa amma saida yajata da haka suka nufi part ɗin momma, Suna ƙarasawa ya tura ƙofar falon ya shiga, momma suna zaune a falo ita da su Amra da Ameesha suna ta hirar makaranta amma ita momma tayi jigum guri ɗaya, Da sallama ya shigo ciki, ai babu wanda ya amsa ma sai miƙewa da sukayi da sauri cike da mamakin ganin sa, Da sauri momma ta fara takowa kusa dashi tana cewa Sameer kar kuce min mafarkin da na saba yine ko kuma gizo ɗin da yasaba yi minne yanzu ko Hamra gizo ne ko? Danni nasan bazai dawo ba ya tafi ya bar ni bansan inda zangan saba, Sam baisan loƙacin sa ya saki sumy ba ya tafi da saurin sa ya rungume momma kamar zai zubar da hawaye haka yake ji, ganin duk yanda ta canza bai taɓa tunanin abun ya taɓa ta haka ba, "Momma kiyi haƙuri ki yafe min momma bazan ƙara tafiya nayi kuskuren ƙin dawowa da wuri duk da nasan kina nemana amma dan Allah kiyi haƙuri, sakin ta yayi yana ƙara bata haƙuri, Ita kuma sai ta fashe da kuka ta shiga girgiza masa kai tana cewa itace da laifi da bata saurare saba data saurare sa da duk haka bata faru ba, daga nan cikin kuka ta ɗora da cewa Sam Ammah ta tafi Waziri ya tafi ga Abban ku na ya tafi duk sun kasan ce masu son zuciya, Sam yanzu ba......, Hannu ya sa ya rufe mata baki, Sannan yace "momma kiyi shiru nasan komai kar ki ƙara cewa komai, ki daina tuna abun da ya riga ya wuce, kamota yaƙarayi yace "momma yanzu ki kwantar da hankalin ki mubar komai mu miƙa lamarin mu ga Allah haka ƙaddarar mu tazo muyi haƙuri mu karɓe ta hannu bibbiyu, mubar komai ya wuce, yanzu ga sumayya zan barta anan nasan Hamza yayi miki bayani amma zan ƙara yi miki cikakken baya ni yanzu, Kallon su Amra yayi yace subar gurin su tafi da sumayya sukaita ɗakin su, Kamar yanda yace haka suka tafi da ita ɗakin su, Saidai Ameesha bata bisu ba tace tafiya zatayi, suna hawa sama itama tayiwa su momma sallama ta fita daga falon, Daga nan Sam yabawa momma labarin komai babu abun da ya ɓoye mata, bayan nan kuma suka ci gaba da ɗan tattaunawa akan yanda zasu ringa gudanar da wasu al'amuran, "Ameesha na ƙarasawa part ɗin su, shigar ta tayi daidai da fitowar Maama daga kitchen hannun ta ɗauke da tray, tana ganin ta tace yauwa Ameesha zo ki kaiwa yayan ki daman nagaji duk yasaka ni wahala bacci nake ji, mutum sai taurin kai kamar jinjirin jaki, kamar yaro ace kullum mutum bazai ci abinci ba sai anyi maka dole shi ko ulcer ma baya tsoro, Ungo ni je ki kai masa kuma ki tabbatar yaci dan bazanyi wahalar banza ba indafa masa yaƙi ci, kai masa, Karɓa Ameesha tayi tana yiwa Maama dariya tace "Maama ke da mutumin naki kuma, to bari inje Allah yasa yaci, Kedai kika sani zanzo in duba kwanikan idan bai cinye ba ke Zan hukunta dan haka duk yanda zakiyi kiyi yaci, kinga tafiya ta, tafaɗa tana yin gaba abun ta cike da gajiya saboda ta daɗe batayi aiki ba shiyasa iya dafa masa har ta gaji gaba ɗaya, Ameesha na dariya ta wuce ɗakin sa, Tana zuwa ta bubbuga ƙofar taji shiru bai amsa ba hakan yasa ta murɗa ta shiga, bakin ta ɗauke da sallama can ƙasan gado ta hango sa ya kifa kansa akan gadon shi kuma yana durƙushe a ƙasan hannun sa kuma ɗaya yana kan cikin sa, saboda wani azababban ciwon da yake masa shiyasa ma har ta shigo baiji motsin taba, Mamaki ganin sa ahaka ne yakama ta dan haka tayi saurin ƙarasa gurin ta ajiye tray ɗin a ƙasa ta ƙarasa kusa dashi, a gefen sa ta tsugunna ta riƙo hannun sa da ya ɗora akan gado, tana kiran sunan sa yana jinta amma yakasa ɗagowa, Girgiza shi ta shiga yi tana kiran sunan sa, A hankali ya shiga ɗagowa da ƙyar ya iya ɗaga idanun sa ga ɗorasu akan ta, Ganin kalar idon sa yasa tsorata, cike da tsoro tace Inna lillahi wa'inna ilaihi raji'un yaya mai ya same ka baka da lafiya, hannu takai gefen wuyan sa taji ba zafi, Cikinne yaƙara murɗa masa yayi saurin saka hannun sa duk biyu akan cikin sa yana damƙe idon sa yana jujjuya kai, A kiɗime tace yaya mai yasame bari inje in kirawo su Maama azo akaika asibiti, Da sauri ta miƙe zata tafi, yayi saurin riƙo hannun ta ya dawo da ita baya, har ta fara hawaye saboda tausayin ganin halin da yake ciki, yana so yayi magana amma yakasa sai kawai kafe ta da jajayen idanun sa suka sauya launi zuwa wata kalar mai wuyar tantance na maiye, ko ƙiftawa bayayi ya tsaya dasu kyam akanta...✍️✍️✍️ [15/11, 10:50 pm] #yaya Azeema#: 💅SARKI  SAMEER💅                    (DA ZAFI ZAFI)                              By                ❤️Yaya Azeema❤️                           *BOOK* 3️⃣ *Ga mai buƙatar littafin sarki Sameer tundaga book 1 har zuwa book 3 zai biya 400 kacal akwai 1&2 completed, zukuturo da kuɗinku ta wannan asusun 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank, ko kuma wannan 0003562691 Ibrahim Badamasi Babangida jaiz bank, sai kuturo da shaidar biyan ta wannan number ɗin 08124226526*            *_Typing........✍️✍️_*                            *_🅿️27_* "yana so yayi magana amma yakasa sai kawai kafe ta da jajayen idanun sa suka sauya launi zuwa wata kalar mai wuyar tantance na maiye, ko ƙiftawa bayayi ya tsayar dasu kyam akanta...✍️ tsoro ne yafara kamata ganin irin kallon da yake mata ko ƙiftawa bayayi hakan yasa taji tsoro ta fara ƙoƙarin ƙwace hannun ta taje ta kira wani dan gani take kamar me aljanu idon sa kamar bana mutane ba, Ƙara riƙeta yayi ƙam a hankali ya daure ya fara yi mata magana amma bata jinsa, "Me kake cewa bafa najinka, Maganar ya kuma yi amma still bata jiba, matsar da kunnen ta tayi saitin bakin sa, hakan yasa sukayi kusan ci sosai, fuskar ta yake kallo ta gefe yana kallon kunnen da ta miƙo masa, shiru taji bace komai ba hakan yasa ta ɗan ɗago da fuskar ta saura kaɗan tsinin hancin su ya haɗu da na juna suna haɗa numfashi, a haka tace masa wallahi banji me kake cewa ba inje inkira Maama ko Papa, Cikin sane ya ƙara murɗawa da ƙarfi fiye da yanda yake masa ma ada damƙe idon sa yayi tare da faɗawa ta baya, sai kawai ya miƙar da ƙafafun sa ya juya yayi rif da ciki, Hankalin ta ne ya ƙara tashi ta kuma miƙewa zata fita, ganin kar taje ta faɗa yasa da ƙyar ya iya cewa kar ki faɗawa kowa zo ki miƙo min waya ta am ok, ya juyawa daga ruf da cikin da yayi ya koma yana kallon sama yana rurrufe idon sa, ya ɗora hannu sa ɗaya akan cikin sa, Dawowa tayi ta shiga duba wayar can ta hangota kan madubi tayi sauri taje ta ɗauko ta dawo inda yake, tare da miƙa masa karɓa yayi ya ajiye a gefe sai ya yinƙura yana ƙoƙarin tashi amma sai ya ƙara komawa saboda nauyin da cikin sa yayi masa, Hannun sa ta kamo tace taso in taimaka ma ta faɗa tana jan hannun nasa, yunƙurawar da zaiyi kenan ya jawota gaba ɗayan ta, ta faɗo kan ƙijrjin sa, Da sauri yace "aashh yana damƙe idon sa da karkaɗa kansa saboda faɗowar da tayi ya dakar masa ciki, Da sauri itama tace wayyo Allah na dan Allah yi haƙuri tana maganar tana ƙoƙarin tashi daga kansa, sai kawai taji hannu wansa duka biyu akan bayan ta ya ɗora su akai, Ƙara yunƙurawa tayi akaro na biyu amma sai tajidai still ya riƙeta bata ankara ba kawai yayi wani juyi da ita ta dawo ƙasa shi kuma ya dawo saman ta, zaro dara daran idanun ta tayi waje take taji wata iriyar faɗuwar gaba taji gaban ta ya fara fat fat, ɗan ƙaramin bakin ta ta fara motsawa tana so tayi magana motsi kawai yake ta kasa furta komai sai karkarwa yake, Bakin nata ya zubawa ido yana kallan yanda yake motsi, wani irin abu yaji ya fara yi masa yawo akai, hannu sa ya zaro daga bayan ta dan ji yayi kawai yana sha'awar shafa lips ɗin da yaga yana ta motsi kamar bulunboti, A hankali ya fara tafiya dashi zai sauke sa akai saidai yana daf da saukewa kenan kawai su kaji ance SAMEER...!!! Jin muryar Abu yasa shi saurin dawowa hayya cinsa a razane ya tashi daga kanta, yana mai mamakin ganin sa a kanta muƙewa tsaye yayi sai kuma yarasa abun cewa gaba ɗaya tunanin sa ya tsaya cak, Ameesha kama yana ɗaga ta itama ta tashi cikin rikicewa, Shima Abuu cikin ɓacin rai ya fara takowa yana nuna sa da yatsa yana so yayi masa magana amma taƙaici da ɓakin cikin abun da yagani ya hana sa magana, sai kawai baikai ga ƙarasawa wajen saba sai kawai ya juya, dan bashi da bakin magana, Fita yayi kawai tare da banko ƙofar da ƙarfi, "Get out of my room..!!! yagaya mata cikin daka mata tsawa, yana nuna mata ƙofa, Ai tun kan yakai ƙarshen maganar ma ta kwasa aguje ta fice daga ɗakin tana kuka, "Oh My God ya Allah what wrong with me, Oh my God sai mai mai tawa yake ya rasa inda zai tsoma ransa ji yake Kamar ya tsaga ƙasa ya shige ciki, taƙai da haushin kansa da kansa duk yafi ya cika sa, kawai tunanin sama wai duk ina hankalin sa ya tafi har yake shirin wani abu Allah ma ya taimake sa baikai ga ƙarasa abun da ransa ya raya masa ba, ga kuma Abuu ya gansa yanzu wane irin tunani yakeyi yaga ya fita cikin fushin, Zama yayi a bakin gado, yasa hannuwansa duka biyu akansa yana dafewa shidai tunda yake bai taɓa shiga irin wannan yanayin ba nayau, yau abun ya haɗar masa goma da ashirin ga halin da ya tsinci kansa da baitaɓa tsinta ba na wani irin azababban ciwon ciki da ya rufe sa loƙaci kamar zai kaishi lahira, ga kuma abun ya faru tsakanin sa yarinyar gashi Abuu yagan su, ji yayi wata tsanar yarinyar da ya kamasa dan a ganinsa duk ita taƙara dagula komai dan da bata shigo ɗakin ba abun baikai haka ba, Miƙewa yaƙara yi cike da taƙaici sai faman sakin tsaki yake, ya nufi toilet yana shiga batare da ya cire kayan sa ba kawai ya sakarwa kansa ruwa tare da rufe idon sa, yana rufewa kawai sai abun da yafaru ɗazu ya shiga dawowa masa da sauri ya buɗe idanun sa yana ƙara sakin tsaki akaro na babu a dadi, haka yayi tsaye agun ruwa na zubo masa akai, saida yayi wajen 30 minutes a haka sannan ya kashe shower ɗin ya fito a haka da kayan jikin sa jiƙaƙun yana fitowa kuma idanun sa suka ƙara sauka a inda ta faɗo kanta ya juyata ƙasa ɗan ƙaramin bakin ta da yaso taɓawa ɗazu shi ya kuma gaɗo masa, da sauri ya rufe idon sa yana kawar da kansa gefe tare da sakin tsaki mai ƙarfi, Sauri sauri ya shiga cire kayan jikin sa ya ɗauko wasu riga da wando yasanya sannan ya nufo hanyar falo so yake yabar gidan amma baya so ya haɗu da kowa musamman Abuu, Ameesha kam ya tama cin mutuncin da zai yi mata, fasa fita yayi sai kawai ya koma ɗakin ya ɗauki wayar sa number Khalid ya lalubo ya danna masa kira, "Hello" daga can ɓangaren Khalid yayi magana, Meer yace "ya kana ina? "Ina gida" "Ok mu haɗu a wannan gidan yanzu, "Ok, Amma yanaji muryar ka haka bakajin daɗi ne? Meer "a'a am fine, kawai dai na ɗanyi ciwon cike na ɗazu amma yanzu ya daina, da tunima na kiraka ɗazu sai kuma Ab...., yayi saurin kawar da maganar yace "Oh kagane naji sauƙi tun ɗazu, mu haɗu kawai anjima kasame ni acan zanyi gaba, "Hmm Khalid yace sannan ya ɗora da cewa "kaga malam nasan halinka babu abun da zaka ɓoye min amma dai idan mun kagaya min sai anjima, "Mtsw uwarka zan gaya min bana son sa ido bana ce ya daina ba nagaya maka amma zaka wani kawo min maganar banza, ƙitttt... Khalid ya kashe wayar dan bayason jan zancen shiyasa ya kashe idan sun haɗu sa yita su ƙare face to face, ___Ameesha na fitowa daman babu kowa a falon dan haka ta wuce ɗakin su da gudu ta kuwa ci sa'a Dadda bata ɗakin sai ta rufe ta faɗa kan gado sai kawai ta fashe da kuka da ita kanta bata san dalilin yin saba....., Abuu ma da ya fito baibi takan kowa ba kawai ya fice ransa a ɓace ya nufi part ɗinsu da saƙe saƙe kala kala aran sa shi kaɗai yasan abun da yake shiryawa, ***Bayan gama wayar su Meer ya ƙara tashi yaɗan gyara jikin sa, sannan ya lallaɓa ya leƙo waje saida yaga babu kowa sannan yayi sauri ya fito daga ciki, ya fita daga falon, yana fita waje ya canza tafiya ya dake kamar bashi ne me tsoron fitowa ba, har wani taku na musamman yake saboda gwaiwar da yake samu ta mutane da dama duk wanda ya gansa sai ya tsugguna har ƙasa ya gaida shi wasu kuma suna masa kirari, a haka har ya ƙarasa gurin motatar, yana zuwa bai jira wata wata ba ya shiga ya tayar da motar tare da janta yana tashe ta ya kwasa aguje yabar gidan......, ************************* ______Wani ƙungurumin daji ne tafkeke da baka jin motsin komai sai ƙarar tsuntsaye dake shawagi aciki amma babu wani alamun bil'adama agun shiru kaji ɗif, Can na hango wani tsoho ya fito daga cikin wata ƴar bukka. Cike da tashin hankali gaba ɗaya ya rikice a kiɗime yayi bayan bukkar yana leƙe leƙe ya ƙara danna kai cikin dajin, da ƙarfi ya ɗaga murya ya fara kiran DEEYA ! DEEYA !! DEEYA!!! Sauna da yake ta amba ta kenan yana tafiya ko gaban sama baya kalla kawai kiran ta, yana cikin tafiya can nesa ya hango ta cikin wani ƙaton ruwa saura kaɗan ta nutse ta tsaya a tsaye ruwan yana shirin shanye ta gaba ɗayan ta dan har yazo wuyan ta saura kaɗan, Da gudu ya kwasa yana cewa "a'a DEEYA ki dakata ki dakata amma ina kan ya ƙarasa ruwan har shanye ta, Ƙarfin gudun sa yaƙara yana zuwa yayi sufa cikin ruwan daidai inda take yayo sama da ita yafara tafiya da ita acikin ruwa, har ya kawo ta bakin ruwa ya kwantar da ita nan yafara danna mata ciki yana kiran sunan ta yana jijjigata amma ko gezau batayi ba, Ɗaga hannun ta yayi ya saki sai yaji hannun ya faɗi asake alamun dai kamar rai yayi halin sa, "a'a a'a Deeya kar ki min haka ki tashi Deeya deeya DEEYA.......!!!!!!!!!!!!! [15/11, 10:50 pm] #yaya Azeema#: 💅SARKI  SAMEER💅                    (DA ZAFI ZAFI)                              By                ❤️Yaya Azeema❤️                           *BOOK* 3️⃣ *Ga mai buƙatar littafin sarki Sameer tundaga book 1 har zuwa book 3 zai biya 400 kacal akwai 1&2 completed, zukuturo da kuɗinku ta wannan asusun 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank, ko kuma wannan 0003562691 Ibrahim Badamasi Babangida jaiz bank, sai kuturo da shaidar biyan ta wannan number ɗin 08124226526*            *_Typing........✍️✍️_*                            *_🅿️28_*          'Ɗaga hannun ta yayi ya saki sai yaji hannun ya faɗi asake alamun dai kamar rai yayi halin sa, "a'a a'a Deeya kar ki min haka ki tashi Deeya deeya DEEYA..!!!!!!!!! "Tashi yayi tsaye duk yanayin girman jikin ta dan a ƙala zata iya kaiwa shekara 38 ko 39  amma da haka ya cicciɓeta ya nufi inda yabaro, Abakin ƴar bukkar ya kwantar da ita akan wata tabar ma, yana kwantar da ita ya shiga cikin bukkar ba daɗewa ya fito da wata jaka sai ɗan ƙaramin ƙoƙo da ruwa aciki, gaban ta ya zauna nan ya ɗauko wani ƙullin magani ya zuba acikin ƙoƙon ya jujjuya sa sannan ya fara goga mata shi ajiki yana murzawa daga yagama da wannan sai ya ɗauko wannan ya saka mata, haka yai tayi mata tsawon loƙaci yana gabanta, amma har yanzu bata kawo numfashin ba, har ya fara cire rai da farfaɗowar ta yabayar ta mutu kawai, sai can yaga hannun ta yayi motsi wani irin farin ciki ne ya kamasa nan yaƙara ɗauko wani magani kamar ganye, ya saka mata shi a wuya nan da nan numfashin ta yafara dawowa amma bata buɗe ido ba, sauke numfashi ta shiga yi a hankali, Farin ciki ne ya lilleɓesa ya ɗaga hannu sama yafara yiwa Allah godiya sannan ya mayar  da duban sa gare ta, a hankali yace "Deeya Deeya! Motsi tafarayi da idanun ta sannan ta shiga buɗe su a hankali har ta gama ware su gaba ɗaya akan tsohon dake gaban ta, Murmushi yasakar mata tare da miƙa mata hannun takama ya tayar da ita zaune, tare da rungume ta, yace "sorry my dear na tafi na barki abin da kika fi so naje siyo miki, Sakin shi tayi, tana kallon fuskar sa cikin wata irin murya wacce kanajin ta kasan ba cikakken hankali acikin ta fuskar kuma ta haɗe ta tamau alamun jin haushin mahaifin nata take, Wani murmushin yaƙara yi dan yasan halin ta saikawai ya kamota ya miƙar da ita tsaye tare da jan hannun ta yace "zo muje innu na miki abun da na siyo miki, Maƙe kafaɗa tayi tare da ƙwace hannun ta tana juya masa baya, ɗan murmushi yaƙara saki sannan ya juya ya shiga cikin ƴar bukkar yana shiga ya fito da wata baƙar leda a hannun sa, zaga yawa yayi ta gaban ta,ya tsaya tare da zaro abun cikin ledar ya nuna mata yana sakin murmushi, karɓa tayi tana bin ƴar tsanar da kallo sai kuma can tasaki dariya tana jujjuya ƴar tsanar, take ta manta da duk wani jin haushin da take ciki, ta shiga tsalle da murna, Shide yana ta kallon ta yana jin daɗi yau ya faranta mata, ba tace tana so ba dan ko sanin ta batayi ba itadai tana son yara dan ko sandar ice ta samu saitai tayi masa wasa tana kiran ta da ƴarta haka kawai take, shiyasa yau ya fita ya samo mata ƙatuwar ƴar tsana mai kama da yaran gasken, Guri ta samu a ƙasa tayi zaman dirshen ta ware ƙafafun ta tsayar da ƴar tsanar ta fara yi mata wasa tana taɓa mata baki, ɗago da ƴar tsanar tayi tana kallon tsohon tace "bata motsi ai kuma wannan ba ƴata bace gashi naga basa kama, gaban sa yaji ya faɗi yanzu ya zaiyi mata kar ta tuna ta rikice masa ya kasa shawo kanta, da sauri shima ya zauna agaban ta ya tanƙwashe ƙafafun sa ya karɓi ƴar tsanar, ya ajiye ta gefe ya kamo hannuwan ta yace "Deeya kiyi haƙuri yanzu ki fara zama da wannan zuwa wani loƙaci zanje in kawo miki ɗayar ƴar babba wacce ta fi wannan girma kuma ta zama taki har abada zaku zauna tare kinji, Kaɗa masa kai tayi sannan tace "to shi kuma fa gaba ɗayan su nake son gani ka kawo min su, ko kagaya min ina zan gansu, ina Babuu na ko ya mutu, Ƙara riƙeta yayi sosai tare da jawo ta ya rungume ta yana bubbuga bayan ta yace "zasu zo namiki alƙawari nan bada jimawa ba, Babuun ki zai dawo bai mutu ba yana nan, kai ta shiga girgiza masa tana ture sa ta miƙe tsaye ta cire ɗan kwalin jikin ta, nan tafara sanbatu tana maganganu daga ƙarshema ta nemi guduwa daga cikin dajin, yayi saurin riƙeta da ƙyar ya iya kamata daman sun saba wasu luƙotan da haka yajata ya shigar da ita cikin bukkar yasamu igiyar da yake ɗaure ta idan hakan tafaru dan fisge fisge take tana sunbatu ita sai ta tafi, Yanzu ma da ƙyar ya ɗaure ta, sannan kamar yanda yasaba yafara kwantar mata da hankali yana jawo mata hankali sannan yasamu ta fara sassauta abun nata......,          **************************                  *MASARAUTA*       AFTER 1 WEEK                  (bayan sati ɗaya)                   "A ɓangaren Azeema kuma acikin sati ɗayan nan sun ɗinke da Shettima ya shawo kanta har tafara mantawa da Hamza dan ko kiran ta yayi bata fiya ɗagawa ba sai taga dama,  su kam soyayya su kawai suke shiyasa ma ta manta da dawowa wajen Ameesha tana can tana soyayya......, ____A ɓangaren su Sam suma komai yana tafiyar musu daidai sun miƙa lamarin su ga Allah sun manta da duk wani abun da yafaru sun, sumayya kuma kwanan ta biyu momma da kanta tace suje gidan su sumayyan tare, tare kuwa suka tafi inda sukaje can gidan sukayi sa'a kuwa baban ta yana nan,  da sukaje akayi masa duk bayanin duk wani abun da yafaru tundaga farko har ƙarshe, inda mahaifin ta yake sanar dasu cewar ai tunda ya dawo yaji labarin barin ta gidan yaji haushi sosai dalilin hakan ma ya sake ta yanzu haka tana gidan su, Bayan yagama basu labarin yayi musu godiya, daga nan su momma sukayi musu sallama suka tafi suka bar sumy a gidan, amma awajen Sam da ita kanta Sumayyar ba haka suka so ba saboda sun saba kullum suna kusa da juna amma yanzu zasuyi nesa, badan suna so ba haka suka rabu ko sallamar arziƙi babu saboda akwai idon momma da kuma mahaifin ta, dan haka ko ƙofar gida bata rako saba, Amma ko kwana ba ayi ba ya dawo wajen ta daddare saboda missing ɗin ta da yafara yi tun ba aje ko'ina ba, tun daga nan kuma kullum sai yaje gidan su ahakan  ma haƙuri kawai suke....., ______*Meer* 'Tun ranar da abun nan ya faru tsakanin Ameesha da Meer, Meer bai sake bari ko hanya ma basa haɗawa itama kuma haka ne awajen ta tun abun na damun tama  har ta manta saboda bama da wanda zasuyi maganar ga Azeema har yanzu taƙi dawowa bare suyi, shiyasa tayi saurin mantawa da abun, duk wani abun sama bata san yanai ba, Abun kuma da ya fi bawa Meer mamaki shine har zuwa yau Abuu bai yi masa maganar ba, baice komai ba duk da yaga ransa ya ɓaci a ranar, amma baiji maganar ba kwata kwata, koda suka haɗu ma bai nuna masa da wani abun ba, shiyasa abun yake ɗaure masa kai....,   "Yau sati ɗaya da maganar Papa akan cewar za' ɗora Abuu akan kujerar mulki, To yau sati ya zagayo cikin masarautar cike take da mutane kowa ya hallaci wannan sabon naɗin da za'ayi sa yau ranar juma'a'tu babbar rana duk wani abu da ake shirya babu inda baikai labari kowa yasan labarin masarautar da kuma abun da yafaru tunda ga farko har ƙarshe har zuwa yau da za a naɗa sabon sarki kowa kaganni acikin masarautar yana farin ciki sabon naɗin nan da za'ayi, Tunda safe ake ta karɓar baki gaba ɗaya kowa ga shiga busy, ga dokuna da ake ta shiryawa suma anayi musu ado, ana jere su, bayan sallar juma'a za ayi naɗin, Duk wannan abun da ake Meer yana ɗakin sa da yaji ma surutun mutane musamman yaran gidan su Amra da wasu ma daga cikin gidan ga Azeema ma ta dawo saboda na ɗin da za'ayi sumy ma ba abarta abaya ba saboda daman da mahaifinta ma suka taho shima yazo ya taya ɗan uwansa murna, koda yagayawa maman sa cewar umaruru yana nan ga kuma asalin sa, ƙaryatashi tayi taƙi yarda dashi, da yace tazo suzo tare da har zatazo kuma sai zazzaɓi ya rufe ta, ta fasa zuwa, Su Shettima ma ba barsu abaya ba shida hajiyar sa, ga su Bossay suma duk sunzo a taƙaice dai duk wani na kusa da su ƴan uwa da abokan arziƙi duk sunzo,   _Wajajen ƙarfe sha biyu da wani abun na rana, Khalid ya shirya tsaf shima zai tafi gidan da niyar idan yaje sai su wuce masallaci da Meer saboda daman masallacin juma'ar akusa da gidan yake ta baya ajikin masarautar yake,idan sun dawo sai ya zauna acan ayi naɗin agabansu, Yana fitowa daga ɗakin sa suka ya haɗu da Dady shima ya fito da shirin fita, har ƙasa ya tsugunna yace "uncle ina wuni, "Lafiya ƙalau Khalid jiya ina ta neman ka ina kashiga,  cewar Dady, Khalid yace "wallahi uncle na ɗanje wani aiki ne ban dawo da wuri ba, Allah yasadai lafiya kake nemana, "Eh lafiya ƙalau daman akan maganar Musbahu ne yakamata yaron nan ya dawo gida ina ma kaje can inda yake ka gano min abun da aka turasa yake ko kuma dan yanzu ko awaya ma bana samun sa sai anci sa'a wataran ma tana ringing baya ɗagawa kuma bazai biyo bayan kiran ba, shiyasa nake so kaje kasa masa ido karka bari yasan kana garin, "Tom Dady in sha Allah zanje gobe amma kuma idan na kirasa wataran ina samun sa, amma dai koma maiye zanje ingano ɗin, "To shikenan bari inje ina sauri duk dai yanda ake ciki saika sanar dani, "In sha Allah Dady sai ka dawo, a dawo lafiya, "Allah yasa, Dady ya amsa masa tare da yin gaba, Khalid na miƙewa ya bi bayan sa shima , yana zuwa falo zai fita Rasheeda ta fito da gudu tana cewa "yaya! Yaya! wai tafiya zakayi ka barni da alama kama manta dani, Juyowa yayi yana dariya yace "wallahi kuwa na manta dake amma yanzu ai kin tuna min idan kingama muje dan sauri nake wallahi kar na makara sallah, "Lalle ma yaya au baƙin ciki kake min zanga sarki shine zaka tafi kabarni to ni nagama babu abun da zanyi muje, Kallon ta yayi yaga kalar rigar da tasa duk ta fito mata da surar jikin ta kayan sun kamata da yawa, "Ina zani dake da wannan shigar watakon duk faɗan da nake miki baki daina sakawa ba, to sai kizaɓi ɗaya, ko kike ki canza su kisa kayan arziƙi ko kuma kije kisaka hijabi in bahaka ba kuma sai kiyi zaman ki inyi tafiya ta, Ɓata rai tayi kamar zatayi kuka ta buɗi baki zatayi magana, yayi saurin dakatar da ita shima cikin haɗe ran yace "nagama magana idan kiyi abun da nace ki fito ki sameni a mota idan kuma kika ɓatan loƙaci inyi tafiya ta, yana gama gaya mata haka yayi gaba, Tasan halin sa sarai shiyasa kawai ta juya da sauri gudun kar ya tafi ɗin, Tana shiga ɗaki ta cire rigar jikin ta, sai kuma ta rasa waɗanda zata saka dan itadai bazata iya saka hijabi ba ta fita dashi tazama wata lokal acikin mutane, Kayan ta zubo dasu gaba ɗaya can ta hango wata doguwar rigar material da tasan bata kamata ba sosai saboda yanayin ɗinki yana da ɗan faɗi ta ƙasa saboda adon da akayi masa, saman ma kuma bai wani matseta ba tana gama sakawa ko ɗan kwalin bata nema ba tasamu mayafin da zai shiga ta yafasa ta ɗauki jakar da ta ajiye saboda ta shiga da material ɗin kuma daman koman ta suna ciki bata sa loƙacin canza wata, takalmi ma kawai surarshi tayi batama sani ba ya shiga ko bai shiga ba, Tana ɗauka tayi waje aguje saboda gudun kar ya tafi, Tana fita yana tayar da motar dan daman minti goma yabata idan bata fito ba zai tafi saigashi time ɗin na cika tana fitowa, Ƙaraswa tayi wajen motar ta buɗe gaba ta shiga tana sauke numfashi saboda saurin da tayi bata saba ba duk sai taji ta gaji, Kallon ta yayi ya saki murmushi sannan yaja motar yana cewa "ko kefa amma da kawai sai inkama tafiya dake kina takawa da ƙyar saikace daga can na ɗauko ki, Banza tayi masa ita adole fushi tayi dashi, har suka fita daga gidan suka hau kan titi bata kula saba, saida yabata haƙuri sannan ta sauko suka fara hira, suna ta hira yana tuƙin sa har suka ƙarasa, tundaga waje yaga mutane duk sun cika ƙofar gidan saboda sallar juma'a da ake shirin yi ana tayin huɗuba, abunne ya haɗu biyu ga mutanen da zasuyi sallah a masallaci ga kuma mutanen da suka zazzo, a waje Khalid ya tsaya tare da zaro wayar sa ya lalubo number Meer tare da danna masa kira yana ɗagawa yace yana waje ne ko yana ciki yace masa yana ciki ya shigo, Bayan ya kashe wayar yaja motar yabi ta gefen mutane ya danna kai cikin masarautar can wajen part ɗin ya nufa da motar yayi parki sannan suka fito Rasheeda tayi saurin dawowa kusa dashi tana ta faman bin gidan da kallo ko ina baza ido take, Jan hannun ta yayi suka nufi falon Saida aka bashi izni sannan ya shiga cikin falon, su Ameesha duk suna falon suna ta hira, shigar su yasa suka dakata suka amsa musu sallamar tasu, Idon Rasheeda akan Ameesha yafara sauka itama ita take kallo, cike da mamaki Rasheeda ta zaro ido bata san loƙacin da tace Ameesha!! Karo na farko kenan da ta fara kiranta da sunan ta, da saidai tace "ke ko ƴar talaka dade duk sunan da yazo bakinta na rashin dacewa, Itama Ameeshan miƙewa tayi iya kuma cike da murna tace Aunty Rasheeda kece agidan namu, ta taho da gudu kawai sai ta rungume, Itakam Rasheeda ƙamewa tayi agun dan hankalin tama gaba ɗaya neman barin jikin ta yake, daɗin daɗawar ma jin kalamar yau kece agidan namu, mai hakan yake nufi kenan tazo gidan sarki amma taji tana cewa gidan su, tana wannan tunanin, Ameesha ta katse mata da cewa "wallahi naji daɗin ganin ki daman wannan ɗan uwanku ne, ai ina ganin sa agidan nan amma bansan shi bane, ko dai shine yaya Khalid ɗin da nake jin ana magana a gida,ni daman ban taɓa ganin saba, Kamar sokuwa haka Rasheeda ta ɗaga mata kai dan bata bakin yin wata magana, Khalid ne yayi murmushin jin daɗin sun san juna, sai yace "Nine dai kin zauna agidan mu ne, "Eh na zauna mana nama daɗe kawai dai bamu taɓa haɗuwa ba sai kazo ka koma amma bama haɗuwa, "Ayya Allah sarki to shikenan bari inshiga gata nan to sai ku zauna bari inje yana ciki koh? "Eh yana ciki Aunty Rasheeda mu ƙarasa besty wai baki ga Aunty Rasheeda bane, tana yiwa Azeema maganar tana jan Rasheeda suka ƙarasa kan kujera suka zauna, "Ina wuni? Azeema tacewa Rasheeda nan madai da ƙyar ta amsa sauran ma duk suka shiga gaida iya saboda sun ga ta girme su, Jikin ta ƙaura yai la'asar Rasheeda tayi jigum takasa magana duk surutun ta da rashin mutumcin ta amma yau sai taji komai ya tsaya mata ji tayi ma kamar tace masa yazo su tafi, Ameesha duk ta gama fahimtar ta tana sane duk take ta janta ajiki kuma tana nuna mata kamar babu wani abu na rashin daɗi da ya taɓa faruwa a tsakaninsu....., Ai Rasheeda bata gama shiga tashin hankali ba saida Khalid da Meer suka fito Meer na sanye da wani yadi mai shaigen laushi da sheƙi da ɗaukar ido, yayi kyau iya kyau saboda bai saba saka manya kaya ba, yanzun ma har ya saka wasu Khalid yasa shi gaba da Allah Annabi sannan yasaka, Duk surutun da su Ameesha sukeyi ai suna ganin fitowar su kowa ya haɗiye maganar sa, suka saki baki suna kallon Meer duk wanda ya kalle sa bazai so ya ɗauke idon saba akansa, Rasheeda bata san loƙacin da ta miƙe tsaye ba tare da cewa "what!! ta faɗa da ƙarfi hakan yajawo hankalin su Meer da suke daf da fita suka juyo akusan tare saboda yanda gurin yayi shiru tsit, sai yazamana tana yin wannan maganar duk Saida ta cika falon, sauran ma duk ɗaga ido sukayi suna kallon ta, Meer ba ƙaramin mamakin ganin ta yayi ba dan bai manta fuskar taba, ranshi yaji yafara ɓaci, kawai wata zuciyar ce take zugasa yaje ya shaƙeta yaji uban da ya kawo ta, saboda tuna maganganun su, na cewar zasu sa taje inda yake zasuyi asiri, tuna hakan yasa kawai yaji abun da ya kawota kenan, Yana niyar ɗaga ƙafar sa kenan zuwa wajen ta, sai kawai wani abun mamakin da ya kusan fin na farko ya dakatar dashi da niyar zuwan da yake, Khalid yaje wajen ta yana binta da kallon tuhuma yace "Rasheeda lafiyar ki ƙalau kuwa mai yafaru kikayi irin wannan maganar haka, Sai yanzu ta tuna katoɓarar da tayi loƙaci guda kuma sai ta rikice duk ta duburbuce ta rasa amsar da zata basa, Ameesha ce tayi caraf tace "bafa wani abu bane kuyi tafiyar ku kawai wannan abun tsakanin mune wata magana nagaya mata da tasa ta yin hakan kuma sirrice bazai yiyi kaji ba, kayi haƙuri kutafi, Maida dubanta tayi ga Rasheeda ta kamo hannun ta, tace "haba aunty Rasheeda sai kace ba babba ba daga wannan ƴar maganar sai ta firgita ki zauna dan Allah muƙarasa, tayi maganar tana dariya kamar gaske wani abun ta faɗa matan, Wata uwar ɓoyayyiyar ajiyar zuciya Rasheeda ta sauke tana jin daɗin wannan taimakon da Ameesha tayi mata dan wallahi da ta barta bata san abun da zatace ba, da saidai tayi abun da za akore ta daga gidan, dan a ganin ta tunda ta shigo ba fita saboda a ɗan ƙanƙanan loƙaci ta gano Meer ɗan gidanne saboda hoton da Dady ya taɓa nuna mata, dan haka tasan burin ta na daf da cika tunda ta shigo gidan, dan haka zata sauke komai ta ajiye gefe ta nunawa Ameesha ba komai ta jawota ajiki saboda tasan sauran abubuwan da bata sani ba, sannan tasan labarin Meer ta yanda zata shiga jikin sa, duk a ƴan mituna tagama waɗannan tunanin, Saurin kawar da damuwar dake fuskar ta tayi, ta azo murmushin yaƙe ta aza a fuskar tace "yaya mai kuwa ya faru babu komai fa, Shima sai yanzu yaji ɗan dama dama hankalin sa ya kwanta jin duk abun da Ameesha ta faɗa, Dan haka sai yace "amma kin ban tsoro wallahi kawai ki kama yiwa mutane magana da ƙarfi harda su miƙewa tsaye, "We are sorry yayan mu, cewar Ameesha, Murmushi yayi kawai ya juya yana girgiza kai, dan tun kallon farko da ya shigo yaji yarinyar tayi masa ta matuƙar burge sa, sai da yaje kusa da sannan yace mata "kinfi ye surutu ko kece bakin ta kenan, Ƴar ƙaramar dariya tayi sannan itama tace "eh ai yaya tace shiyasa nake kareta, Batare da ya juyo ba yace "Allah ko? To bari inje indawo zakiyi bayani yarinya, Bata bashi amsa ba suka ƙarasa fice daga falon saboda sunji ana shirin fara tayar da Sallah, Kamar yanda Rasheeda ta shiryawa zuciyar ta takun da zatayi, tun yanzu tafara zuciyar cike take da tambayoyi amma ba yanda zatayi doke ta adana tambayoyin ta, ta fuskanci gaba, daga nan ta saki jiki da su kamar ba ita ba suka fara hira, Suna zaune agun Maama da kai ya ɗau caji ana busy ta shigo cikin falon, tana yi musu magana tace duk su tashi suje suyi sallah azo aci abinci kafin a tafi ganin hawa, Da murnar su duk suka tashi suka ƙara ɗunguma cikin ɗakin su....., Ƙarfe 1:30 daidai aka isar da sallar juma'a a masallacin kusa da masarautar, ana gama idar da sallah mutane na shirin miƙewa su tafi akayi saurin dakatar dasu, haka kowa ya tsaya dan jin abun da za ace musu, nidai ina daga waje ban shiga cikin masallacin ba saiji nayi kawai ance Masha Allah, kowa ya shaida anɗaura auren yau ranar juma'a an ɗaura auren SAMEER SAMEER SAMEER tare da matarsa KHADIJAH SAMEER SAMEER akan sadaki dubu ɗari biyar lakadan ba ajalan ba...✍️✍️ [15/11, 10:50 pm] #yaya Azeema#: 💅SARKI  SAMEER💅                    (DA ZAFI ZAFI)                              By                ❤️Yaya Azeema❤️                           *BOOK* 3️⃣ *Ga mai buƙatar littafin sarki Sameer tundaga book 1 har zuwa book 3 zai biya 400 kacal akwai 1&2 completed, zukuturo da kuɗinku ta wannan asusun 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank, ko kuma wannan 0003562691 Ibrahim Badamasi Babangida jaiz bank, sai kuturo da shaidar biyan ta wannan number ɗin 08124226526*            *_Typing........✍️✍️_*                            *_🅿️29_*          'nidai ina daga waje ban shiga cikin masallacin ba saiji nayi kawai ance Masha Allah, kowa ya shaida anɗaura auren yau ranar juma'a an ɗaura auren SAMEER SAMEER SAMEER tare da matarsa KHADIJAH SAMEER SAMEER akan sadaki dubu ɗari biyar lakadan ba ajalan ba...✍️✍️ ___Duk girman masallacin nan da ɗumbun mutanen dake ciki, amma Saida wannan sanarwar ta isa kunnen kowa ana faɗa kuma gurin ya ɗauki wani irin shiru ɗif kake ji saboda abun yazo ba zato ba tsammani babu wanda yasan za ayi wani ɗaurin aure, Fitowar Meer da Khalid kenan daga cikin masallacin dan ko da akece a tsaya za ayi sanarwa yace bazai jiraba ya miƙe shima Khalid yabiyo bayan sa dan so yake yaje gurin Ameesha, Saidai suna daf da shiga kunauwan su sukayi musu mugun ji, duk da Khalid baisan wacce aka daura auren da itaba amma jin sunan abokin sa yasa shi saurin juyowa a zabure yana kallon Meer da shima ƙamewar yayi, Kallon kallo suka shiga yi a tsakanin su, Meer ne ya haɗiyi wani zafaffan yawu yaji ya haɗiye tare da jin wata faɗuwar gaba da saida tasa ya dafa jikin bango, yana shirin magana kenan Khalid ya rigasa da cewa, "Wai kaji kuwa abun da naji amma baka gaya min ba, Tsaki Meer ya doka tare da cewa "naji mana ko ni kaɗai ne Sameer zaka wani tsare ni da ido ko ji kurma ne, idan nine mai zai hana kaji ko kaga nayi maka kama da wanda za'a ɗaurawa aure yanzu, Cike da mamaki Khalid yace amma fa abun da mamaki gaskiya da alamar tambaya ya za'ayi ace komai naku iri ɗaya taya hakan zata faru Sameer Sameer Sameer nidai kai ka ɗai nasani amma kuma itama yarinyar sunan mahaifinta da kakanta Sameer Sameer to wacece ita, Wannan baya nin na Khalid shine yaƙara sa Sameer karkata wani tunanin tabbas da mamaki ace suna iri ɗaya kuma akusa da nan gashi kuma yarinyar ma, to amma abun tambayar shima da ta ɗaure masa kai wacece Khadija iya tunanin sa ya gano wace Khadijah yakasa ganowa, saurin kawar da tunanin yayi yasawa ransa bama shi bane saboda yasan ba tayanda za' ayi  hakan ta faru batare da sanin saba, Juyawa yayi ya kalli Khalid da mamaki yagama kashewa gashi mutane har anfara fitowa wasu hannayen su ɗauke da goro da alawar daurin aure, wasu kuma na murmushi gashi yawancin mutane idan suka fito da fara'ar su idon wasu kuma akansu saidai babu wanda ya ƙaraso wajen su sai suga sunyi gaba mutane da yawa sun fito daga ciki ƴan waje kam daman wasu duk sun kama gaban su, Meer ne yace"kaga idan kallon zaka tsaya ni inyi tafiya ta kasan dai bata yanda hakan zata faru za amin aure ne batare da sanina ba ko kuma akwai wanda ya isa yayi min auren dole ne, Shiru Khalid yayi bai tanka masa ba har saida yaga Meer yayi gaba sannan yayi saurin binsa abaya zuciyar sa fal cike da mamaki saboda abun ba ƙaramin mamaki ya basa ba amma yaga shi Meer ko ajikin sa, daman suna kusa da bakin gate ɗin saboda a ƙafa suka zo daman, dan haka saikawai suka shiga ciki, suna ƙarasawa gurin gate na biyu suka fara jiyo kiɗan ganga, Shide Meer bai kawo komai ba, suka ƙara shiga, suna shiga suka fara bin mutanen gurin da kallo, ga mamakin su kuma sai kawai suka ga masu kiɗan nayowa wajen su tare da wasu mutanen, matsawa Meer yayi yabi ta gefe dan atunanin sa ko fita zasuyi amma yana yin gaba sai suka ƙara binsa abaya, cak ya tsaya yakasa ci gaba da tafiya jin abun da masu kiɗan suke cewa,    "Takawar ka lafiya mijin sarauniya Khadijah takawar ka lafiya ɗan sarki jikan sarkin gobe sarkin mu na gobe Allah ya ƙara maka lafiya da tsawon kwana Allah yasa kafi haka, Allah ya kawar da fitina acikin auren ku Allah ya kawar da sarrin mutane maƙiya da mahassada Allah ya tsare ku....., Wani maroƙi ya ɗora da "kaga na kadi angon kadi Allah yabar ƙauna mai ɗoreawa Allah ya kawo zuri'a tagari Allah ya kawo ƙazantar ɗaki da wuri, a haifo mana magaji...., Nan gurin ya ƙara kaurewa da ihu masu jiɗa suka ɗora daga inda suka tsaya anayi ana masa waƙar kirari, Khalid da Meer yabari abaya ya ƙaraso gurin ta cikin mutane ya ratsa ya ƙarasa gaban Meer sai kawai ya tsinci kansa cikin farin ciki dan yagama karantar komai daga gani anyi hakane batare da sanin saba, hakan kwa ba ƙaramin daɗi yayi masa, Ganin yanda Meer ya haɗe rai idon sa sun fara canza kala ya gama cika fal ƙiris yake jira ya fashe, Khalid da yasan halin kayan sa sai yayi haƙuri ya tattara farin cikin sa ya ɓoye sa aràn sa yaje gurin sa, tun kan yayi magana ma, cikin wata iriyar murya da  shi kansa Khalid bai taɓa jinta ba daga gare sa duk da yasha yin ɓacin rai agaban sa amma bai taɓa ganin irin na yau ba, Cikin daka musu tsawa da ɗaga murya Meer yace "YA ISAH!!  "ENOUGH!!! I told you that everyone should visit this place before I kill you all..!!! yafaɗa yana tattoshe kunnu wansa yayin da idanun sa suke a rufe, Kowa Saida ya tsorata ɗif kake ji babu wanda ya ƙara koda motsi, Shiru wajen yayi na ƴan loƙuta sai kawai Meer ya ƙara jin wani kiɗan, a fusace ya buɗe ida nun sa da suka koma kamar garwashin wuta ya sauke su akan su da tunanin sa basuji garga ɗin da yayi musu ba shine suka ci gaba, Amma sai da ya buɗe idon sa sai yaji kiɗan badaga su bane ta bayan sane, da sauri ya juya dan ganin wane isasshen da mai ne yake kuma yin kiɗan bayan yace baya so, Wasu dandazon mutanen ne suke tunkaro inda suke waɗan nan kuma harda mata suna ta guɗa dan mutanen yanzu ma sunfi na nan gurin yawa, Baigama ɗimaucewa ba saida yaga Maama ce akan gaba fuskar ta ɗauke da wanni sanyayyen murmushi, tunda ta taho kuma idon ta akansa, Kamar meson gano wani abun ajikin ta ko kuma wanda bai taɓa ganin taba haka shima ya kafe ta da idanu ko kaɗan baya ƙiftawa, har ta ƙaraso inda yake, Wani murmushin ta ƙara saki ba yanzu har haƙoran ta ake ganowa loƙacin da tazo daf dashi tare da kamo hannun wansa tace ango kasha kasha ƙamshi ko baka sa turare ba ƙamshi kakeyi, wani irin kallon tuhuma ya ringa binta dashi, jin abun da take cewa, Maama sarai tasan halin da yake ciki kuma tagane kallon tuhumar da yake mata, Meer na so yayi maganar amma ta maƙale saboda tsabar ruɗanin da yake ciki zuciyar sa neman daina aiki take, Maama data gama karantar sa gudun kar ya tona musu asiri agaban mutane ya basu kunya yasa ta ƙara faɗaɗa fa'ar ta ta kamo hannun sa batare da ta bari sun ƙara haɗa ido ba, sai kawai taja hannun sa, ta hanasa damar magana, Suna juyawa ta juyo ta kalli mutane ta sakar musu murmushi tare da kaɗa kai tace sauti mana...., Nan take makiɗan suka fara kiɗan suka ɗora daga inda suka tsaya sunma manta da wani kashedun da yayi musu suka bi bayan su masu kiɗa nayi masu rawa nayi, Maimakon Meer yaga sun tafi part ɗin Maama sai yaga sun nufi part ɗin Ummy, kamar wani ƙara min yaro haka yake bin momma abaya har suka ƙarasa cikin falon, suna shiga Meer yaga su ummy acikin falon, Suna shiga Meer ya fusge hannun sa daga hannun Maama, tsayawa Maama tayi tana kallon sa, Cikin ɓacin rai yana kallon Maama ido cikin ido yace "Maama wai me yake faru mai kuke nufi dani kuyi min bayani waye ya shirya hakan, me yasa zakuyi min ni zakuyiwa auren dole aure kamar ni, ni zakuyi wa batare da sanina ba mai nayi muku da na fuskanci wannan hukuncin Maama Ummy! Ku gaya min mai yasa!? yayi maganar kamar zaiyi kuka, saboda ransa yakai ƙololuwar ɓaci, Suma kansu saida suka sha jinin jikin su dan sun san ba'a kyauta masa ba yakamata a gaya masa koda bayaso ayi da haka, "Kunyi shiru gaba ɗayan ku ina muku magana ku ban amsa Maama wace kucakar kuka aura min daman harda kwai wacce ta kai matsayin da zaku iya aura min ita acikin garin nan, To wallahi kuyi gaggawar kunce wannan auren da kuka ɗaura, idan na baku warware ba ni da kaina zan warware sa yanzun nan sai ku gayawa mutane kamar yanda kuka sanar da auren sai ku sanar da sakin koma wace jakar ce, A zabure Maama ta ɗago tana kallon sa cikin tashin hankali tace "dan Allah kar kayi haka na roƙe ka kar kabari mutun cin mu yazube a cikin mutane mun san bamu kyauta maka ba amma nasan hakanne kawai mafita bamu da wata hanayar da ta wuce wannan ina mai baka haƙuri akan yin hakan batare da sanin ka ba amma dan Allah karka sake furta kalmar zaka sake ta dan Allah, ta ƙarasa maganar cike da raunin murya, dan muryar har karkarwa take tasan ayanda ya ɗauki abun da zafi zai iya yin komai ma, ga bata da iko dashi bare ta dakatar da shi ta hanyar tsoratar wa, Juyawa tayi tana kallon Ummy da itama ranta baiyi mata daɗi saboda ko ita ba agayawa ba saida aka ɗaura, ita ba haɗin auren ne yabata haushi ba, kawai rashin sanar da itan da ba ayi ba tun farko, amma zuwa yanzu dake tana da saurin fahimta ta sauko, saidai bata da bakin da zatayi masa magana tasan daman hakan zai faru fiye da hakan na zai iya aikatawa shiyasa tayi shiru, Maama ce tace "Ummu Kulsum (ummy) kiyi masa magana kar ya furta abun da yake shirin yi, Tasowa Ummy tayi tazo kusa da Meer zata riƙo hannun sa da niyar rarrashin sa sai kawai ya kawar da hannun nasa yana ja baya, yace "kada wanda yaƙara cewa komai kuma babu wanda ya isa ya hanani sakin ta tunda de ba da ita zaku zaun, ni kuma a tsarina babu aure ban shirya aure yanzu ba dan haka babu wanda ya isa yayi min auren dole, auren ma irin wannan wanda ko a tarihi ban taɓa jin sa ba ina aka taɓa aure irin wannan, wannan wacce irin tsana ce zakuyi min haka, sai kace marar gata, Ummy ce ta ƙara daurewa tace "Meer ba haka bane ka tsaya ka saurara kaji bazamu taɓa yi maka abun da zai cutar dakai ba, wacce aka aura maka baza ka taɓa yin da nasanin auren taba kadena kiran ta da wani sunan marar kyau, domin ita ɗin ƙan...., Da sauri Meer ya dakatar da ita da cewa "Ummy bana so bana so bana sonta kuma bazan taɓa son taba ban damu da sanin ko wace ita ba na tsane ta, kuma ku sanar da ita, Ni Sameer na saki matar da kuka aura min saki......, Tabb babbar magana Ameesha will be a widow oooo, [15/11, 10:50 pm] #yaya Azeema#: 💅SARKI  SAMEER💅                    (DA ZAFI ZAFI)                              By                ❤️Yaya Azeema❤️                           *BOOK* 3️⃣ *Ga mai buƙatar littafin sarki Sameer tundaga book 1 har zuwa book 3 zai biya 400 kacal akwai 1&2 completed, zukuturo da kuɗinku ta wannan asusun 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank, ko kuma wannan 0003562691 Ibrahim Badamasi Babangida jaiz bank, sai kuturo da shaidar biyan ta wannan number ɗin 08124226526*            *_Typing........✍️✍️_*                            *_🅿️30_*          'Ni Sameer na saki matar da kuka aura min saki......, MEER..!!!!!  Abuu ya daka masa tsawa hakan yasashi dakatawa daga shirin ƙarasa furu cin sa, "Wallahi kana sakin ta ina tsine maka albarka kuma kai da zama anan har abada saidai ka tafi kaje ka nemi wani gurin ka canza iyaye amma bamu ba, daga yau babu kai babu mu mutiƙar kasaki yarinyar nan wallahi, marar mutunci kawai, Abuu ya ƙarasa maganar yana zazzaro masa ido yana nuna sa da yatsa, Shima Meer ɗin ido cikin ido yake kallon Abbu ɗin, ko kalma ɗaya ta kasa fita daga bakin sa, saida ya jira abu yayi shiru sannan yace "tsinuwa tsinuwa fa kace to sai me idan kayi min  nace sai me idan nabi duniyar ko daku ko baku zan iya cigaba da rayuwa ta, ni da wannan auren gwara tsinuwar ma dan banga bambanci ba, Abuu ne ya ƙaraso kusa dashi baiyi aune ba kawai ya kwashe shi da mari cikin ɓacin rai yace "daman abun naka har ta kai haka to indai ka cika ɗan halak ka saketa kaga ni, nima zan nuna maka nawa ɓacin ran sai ka gwammce baka zo duniya ba wallahi, kaji ka sake ta nace!! Yana ɗaga masa murya tare da ƙara sauke masa wani marin, yana shirin kai masa wani Maama tayi saurin dakatar dashi,    Maama tace "dan Allah ya isa kabari abi komai a hankali kowa ya kwantar da hankalin sa ɗaga murya ko faɗa ce faɗace ba namu bane tunda de kunsan gidan cike yake da mutane, ku rufa mana asiri agama komai ma zauna daga baya, Babana dan Allah badan halin muba kabar wannan maganar da kake ka taimaka, kaji babana,, haɗa hannu wanta tayi waje guda tana roƙon sa, Hakan da tayi ne yasa Meer ya daina ikirarin sakin da zai yi, Juyawa yayi ya fice daga ciki fuuu bai ƙara cewa komai ba kuma har zuwa loƙacin da ya fita baisan matar da aka ɗaura masa aure da ita ba, dan baya son sanin tama bazai taɓa bari yagan taba, yafasa sakin tane kawai saboda darajar roƙon da Maama tayi masa amma badan haka ba sai ya saketa yau, ya ɗaga mata ƙafa zuwa loƙacin da ya ɗibarwa kansa, Yana fita gaba ɗayan su suka sauke ajiyar zuciya tare da hamdalah Allah yasa bai sake taba da ya zasuyi ayi aure yau kuma ace anyi saki a ranar, ina aka taɓa haka, Bayan fitar sa, Papa ya shigo shima nan ya sanar dasu su shirya yanzu za afara naɗi angama shirya komai, Nan suka bashi labarin abun da ya faru sannan suka ƙara runguma suka fita daga ciki, Cikin masarauta damƙam da mutane kowa kagani yana cikin farin ciki kamar gonar auduga, wani ɓangaren suna kiɗa kiɗe wani ɓangaren ana raye raye ga dokuna ana ta shirya su ana musu kwaliya, kar mu ɓata loƙaci, komai ya tafi yanda aka tsara cikin kwanciyar hankali, kowa ya shaida naɗin sarki Sameer Muhammad Sameer, an ɗorasa akan kujerar mulki, bayan an canza komai na cikin fadar amma banda kujerar andai gyarata anyi mata kwaliya an gyara ko ina ya sha gyara, Meer tunda ya bar cikin falon ko can sashen baije ba ya nufi hanyar parking space ya buɗe motar sa ya shiga, yana shiga Khalid ya taho gurin da gudu yana yi masa magana amma kafin ya ƙaraso Meer yaja motar da gudun tsiya ko horn bayayi kuma ga mutane amma da haka yake gudu saidai kafin ya ƙaraso wajen mutane suyi saurin matsawa, a haka ya fice daga cikin gidan, A ɓangaren Ameesha kam har zuwa wannan loƙaci labari bai iske su ba domin tunda suka shiga ɗaki yin Sallah basu fito ba hira kawai suke kamar babu gobe abincin ma can aka kai musu suka ci, ko da aka fara gudanar da naɗin duk basu fito ba, daman kuma Maama bataso a sanar da su shiyasa ta ƙara bada umarnin idan bata nan kar abar kowa ya shiga cikin gurin saboda kar wani ya shiga da maganar ɗaurin auren ciki, Meer nayin wannan mahaukacin gudun dan ko gaban sa baya gani yana cikin yi bai ankara ba yayi sama da wata mata yayin da ta shigo gaban sa cikin gudu, Da sauri ya taka burki yana dukan steering ɗin motar yana cije baki sannan yayi saurin buɗe motar ya fito tun kan yaƙarasa gurin shima yaƙaraso gurin da gudu yana haki, tsayawa sukayi atare tare da kallon junan su, Da sauri Meer ya tsugunna yana shirin ɗago matar tsohon yace Sameer barta karka ta ɓata kaje kawai Allah ya kiyaye gaba, Sak Meer yayi saboda jin tsohon da bai sani ba ya kira sunan sa......., Kawar da tunanin yayi saurin yi atunanin sa kodai kunnuwansa ne basu jiyo masa daidai ba, dan haka sai ya ƙara yunƙurawa yakai hannu zai ɗauke ɗago da ita, sai tsohon yaƙara cewa bana son taurin kai Sameer ka barta nace kayi tafiyar ka kawai bata ji ciwo ba suma ne kawai......, Da kallon mamaki Meer yake kallon sa dan mutumin baiyi kama da mutanan da yakamata su san saba, ko ba agaya masa ba kayan jikin sa sun nuna masa yafi kama da mafarauci domin kayan fata ne ajikin sa irin na masu zaman daji, wandon jikin sa yaɗan ɗage masa ba har ƙasa ba sai takalmin danƙo baƙi rigar jikin sa kuma doguwa ce har zuwa gwaiwar sa shap ɗin ta kamar irin ta mata saboda na ɗaurin da akayi mata a tsakiya sai ƙasan ya buɗe bazar, Sai gashin kansa da ba'a aske shi da yawa shima yayi wani iri dashi ga kuma wani uban kwalli da ya damɓara a idon sa, Saida Meer ya gama ƙare masa kallo tundaga sama har ƙasa, Shima kuma tsohon shi yake kallo yana ganin yanda yake binsa da kallon ƙurlla, tsoho da yagade Meer bashi da niyar daina kallon sa sai kawai ya ɗanyi gyaran murya tare da cewa idan ka gama kallon nawa zaka iya tafiya ko, Ɗan sunkuyar da kansa Meer yayi tare da saurke ajiyar zuciya ya furzar da iskar bakin sa yana ɗan karkaɗa kai, yana kallon gefen sa gurin shiru har yanzu babu mota ko ɗaya da tazo ta wuce daman gurin ba a fiye wucewa ba saidai kaga mutane jefi jefi, Tsugunnnawa tsohon yayi zai ɗauko matar dake kwance aƙasa har yanzu ko motsi batayi, Da ƙyar ya ɗagota ya cicciɓe ta ya rataya ta a kafaɗa yana shirin barin wajen, Meer yace "dakata, Cak tsohon ya tsaya batare da ya juyo ba, Sai shi Meer ɗinne ya taka yaje ta gaban sa yatsaya yana ƙara kallon sa na ƴan sakanni, kafin daga bisani yace "waye kai? "Bawan Allah" 'tsohon yabasa amsa, "A ina kasanni? Meer ya ƙara tambayar sa, "Hmmm saninka ai ba abune mai wahala ba, tunda gidan ku ba ɓoyayye bane yaro taya zakayi min wannan tambayar, Ɗan jinjina kai Meer yayi sannan yace "amma ai kai bakai kalla da masu zama cikin mutane ba taya zaka sanni, kuma mai yasa ka hanani in taimake ta bayan kuma ni na kaɗai ta, "A'a yaro kabari kawai zanyi mata magani saboda kai ango ne bai kamata kasha wahala ba gurin ɗaukar ta, kuma tabbas ni bamai zama acikin mutane bane kamar yanda kaga yana yina amma kasani kaf mutanen gidan ku babu wanda bansani babu wanda bansan tarihin sa ba, dan haka kama daina mamaki, saboda gidan ku ba ɓoyayye bane kowa ma zai iya sanin ku da wanda yake zaune cikin mutane da wanda baya zaune saboda kimar ku da martabar ku dole kowa yasan ku, Kallon sa kawai Meer yake har saida yajira yakai ƙarshen maganar sa sannan yace "ban yarda ba kagaya min gaskiya waye kai? kuma waye yabaka labarin tarihin kowanne mu taya hakan zata kasance, Murmushi tsohon yasaki yace kana son sanin ko ni waye kabari duk sanda muka ƙara haɗuwa zaka san ko ni waye, shawara ta kuma agare ka ka riƙe Khadijatu da kyau domin itace hasken rayuwar ka idan kaje kace ina gaida ita, ita tasanni, Haɗe rai yayi tuna masan da yayi amma sai ya danne saboda yanaso yaji a ina yasan ta kuma ya akai yasan da aure har yasan sunan wacce aka ɗaura masa aura da ita, Sai kawai ya maze yace "ok wa zance mata, ya nuna masa ba komai kamar babu wani abun da yafaru, Sai tsohon yace "kace mata wanda ya taimaka muku loƙacin da ruwan sama ya dake ka ka suma, ta shiga tashin hankali ta fito waje cikin daren tana neman taimako anan take gaya min abun da ya faru, ka tambaye ta zata baka labarin sauran labari na barka lafiya, tsohon yana kaiwa nan yayi gaba shi ko nauyin matar da ya ɗauka ma baya ji duk tsawon surutun nan yana tsaye da ita, kafin yayi wani yunƙurin dakatar dashi har yayi masa nisa, saboda tunanin da yafaɗa saura kaɗan zuciyar sa ta buga saboda jin sunan da tsohon yace masa Khadija kuma yace ya taimake su loƙacin da ruwa ya dake sa, idan ya fahimci maganar tsohon ana nufin ace yarinyar nan ita aka aura masa itace Khadijan kenan, a hankali ya furta Impossible yarinyar da ta kusan haifa itace amatsayin matar sa taya ma zai yarda da hakan, Dawowa yayi daga tunanin da yafaɗa ya fara dube dube inda zaiga tsohon amma sai ya neme sa ya rasa, kamar aljani haka yagani ko ƙyarsa bai bai gani ba, Hannu ya ɗora aka kamar ya fasa ihu haka yake ji yama rasa wane tunani zaiyi, abun haushin shi ma shine da bai tsayar da tsohon ba, dole ya lalubo tsohon nan, kodan maganar da yayi ya taimakasa loƙacin da ya kwanta shiyasa yake ta mamakin ya akai ya tashi daga suman da yayi bayan idan hakan ta faru dashi baya farfaɗowa da wuri, to shi mai yayi masa da yatashi da wuri haka wane irin magani yayi masa, wata zuciyar ce tace masa anya ba aljani bane kuma, in ba hakaba taya akai yasan komai har maganar auren da akayi alhalin dudu auren ba ayi awa biyu da ɗaura saba, kashhhh ya ƙara faɗa da ƙarfi yana dafe kansa, juyawa kawai yayi da sauri ya koma gurin motar sa ya shiga maimakon yayi gaba sai kawai yaja rivers dan juyawa gida, yafasa zuwa inda yayi niya..., Yana shiga ya ƙara kwasar motar aguje ya nufi gida......., ************************ ______wasu mutane ne guda biyu ne agaban wata ƙofar ɗaki, suna hirar su saiga wani mutumi ya shigo cikin gurin yana kallon su, Yana shigowa duk suka shiga gaida shi amsawa yayi tare da cewa "yaci abin cin? Ɗaya daga cikin su yace "a'a tunda muka kawo sa yaƙi cin komai ko ruwa yaƙi sha, jinjina kai mutumin yayi sannan yace "ku ɗauke sa ku mayar dashi inda kuka ɗauko sa kawai kuma kar ku bari kowa yagan ku, Ɗagowa sukayi suna duban sa da kyau sannan, ɗaya yace sir mu maidashi fa kace amma fa za'a iya samun amatsala da ƙyar fa muka ɗauko sa, aganina idan ma babu abun da za'ayi masa to kawai mu sake sa ya tafi mana, dan a yanzu nasan ana can ana neman sa kaga kwa wajen maidashi ai akwai matsala, "Eh to nima nayi wannan tunanin to amma dole amaida shi saboda ba wanda nake nema bane ansamu matsala bama anan gidan wancen ɗin yake ba, ni kuma nasa kuka je wannan gidan duk atunanina shine ashe bashi bane, Ɗaya daga ciki yaƙara cewa to yanzu ya zamuyi meye mafita, Mutumin yace nidai gaskiya kusan yanda zakuyi ku maidashi hakan shi kaɗai ne mafita dan bamu san waye shi ba, Sir amma fa ni ana ganin gaskiya kar mu mayar dashi dan bama mayar dashi ɗinne matsala ba, matsalar shine a yanda muka same wannan mutumin yana cikin wani hali duk yanda akai ɓoye sa kuma ana yi masa azaba dan daga ganin sa yana cikin wani hali kagafa yanda kansa yayi gashi yayi masa yawa ga gemu duk ya rufe masa fuska da alamun ya daɗe agun baya samun gyara, ga hawayen dake fitowa daga idon sa, gaskiya akwai abun dake faruwa da wannan bawan Allahn, Ɗayan ya karɓe sa da cewa wallahi nima abun da yaban mamaki kenan babban mutum kamar sa amma hawaye na fita daga idon sa, kasan kwa ai ba ƙaramin abu bane ke samun sa ga kayan jikin sa kai mutumin nan fa sai a hankali kamar ba mutum ba, danni wallahi da farko ma tsoro yaban ga yaƙi yin magana, daurewa kawai nayi muka ɗauko..... Mutuminne ya gyara tsayuwar sa yana nazarin maganganun su shima kuma daman tun kan su faɗa duk ya lura da hakan amma saboda ba hurumin sa bane shiyasa baibi takan saba, amma yanzu maganganun su yaƙara sawa yafara dogon nazari akan mutumin, Ɗan numfasawa yayi yasamu guri gefe dasu yace "to nima naga duk abun da kuka faɗa a tattare dashi kubar shi anan zanje inyi shawara duk yanda ake ciki zan sanar daku idan ma sakin sane zangaya muku sai ku sake sa saboda bazan dawo ba zuwa safiyar gobe zan wuce kano da sassafe kuma ina tunanin ma zanyi wajen sati biyu acan.... Yana faɗar haka ya miƙe tsaye tare da cewa bari in shiga in gansa kafin in wuce, "Ok sir' suka basa amsa, Tura ƙofar yayi ya shiga ciki, can ya hango sa wajen jikin bango a zaune ya haɗa kai da gwiwa, Ƙarasawa mutumin yayi kusa dashi tare da tsugunnawa, amma har yanzu mutumin dake kwance bai ɗago yagan saba, "Uhm bawan Allah, A hankali ya shiga ɗagowa har ya ɗago gaba ɗaya ya zubawa mutumin rinanun idanun sa da suka koma kalar ja akoda yaushe ga hawaye da suke zubowa dan ma duk gemu ya cika masa fuska ba aganin shatin hawayen da suke zubowa saidai kawai ka gansa daga cikin idon sa, Sosai mutumin ya tausaya masa, ƙura masa ido yayi kawai sai yaga kamar yasan shi kamar kuma baisan shiba kawai dai shape ɗin idon sa da kuma hancin sane suke masa kama da waɗanda yasani amma kuma yakasa tuna a inda yasan mai irin waɗannan kamannin, ajiye tunanin kamar yayi sannan daga bisani yace "zan iya jin ko kai waye? Shiru babu amsa nan yashiga yana ta tambayar sa abubuwa amma bai samu amsa koɗaya ba daga gare sa, babu yanda ya iya dole ya miƙe daga gurin ya rabuda dashi ya fita daga ɗakin, Yana fitowa ya samesu batare da ya kalle suba yace "na tafi kuci gaba da kula dashi kawai, zuwa gobe ku mayar dashi gida zan sanar da sarki duk abun dake faruwa, amma kafin ku kaishi ina son afara siyo masa kayan sakawa sannan a haɗa masa ruwa mai ɗumi yayi wanka ya canza kaya sai ku kira wanzami ko kuma ma abu mai sauƙi kukaishi gurin aski ayi masa acan, a sauke wannan sumar ta kansa ayi masa gyaran fuska, sai ku kaishi can gurin sarki amma ku bari sai nace ku kai shi dan ba lalle bane sarki ya amince da hakan ba, Shiru sukayi gaba ɗayan su kowa na tunanin maganar sa komai dai zasu iya yi masa amma sun san sarki bazai taɓa yarda bama, sunyi mamaki ma da har yake faɗar abun da yasan ba mai yiyuwa bane, amma yake faɗa, Shima jikin nasane yayi sanyi dan yasan abun da suke tunani, dan haka sai kawai yace musu, ya tafi zasuyi magana zuwa gobe, suka amsa da to sannan sukayi masa adawo lafiya, ya fita daga gidan......., *********************** Meer na ƙarasawa cikin masarautar yayi parking ya fito daga cikin motar tsabar saurin da yake ma da ƙafa ya tura murfin motar yayi gaba, sauri sauri haka yake tafiyar tsirarun mutanen da suka rage suke shawagin su aciki duk wanda yagansa a hanya ya gaidashi sai ya harare sa wasu kuma ya zage su, yana daf da zuwa ya wuce wasu mutum biyu gudun kar su gaidashi ya zagesu shiyasa sukayi shiru, Ga mamakin su sai sukaga yana zuwa daf da su sai ya tsaya tare da juyawa afusace yayi kansu, yana zuwa ya kwashe su da mari saida yabawa kowanne su guda biyu sannan ya shiga nuna su da yatsa yana cewa "saboda tsabar mugunta da ɓacin rai na cin sa, "baku da tarbiya ko kuna ganin mutane baza ku gaida su ba, to in ƙara wucewa wani ɗan iskan yaja bakin sa yayi shiru mutum yaga yanda zanyi dashi, yana faɗa ya juya yaci gaba da tafiya, Su kam babu me ƙarfin yin magana dan abun yabasu mamaki ace ka gaida mutum yaƙi amsawa ya zage ka ma amma kuma kaƙi gaidashi ya hauka da mari....., Tundaga bakin ƙofa Meer yake jiyo kuka mai sauti wanda loƙaci ɗaya ya daki dodon kunnen sa, Da ƙarfi ya tura ƙofar ta buɗe, Ameesha ce a tsakiyar falon tayi zaman dirshen aƙasa sai shure shure take tana wani irin kuka na fitar hayya ci, tunda maganar auren ta riske ta take faman koke koke duk yanda akai da ita tayi shiru ma ta saurari mutane taƙi yin shiru, muryar ta har dashe wa take duk tabi tayi jaga jaga da fuskar ta hawaye da majina, duk ta haɗasu, "Ni maiyasa za aura min mugu wallahi banason sa na tsane sa ni yaya bossay nake so wallahi bazan zauna dashi ba na tsane sa bana son sa, irin maganganun da take ta faman yi kenan Maama sai rarrashin ta ita da dadda, harda papa, duk suna cikin falon kowa na kalar rarrashin ta, Su Azeema ma suna ciki duk sunyi tsuru tsuru da su saboda suma abun ya taɓa jin abun suke kamar almara, Cike da taƙaicin abun da take dan ji yake kamar ya kasheta agun saboda tsabar jin haushin ta da yake ji, ƙarasa shiga falon, duk babu wanda yaji shigowar sa sai ganin sa sukayi kawai agaban su, Bai kalli kowa ba kuma baiyiwa kowa magana ba kawai yayi sama da ita da hannu biyu, Ƙara volume ɗin kukan ta tayi cike da tsoro tafara ƙoƙarin ƙwace wa, Suma duk a tsorace suke kallon sa kafin wani yayi yunƙurin yi masa magana, har ya shiga ɗakin sa da ita yana shiga kuma ya ƙulle ƙofar tare da sauke ta ƙasa yasakawa ƙofar muƙulli, Fuskar nan a haɗe ya juyo yana kallon ta, itama wani irin mahaukacin tsoron sane yakamata tafara ja da baya tana kuka, Binta ya farayi tana baya yana binta ganin hakan yasa ta kwasa aguje tayi hanyar banɗaki, taku biyu yayi ya cafkota ya dawo da ita baya, take ta saki wata mahaukaciyar ƙara da sai ka rantse wani mugun abun akayi mata, Ƙarar tace tasa su Maama suka ƙara ɗaga hankalin su duk sun rikice suna tsoron abun da zai mata koma yake mata tunda suka ji ƙarar ta, Dukan ƙofar suke suna kiran sunan sa yazo ya buɗe ƙofar kar yayi mata komai, Maama da taga tashin hankali na neman yi mata yawa tace dan Allah ka buɗe kar ka cutar da ita mun yarda za'a raba auren tunda bakwa so, Babana ka buɗe ƙofar nan wallahi idan kayi mata wani abun ranka sai yayi mummunan ɓaci, cewar Papa da shima ransa yafara dugunzuma, sauƙin tama Abuu baya gurin, Wata ƙarar suka ƙara ji ta saki sai kuma shiru ya biyo baya ɗif sukaji ta babu motsin ta ko ɗaya, gaba ɗayan su sukayi saranda jin ta ɗauke loƙaci guda kowa da abun da yake tunani........✍️✍️ [15/11, 10:50 pm] #yaya Azeema#: 💅SARKI  SAMEER💅                    (DA ZAFI ZAFI)                              By                ❤️Yaya Azeema❤️                           *BOOK* 3️⃣ *Ga mai buƙatar littafin sarki Sameer tundaga book 1 har zuwa book 3 zai biya 400 kacal akwai 1&2 completed, zukuturo da kuɗinku ta wannan asusun 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank, ko kuma wannan 0003562691 Ibrahim Badamasi Babangida jaiz bank, sai kuturo da shaidar biyan ta wannan number ɗin 08124226526*            *_Typing........✍️✍️_*                              ______tsaye tayi saboda tsabar mamakin da yagama kashe shi, bai taɓa tunanin abun nata yakai haka ba, tun kan ya taɓa ta tana kurma masa ihu kamar yayi mata wani abun, hannu ya ɗaga zai mare ta saboda tsabar tsoro da firgice yasa ta ƙara sakin wata ƙarar tare da sume wa, tayi luuu zata faɗi yayi saurin riƙota ta faɗa jikin sa, Haushi ne yagama cika sa kawai ya tura ta kan gado yana dafe kansa shigaba ɗaya ma tunanin sa ya tsaya yama rasa mai zaiyi mata ya huce taƙaicin sa, Ruwan dake kan bedside drawer ya ɗauko yaje ya watsa mata a fuska, take ta sauke wani numfashi mai ƙarfi, tana ware idon ta kuma takara sakin kuka ta yunƙura da sauri zata sauka daga kan gadon, sai yasa ka ƙafar sa guda ɗaya ya danne ɗayar ƙafar ta, Tsorata ta ƙara yi zata fashe masa da kuka ya daka mata tsawa yace "ya isheki haka kiyi min shiru idan kika ƙara ɓuɗar bakin ki da sunan kuka sai kinga yanda zanyi dake anan gurin, Ɗif tayi ta daina kukan a fili ta saka hannun ta  ta toshe bakin ta saboda gudun kar ya fito dan tagama tsorata dashi, musamman da taga idon sa ya kaɗa yayi ja, Jin tayi shiru yasa ya ɗauke ƙafar sa daga kan tata, sannan yasamu gefen gadon ya zauna, tare da cewa sauko kizo nan gabana, Cikin sauri ga tsoro haka ta rarrafo ta sauko daga kan gadon inda ya nuna mata ta zauna ta sunkuyar da kanta tare da haɗe jikin ta guri ɗaya da yake ta faman karkarwa, saboda sanyin da take ji sakamakon kukan da tayi har ya fara haddasa mata zazzaɓi, "Zan tambaye ki kuma kar kimin ƙarya maiye ya faru dani ranar da kika rufe ƙofa akayi ruwa ya dake ni, taya akai na dawo cikin falon, Ji tayi gabanta ya faɗi tunawa da tsohon da suka haɗu sannan maganganun da yayi mata suka shiga yi mata yawo akai sosai wasu maganganun nasa suka bata mamaki dan ta fara ganin wasu, "Ba magana nake miki ba, Meer ta katse mata tunanin da ta shiga, Cikin dashesshiyar muryar ta da bata fita sosai, tace "loƙacin da na buɗe ƙofar ka faɗo cikin falon shine na tsorata da naga kamar ka mutu shine na fito waje ina neman abun hawa dannadawo gida na faɗa sai kuma na haɗu da wani tsoho, nagaya masa duk abun dake faruwa shine......nan dai ta kwashe komai ta basa labari har abun da yabata yace ta ɗaura masa, da kuma kar tasake tagayawa kowa duk abun da yagaya mata da su haɗa kansu ita dashi  babu abun da ta rage masa, Shiru yayi yana ƙara nazarin maganganun nata da kuma abun da shima tsohon yagaya masa, to waye wannan tsohon ne yaje nufi dasu indai har yasan su haka to me yasa yake ɓoye kansa indai kuma ba aljani bane duk taya hakan zata faru yasan su yasan sunayen su kuma harda wasu maganganun ma, gaskiya da alamar tambaya akan wannan mutumin ba hakannan ya tai make suba, Zuwa yanzu tunanin Meer duk ya raja'a akan tunanin tsohon ya ajiye batun aure agefe, dan ya saduda da sakin da zai mata amma dai kuma bazai taɓa zaman da itaba amatsayin matar sa ba har abada zuciyar sa bazata taɓa aminta da hakan ba, Gajiya ta fara yi da zaman gurin jin shirun nasa yayi yawa, yasa ta fara tunanin ko ta tashi ta tafi, Kamar yasan tunanin da take kuwa sai yace " tashi kiban waje kuma kar ki ƙara zuwa inda nake ko a hanyar fakon nan banaso muhaɗu kinjini koh, A hankali ta ɗaga kai tare da miƙewa, har zata bar wajen sai kuma ta dakata, tare da juyowa tana kallon sa murya can ƙasa dan har ta fara zubar da hawaye, sannan tace "dan Allah ka sake ni wallahi idan ban auri yaya bossay ba bazan iya auren kowa ba, bana son auren nan, ba'a tambaye ni ba hakan nan akayi min aure ko makaranta bangama ba, dan Allah ka taimake ni kasake ni inzauna da wanda nake s......, Shiru tayi takasa ƙaraswa saboda wani irin mugun kallo da taga yana yi mata gudun kar ya kawo mata duka yasata dakatawa,  Shi kam ba komai yasashi kallon taba sai mamakin, ba ƙaramin mamaki yayi ba dan bai taɓa tunanin irin wannan maganar ba ama tsayin ta na yarinya ƴar ƙarama har tasan meye saki kuma shi take gayawa haka harda cewa bazata iya rayuwa ba tare da wani ba a yanda take ɗinnan har tasan irin waɗannan maganganun, dalilin da yasa yake yi mata irin kallon miƙewa yayi tsaye shima cike da mamakin ta da har yanzu bai gama sakin sa ba ya dawo gaban ta yana kallon ta tun daga up har down, sannan yace"kina cewa bakya sona nima kusani basonki nake ba kuma bani nace a aura min ke ba hasalima na tsane ki in baki sani ba ki sani daga yau banason ki kuma bazan taɓa sonki ba har abada kuma aure na da ke ki ƙaddara kamar ba ayi saba, kije ki kula duk wanda kike so ba damuwa ta nace da hakan da nakai wani loƙaci da na ɗaukar wa kaina zan sake ki ko anaso ko ba'aso yanzu ma akwai dalilin da yasa bazan sakeki ba, loƙaci na cika zan sallame ki kije ki zauna da duk wanda kike so, Dan haka kidaina damun kanki da wannan haukan da kike dan ke zaki wahalar da kanki abanza kinawa mutane hauka acikin gida ki shiga taitayin ki in bahaka ba kuma zan ɗau ƙwaƙwwaron mataki akan ki, kuma in hanaki kula sa kuma inƙi sakin sai inga yanda zakiyi stupid girl ger out before in karya miki ƙafa anan gurin sannan kuma idan kincika ke mahaukaciya ce kije kigayawa wani duk yanda mukai dake kinga mai zai biyo baya, Bata kulasa ba duk abun da yake tayi gaba, Sai yaƙara dakatar da ita tare da cewa come back ki saita nutsuwar ki kifita cikin hankalin ki idan kika saɓa ɗaya daga cikin abubuwan da nagaya miki na lahira sai yafiki jin daɗi kinji ni, Kai ta ɗaga masa, "Baki da baki ko ni da kai nayi miki magana, .nanma girgiza masa kai tayi sai kuma tayi saurin cewa eh, "Hmmm I will teach you lesson very soon get out, Da sauri tayi gaba ta buɗe ta murɗa muƙullin ta buɗe ƙofar tana buɗewa sai ga Su Maama duk sunyi tsatstsaye agunn wasu sun doka tagumi saboda tun suna kiran sa suna buga ƙofar  har suka gaji suka tsaya, suka zubawa sarautar Allah ido suga iya gudun ruwan sa, Tana buɗewa duk sukayo kanta saidai kuma ganin ta babu alamar duka ko wani abu ajikin ta na alamun dai ba wata cutar wa, akusan tare duk suka sauke ajiyar zuciya, Dadda ce ta fara tarar ta ta jawo ta daga bakin ƙofar,sai ta shiga duddu bata tana cewa badai abun da yayi miki koh bai dake kiba, su Maama duk tambayar ta suka shigayi kowa da kalar tasa tambayar, Itadai Ameesha shiru tayi inbanda kallon su babu abun da take ga kanta dake mata ciwo, Saida taga basu da niyar barin ta, sannan tace "nifa lafiya ta ƙalau babu abun da yayi min ku kwantar da hankalin ku munsasan ta kanmu Allah yabamu zaman lafiya, shikenan dai ko haka kuke sonji koh dan haka dan Allah abar duk wata magana, abarni in huta haka, kowa ma ya huta, tana kaiwa nan ta bar gurin ta tafi ɗakin su, Oh gaba ɗayan su da ido suka bita dan basu taɓa ganin tayi magana irin haka ba, gashi kuma da yanda ya ɗauke ta ya shiga da ita tana mahaukacin kuka amma yanzu tafito bata kuka kuma tace "babu wata matsala sun amince mai hakan yake nufi saboda da dagaske ne da bazatayi kuka ba, gaskiya da wata a ƙasa, Maama ce ta kalli su Azeema tace "kuje wajen ta, Suna tafiya Maama ta kalli Papa  tace "ya kake ganin yaran nan zaman su kuwa zaiyiyu baza araba auren nan ba kuwa, dan nasan yarinyar nan hakan bazatayi wannan furucin ba akaran kanta saidai idan shi yayi mata wani abun kuma ya hanata faɗa dan banga alamun yarda ba'attare da itaba ina ginin tusrsata yayi ta faɗi hakan, Da sauri Fadada ta karɓeta da cewa "A'a bai kamata kiyi wannan batun ba, aure aringa  an ɗaura kawai abar su, zasu sasanta wataran, abari muga yana zaman nasu kar wanda yaƙara yi Musa maganar mu basu zuwa wani loƙaci mugani zasu canza ko kuw, Papa yace "hakane ne maganar ki gaskiya nuna daman bazan taɓa yarda a warware wannan auren, bare ma kuma mahaifinsa bazai taɓa yarda ba, saidai kawai mubi su da addu'a idan zaman su alƙhairi ne Allah ya ɗorar dashi idan kuma ba alkhari bane Allah yayi musu zaɓi nagari, "Ameen" su Maama suka amsa masa......, Daga nan dadda ta koma ɗaki wajen Ameesha su kuma su Papa suka koma cikin ɗaki, Dadda na shiga ɗakin ta tarar da su akan ta tana ta kuka suna bata haƙuri, sai ta ƙarasa gurin tare da cewa duk su fita zatayi magana da ita, basuyi mata musu ba duk suka fita waje Hamra da Amra da kuma sumy suka cewa Azeema bari suje can part ɗin ita kuma ta zauan Rasheeda kuma tun loƙacin da Meera ya fita Khalid yabishi bai same sa, shine ya dawo ya kaɗa kanta yace su tafi zatayi masa gardama saida ya nuna mata ɓacin rai sannan babu yanda ta iya ta tashi suka tafi batare da taji zancen auren ba ta tafi gida......., har zuwa dare babu wanda ya ƙara fitowa waje kowa na ɗaki, Wajajen ƙarfe takwas, wani bafade yaje sashen sarki akayi masa iso da shi, bayan sun gaisa yake sanar dashi sunyi babban baƙo daga masarautar Gombe yazo, Nan akace a shigo dashi, amma da ya shigo Abu yaga baisan shiba sai yace akaisa gurin Papa, Can part ɗin aka nufa dashi yana zuwa can aka kira Papa suka fito tare da Maama, Papa na ganin sa, ya ɗan saki fuskar sa, yana cewa a'a ashe babban baƙo mukayi adaren nan daga ina haka,  dariya mutumin yayi yace Allah ja da ranka wallahi bansamu fitowa da wuribane shiyasa nayi dare, Papa yace "to lale marhaban bissmillah mu zauna nan mutumin ya zauna suka shiga gaisawa ya gaida Maama itama tana ƴar fara'arta ta amsa tace kwana da yawa AYUBA rabon dan naganka tun kana sarauyi kodan bana nan shiyasa bana ganin ka, Papa yayi saurin cewa ai yafi shekara biyar inajin rabonsa da nan yanzun ma dan ankirasane kuma anci sa'a yazo amma da bazaki gansaba,  Haba Papa ai ina ɗan leƙowa idan na shigo garin kawaidai idan nazo yaya SA'ADATU bata haɗa mu sai tace baka nan, amma ina shigowa, "Dan kaga bata nan shiyasa zaka fake da ita ko, cewar Papa "A'a wallahi Papa, gaskiya nake faɗa, "To shikenan yanzu dai muje abaka masauki tunda de yanzu dare yayi gobe sai muyi maganar duk da kasan komai dai amma gobe aƙara yi maka bayanin sannan akaika har gidan sa ɗayan kuma yana nan gidan zuwa da safe zaka gansa, sai ku tafi gidan yayan nasa kusame shi acan sai kuyi maganar ko, "Eh to shikenan papa Allah ya kaimu goben, "Ameen, daga nan Papa yasa aka ɗauke sa akace akaisa masauƙi...,           ************************** Rasheeda na gaban mom ɗin ta tana ta bata labarin Meer da yanda taga Ameesha agidan saidai kuma har ta taho batasan alaƙarta da gidan, Suna zaune suna ta hirar Dady yashigo falon ko sallama  babu ya shigo kamar anjefo sa, haka ya faɗi ciki, kana ganin sa kasan babu kwanciyar hankali a tattare da shi, Mom ce tace "kai kuma lafiya kashigo ko sallama babu, Rasheeda kuma ganin sa yasa ta tashi da sauri cike da murna tace "Dady yau nagan sa naje har gidan su nagan sa, tayi maganar tana shirin faɗawa jikin ta, Abun mamaki sai kawai ya daka mata tsawa yace "matsa kiban guri yana kaiwa nan yayi gaba cikin sauri ya fara hawa bene wajen step biyu yake takawa, Yana hawa ya zaro yaje wajen wata drawer ya buɗe ya zaro waya tare da kunna ta yafara daddanna wa ya lalubo wata number ya kira amma wayar akashe sake gwadawa yayi cikin Sa'a kuwa ta shiga, har kiran ya katse ba aɗaga ba, yana ƙara shirin kira saiga kiran ya shigo, da sauri ya ɗaga ya kara a kunne ba sallama ba hello ana yana ɗagawa yace "burin ki ya cika gashi nan yanzu anzo an ɗauke sa bansan inda yake ba tun farko saida nace miki muka she shi amma kiƙa ji yanzu to mutanen da wancen ɗan iskan yaron ya kwashe su wataƙil an haɗa baki da su anje har can an ɗauke sa, Shiru yayi yana sauraron abun da ake cewa daga can, tsawon ƴan sakanni sannan yace "aure fa mai yasa kika bari ya aure ta, kuma Ni ina miki wata maganar hankalina duk ya tashi amma ke naga ba alamun hakan,  shiru ya ƙara yi sannan yace, "Ah dole kice haka mana idan anrabu dashi da suka ɗauke sa kinsan dai dole nan zasu kawosa, kuma zai faɗi duk abun da yafaru dashi, kodan kina tunanin bai san fuskar ki ba shiyasa hankalin ki akwance to wallahi kisani muddun asirina ya tonu kema saina tona miki asiri kisan da wannan, dan haka tun wuri ki baza ido kisa agano miki inda suke tunkan ya shiga cikin gidan akawar dashi in ba haka ba kuwa akwai matsala ke kinsani kuma kece a ruwa danni  ko yanzu kasuwa ta tashi ɗan koli yaci riba, Shiru ya ƙara yi tsawon loƙaci yana ta sauraron abun da ake cewa kafin daga bisani yace to shikenan Allah yakaimu goben zamu gani idan bakiji ana maganar saba ko kuma kisawa yaron ido ki gano idan da abun da yake  shiryawa sai ki sanar dani in ƙara turo wasu mutanen duk motsin sa idan ta fito ana sanar min, ta haka kawai zamu gane sune suka ɗauke sa ko kuma wasune daban ko kuma guduwa yayi, koma dai meye nasa a bincika min cikin garin indai yana cikin garin zai bayya na, Sannan abu na ƙarshe ki shirya gobe zamu tafi Gombe dan dole sai munje da kanmu....., [15/11, 10:50 pm] #yaya Azeema#: 💅SARKI  SAMEER💅                    (DA ZAFI ZAFI)                              By                ❤️Yaya Azeema❤️                           *BOOK* 3️⃣ *Ga mai buƙatar littafin sarki Sameer tundaga book 1 har zuwa book 3 zai biya 400 kacal akwai 1&2 completed, zukuturo da kuɗinku ta wannan asusun 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank, ko kuma wannan 0003562691 Ibrahim Badamasi Babangida jaiz bank, sai kuturo da shaidar biyan ta wannan number ɗin 08124226526*            *_Typing........✍️✍️_* _Washe gari, Kamar yanda Papa yayiwa baƙon sa ɗan garin Gombe alƙawarin zuwa da safe zaisa arakasa, hakan ce ta kasan ce, Safiya nayi Papa ya aika aka kira sa yazo falon, tare sukayi breakfast dashi bayan sun gama ne akaje aka kira Hamza, Hamza na shigowa ya samu waje ta zauna tare da gaidasu gaba ɗayan su, Bayan sun gama gaisawa sai Papa ya kalli Hamza yace "malam Hamza wannan bawan Allahn da kake gani nasan baka san shiba, amma ɗan uwan ka ne daga can garin ku yazo shiɗin dangin mahaifin kane, an bashi labarin komai dan haka yanzu zaku ji gidan yayan ka zai gansa, zasuyi magana daga nan sai ku tattara ku je can garin dan magana har ta riga taje can, Shi wannan shi zaiyi muku jagora saboda duk wani shedu suna hannun mahaifiyar sa kamar yanda SA'ADATU ta faɗa agurin ta zaku karɓi shedun zaku fara yin gaba inyaso daga baya mu sai mubiyo ku sai aga wanda ya dace ya hau kan kujerar sai ku sansan ta a tsakanin ku, kafin zuwa wani satin  zamuzo Gomben yanzu ma abun da yasa bazamu tafi tare ba saboda wasu ƴan matsaloli gashi kuma naɗin da akayi jiya jiya bazai yiyu mutafi gaba ɗaya ba amma dai zamuzo, ina fatan ka gane, Ɗan sunkuyar da kansa Hamza yayi yace "Eh nagane Papa amma Ni dan Allah ina neman wata alfarma abarni anan sude suje amma ni bana jin zan iya zuwa garin nan abarni in cigaba da rayuwata ahaka sai yafi yamin kwanciyar hankali, "A'a malam Hamza wannan buƙatat taka kuwa bazata karɓu ba dole ka koma can saboda ƙwatowa mahaifin ka ƴanci da dawo da martabar masarautar ku barin ta haka ba daidai bane ka manta da duk wani abun da yafaru ka ɗauke sa matsayin jarrabawa haka Allah ya tsara maka taka rayuwar sai ka watsar da komai ka runguni gaba kuma, kada tunanin abun da mahaifayar ka tayi abun yasa kaƙi amincewa itama duk tayi ne saboda farin cikin ku saboda ta same ku duk dan saboda daku tayi komai yakamata ka kwantar da hankalin komai ya wuce kaji ko ka tashi kuje kar loƙaci ya ƙure muku dan ayau nake son ku tafi, AYUBA ba ma yace "yaro ai wanna maganar ma bata taso ba zuwa ai yazama dole kai ko ba ace kaje ba ai yakamata kaje kaji komai yake faruwa, kaji ka taimaka kaje ka manta da komai kaji yaro, Papa da AYUBA suka haɗar masa suna ta nusar da dashi gaskiya da ɗora sa ahanaya, Cikin sanyin murya batare da yanaso ba ya amsa da to, daga nan dai suka ɗan ƙara tattaunawa sannan sukayi musu sallama suka tafi gidan su Bossay...., Maama da Papa ne kaɗai suka rage a falon bayan fitar su, sai kuma suka fara tattaunawa akan maganar Meer da Ameesha, Maama ce tace "ai insan sun wata basu san wata ba badai tace sun sasan ta kansu ba, zasu gani tattara su zanyi su koma wani gidan ko ya kagani ina ganin kamar hakan sai yafi, Ɗan jimm Papa yayi yana tunani na ƴan daƙiƙu kafin daga bisani ya ɗan numfasa yace "eh to hakan kamar yayi kamar kuma baiyi ba ba kya ganin zai iya cutar da ita idan yagan sa daga ita sai saishi dan gani nake kamar ta faɗa ne bawai hakan gaskiya bane, "Nima nayi tunanin hakan amma tunda har sukace haka sai arabu dasu muga iya gudun ruwan su wannan yaron inba hakan akayi ba banga ranar da zaiyi aure ba inaji saidai yagama rayuwar sa, ahaka, amma yanzu tuna muka haɗa su sai kiga ansamu sauyi idan Allah ya taimake mu, sai muci gaba da yi musu addu'a Allah ya haɗa zuƙatan su waje guda Allah yasa mu samu abun da muke nema, "Ameen" papa ya amsa mata dashi tun aloƙacin suka kira Abu suka sanar dashi shawarar da suka yanke shima kuma yabasu goyon baya, amma sun bari sai sun nemo masa gida anan kusa dasu ko kuma agina masa nasa anan cikin masarautar yanda zasu fi saka masa ido da kyau idan yayi ba daidai su nuna masa ɓacin rai, suna ganin hakan shine mafita, da wannan shawarar suka tashi daga falon, Maama ta wuce ɗaki shi kuma Papa ya fita, dan zuwa cikin fada...., Maama bayan ta shiga ɗakin ta sai kuma ta fito, ɗakin su Ameesha ta dosa, tana ƙarasawa ta tura ƙofar ɗakin ta shiga tare da yin sallama, suna zaune kan gado Ameesha da Dadda Ameesha ta ɗora kanta akan cinyar Dadda, Dadda tana tsefe mata kalbar dake kanta, sunayi suna ɗan hira sama sama, Dadda. nayi mata ƴar nasiha akan auren da akayi musu tana nusar da ita suna cikin haka Maama tashigo hakan ne ya dakatar da ita, Da fara'ar ta Maama ta shiga ciki tana cewa, yau jikar tawa ko ganin ta banyi ba lafiya har muka gama karyawa banga ƙyeyar ki ba ko fushi ake damu har yanzu ne, Ɗan yunƙurawa Ameesha tayi ta tashi daga kan ta, ta zauna a gefen Dadda tare da ɗaukan hular ta tasaka akan ta, sai kawai ta sunkuyar da kanta ba tace komai ba, dan wani irin shiru da rashin magana take ji dashi daga jiya zuwa, dan ko da Azeema ta tashi tafiya ko rakata batayi ba kuma bata hana ta tafiya ba, ba kamar da ba, da ace hakannanne bazata barta ta tafi ba ta ringa roƙon ta kar ta tafi amma jiya tana cewa zata tafi tace "to", daga nan kuma bata ƙara cewa komai ba ta juya ta kwanta, Duk yanda Maama taso ta saki jikin ta amma taƙi saki, da taga haka sai ta kamo hannun ta tace "jikata zo in aike ki kikaiwa mijin ki abinci ke haka ake kula da miji ina kule dashi inajin rabonsa da abinci tun shekaran jiya, ya kamata ki fara kulawa dashi ki taimake shi yaringacin abinci, tundade kun daidai ta kanku, "Wata iriyar faɗuwar gaba Ameesha taji loƙacin da Maama take waɗannan maganganun, hakan har saida yasa ta ɗago a fusace ta kalle Maama, Maama kam taga hakan kuma ta karance ta amma sai ta basar kamar bata san tanai ba, tasaki murmushi tace "da kanki jiya kika ce kun sasanta kiga kuwa dole ki bashi kulawa oya taso taso muje tafaɗa tana jawota daga kan gadon, Dadda de sai dariya take musu tana cewa "shalele na me yasa kike hakane ko duk kin manta nasihar danayi miki ne, Bata samu amsa ba suka fice daga ɗakin, suna fita itama ta tashi ta shige banɗaki da saƙe saƙe kala kala aranta, wai yau Ameesha ce da aure mai iko abun da bata taɓa kawowa ba, nan kusa, a fili tace Allah yasa kiga mahaifin ki shalele na tana faɗa ta saki murmushi tare da ƙarasa shigewa bayin......., Maama suna fitowa bata sake taba har saida suka shiga kitchen sannan ta saketa, da kanta ta ɗauko try ta ɗan harhaɗa abun da tagani saboda sukaɗai sukayi breakfast ɗin basu wani ci mai yawa wasu abubuwan ma ba abuɗe suba, haka ta haɗa masa kala kala, ta bata tace takai, Ameesha ba musu kuma tunda suka fito bata ce mata komai ba har ta bata ta juya ta nufi ɗakin nasa, duk da gaban ta na dukan uku amma haka ta daure saboda bataso su Maama su gane abun da ta faɗa ƙarya take shiyasa duk take binsu aduk yanda suka bi da ita, Nocking ɗin ƙofar tayi tana jiran abata umarnin shiga,amma sai taji shiru zata ƙara bugawa kenan Maama dake bayan ta tace "wane irin bugu ne haka kishiga mana kawai wataƙil bacci yake basai ki tashe shi ba, Nan madai shiru tayi ta tura ƙofar ta shiga kai tsaye, tana saka ƙafar ta maganar sa da yayi mata kashedi ta shiga yi mata yawo akai _tashi kiban waje kuma kar ki ƙara zuwa inda nake ko a hanyar fakon nan banaso muhaɗu kinjini koh_ ji tayi kamar ta juya sai kuma ta tuna idan ta koma kuma ai Maama na nan to yazatayi, yau tana tsaka mai wuya yace kar ta sake zuwa inda yake kuma gashi Maama ta kafa ta tsare ta turo ta, idan ta koma me zata ce mata, komawar ta kamar tonuwar asiri ne, Damƙe idon ta kawai tayi ta ƙarasa shiga saboda bata da zaɓi da ta shiga ɗin inyaso duk abun da zai mata sai yayi mata, daidai taje gurin Maama ta ƙaryata abun da ta faɗa, Tunda ta ziro kafar da farko yake kallon ƙafar idon sa na kanta har ta ƙarasa shigowa ciki, Tana shigowa idon ta ya faɗa kansa jitayi gaban ta ya tsannan ta faɗuwa amma duk da haka sai ta daure ta cije tare da basarwa taci gaba da takawa zuwa inda yake, tana zuwa gaban sa ta tsugunna ta ajiye tana ajiyewa kuma ta ɗago batare da tace masa komai ba ta juya zata bar wajen......., _afuwan dan Allah kuyi haƙuri nasan wannan page ɗin sai a hankali babu wani armashi ni kaina nasani, to nima hakan nake sai a hankali wallahi da ƙyar nayi, dan har yanzu ban samu sauƙi ba, kawaidai nayi ne_, *Amma in sha Allah inajin sauƙi zakuga canji dan wallahi so nai na zuwa wani satin mugama gama gaba ɗaya, saidai kuma kana takane Allah na tasa, amma in sha Allah dai baza mu daɗe ba komai yazo ƙarshe ku ƙara haƙuri'* [15/11, 10:50 pm] #yaya Azeema#: 💅SARKI  SAMEER💅                    (DA ZAFI ZAFI)                              By                ❤️Yaya Azeema❤️                           *BOOK* 3️⃣ *Ga mai buƙatar littafin sarki Sameer tundaga book 1 har zuwa book 3 zai biya 400 kacal akwai 1&2 completed, zukuturo da kuɗinku ta wannan asusun 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank, ko kuma wannan 0003562691 Ibrahim Badamasi Babangida jaiz bank, sai kuturo da shaidar biyan ta wannan number ɗin 08124226526*            *_Typing........✍️✍️_* ___tana zuwa gaban sa ta tsugunna ta ajiye tana ajiyewa kuma ta ɗago batare da tace masa komai ba ta juya zata bar wajen......., "Zonan... Meer yafaɗa yayin da idon sa yake kan try ɗin abincin, Daman tasan za'arina dole sai ya dakatar da ita, dan haka sai ta tsaya tare da juyowa ta dawo inda yake amma bata ɗago ba kanta aƙasa tana jiran me zaice, Shi kuma anasa wajen shirun da tayi masane tun farko ya kusan hassala shi gashi kuma yanzu ma tazo ta tsaya masa akai, kai zuciyarsa yayi nesa danji yake kamar ya tashi ya rufe ta da duka saboda ta raina masa hankali tashigo har ɗakin sa babu sallama kuma ta ajiye masa abinci ta juya stiil ya kirata nan ma ba magana, tama maida shi mahaukaci kenan, Cike da fara hasala yace "ki ɗauke abincin ki kifita idan an koya miki sallama sai ki dawo, Ga mamakin sa sai yaga bata tanka masa ba ta ƙara tsugunnawa ta ɗauka batare da tace wani abunba, saida ta fita sannan tayi sallamar kamar yanda yake buƙata shikuma bai amsa ba, haka taƙara maimaita wa sannan ya amsa ciki ciki, tashigo ta ajiye masa a inda ta ajiye ɗazu, ta ƙara juyawa zata tafi, Still sai ya ƙara cewa "na sallame ki ne, Kai kawai ta girgiza sannan ta koma sai ta tsugunna tafara buɗe abincin zata zuba masa saiji tayi yace nasakaki ko nace miki ina son ci, Kai ta girgiza masa sannan ta koma gefe ta tsugunna, Wayar sa ya ɗauka yafara daddanawa amma kuma ƙasan zuciyar sa tunani da mamakin canzawar yarinyar yake, kamar ba itace ba kwanaki tazo ta cikawa da surutu amma yanzu tayi wani sanyi gaba ɗaya ta canza duk abun da yace mata yi take ba wannan taurin kan nata da take nuna masa yanzu batayi, so yake ta kulasa yanda zaiji daɗin cin mutuncin ta amma taƙi kula sa, yana wannan tunanin ya ɗan ɗago ya saci kallon ta, sai yaga tana tsugunne ta zubawa waje ɗaya ido tana ta kallo amma bisa ga dukkan alamu hankalin tama ba agun yake ba idon tane kawai agun, hakan kuma sai yaƙara basa mamaki fiye da wanda yake a farko, Ɗan gyaran murya ya gwada yi yana kallon ta, ko motsawa batayi ba alamun bataji sa ba, da ƙarfi yace " ke! ɗan furgit tayi ta dawo daga tunanin da takeyi kuma duk da haka bata yarda ta kalle sa ba, Haɗe rai yayi yace "watakon na lura dake daga jiya zuwa yau kamar raini ya shiga tsakanina dake ko har inayi miki magana ban isa ki buɗi baki kiyi min magana saboda raini kodan kina duba da auren da aka ɗaura shiyasa kike tunanin bari kiyi min abun da kika ga dama, Yanzu ma da sauri ta girgiza masa kai hawaye na shirin fara saukowa daga idon ta, Kawar da kansa yayi yace "kika sake kika min kuka anan sai nasaki me dalili kitashi kishaga ki wanke min toilet sannan kizo ki gyara ɗakin nan daga yau yazama aikin ki tunda kina tunanin ke matar aure ce, to ba daɗi zakiji ba wahala zaki sha uban da yace kibari a ɗaura auren.., Da sauri ta ɗaugo batasan loƙacin da tace "nima fa baso nake ba kuma bansan anɗaura ba me yasa zakayi min wannan fahimtar nuna baso nake ba kuma ai nagaya maka tun jiya kasake ka huta nima in huta dan wallahi naci gaba da zama ahaka zan iya rasa raina saboda bazan taɓa iya rayuwa da kai ba, kafi ƙarfina kalar ka daban kalata daban halin mu ba iri ɗaya bane daga jiya zuwa yau ni kaɗai nasan halin da na tsinci kaina da zaka taimaka min da ka sauwwaƙe min tun ba aje ko ina ba na roƙeka kasake ni, kuma kama daina wannan tunanin kamar yanda kace wai na rainaka saboda ina tunanin auren dake tsakanin mu, to ko ɗaya bazan taɓa ɗaukan hakan ba, shigowa ta ma gurin ka bawai dan da son raina bane dole ce tasa nashigo na ajiye maka batare da na tanka maka duk maganganun da kake kawai ina yi maka biyayya ne saboda gudun magana banason abun da zaisa kaci mutunci na ko kamin muguntar da kasaba, amma idan ban kulaka ba sai mu zauna hakan to naga kai kuma duk yanda akayi ma ba'aburgeka sai kayiwa mutum masifa da bala'i, shiru tayi tana goge hawayen da yagama wanke mata fuska, Tana giogewa kuma ta miƙe daga gurin cikin sauri ta shige banɗakin nasa, tana shiga ta rufo ƙofar, Yana zaune agun yana jiyo shashsheƙar kukan ta a bathroom ɗin domin da ta shiga banɗakin guri tasamu kawai ta kama kuka saboda tsabar wani ƙatoton baƙin ciki da yake taso mata daga ƙasan zuciyar ta, da ita kanta mamakin hakan take, kawai dan anɗaura mata aure sai gaba ɗaya rayuwar ta ta nemi canzawa alhalin wanda ka ɗaura mata ɗin ɗan uwanta ne, idan kuma tunanin auren Bossay ai shi Meer ɗin yace zai sauke ta taje ta auri duk wanda take so, kuma ko a yanzu bai hanata kula kowa ba, to amma batasan me yasa take jin irin wannan yanayin ba gaba ɗaya batajin ta daidai, ta wani fannin kuma so take ta haɗu da tsohon nan hakan kawai taji tana buƙatar ganin sa, A ɓangaren Meer kam maganganun da Yahaya masa ba ƙaramin tsaya masa arai sukayi ba, karon farko da maganar wata mace macen ma yarinya kamar wannan tagaya masa magana yatsaya yana tunanin maganar ta, gashi daman tun ba yauba ya tsani yaji tace masa mugu, hakan yaji tabasa tausayi, da ace akaran kansane da tuni ya saketa kodan yaga ta dena wannan tunanin akan sa gashi tace tana son wani, da ace yana da yanda zaiyi da sakin nata zaiyi, amma ta zauna yayi tunani kwata kwata bazai taɓa sakin taba indai ba su abune suka haɗu suka ce yasake taba shine zai sake ta a yanzu dai saidai kuma idan tayi haƙuri zai saketa ne daga zaran loƙacin da ya ɗibarwa kansa zai zauna da ita loƙaci na cika zai saketan ko da yardar su ko ba yardar su, amma kuma bayaso ya ganta cikin irin wannan yanayin da yaganta yau a kwana ɗaya har ta canza, kuma tabbas zata shiga wani hali kamar yanda ta faɗa idan suka cigaba da zama a haka, Sosai ya shiga tunani samowa kansa mafita akan wannan sabon al'amarin da yake neman hanasa sukuni, baitaɓa tunani yarasa mafita irin na yau ɗin, yanke shawarar kiran Khalid yayi dan yazo su tattauna akan yaji ta bakinsa, dan yana buƙatar neman shawara dole ya kirasa, Ya miƙa hannu zai ɗauki wayar kenan ita kuma ta fito daga bathroom ɗin bayan tagama kukan nata ta wanke banɗakin shine ta fito, Fitowar tace tasa yafasa ɗaukan wayar yana kallon ta, ta fara tattare ɗakin, sai kawai yace "zo kifice min daga ɗaki, anjima ki dawo ki gyara idan na fita, Ko uffan bata ce ba kuma bata ƙara ɗaukan komai ba ta dakata da tattarar da take duk da daman ba wata tattarar arziƙi bane dan ba wani datti a ɗakin kawai dai ledojin abarsa da yasaba shane sai wata jaka da ya ajiye ta kan kujera, zata fita yakuma cewa "wazai ɗauke miki wannan tarkacen ko ance miki mayunwaci ne ni, "hmmmm tace aranta kawai ta dawo ta ɗauka ta fice abun ta bata kuma tanka masan ba, Binta yayi da ido har tagama ficewa daga ɗakin sannan ya ɗan jinjina kai tare da dafe kansa, shi kansa yasan bazai taɓa canzawa ba kafin fa ta fito yabarwa ransa bazai kuma tanka mata ba har ta fice amma sai gashi daga fitowar ta ya koreta, wayar ya ɗauka ya kira Khalid yana ɗagawa yace "ko me kake kabari kazo yanzu ina son muyi wata magana Please,yana jiyo sa zai fara tsokanar sa kawai ta kashe wayar daman yasan halin sa inbaiyi ba ai ba shi bane, yana ajiye wayar yaƙara luluƙawa wani dogon tunanin game da sabon lamarin da yake shirin tunkaro sa......, ************************ ____Su Hamza sun ƙaraso gidan su Bossay inda suka samu tarba me kyau daga ɓangaren su Ammi, a babban falo suka sauka inda aka baje musu kayayyaki masu yawa itadai Ammi taji daɗin zuwansu musamman ma Ayuba da akace shi ɗan uwansu ne, Bayan sun gama ciye ciyen su a kwashe kwanukan akan kira duka sauran yaran gaba ɗayan su suka hallara acikin falon inda Dadyn su Bossay ya ƙara gabatar da su Ayuba da Hamza agaban sauran yaran sannan aka ɗan basu taƙaitaccen bayani game da abun da yafaru, sannan Ayuba ya ɗora musu da nasa bayanin da kuma buƙatar da yazo musu da ita akan zasu koma can gaba ɗayan su domin su gabatar da kansu acan kowa yasan su yasan dasu, Gaba ɗayan su sunyi matuƙar farin ciki dajin asalin su, Dadyn su Bossay yace ta amince zasuje ɗin amma za abari a ɗan ɗaga masa ƙafa saboda shirye shiryen bikin Bossay da ya riga ya gabato saura kwana shida baikama ta ace sun tafi ba gwara idan akayi ko sati ɗaya ne sai su tarkata har ita amaryar tashi su tafi amma yanzu idan sukaje hankalin su ma duk ba'a guri ɗaya ba kuma bazasu daɗe ba zasu ƙara dawowa saboda auren, Sai Ayuba yake cemasa yayi haƙuri dai ko susu biyune su fara zuwa ko inyaso sai adawo ayi bikin ko kuma su ɗaga bikin idan komai ya daidai ta sai ayi bikin ma acan, Nan shima Dady yace gaskiya aure ta matso bazaiyiyu ace an ɗaga saba, yanzu dai abun da za'ayi shine kawai su kwana anan inyaso gobe da sassafe sai su shirya dashi Ayuban da Hamza su fara yin gaba inyaso shi ya biyo su daga baya, Duk dai yanda Ayuba yaso yaja ra'ayin Dady ya amince amma yaƙi yarda dole suka tsaya akan goben zasu tafi su kaɗau ɗin, Nandai zama ya tashi inda Bossay yaja Hamza ya sauka aɗakin sa shikuma Ayuba tunda ba sa'ansu bane dady ya ajiye sa aɗakin sa na ɓangaren baƙi, da suka shiga kuma nan suka ƙara zama Ayuba yana ta basa labarin abubuwan da yasani nagame da masarautar da labarin mahaifin su......, Su Hamza kuma suna ɗaki suma Hamza yana tambayar Bossay wai dama aure za ayi masa, nan Bossay shima yake basa labarin baya son auren yabasa labarin yarinyar gaba ɗaya tun farkon haɗuwar su har zuwa yanzu yabasa har labarin yanda yarinyar ta kirasa tagaya masa bata sonsa amma shi baisan meyasa Dadyn sa yana ce sai anyi auren ba, duk da yaji komai, yagama basa labarin cike da ɗinbun damuwa afuskar sa, Hamza yayi mamaki sosai sai yacewa Bossay ya kwantar da hankalin sa zaisa afasa auren indai bayaso amma da sharaɗi sai yafara samun wacce za'aɗauara masa auren da ita saboda inya fahimci Dadyn sa bayaso yaji kunya ne idan aka fasa auren amma idan ya kawo wata za'a iya fasawa da wacce sai ayi da wacce yake so ɗin, Bossay yace masa "ai dady bazai taɓa yarda ba saboda yagaya masa tunfarko akwai wacce yake so yace masa saidai yabari idan akayi wannan sai yaƙara wani daga baya amma wannan ba fashi sai anyisa tunda shi yace yanaso tunfarko dan haka bai isa yace yafasa auren taba, "Tofa Hamza yace yana kallon Bossay sundaɗe suna tattaunawa akan yanda zasu shawo kan al'amurin Dady ya yarda afasa auren, daga ƙarshe dai Hamza yace yabar masa komai ahannun fasa aure kamar anyi angama ne indai yana nan sai anfasa auren nan, Sosai Bossay yashiga jin daɗi da murna harda rungume shi yana cewa nagode ƙaramin babana, hararar sa Hamza yayi ya ture sa, yana cewa wallahi saima in fasa, Dariya Bossay yayi, yana cewa yi haƙuri baba Hamza, Nan sukai ta hirar su tare amma duk hirar nan maganar auren Ameesha bata zowa Bossay ba har yanzu, sallace kawai take tashin su daga hira, haka suka wuni har dare, bayan sunyi dinner a falo kowa da kowa aka ƙara dasa wata hira har wajen ƙarfe goma, sannan kowa ya tashi ya tafi makwancin sa, *Washe gari* Tun wajen ƙarfe goma suka gama shirya inda Hamza ya nemi izinin Dady akan zasu tafi da Bossay, da farko yaƙi amincewa amma sai Hamza yace gobe zai dawo ko jibi, saboda shi zai wakilci shi idan sukaje, da wanann dabarar suka shawo kansa ya amince, Bakin Bossay har kunne Dady ya amince a tafi dashi, dan haka tare suka rangaya gaba ɗayan su wajen ƙarfe goma da rabi motar su ta ɗaga zuwa Gombe, Basu suka sauka ba sai wajen ƙarfe shida na yamma suka sauka, Suna shiga garin Gombe sakamakon magariba da ta kawo kai sai kawai Ayuba ya kaisu wani gidan bai kaisu cikin masarautar ba saboda wani dalili yace su bari sai zuwa gobe da safe sai su shiga, yana kai su gidan suka fito suka tafi masallaci saboda kiran sallar da akayi Saida sukaje sukayi sallah sannan suka koma gidan, gidan shiru babu kowa sukaɗai ne aciki gida ne madaidai ci ciki da falo, sai falo a tsakiya, Duk a falo suka baje kowa yana sauke gajiya, zaune agun har aka kira salar isha'i suka ƙara fita zuwa masallaci, Bayan an idar suka fito suna cikin tafiya, sai sukaji horn a bayan su da sauri duk suka matsa saboda daman sun ɗan shiga hanya, Ta gaban su motar ta gifta ta wuce daidai loƙacin kuma idon Bossay ya sauka akan Dadyn Rasheeda sai wata mata agefen sa da niƙab ta rufe fuskarta, Cike da mamakin ganin sa, yace "Dady kuma me yake a garin nan, Gaba ɗayan su suka shiga kallon su, suma suna mamaki dan duk azaton su ko Dadyn sa yake nufi, Hamza ne ya fara tambayar sa da cewa wai wace magana kake mutumin da muka barsa agida taya ya akai kuma yazo nan, Idon Bossay na kan motar yace ba Dady na ba, Dadyn yarinyar da ake son a naniƙamin, Akusan tare suka saki ɗan ƙaramin tsaki, sannan Hamza yace "kuma shine duk ka tsorata ka ɗaga mana hankali, Bossay yace "Ai nayi mamakin ganin sa ne wallahi, "To meye abun mamaki daman duk inda zasa sai yagaya maka ne ko kuwa me kake nufi da mamakin ganin sa, shiru Bossay yayi yana tunanin me yasa yake mamakin ganin sa, Hakan nan yaji bai yarda dashi ba saboda matar da yagani da niƙab shidai iya sanin sa yasan mahaifiyar Rasheeda bata sakawa asanin da yayi mata ko hijabi ma basawa take ba bare kuma ta ƙara da niƙab hasali ma kuma matar ciki bata kaita jiki ba....... Ayuba ne ta ƙara taɓo sa, amma sai kawai yace muje kawai, Nan suka ci gaba da tafiya har suka ƙarasa suna shiga Bossay yayi saurin ɗaukar wayar sa a inda ya ajiye ta, Da har zai kira Rasheeda sai kuma ya tuna yayi alƙawarin bazai ƙara kiranta ba har abada, Juya akalar kiran yayi ga number Dady amma kuma sai tai tayin ringing bai ɗauka na haka yai ta kira har wajen sau uku ba'a ɗauka ba sai kawai ya haƙira amma gaba ɗaya tunanin sa yana kansa, Ayuba ne yace "bari insa akawo muku abinci me kuke son ci? Hamza yace koma meye zaici, shi kuma Bossay yace ya ƙoshi babu abun da zaici, "A'a fa dole kwa kaci wani abun dan kanajin yunwa ga gajiya, baridai inda ayo mana order sai kazaɓi zaɓi wani abun, yana gama maganar ya zaro wayar tare da lalubo wata number ya danna mata kira..... Bugu biyu tayi aka ɗaga ana ɗagawa yace "yauwa Ɗan ladi abinci nake so kayo mana take away kamar guda huɗu sannan ka haɗo da snakes asaka komai da komai kayi sauri dan Allah ka kawo mana, Shiru yayi yana sauraron abun da wancen ɗin yake cewa, bayan ƴan sakanni sai yace to shikenan gaskiya baza samu ganin saba saboda nayi baƙi zan shigo gobe ingan sa, Shirun yaƙara na ƴan sakanni sai kuma yaƙara cewa "ah hakane to yanda za ayi ku taho min dashi nan ɗin kawai sai mukwana tare, daga nanma ma tattauna dashi, kundai tabbatar anyi masa askin kuma ya canza kaya dan bana son inƙara ganin sa kamar yanda na gansa jiya kaji ni, Shiru yayi yana sauraron sa, sai can yace masha Allah haka nake sonji aikin ku na kyau, sai kun ƙaraso ɗin dan har na matsu ingansa yanda kake faɗaɗin nan kana zuzzuta sa, har na matsu kuyi sauri dan Allah kar ku kaƙara minti shabiyar kaji....., Daga nan ya kashe wayar bakin sa na ta faman murmushi dan yaji daɗin dawowar bawan Allahn can, dan jiya ma dashi ya kwana aransa...., Bossay ne yace "yaya Ayuba kai dawa haka naga kana ta faman murmushi kai kaɗai, Wani murmushin yaƙara saki yace baza ka gane bane wallahi wani bawan Allah ne ya damfare ni kuɗaɗe masu yawa, da nayi bincike akan sa sai na gane ashe wata mata ce ta aiko sa to amma nayi bincike na kasa samun matar nadai san gidan ta, shine nasa aka bincika min cikin gida ake gaya min akwai wani agidan nasa akaje har gidan aka ɗauko min shi, Naje kuma sai naga bashi bane, wani bawan Allah ne wallahi baka ga mutumin nan idan ka gansa sai ka tausaya masa ko magana baya iya yi sai hawaye kawai yake zubarwa, ina ta tambayar sa amma yakasa ce min komai shine nace aje agyara sa yadawo mutum dan gashi duk yagama rufe masa fuska ga kayan sa duk sun yage kana ganin da kasan daɗaɗɗu ne ya daɗe yana rayuwa a haka shiyasa nake son sanin ko shi waye, Bossay yace "Allah sarki gaskiya abun atausaya masa ne, wata ƙil wani abu ne yake sashi kukan, kuma ka tabbatar ba kurma bane, Ɗaga masa kai Ayuba yayi yace "gaskiya ba kurma bane, kawai yanayi ne yasa yakasa maganar amma koma meye zamuji daga bakin sa yanzu idan sun shigo, Bossay zaiyi magana kenan, sai wayar sa tayi tafara ringing da sauri ya ɗauka saboda ganin Dadyn Rasheeda, Yana ɗauka sai ya tashi ya shige ɗakin dake kusa dashi, Hamza ya bisa da kallo tare da cewa "dan munafurci wayar ma baza abarta ba sai anshige ɗaki, Bossay najinsa yayi gaba saboda bayason kiran ya katse, Shigar shi ba jimawa akayi nocking ɗin ƙofar falon, Akusan tare Hamza da Ayuba suka miƙe zasu buɗe ƙofar, amma Ayuba ya riga Hamza zuwa sai kawai ya buɗe musu ƙofar, yana ganin su ya faɗaɗa fara'ar sa yana cewa "Oyo Oyo bissmillah ku shigo, matsa musu yayi suka shigo, yana ta faman bin su da ido yana jiran yaga wanda yake nema amma bai gani ba, Juyowa yayi yana kallon su yace kai yana ganku anan shiɗin yana ina? Dariya suka kwashe da ita gaba ɗayan su........, [15/11, 10:52 pm] #yaya Azeema#: 💅SARKI  SAMEER💅                    (DA ZAFI ZAFI)                              By                ❤️Yaya Azeema❤️                           *BOOK* 3️⃣ *Ga mai buƙatar littafin sarki Sameer tundaga book 1 har zuwa book 3 zai biya 400 kacal akwai 1&2 completed, zukuturo da kuɗinku ta wannan asusun 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank, ko kuma wannan 0003562691 Ibrahim Badamasi Babangida jaiz bank, sai kuturo da shaidar biyan ta wannan number ɗin 08124226526*            *_Typing........✍️✍️_* 'Dariya suka kwashe da ita gaba ɗayan su........, -----'Sai ɗaya yace "sir wai baka gane saba kenan daman nace maka bazaka gane saba, Da mamaki Ayuba yaje kallon su sai yace "kar ku raina min hankali mana bagaku kuku uku ba akwai wanda bansani ba acikin bane, Ɗaya yace  sorry sir yanzu zasu shigo da Haruna, Hararar su yayi yace "oh da ni zaku maida mahaukaci harda wani dariya irin gashi nan acikin ku ban gane saba ko? Basu bashi amsa ba sakamakon shigowar wasu mutane biyu ne ta hanasu basa amsa, Tunda suka shigo Ayuba ya kafe mutumin da idanu ko ƙiftawa bayayi, tunda idon sa suka sauka akan sa kawai yaga yasan mutumin to amma kuma a inda yasan shi ɗinne yakasa tunawa, hakanne yasa yakasa ɗauke idon sa akan sa har suka ƙarasa shigowa ciki, Sanye yake cikin manyan kaya riga da wando milk color harda hular kayan, farine sosai amma halin rayuwar da yashiga yasashi ya ɗanyi duhu fuskar fayau da ita kana ganin sa kasan da rama ajikin sa, amma duk da halin da yake ciki hakan bai hana tsatstsan kyawunsa bayyana ba, ga hanci iya hanci masha Allah ga kuma idanu kamar ba babban mutum ba, Ɗaya daga cikin sune ya taɓo Ayuba da ya tafi duniyar tunani, saurin saita nutsuwar sa yayi tare da ɗan sakin murmushi yace "ah bissmillah sannun ku da zuwa, ku zauna, wallahi naji daɗin ganin sa haka lalle dole yau inbaku kyauta me tsoka, gaskiya kunyi ƙoƙari kundawo dashi yanda nake so, dan haka kowa ya jira zaiji alart me ƙarfi, Ɗan Ladi yace "to godiya muke Allah yasa dai kar ya fasa mana waya saboda ƙarfin, Dariya suka sanya gaba ɗayan su, sannan kowa ya samu guri ya zauna, Ayuba da kansa yaja hannun mutumin nasa ya zaunar dashi akan kujera, Duk wannan abun da ake Bossay da Hamza suna ɗaki bayan shigar Bossay kafin su shigo shima Hamza ya bisa ɗakin sakamakon fitsarin da ya matse sa, da ya shiga kuma sai ya tsaya gurin Bossay dake waya da Dadyn Rasheeda, Bayan shigar Bossay yana ɗaga wayar, ya gaida shi cikin ladabi da biyayya, bayan sun gama gaisawa, yace "Dady kana gida ne? Sai Dady yace "a'a wallahi Aliyu Bama na garin naje wani gari amma zuwa yamma zandawo sai ka shigo lafiya dai ko? "Ah Dady to ko kai nagani ɗazu, daman ina tunanin kai ne ko ba kai bane, "Yana jiyo muryar yarsa yanda yace "Ni kuma a ina kaganni, ni da bana gari, Bossay yace "Gombe ko bakai bane? "Eh Eh nine, kaima kazo ne, "Eh wallahi Dady nima ɗazu muka shigo, a ina ka sauka da nazo mungaisa naga motar ka ta shiga wani layi nabi wajen kuma bangan ka ba shiyasa nace bari in kiraka, ƙitt...... Bossay yaji an kashe wayar, zaro wayar yayi daga kunen sa yana dubawa sai ya ƙara kira atunanin sa ko kuɗin Dadyn ya ƙare amma da ya kira sai yajita akashe sai kawai ya haƙura, bai ƙara gwada kiran saba, dan bai kawo komai aransa ba, Da Hamza ya fito sai ya haɗo da wanka ya fito gaba ɗaya, shima Bossay sai ya tashi ya shiga wankan, Hamza na gama shiryawa ya jira Bossay saida yagama shiryawa suna shirin fitowa saiga Ayuba ya shigo ɗakin har yanzu fuskar sa ɗauke da murmushi yana kallon su yace "wai har kunyi wanka to kifito muci abincin ankawo tun ɗazu....., Hamza ne yace yanzu zamu fito daman baƙon naka har yazo kenan, Eh wallahi yazo so nake sai yaci abin mun gama muma sai muyi magana dashi har yanzu dai baice min komai ba, Ok to shikenan muje Ayuba da Hamza sukayi gaba sai Bossay ya biyo bayan su, suka fito tare, suna fitowa daga ciki suka dawo cikin falon, loƙacin da suka shigo sauran mutanen ma duk sun tafi saura mutumin kaɗai yayi jigum yana kallon guri ɗaya, muryar suce tasa mutumin ɗan ɗagowa yana kallon su, Da ƙarfi Bossay yace "Kai..!! yana zaro ido, Ayuba ne ya ɗago yana kallon Bossay da mamakin jin yanda yayi maganar da ƙarfi, Hamza kam bai ɗago ba saboda shima yaga abun da yasa Bossay faɗar hakan shi saboda mamaki ma bai iya furtawa ba, Ayuba ne yace "kai kam lafiyar ka ƙalau ko kasan shi ne naga sai kallon sa kakeyi, Da sauri Bossay ya shiga girgiza kai amma still idon sa na kan bawan Allahn nan bai ɗauke sa ba, Hamza ma saurin saita nutsuwar sa yayi yana mai mamakin ganin mutumin, zama sukayi akan kujera, Ayuba bai ƙara cewa komai ba, kawai ya ɗauko ledojin da aka kawo musu ya baje musu tare da ɗaukan na kowa ya basa yakaiwa mutumin nan abun da yasan zai buƙata ba musu kuwa mutumin ya karɓa, ga mamakin sa sai ji yayi kawai yace "Nagode! Saura kaɗan Bossay ya saki abincin dake hannun sa, dan yanda yaji mutumin yace nagogde sai yaƙara basa labari fiye da wanda yake ciki, wani irin daɗi Ayuba yaji na maganar da yayi da har yana tunanin kurma ne ashe ba kurma bane, Nan bawan Allahn nan ya shiga cin abincin nan dan daman yunwa yake ji sosai, Ayuba ba ma komawa yayi ya ɗauki nasa ya hau ci, Hamza kuma ɗan yakuta yake kaɗan kaɗan yana kawai baki, shi kam Bossay ko taɓa sama baiyi ba, duk Abun da yake kuma Ayuba na lure dashi, ya rabu dashi ne kawai da ƙudurin idan aka gama komai zai tuhume sa kodai yasan shi, dan irin kallon da yake masa dole akwai wani abun da abun da yaƙi faɗa masa, Bossay dai ji yayi yakasa jurewa dan har wayarsa ya ɗauko ya shiga gallery ɗin sa ya duba wasu hotuna sanan ya ajiye ta, Ɗan gyaran murya yayi sannan ya dubi Anyiba yace "baba Ayuba dan Allah tambaya nake ya sunan wannan mutumin dan Allah, Ɗan jinjina kai Ayuba yayi sannan yace nidai nasan da wata aƙasa amma na tambaye ka kace min babu komai, kaman ta me nagaya muku ɗazu nima yau kwana nan biyu da sanin sa kuma bai gaya min ba, Ni banda yanzu ma bantaɓa bai taɓa cewa ko A ba sai yanzu da yace ya gode, "kabari mugama cin abincin tukunna sai yagaya mana, tunda har ya fara buɗar ai zamuji komai, "Okay" kawai Bossay yace tare da ƙara ɗauko wayar sa, ya cigaba da daddan nawa, Shi kam mutumin da suke magana akai, duk ana jinsu amma yayi musu banza yaci gaba da cin abincin sa, Tashi Bossay yayi yana dannawa number Ammi kira, yana shigewa ɗaki ya rufe daidai loƙacin kuma, Ammi ta ɗaga kiran da yake mata, tana ɗagawa yace suka gaisa tayi mishi bangajiya, sannan yace "Ammi dan Allah wani tai mako zakiyi min, daga can ɓangren tace injin ka Allah yasa xan iya, "Yauwa Ammi ta nagode, dan Allah ɗakina zakina zakije ki ɗaga katifata, zakiga wata jaka a nanndaɗe da wani abu ki ɗauko ta sai ki buɗe cikin ta, idan kika buɗe zakiga wasu hotuna aciki ki ɗauke su a hoto da wayar ki, ɗaya bayan ɗaya zaki ɗauka sai kituro min ta WhatsApp, Ammi dan Allah yanzu yanzu, "To, kawai tace masa daga nan sukayi sallama, fitowa yayi daga ɗaki, ya koma gurin sa ya zauna, tsawon loƙaci sannan suka gama cin abincin, Bossay kuma yana cikin WhatsApp ɗin sa yana jiraan ta turo masa, tana turo masa hannun sa har yana karkarwa wajen buɗesa yana buɗewa ya kalli hoto ya ɗago ya kalli mutumin dake zaune. Alahamdulillah Alahamdulillah Bossay kawai yake faɗa tare da saukowa daga kan kujerar yayi sujjada.....,, [15/11, 10:52 pm] #yaya Azeema#: 💅SARKI  SAMEER💅                    (DA ZAFI ZAFI)                              By                ❤️Yaya Azeema❤️                           *BOOK* 3️⃣ *Ga mai buƙatar littafin sarki Sameer tundaga book 1 har zuwa book 3 zai biya 400 kacal akwai 1&2 completed, zukuturo da kuɗinku ta wannan asusun 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank, ko kuma wannan 0003562691 Ibrahim Badamasi Babangida jaiz bank, sai kuturo da shaidar biyan ta wannan number ɗin 08124226526*            *_Typing........✍️✍️_* ___'Alahamdulillah Alahamdulillah Bossay kawai yake faɗa tare da saukowa daga kan kujerar yayi sujjada....., Duk da mamaki suke kallon sa, basu gama cika da mamaki ba, saida Bossay ya ɗago yana ta dariya yaje ya rungume mutumin ƙam, Shikan sa mutumin ƙamewa yayi saboda mamaki, "To ikon Allah, Ayuba ya faɗa yana kallon Hamza, Hamza kam shima farin cikin ya farayi dan ya ɗauki wayar Bossay yaga hoton dake wayar sa hakan kuma shima ya tabbatar masa da nasa tunanin da hasashen sa akan mutumin, "Aliyu wai me yake faruwa ne nifa kasakani a duhu a ina kasan bawan Allahn nan, dan Allah kayi min bayani ko ince kuyi min bayani naga kaima kana ta fara'a, yayi maganar duk a kiɗime yana kallon su ya kalli wannan ya juya ya kalli wancen, Da ƙyar Bossay ya saki mutumin yana murmushi yana ta kallon sa kamar ya haɗiye, "Kai nifa iskancin nan naka ya isheni kayiwa mutane magana ka tsaya kana yin wasu abubuwa kamar marar lafiya, cewar Ayuba da yagama gajiya da abun da Bossay yake... juyowa Bossay yayi yana kallon Ayuba yana cikin murmshi kuma kawai sai kuma ya sauya loƙaci guda hawaye suka cika masa ido yayi saurin saka hannu ya goge su, yanayin wani murmushin, Bossay fa ya kusan zarewa dan gaba ɗaya abun neman tarwatsa masa ƙwaƙwalwa take, mamaki, al'ajabi, da shiga ɗimuwa dan jin abun yake kamar ba gaske kamar ba gaske ba, Gurin mutumin yaƙara koma ya zauna agefen sa, tare da ruƙo hannun sa, sai kuma ya maida duban sa ga Ayuba cikin wata iriyar murya shi ba ta murna ba shi ba ta baƙin ciki ba, yace "bansan shi ba kuma bantaɓa ganin saba yau na fara ganin sa....., Sai kuma yayi shiru bai ƙarasaba, Wani iri Ayuba yaji na rashin jin daɗi dan so yake kawai yaji yace yasan shi sai kuma yaji akasin hakan.... Yana shirin magana kenan sai kuma Bossay yaci gaba dacewa, "Amma nasan waɗanda suka sanshi kuma ina da tabbacin hakan, domin ina tare dasu akoda yaushe ma, Karon farko da kenan da mutumin yayi magana tare da miƙewa tsaye yace "ƙaryane ni babu wanda yasanni kuma banda kowa nikaɗai ne awannan duniyar banda kowa banda komai kar ka ƙara cewa kasanni, yayi maganar cikin wani irin yanayi, Shima Bossay ɗin miƙewa yayi kamar zeyi kuka yace "wallahi kaine Allah kuwa ga kamar nan nagani da idona, wallahi ina tare dasu, Loƙaci ɗaya kamanni mutumin suka sauya yace "kai nace maka bani bane ni banda kowa idan ka sake cewa kasanni kuma zanbar muku gurin nan, Bossay bai daddara ba ya kuma cewa dan Allah kayi haƙuri karka tafi bari innuna maka idan kagani nasan zaka yarda ya faɗa yana juyawa zai ɗauko wayar sa dan ya nuna masa hoton, Bossay na juyawa shima mutumin yajuya zai bar falon, Hamza yayi saurin cewa "karka tafi dan Allah, Shima Bossay da sauri ya juyo yana cewa dan Allah "ABBAN AMEESHA ka tsaya ka saurare ni wallahi kaine...... Cak mutumin ya tsaya yakasa ci gaba da tafiyar, a hankali ya shiga juyowa ya sauke idon sa akan Bossay, bakin shine ya shiga motsawa yana maimaita sunan Abban Ameesha, Abban Ameesha, Bossay na kallon bakin sa yagane me yake faɗa dan haka yasamu ƙwarin gwaiwar ƙarasowa kusa dashi yana cewa "Eh haka nace Abban Ameesha ko ba kai bane, kalli wannan hoton kagani nasan zaka yarda da abun da nake nufi idan ka gani, Yayi maganar yana miƙa nuna masa wayar, A hankali mutumin ya ɗora idon sa akan screen ɗin wayar, da sauri ya fusge wayar daga hannun Bossay, ƙurawa hoton ido yayi tabbas hoton sune dashi da matar sa sai dadda daga bayan su loƙacin basu daɗe da dawowa sabon gidan da ya gina musu ba anan garin Gombe, (in baku manta ba asalin su Dadda garin damaturu ne, daga nan kuma bayan malam ya aure ta suka dawo garin Gombe anan suke da zama, bayan faruwar abun kuma dadda ta dawo Kano da zama, fahimtunna?) Gaba ya gwadayi ko zai ga wani sai kwa ga wani hoton wannan kuma gaba ɗayan sune ajiki harda malam, gaba ya kuma yi sai gashi shida matar sa loƙacin ɗauke da cikin babyn su Ameesha, daman kuma tun tana ciki suke kiran ta da sunan, shiyasa da Bossay ya faɗi sunan ya dakata da niyar fitar da yake sai loƙacin ya yarda lalle yaron yasan shi, haka yai ta kallon su loƙacin da idanun sa suka cika taf da ƙwalla, bai ankara ba sai gani yayi suna ɗigowa kan wayar, sosai rayuwar su tada ta shiga dawo masa duk da daman a kullum cikin yinsa yake amma na yau yafi na koda yaushe, Cike da jin daɗi Bossay yace kagani ko ka yarda, Ɗagowa mutumin yayi yana kallon Bossay tare da jinjina masa kai, yayin da idanun sa sukaci gaba da cikowa da ƙwalla, Hamza ne shima yaƙaraso kusa dasu tare da cewa "to Alahamdulillah nimadai tunanina yazama gaskiya yanzu zama yakamata muyi Abban Ameesha, kadaina kuka in sha Allah ƙarshen wahalar ka tazo, daga yanzu bazaka ƙara kukan wani abuba, Hannu yasa ya goge hawayen nasa amma daga ya goge sai wani ya biyo baya, shi kansa baisan kukan me yake ba na farin ciki ne ko na baƙin ciki tunda ya tsinci kansa cikin wannan yanayin bai taɓa tunanin zai fito daga inda yake bare har yaga irin wannan rana, Da ƙyar Hamza yajasa ya zaunar da shi akan kujera, yana zama yaƙara miƙewa tsaye cike da fitar hayyaci yace "dan Allah da gaske kasan inda suke muje ka kaini suna nan gaba ɗayan su da ransu babu dai wanda ya mutu ko? Hamza ne yaƙara kamasa ya zaunar dashi cike da kwantar masa da hankali yace "Eh zamu kaika duk suna nan amma ka kwantar da hankalin ka dan Allah kar ka ƙara saka kanka adamuwa in sha Allah gobe zamuje ka gansu, Daɗi ne yakama sa nan yafara cewa da Umma (wadda loƙacin su Umma suke ce mata) da baba da ƙanwata (matar sa kenan ita yake cewa ƙanwar sa tada) sai yace "ga kuma ƴata kana nufin duk suna raye zan gansu gobe, "Eh Hamza ya kuma ce masa amma duk da haka yakasa shiru sai ya kuma ɗorawa da cewa, "Allah sarki Ameesha yanzu ta girma ko Allah yasa bata fushi dani, natafi na barta ita da mahaifiyar ta loƙacin da suke buƙatar taimako na, Da Allah ku kaini wajen inne mi yafiyar su gaba ɗayan su nasan su baba ma suna fushi dani, suna tunanin na aika ta abun da ake zargina shiyasa na daina ganin su tsawon shekaru babu wanda ya nemeni, Wallahi bani bane shariine yanayi yana kuka saboda abun sosai yake taɓa masa zuciya dan wasu maganganun ma baisan yanayi ba, jin gaba ɗaya yana shirin fita a hayyacin sa yasa sukayi saurin dakatar dashi tare da kwantar masa da hankali har ya ɗan lafa, tun a loƙacin Bossay yace zai kira gida Hamza ya hanasa, Ayuba kam sai gefe ya koma ya zuba na mujiya aɗan ta ƙaice Hamza yabasa labarin ko waye shi jin labarin sa kam ba ƙaramin girgiza Ayuba yayi ba bama shi kaɗai ba har shi mutumin dan har aka gama bada labarin bai yarda ba yama za ayi ace shi wai ɗan sarki ne kuma anga iyayen sa hakan ai kamar bamai yiyuwa bane dan haka yace musu shifa su Dadda yasani sune iyayen sa dan gani yake kamar duk ƙarya su Hamza sukayi masa, saboda sun basu labarin duk abun da suka sani aɗan taƙaice saboda ba komai suka sani ba, A ɗan taƙaice dai adaren ranar suka gama komai, Abban Ameesha tun yana kukan baƙin ciki da na danuwa har yafara na farin ciki tare da ƙaguwa yaje yaga a hankalin sa da ya ɗauke shekaru masu yawa batare da gansu ba, duk ya ƙosa ta gansu dan gaba ɗayan su babu wanda bai damu da ganin saba, amma duk labarin da suka basa basu gaya masa babu malam babu matar saba, saboda basa son suƙara rikitashi, sai wajen ƙarfe ɗaya da wani abun na dare sannan suka kwanta da niyar gobe zasu juya su koma Kano dan zama bai kamasu ba, Duk sun kwanta suna bacci amma banda shi yana kan sallaya yana ta jero salloli nafila dan daidai da ɗigon bacci bayajin sa'a idon sa, burin sa kawai gobe tayi sutafi......., *********************** Dadyn Rasheeda, kusan kwana yayi acikin garin Gombe suna neman mutumin, gaba ɗaya ya tashi hankalin ma'aikatan gidan akan sai sunje duk inda yake acikin garin suje su samosa, harda ikirarin inbasu samo sa ba sai ya kashe su gaba ɗayan su, Da ƙyar suka gano waɗanda suka fita da shi ta hanyar CCTV camera dake bakin titin kusa da gidan tanan sukaga loƙacin da mutane suka shiga gidan suka fito dashi suka sakasa amotar su, number motar suka ɗauka sannan yaƙara mutane wajen lalubo inda motar take, dan haka tun wajen magariba suka bazama suna neman ta, sai kuma aka ci sa'a suka haɗu dasu loƙacin da suka fito daga wajen su Ayuba bayan sunkai Abban Ameesha akan hanyar su ta dawowa sukaci karo a hanya aka kamasu...., Sunyi sunyi su faɗa musu inda yake amma sunƙi faɗa sai gana musu azaba ake amma har cikin dare basu faɗa ba, sai gaba da asuba da suka ga suna daf da rasa ransu ɗaya daga cikin su ya faɗi inda yake, sai loƙacin aka rabu dasu, sannan suka fara shirin tare da mutanen da suka kama, Washe gari.... yanda Abban Ameesha yaga rana haka yaga dare bai rintsaba ko kaɗan yana ibada da roƙon Allah da miƙa godiyar sa ga mahallici, Ana kiran sallar farko ya tashi ya ƙara yin wasu nafilfilun sannan, da aka kira sallah kuma ya tashi Bossay da Ayuba sukayi alwala suka tafi masallaci, Bayan an idar saida suka zauna gari yafara haske sannan suka fito suka nufi hanyar gida da zunmmar suna zuwa zasu shirya su ɗauki hanya, tundaga nesa suka ga wata motoci a ƙofar gidan da ɗan mamaki suka tsaya suna kallon motoci biyu dasuke ƙofar gidan, ƙarasawa sukayi suna shirin shiga kenan saiga Dadyn Ameesha nan yayi saurin fitowa daga motar da fara'ar sa, yana cewa "ashedai kaiɗinne nagani ɗazu da zan tafi masallaci naga kunfito naga kamar kuna sauri shiyasa banyi maka magana ba, nace bari in aka idar ma haɗu da na fito kuma sai na rasaku shiyasa nace bari inzo inda naga kafito..... Shima Bossay da fara'ar sa ya ƙarasa tare da tsugunnawa har ƙasa ya gaida shi su Hamza ma duk suka gaidashi, Sannan Bossay ya ɗora da cewa "Allah sarki ashe da rabon zamu haɗu dan wallahi yanzu muke shirin barin garin muma, wani yaƙen Dady ya kuma saki sannan yace shikenan ma kaga sai mutafi tare waɗannan fa bansan suba, ko daman kuna da ƴan uwane anan garin bantaɓa sani ba, kasan nan garin mune babu inda bansani ba, ɗan murmushi Bossay yayi sannan yace "Eh Dady amma muɗan shiga daga ciki ka zauna, duk ƴan uwanane, Suna maganar suna ƙarasa shiga cikin gidan, Sauran mutanen da duk suka ɓuya saboda tunkan su Bossay su gansu shi Dady yagan su dan haka da yaga Bossay acikin su gudun yin abun kunya agaban sirikin sa, kuma yana so yagano meye alaƙarsa da shi da yagan sa agunsu su suka saka a ɗauko sa kokuwa duk yana buƙatar amsoshin sa agun Bossay, sai kawai yacewa yaran suyi sauri ɓuya idan kuma sunshiga ciki su fito su kama gaban su kar yafito yaga wani, idan wani abun ya faru zai kirasu kar suyi nisa, suna shiga cikin falon Abban Ameesha bai zauna ba yace to me kuma zasuyi yakamata su tafi ai, Nan suma suka ɗan kintsa jikin su Hamza ya fara shiga wanka, kafin kuma ya fito Bossay ya bawa Dady labarin a gurguje yanda zai fahimta, Yana gama bashi labarin kuwa Dady harda ƙara gaisawa da Abban Ameesha, cike da nuna alamun tausayi yace "Allah sarki gaskiya ancuceka Allah yasaka maka duk waɗanda sukayi maka haka, wallahi bakaga yanda ƴarka ta zama ba ai agida na take aikatau yarinyar tana da matuƙar hankali gata kamar ku ɗaya babu inda ta barka har yanayin maganar ku iri ɗaya, Yana ɗan fakar idon sa yaƙara cewa 'ai ni iyalina basu taɓa gaya min ainahin tarihin suba sundai ce su kaɗai suke rayuwar su bayin Allah, bansani ba wallahi da ban bari tayi aiki ba da na taimake ta, Wani iri Abban Ameesha yaji jin ƴarsa wai aikatau take to duk ina kuɗin da ya barmusu ko kuma cincinye tunda shekarun da yawa, sosai tausayin su yakamasa jikin sa yayi mugun sanyi, Bossay ne yayi saurin canza maganar gudun kar yaje yayo musu ɓarima Abban Ameesha ya fahimci sauran sun mutu ya ɗaga musu hankali tun anan yafiso idan yaje yaji komai, Inda yaci sa'a ma suna cikin haka Hamza yafito da shirin sa tare da ɗan kayan da sukazo dasu Bossay sai yace "ai bama da sai yayi wankan ba su tafi kawai duk dan gudun kada hirar tasu tayi zurfi ya tono wasu abubuwan, dan haka ba ɓata loƙaci suka gama komai suka fito, sai Dady yace "kawai ma su tafi a motar sa tunda shi kaɗai ne dan shima yana so ayi wannan aikin ladan dashi ba'a barshi abaya ba dole yaje har inda zasu, To daman Ayuba ba dashi zasuyi tafiyar ba dan mahaifiyar sa na neman sa da gaggawa saboda baigaya mata zuwan nasu ba, dan haka sai kawai yace dasu suje a motar tasa inyaso shi ya biyo su daga baya yana da wata motar, daman haka suka tsara, to Dady ya nemi hakan sai kawai suka amince da hakan suna ganin hakan sai yafi musu sauƙi ma, akan su tafar masa da mota, Haka suka shiga motar Dadyn Rasheeda a driver site sai yace Abban Ameesha ya shiga gaba, Bossay da Hamza kuma suka shiga baya, ba ɓata loƙaci suka ɗauki hanyar kano........ tunda suka fara tafiya kowa yayi tsit da abun da yake saƙawa aransa, gudu kawai suke shararawa daman akan titi sakamakon safiya ce babu kowa akan titin...... Bayan tafiyar su da ɗan minti na Ayuba baibar gidan ba saida ya koma cikin gidan yayi wanka shima sannan ya shirya ya fita daga gidan, aƙaladai zaiyi wajen minti ashirin haka sanan ya fito, yana cikin tafiya ya tuna da yaransa da sukayi masa aiki yace zai tura musu kuɗi dan haka sai kawai ya zaro wayar sa daman yana da account number ɗinsu yana tafiya duk ya tura musu, sannan ya kira Ɗan Ladi dan yagaya masa ya tura musu sannan yaƙara yi musu godiya, yana ɗagawa bayan sungaisa ya gaya masa ya tura musu har zai kashe wayar Ɗan ladi yayi saurin dakatar da shi, "Sir akwai matsala fa, kai kaɗai ne? Ayuba yace "Eh ni kaɗai ne me ya faru? Murya ƙasa ƙasa yace "sir kunyi baƙo ɗazu ko? "Eh, Ayuba yaƙara bashi amsa. "Yauwa to wallahi karku yarda dashi shine mutumin da ya ɗauke wannan mutumin da muka kawo muku, tunjiya yakama mu yanzu haka muna wani waje a ƙulle shine yasa akayi mana duka har saida muka faɗi inda kuke, loƙacin ma da kuka dawo daga masallaci muna tare dashi da yagankune yace duk muɓuya kada wanda ya fito, Saida kuka shiga mutanen sa suka ƙara kamomu suka kawo mu wani wajen daban yanzu haka muna nan angarƙamemu a ɗaki wayarnan ma basu san tana jikina ba, "Inna lillahi wa'inna ilaihi raji'un, Inna lillahi wa'inna ilaihi Ɗan ladi, waye wannan mutumin shikenan ai yanzu haka duk ma abun da zai musu ya musu dan suntafi kano tare a motar sama suka tafi, Shima Dan Ladi cike da damuwa yashiga yin sallati, yace yanzu dai yanda za'ayi ka kirasu kagaya musu tunkan suyi nisa, dan wallahi mutumin nan bashida imani ko kaɗan babu abun da bazai iya yi musu ba bakaga yanda yasa akay......, bamm yaji anturo kofa hakan yasa yayi saurin sauke wayar zai ɓoye amma ina anriga angansa da sauri suka ƙwace wayar suka shiga dukan sa dan sunji wata maganar tasa saboda suna kallon sa ta CCTV camera dake ɗakin, Dan haka tuni suka hau dukansa ɗaya kuma yace "bari insanar da Oga...... yafaɗa yana zaro wayar sa tare da barin ɗakin...... "Hello, hello Ɗan ladi Ɗan ladi kana jina yanzu kuna ina? kana jina, yana ta magana baima san ankashe ba, saida yazaro wayar yagan ta akashe, kiran number tasa yakuma yi sai yaji anɗaga.,. Ana ɗagawa yace "Hello kasan unguwar da kuke yanzu kaga yamin zan turo a fito daku ni yanzu zankira su kafin inbi bayan su nasan zan cinmasu dan basu daɗe da tafiya ba, maimakon yaji muryar Ɗan ladi sai kawai yaji ankwashe da dariya tare da cewa muna wajen gidan uwarka ka, ana faɗar haka kuma yaji ƙit ankashe wayar, Ayuba ji yake kamar yayi hauka gefen titin yasamu yayi parking, tare da saurin lalubo number Dadyn Bossay, saboda bashi da ta su gaba ɗayan su, saidai kuma sau uku yana kira ba'a ɗaga ba, da yaga ma ɓatawa kansa loƙaci kawai ya yanke shawarar gwanda ma yabi bayan nasu tun kan loƙaci yaƙara ƙurewa yanzu dai yasan duk inda suke yanzu basu fita daga garin Gombe ba idan yayi sauri zai iya kamosu.... A 360 ya kwashi motar shima ya ɗauki hanya yana gudun kuma yana ƙara gwada kiran layin Dadyn Bossay har yanzu kuma ba'aɗaga ba, gudu yake sosai kamar zai tashi sama haka yake jan motar nan, yana daf zai fita daga garin wata ƙatuwar mota ta tunkaro sa gashi a ɓarin hannun sa take gurin sa take tunkaro wa gadan gadan kuma ta cike hanya amma duk da haka sai yayi ƙoƙari ya daina gudun yabi gefen ta zai sauka daga kan titin, amma ina kafin yakai ga sauka motar har ta ƙaraso kusa dashi tare da dakar gaban motar sa take yafara juyawa aka ƙara buga masa ya motar ta wuntsila can gefen titin, masu babar motar kuma sukayi tafiyar su, suka barsa agun........ *********************** Gudu suke shararawa suma kamar akan titi dan ba ƙaramin gudu Dadyn Rasheeda yake yi ba, sai gashi tafiyar da zasuyi wajen awa biyar ko shida amma baifi suyi awa huɗu ba, Suna cikin tafiyar kuwa dan ina tunanin ma sun kusa shigowa kano saboda ko awa ɗaya ba lalle su ƙara ba, kawai basu san ta inda mota ta fito ba sai gani sukayi kawai tasha gaban su sai kuma wasu ta bayan su, dan haka da sauri Dadyn Rasheeda yaja burki ya tsaya, mutane ne zabga zabga suka fara fitowa daga cikin motacin fusko kin su duk a ɗaure, sunkai wajen su goma sha biyar haka suka zagaye motar, da sauri Dadyn Rasheeda ya buɗe motar ya fito Abban Ameesha ma cike da tsoro da fargaban abun da zai faru ya fito dan yagane mutanen masu gadin sane irin kayan da suke sakawa kenan kuma daman kullum ahaka yake ganin su, shiyasa yayi saurin fitowa dan yasan ma shi suka biyo, Bossay zai buɗe ya fito shima Hamza yayi saurin riƙeshi yace "ɗau ko wayar ka, kafin su ankare kayi sauri ka turawa Dadyn ka message kagaya musu kawai wasu mutane sun tare mu a akan hanya a biyo tracking ɗin mu, dan waɗannan mutane baza su barmu ba, kayi sauri ni kuma bari in gayawa su Sam duk wanda ya riga gani sai azo a taimakawa bawan Allahn dan bana son wani abun yasame shi, duk wannan zancen yayi sane cikin sauri ƴan sakanni tare da fara rubuawa, shi Bossay harma yagama rubuta nasa ya tura, kuma saida sukayi sharing ɗin message ɗin ga wasu ta yanda za abasu taimakon gaggawa, Ganin sun rirriƙe Abban Ameesha yasa sukayi saurin fitowa suma, duk wannan bataliyar mutanen kan Abban Ameesha sukayi suna ƙoƙarin jansa amma ya hana kowa dama dake yana da ƙarfi ga kuma zuciyar sa da yazo kusa yagama kaiwa ƙarshe ji yake babu abun da bazai iyaba ga duk wanda ya kuma yunƙurin rabasa da ƴan uwansa iya ka ƙarfin sa yake sawa wajen kaiwa duk wanda yazo zai taɓasa duka, Su Hamza kuma suna fitowa tuni wasu mutum biyu sukayi ran dasu suka hanasu ƙarasawa inda yake, Dadyn Rasheeda ma riƙe shi akayi, Sauran kuma duk suka tararwa Abban Ameesha tun yana yi da jiki har jikin sa yafara gajiyawa yadawo kai dukan a hankali daga ƙarshe ma sai ya kasa kawai ya zube awajen ga gajiya ga baƙin ciki sai kawai yasa kuka, cikin kuka yace dan Allah ku kasheni ku huta ku kasheni burin ku ya cika wai me nayi muku me nayi muku kuka zaɓi ƙuntatawa rayuwata, baigama rufe baki suka rufe sa da duka... Dadyn Rasheeda har da su kuka, yazo kusa da su yana tsugunnawa dan Allah ku rabu dashi me yayi muku idan kuɗi kuke so kufaɗi ko nawane ni zan baku amma ku rabu dashi kada ku cutar na roƙeku kunji dan Allah ku rabu dashi, Babu wanda ya saurare sa da suka gaji da dukan nasa sai kawai suka fara jansa, zasu sakasu a mota, Hamza ne ya gama kaiwa ƙarshe shima tuni ya turar da wanda ta riƙeshe yayi kan su yana zuwa ya shiga sauke musu naushi duk wanda ya nausa sai yaja baya dan ba ƙaramin bugu yake kaimu su Bossay ma da yaga haka sai yasamu ƙarfin gwiwa, daidai tsinin gwiwar sa ya saita adaidai wajen alulun wanda ya riƙe shi ya taƙarƙare ya buga masa agabansa take azaba tasa mutumin yasake sa yasaka hannu akai yana tsalle dan yaji zafi ji yayi kamar ransa zai fita, Nan faɗa ya kauraye tsakanin su kowa nayin iyaka ƙarfinsa, suna ƙoƙarin ɗauke Abban Ameesha, su Bossay kuma na ƙoƙarin hanasu........, [15/11, 10:53 pm] #yaya Azeema#: 💅SARKI  SAMEER💅                    (DA ZAFI ZAFI)                              By                ❤️Yaya Azeema❤️                           *BOOK* 3️⃣ *Ga mai buƙatar littafin sarki Sameer tundaga book 1 har zuwa book 3 zai biya 400 kacal akwai 1&2 completed, zukuturo da kuɗinku ta wannan asusun 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank, ko kuma wannan 0003562691 Ibrahim Badamasi Babangida jaiz bank, sai kuturo da shaidar biyan ta wannan number ɗin 08124226526*            *_Typing........✍️✍️_*                          *_🅿️36_* ___'Nan faɗa ya kauraye tsakanin su kowa nayin iyaka ƙarfinsa, suna ƙoƙarin ɗauke Abban Ameesha, su Bossay kuma na ƙoƙarin hanasu........, .......haka sukai ta kokawa, zuwa yanzu kuma su Hamza jikin su yafara sanyi duk ƙoƙarin su amma dake sunfisu yawa dole suci galaba akansu. "babu yanda suka iya suna gani aka aka ɗauki Abban Ameesha aka saka amota suma kuma ɗaya bayan ɗaya duk suka kwashe su suka zubasu amotar gaba ɗaya suka tattara su amotar su,. Dadyn Rasheeda kuma suka sakashi a motar sa, wasu mutum biyu suka shiga ɗaya yaja motar ɗaya kuma ya zauna a gefe motar suce tafara yin gaba, sannan ta sauran suka bi bayan su, Wani shu'umin murmushi Dady yake ta saki, kwantar da kansa yayi ajikin kujerar, sannan ya zaro wayar sa yayi danne danne ya dannawa wata number kira, ana ɗaga yasaki dariya yace "angama komai dan ma sunɗan bamu wahala da tuni mun taho tun ɗazu yaran akwai ƙarfi bakiga yanda suka wahalar da kansu ba, Allah ya taimake mu dai  yanzu munci nasarar ƙwamishe su. Kina ina ne yanzu? shiru yayi yana sauraron ansar da ake basa.. "To shikenan muma yanzu zamu shigo cikin garin, amma fa gaskiya bazan ƙara sakaci ba asirina ya tonu dan indai suka gansa kinsan sai asirin mu ya tonu dan haka muna zuwa zansa akashe shi, ni bansan dalilin da yasa kika hana akashe shi, yanzu  gashinan barin sa yana neman yajawo mana matsala,  shiru yayi yana jin maganar da akeyi daga can ɓangaren, Tsaki yaja sannan yace "wallahi baki isa ba mu zuba mugani ni zaki kawowa maganar banza bari zanzo insame ki, kuma kisa aranaki ina muashigowa garin Kano zai mutu dole ya mutu dan bazan taɓa barin sa yaci gaba da zama ba a duniyar nan, kina gani tunda waɗancan yaran sun gansa kina tunanin zasu shiru da maganar inba ganin gawar sa sukayi ba, baza suyi shiru da bakin su ba, dan haka nagama yanke shawara yauce ranar mutuwar sa. Yana kaiwa nan baima jira amsar taba ya kashe wayar gaba ɗayan tama saboda karma ta kirasa, sukaci gaba da tafiya yana ta saƙe saƙe kala kala na yanda zai tsara komai yatafar masa yanda yake so, *********************** Baban Bossay fitowar sa daga wanka kenan yaji ƙarar text ya shigo wayar sa shareta yayi babi takan taba, ya wuce ya cigaba da shirin sa, har yagama kintsawa, ya ɗauki wayar sa, yama manta da jin ƙarar saƙo. Sai kawai ya zurata a aljihu ya fice daga ɗakin, har yabar gidan bai duba ba, yana cikin mota aka kirasa daga can inda ake jiran sa, da sauri ya zaro ta daga aljihu yayi picking, bayan ya gama wayar har zai ƙara ajiye wayar kuma sai ya tuna da saƙon da ta shigo masa ɗazu, fasa ajiyewar yayi, ya shiga messages ɗinsa nan idon sa suka sauka akan message ɗin da Bossay ya tur masa ga kuma tarin maiss call ɗin da Ayuba yayi masa, nan da nan hankalin sa ya tashi matuƙa, yayi saurin taka burki, yashiga kiran wasu mutanen yana sanar dasu, harda police a waɗanda ya kira, sannan ya nufi police station dan su tafi tare......., Haka saƙon ma ɓangaren su Sam da Shettima da wasudai da Hamza shima ya turawa, kan kace me wasu daga cikin masarautar sunji labari, inda magana takai kunnen Papa shima ya sanar da wasu amma abun cikin sirri akayi sa, Papa yana gayawa Meer yace abar masa komai a hannun sa shida kansa zaiyi tracking basai anhaɗa da wasu ƴan sanda ba, Sam da Shettima tare suka shirya suka tafi suma a mota ɗaya, sannan suka doshi hanyar Gombe, Meer kam shi kaɗai ya tafi amotar sa babu, gudu yake kamar zai tashi sama Saida gafara dubawa yaga tazarar mita ɗin da zata haɗasa dasu, dan haka yasan inbaiyi gudu ba dole za'a iya samun matsala......, A kusan tare police ɗin Dadyn Bossay da su Sam suka ƙarasa gurin saidai kuma suna ƙarasawa basu samu kowa agun ba kuma gashi location ɗin ya nuna suna gurin, gurin suka ci gaba da bincika wa, har ɗan cikin dajikan wajen sai da suka duba amma basu gansu ba, saida ƙyar suka gano wayar dake faɗe aƙasan motar su ashe loƙacin da suke faɗan nan wayar Bossay ta faɗi agun bai tafi da ita, su kuma diddigin tasa number suka bi bata Hamza ba. Ɗaukar wayar sukayi cike da taƙaici, ......A kiɗime Dady ya fara salati sai can kuma kamar wanda aka tsikara yayi saurin cewa bari mugwada wannan number ya lalubo number Ayuba yace gashi kubi daddigin wannan number tare suke duk suna guri ɗaya, karɓar number sukayi suka fara bincike akan number nan suka gano sai sun ƙara tafiya sosai kafin su same su..., Mota suka ƙara shiga gaba ɗayan su suka kuma bin hanyar sukaci gaba sa tafiya......, Meer bai ankara ba kawai yana dubawa sai yaga location ɗin ya canza daga hanayar da ya gansu, canza hanya yayi shima, sai kawai yaga kamar ma kusanto shi ake....., Gurima yasamu yayi parking ɗin motar sa ya zaro laptop ɗinsa yana ƙara saita location ɗin da kyau, yaƙara tabbatar wa nan suke yowa suna hanya ɗaya ma dasu kuma tazarar su babu yawa baifi kilo mita biyar ba, dan haka sai yafasa cigaba da tafiya, yaɗan ƙara nesa da titin sannan ya juya kan motar sa kamar zai koma, sai yayi parking ɗin ta ta yanda zai fara gano su ta mudubi, Tun tazarar su na wajen kilo mita biyar har tazo uku ta dawo biyu ta dawo ɗaya ana daf da zuwa inda yake sai kawai yaga anyi kwana da sauri ya tayar da motar ya juya, baisha wahala ba yaga kwanar da sukayi, shima kwanar yayi, yana shiga kwanar ya hango motoci agaban sa duba location ɗin yayi dan yaƙara tabbatar wa kansa suɗinne, Yanda suke gudu shima haka yake gudu saidai kuma baibari ya ƙure suba yadai yi yanda bazasu guje masa ba, haka suka ringa tafiya, Wayar sa yazaro ya kira Khalid sannan ya sanar dashi abun dake faruwa, (daman Khalid ɗan sanda ne mai babban matsayi dan haka dandanan shima ya haɗo tasa tawagar, Amma Meera yace masa ba yanzu ba kawai dai ya zauna cikin ready idan yaga inda suka tsaya zaiyi masa magana...., sunɗau loƙaci mai tsawo suna tafiya kafin daga bisani suka shiga wata unguwa, kuma duk wannan tafiyar da suke babu wanda ya kula da Meer na biye dasu domin basu taɓa sawa aransu ba za'a biyo su dan haka babu wani kula dasu ke tafiya kawai suke, babu wani tsoro ko fargaba, bare su lura da meke bayan su, Ba wata kwana kwana hanyar suka ƙarasa wani tafkeken gida amma daga ganin sa kasan ba zamansa ake ba kamar ma tsoho, saida mutanen suka fito suka buɗe gate ɗin sannan suka shiga da motocin, Meer naganin su yayi sauri ya kira Khalid ya kwatanta masa inda suke, Bayan shigar sune shima Meer ya fito daga tasa motat, lallaɓawa yayi ya ƙarasa jikin gate ɗin wani irin luky da yayi baitaɓa tunanin haka ba,yana taɓa gate ɗin sai yaji sa ba'a datse yake, kuma basu rufe ta ba gaba ɗaya, dan haka yana hango su daga inda yake yana gani suka fito da su Bossay ''sai Kum wani da bai sanshi ba, abun da yafi komai basa mamaki sai kawai yaga anfito da Dadyn Rasheeda, shima kuma hannun nasa a ɗaure kamar yanda sauran ma duk aka ɗaure musu nasu...., Shiga dasu aka yiyi gaba ɗayansu, sannan wasu daga cikin mutanenn suka shiga suma, wasu kuma suka tsaya daga bakin ƙofa, Suna shiga suka ɗaɗɗaure Abban Ameesha da igiya suka saƙale hannuwan sa sama ƙafafun sa suka ɗaure, sannan suka fara dukan sa, wani ya zaro wuƙa zai caka masa Bossay ya ƙwalla ƙara yana No! kar ku kashe kar kushe shi dan Allah idan kuna so kugama da duniya lafiya ku rabudashi. Sunbatun Bossay ne ya dakatar da wanda yayi niyar caka masa wuƙar saboda ƙarar da yasaki ta tsorata sa, Ɗaga ido yayi ya kalli Dadyn Rasheeda da ido yayi masa alamun ya rabu dashi ɗin, amma sai Dadyn Rasheeda ta haɗe rai da ido ya gargaɗe sa dan haka sai yaƙara juyawa ya saita daidai cikin sa zai caka masa, amma baikai ga saukewa ba ya kuma dakatawa sakamakon wata uwar jiniyar ƴan sanda fata karaɗe gidan yanda kasan acikin falon aka kunna ta, Aruɗe suka shiga kallon kallo da idanu wasu suka fara neman hanyar fita wanda ya riƙe wuƙar kuma da sauri yayi cilli da ita, Kafin suyi wani kyakkyawan yunƙuri tuni ƴan sandan nan sun turo kai cikin gurin kowanne hannun sa ɗauke da bindiga suna saita kan bindigar akan wasu, Khalid ne da Meer suka shigo daga baya, Nan Khalid yabasu umarni aka kama su gaba ɗayan su aka fita dasu waje daga cikin wajen, Abban Ameesha kuma Dadyn Rasheeda yayi sauri yaje ya kunce sa, yana ɗan matsar hawaye yace "Allah shine abun godiya da baku zo ba da tuni sun kashe shi Allah ya tsallakar dashi, mun gode muku da kuka taimake mu, sai wani kalar tausayi yake nuna a fili amma a zuciyar sa fal take da taƙaicin ya akai hakan ta faru, abun ya matuƙar ɗaure masa kai ta yanda wannan lamarin yakasan ce, kuma duk haukan nan da yake idon sa bai sauka akan na Meer ba ko ince bai gane saba, saboda yasaka p cap ga kuma face mask shiyasa baisan waye ba, Nan ya koma kan Khalid yana cewa Khalid kaga abun da fitar jiya ta jawo min da tuni na rasa raina daga taimako najefa kaina cikin bala'i Allah yasa kazo akan loƙaci da tuni saidai kuji mutuwa ta wasu mugayen sun kashe mu, Cike da tausayawa Uncle ɗin nasa Khalid yashiga bashi haƙuri da kwantar masa da hankali, Shi kuma Meer tunda ya shigo yake kallon sa abun da mamaki yanda yake nunawa sai ya nemi ya raba masa tunani gida biyu, Meer ne yace "ya akai suka kamaku me kukayi musu nan Bossay ya shiga bawa Meer labarin duk abun da ya faru tundaga farkon zuwansu jiya har zuwa labarin da Ayuba yabasu akan mutumin da yazo kuma suka gansa yabashi labarin bai rage masa komai ba, A hankali Meer ya shiga zare hular kansa tare da cire face mask ɗin cikin wani irin yanayi shi bazai ce farin ciki ba shi bazai kirasa da baƙin ciki ba, zamu iya kiran abun kawai tsantsan mamaki da al'ajabi ne yakama Meer wanda ya daɗe baiyi irin saba, Da sauri Meer yaƙarasa kusa da Abban Ameesha yana zuwa kawai ya rungume sa, kallo ɗaya yayi masa yaji mutumin ya mugun kwanta masa arai kwarjini da ganin girman sa duk suka rufar masa loƙaci guda dan yana tunanin yanda yake ji akansa ko Abu bai taɓa jin irin yanayin akan saba, Shima Abban Ameesha duk da baisan waye ba amma sai kawai ya ƙara rungume sa hawaye na sintirin saukowa daga idon sa, Meer kamar zai maidashi ciki haka yake ji saida suka daɗe ahaka sannan Meer ta sakesa, tare da saka hannu ya shiga goge masa hawayen, Meer baisan loƙacin da sunan yazo masa baki ba, ji yayi kawai yace UNCLE please stop crying ya faɗa cike da tsantsar damuwa a fuskar sa, hakan da yayi kuma sai ya kuma tunzura Abban Ameesha hawaye suka ci gaba da zubowa dan ji yayi zuciyar sa ta karaya, Meer kamar zaiyi kuka haka ya cigaba da basa haƙuri kamar shi yayi masa laifin, Shima Khalid saka baki yayi akaci gaba da rarrashin Abban Ameesha, Dadyn Rasheeda kam tunda yayi ido huɗu da Meer ya haɗa hankalin sa guri guda bai ƙara gangancin ƙara yin magana ba, Saida suka daɗe sosai acikin gidan sannan suka fito, ga katarar Abban Ameesha ga katarar Meer abaya suka zauna sai Bossay dazai tuƙasu agaba Khalid da Hamza da Dadyn Rasheeda suma suka shiga motar ɗaya, Kafin su tafi gida saida Meer yasa suka siyawa Abban Ameesha kaya masu kyau manyan kaya, sannan sukaje wani Hotel ɗin yasa yayi wanka ya canza kayan jikin sa yasa shi agaba ya kuma cin abinci mai rai da lafiya, sannan yace ya kwanta ya huta sai zuwa dare zasu tafi gida shide Abban Ameesha ba haka yaso ba saida ya haɗasa da Allah ma shi bazai iya bacci ba su tafi kawai ya matsu yaga sauran, amma shima Meer ɗin ya hanasa tafiya, dan acewar sa yafiso yaje musu cikin ƙoshin lafiya yanda bazasu tashi hankalin su ba musamman ƴar sa, da ta matsu ta gansa bai kamata ta gansa cikin wani hali ba hankalin ta zai tashi da yawa, (tofa kunji ni da wanga mutum meye damuwarsa da ita bayan cin zalinta da yake") Babu yanda Abban Ameesha ya iya dole ya haƙura ya kwanta cike da jin daɗin kulawar da Meer yabasa a iya yau,(hmmm bari dai inyi shiru da nace kodai neman fada ake ne Ale Meer na sirikan taka agun siriki) ba shiri kuwa bacci me daɗi ya ɗibesa, bai tashiba sai bayan sallar magriba sannan ya tashi bayan duk suka haɗu sukayi sallah dan ko masallaci basu je ba, da suka idar Meer yaƙara bashi wasu manyan kayan masu mugun kyau ya saka yasake cin abinci saida ya tabbatar da komai need need sannan suka baro Hotel ɗin, Dadyn Rasheeda fa jini fara ɗurar ruwa dan ganin yanda Meer yake nunawa bawan Allahn nan kulawa da so, yasan idan yagane da saka hannun sa, kashin sa ya bushe dan yasan halin sa sarai baiyi gadon mutunci ba, duk wanda ya shiga hannun sa zai ɗanɗana kuɗar sa, dan haka ya fara tunanin guduwa tunda wuri amma yasan idan ya gudu ayau za'a iya zargin sa shiyasa kawai yayi ta wannan zaman a Hotel badan son ransa ba, saidan ba yanda zaiyi, Meer tun suna hanya yace "a haɗa zama a fada kowa da kowa ya hallara akwai zama gagarumi da za'ayi yana kan hanya yanzu zasu ƙaraso da wani muhimmin abu, anyi anyi yafaɗa yace shide ayi masa wannan alfarma kafin ya ƙaraso dole, Abu da Papa suka amince masa, Nan danan suka sa aka fara haɗa kan muta ne acikin fada, Ba jimawa motar su meer ta iso cikin masarautar, adaidai wajen fada Meer yasa akayi parking ɗin motar, loƙacin kowa ya hallara acikin fadar zuwansa kawai ake jira, Meer ne ya fara fitowa sannan yace subari sai yace su fito zai shiga ciki yagani kowa yana ciki..... Yana shiga cikin fadar kowa ya zuba masa ido mutanen ciki ya shiga bi da kallo ɗaya bayan ɗaya amma har hagama baigan taba, dan haka saikawai yace afuwa ina dawowa kowa ya ƙara shiryawa wanda bai wanke ido ba ya wanke wanda kuma ya wanke ya ƙara wankewa yanda zaifi gani da ƙyau, yana kaiwa nan ya juya ya fita yabar su da surutu...., Koda ya fita bai yi musu magana ba hasalima ba su gansa ba, saboda bata gaban su yabiyo ba, Can part ɗin ya nufa yana shiga direct ɗakin da yake kyautata zaton nanne ɗakin da take kwana nan ya nufa yana zuwa kuma ya tura ƙofar, Yana saka ƙafar sa ita kuma tana sako tata daga banɗaki jikin ta ɗaure da towel iya gwiwa, dake ƙarar tata ƙofar baisa taji tasa ba dan haka bata san ma da shigowar saba, ta ƙarasa fitowa daga ciki, gaba wardrobe ɗin ta taje dake sauri take tagama shiryawa ta fita cikin fada saboda farko cewa tayi bazata ba sai kuma daga baya kawai taji tana son zuwa gashi rabonta da wanka tun jiya shiyasa ta shiga tayi yanzu da niyar tana fitowa sai taje taga uwar da zaiyiwa mutane da yasa aka haɗasu, Sanin ita laɗai ce babu kowa a part ɗin bare kuma ɗakin sai kawai ta saki towel ɗin ya faɗi ƙasa yanda zata fi saurin shiryawa..., Pant ta ɗauka ta fara sakawa sannan ta ɗauko bra tana zurota ta baya zata fara saka maɓallan ta sai ta suɓuce ta faɗi ta bayan ta saboda saurin da take cike da sakin tsaki ta juyowa a fusace ta tsugunna takai hannun ta zata ɗauka kenan sai taga bra ɗin akan ƙafar mutum a razane ta ɗago dan batama ɗauki bra ɗin ba, Tana tozali dashi ta wangame ɗan ƙaramin bakin ta zata kurma wani mahaucin ihu saboda razanar da tayi,, Sauri yayi ya riƙota ya ɗora hannun sa akan bakin ta ya toshe mata baki tare da haɗeta da jikin wardrobe ɗin ya hanata koda motsi bare kuma ta samu damar yin ihu......,✍️✍️ (Wayyo Allahn mu yau ina zamu saka ranmu angane mana komai😭😭) [15/11, 10:53 pm] #yaya Azeema#: 💅SARKI  SAMEER💅                    (DA ZAFI ZAFI)                              By                ❤️Yaya Azeema❤️                           *BOOK* 3️⃣ *Ga mai buƙatar littafin sarki Sameer tundaga book 1 har zuwa book 3 zai biya 400 kacal akwai 1&2 completed, zukuturo da kuɗinku ta wannan asusun 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank, ko kuma wannan 0003562691 Ibrahim Badamasi Babangida jaiz bank, sai kuturo da shaidar biyan ta wannan number ɗin 08124226526*            *_Typing........✍️✍️_*                          *_🅿️37_* ____ Sauri yayi ya riƙota ya ɗora hannun sa akan bakin ta ya toshe mata baki tare da haɗeta da jikin wardrobe ɗin ya hanata koda motsi bare kuma ta samu damar yin ihu... ........ido yagama raina fata dan ƙafarta ma neman kasa ɗaukar ta take, dan ji tayi gaba ɗaya jikin ta ya ɗauki ɓari, ta shiga karkarwa, yana jin yanda jikin ta yake shaking sai kawai ƙara riƙeta da kyau, yana bin fuskar ta da kallo ga kuma hannu sa dake kan bakin ta sai mutsul mutsul take dashi tana son ƙwace wa amma ya hanata damar yin hakan, Ƙafar sa ya miƙa ya jawo bra ɗin da yatsun ƙafar sa ya ɗauko ta, ya ɗago ya riƙe da ɗayan hannun sa da ya rufe mata baki, yunƙurin ƙara yin magana tayi sai yasa ya tsansa ya ɗannan mata baki, take hawaye suka fara saukowa daman sun cika idon ƙiris suke jira, Ɗan matsawa yayi kaɗan daga kusa da ita hakan yabata damar saurin tsugunnawa tasa hannuwan ta duka biyu tana rufe ƙirjin ta gashi babu wani abu da zata ja ta rufe jikin, wani irin haushin shine yakama ta ji take kamar ta rufe da duka, aranta take ayyana ashe bayan mugunta harda iskanci inbanda ɗan iska waye zaishigo guri yaga mutum ba kaya kuma ya tsaya yaci gaba da kallon sa, Ganin bashi da niyar barin wajen yasa ta rufe idon ta tace "dan Allah ka fita tafaɗa tare da sakin kuka dan baƙaramin taƙaicin hakan take ji ba, Shikam harɗe hannuwan sa ma yayi yana watsa mata wani irin kallo, ga kuma bra ɗin a hannun sa, maganar da tayi ce ta dawo dashi cikin hayyacin sa, shi abun ma kusan dariya yaso yabashi yanda duk tabi ta tsorata kanta sai wani faman karkarwa take tana wani rurrufe ƙirji shi baiga ma abun rufewa dan tunda ya shigo ma shi baiga abun kalla ba kodan idon sa bai sauka akai bane oho, wani tunanin ne ya faɗo masa sai kawai ya canza fuska tare da gyaran murya yace "ke!!! "Ni dan Allah ka fita wai wannan wane irin iskanc..., Saurin rufe bakin ta tayi tunawa da wanda take magana dashi ba sa'anta bane, jinjina kai yayi ganin zata wuce gona da iri, aransa yake ta maimaita kalamar wane irin iskanci ne watakon shi take kira da ɗan iska aikwa badan yanayin da yake ciki ba da ya koya mata hankali da wannan kalmar, taci darajar mahaifin ta kawai yanzu yana cikin farin ciki bayason abun da zai ɓata masa rai, amma zaiyi saving ɗin kalmar nan tata, miƙa mata bra ɗin yayi yace "tashi kisaka, kasa karɓa tayi dan batajin zata iya ɗagowa bare kuma ta karɓi brazia a hannun sa, "In saka miki kenan? Da sauri ta girgiza kai amma duk da haka bata ɗago ba, "Ok oya ungo. Ya faɗa yana ƙara miƙa mata amma taƙi karɓa, tsugunnawa yayi a gaban ta, suna facinɗin juna, ƙasa ƙasa yace "bazan ƙara yi miki magana ba idan baki sakaba zakisan sauran, Jin furucin sa yasa tayi sauri zuro hannu zata karɓa sai kawai ya janye tare da riƙo hannun nata, bazato ba tsammani kawai taga ya miƙar da ita tsaye, "Wayyo na shiga uku tafaɗa tana ƙara rufe ƙirjin ta, Hmm yace, tare da juyata ta kalli wardrobe ya haɗa bayan ta ajikin sa, Adaidai kunnen ta yace "ki tsaya kar ki ɓatan loƙaci idan kuma kikayi min garda Zan hukunta ki, sannan duk abun da zanyi karkisake kiyi min magana inba ni na baki dama ba kina jina!? Yaƙarsa maganar da ɗan daka mata tsawa... Itakam tsoro ya hanata magana da sauri ta ɗaga masa kai, dan tasan idan tayi masa gardama kamar yanda ya gargaɗeta, babu abun da bazai iya aikatawa ba kaɗan daga cikin aikin sa.... Hannun ta ya ɗaga daga kan ƙirjin ta, ya zuro hannun bra ɗin ɗayan ma haka yayi mata yasako, batare da yana ganin kalar Brest ɗin ba ya jawo hannun ya ɗora su akan kafaɗa yanda dai akesa braziar sannan ya saka mata maɓallan a nafarko yasaka sai yaga kamar yayi sakoko sai ya mayar mata shi na ƙarshe, Itadai ta miƙa lamarin ga Ubangiji dan abun yafi ƙarfin ta, ta tsaya tana ganin ikon Allah, Wani abun mamakin ma sai kawai taga ya miƙa hannun sa yajawo wani lace pitch and light blue acan ƙasan kayan ta, wanda tanama tunanin sau ɗaya ta taɓa saka sa, waresa yayi doguwar rigace da ɗan kwalinta, tana a haka baice ta juyo ba ya zuge zif ɗin yasaka mata, ba yanda ta iya dole ta basa haɗin kai ta zura hannun rigar, Yana gama sakawa ya zuge mata zif ɗin, sannan ya janye ta daga gurin ya ɗauko wani miyafi da ya shiga da kayan, Saida yanzu ya ɗago ya kalle ta, ita kuma idon ta yana ƙasa bata yarda sun haɗa ido dashi ba, Mamaki baigama kashe Ameesha ba saida taga ya ɗaga ɗankwalin ya ɗaura mata akai amma ɗaurin ba zauna ba kuma tana jinsa bawani ɗaurin arziƙi yayi mata ba cukukuye shi kawai yayi ya haɗa da gashin ta dake ɗaure, Ƙara ɗaga mayafin yayi da kansa ya yafa mata shi, maimakon ya saka mata aka faɗa sai ya yafa mata shi akai, Duk wannan abun da yake ko kallon inda yake ma batayi ba bare ta tanka masa, dan gani take kamar baya cikin hayyacin sa ko kuma ya fara shaye shaye ne yasa yake mata haka, dan asanin da tayi masa dai tasan hakannan bazai taɓa yi mata haka ba shine da kansa zai saka mata kaya, gaskiya dai da alamar tambaya a wannan sabon lamarin nasa indai kuma ba wani aljani ne ga shiga jikin saba...., Hannu yasa ya goge mata fuskar ta, saida yaga ta dawo daidai babu komai akanta ƙura mata ido yayi yana sake ganin tsantsan kamannin ta da Abban ta sak babu inda ta barshi, abu ɗaya zata nuna masa shine haske ta ɗan fishi haske, tsarguwa tayi da kallon da yake mata hakan yasata ɗagowa dan ganin me yake, tana ɗagowa suka haɗa ido sai kawai ya ɗaga mata gira,ita kuma tayi saurin mayar da idon ta ƙasa tana me ƙara mamakin sa, tunanin take anya ma kuwa shine, kamo hannuwan ta yayi gaba ɗaya yasaka cikin nasa ya riƙe gam yana kallon fuskar ta yanda tayi wani kicin kicin sai kace mai shirin daukar mataki akan abun da yake mata, share wannan tunanin yayi cikin sanyin murya yace "kidaina wannan haɗe haɗen ran kuma kar kiƙara kuka yau ba ranar baƙin ciki bace yau ranar farin ciki ce musamman agare ki, nasan duk yanda zanji farin ciki bazai taɓa kaiwa irin naki ba, nasan zakiyi mamakin abun da nayi miki to ba komai bane yasa nayi miki illa tsantsar farin cikin da nake ciki, na daɗe banyi farin ciki ba irin na yau, shiyasa bana son duk wani abu na ɓacin rai ya biyo baya, dan haka saki fuskar ki yanzun nan kinji ni, muje kiga wani abu....., Sai yanzu ta samu damar ɗagowa ta kalle sa cike da alamar neman ƙarin bayanin maganar da yayi masa dan bata fahimci inda zancen sa ya dosa ba, Jinjina mata kai, saboda ya fahimci kallon tambayar da take masa, bai bata amsa ba sai kawai yaja hannun ta ya fara tafiya da ita, Itama bata ce masa komai ba, ta shiga binsa abaya, cike da mutuwar jiki danji tayi gaba ɗaya jikin ta yayi mata wani iri, Ahaka suka fito daga ɗakin suka shigo falo da taga dai fita zasuyi suna zuwa bakin ƙofa ta tsaya kamar zatayi kuka tace "bansaka takalmi ba fa, kallon ta yayi ta gefe sai yace "ina takalmin? Tace "ɗaki. Ganin yayi ɓata masa loƙaci zatayi idan ta koma sai kawai yaɗaga hannun ta da ya riƙe ya ɗaga ya ɗora a kafaɗar sa, ya ɗan ranƙwafa yasaka ɗayan hannun kawai yayi sama da ita ya saɓeta kamar ƴar baby ya buɗe ƙofa, Cikin zaro manyan idanun ta bakin ta har yana karkarwa tace "sauke ni sauke ni tana faɗa tana ciccilla ƙafafu, Ko kallon baiyi ba bare tayi tunanin zai sauke ta, Tunda suka fito ma'aikata suke kallon su cike da burgewa kowa na mamakin sa, Ta inda ya biyo ta nan yabi yanda su Bossay baza su gansa ba, suna zuwa bakin gurin ta nemi ta sakar masa kuka akan dole sai ya sauke ta, ita kar ya shiga da ita gaban mutane a haka, Haɗe rai yayi yace "ke ina miki wasa ko wallahi kikayi kuka sai kinga yanda zanyi dake sai na baki mamaki wallahi, tsit tayi bata ƙara ce masa komai ba, Haka ya tura ƙofar ya shiga da ita cikin fadar, ai suna shiga kamar jiran shigowar su ake kowa ya zuba musu idanun wasu kamar zasu faɗo musamman su Abu, dan atunanin su ko hakan shine maganar da yasa ya tara su agun, dan har taƙaici yafara kama wasu..., Ɗauke kai yayi kamar baisan ma'anar kallon da suke ba, Saida yazo tsakiyar gurin sannan ya dire ta, wata kujera da ya hango can baya, ya ɗauko ya ajiye ta sannan yakamata ya zaunar da ita ya ƙara gyara mata mayafin ta, yana kallon yanda su Papa suka zuba masa ido, yasan daman za'ayi haka, kallon su ta gefen ido kamar irin baisan da suba dake ya ƙware a iya shege saikawai yasa hannu ya shafo fuskar ta, sannan yace "kar kitashi daga nan gurin yanzu zan dawo, Ɗagowa yayi idon sa suka sauka akan Abu sai kawai ya ɗaga masa gira dan ya ƙara ƙullar dashi kuma yaƙi cewa kowa komai ya juya ya fita daga cikin fadar, Yana fita sai kawai gurin ya kauraye da surutu kowa da abun da yake faɗa wasu suna cewa ya raina musu hankali ya tarasu agu kuma yazo yanayin wasu abubuwan da suka kasa gane inda ya dosa, Ameesha kam kunyar duniya da taƙaicin sababin abubuwan da Meer yake mata ta kasa koda da ƙwaƙƙwaran motsi duk maganar ma da ake mata takasa ɗagowa tayi magana, Suna cikin hayya niyar nan saiga Meer ya ƙara shigowa tare da Bossay da Hamza da baban Rasheeda, guri Meer ya nuna musu suka zauna, Duk da shigowar su bata sa mutanen sunyi shiru ba saida Meer ya ɗaga murya yace kowa ya saurarara da ƙyar sukayi shiru amma Papa yana yiwa Meer magana da cewar sun gaji basa son rainin hankali ya sa sun taru sama da wajen awa ɗaya ya shanyasu suna faman jiran sa, Maimakon Meer yabasa haƙuri sai kawai yace "ai sai nagama jan aji zan sanar da koma meye kai nama fasa sai anbani tuƙuici ko kuma in fasa faɗa, Ɗan dariya Papa yayi yace to shikenan faɗi komai kake so dan mungaji da zama, Ɗan taɓe baki Meer yayi yace wannan kyautar mutum ɗaya ne zaiyi ta so nake ta fito daga gun sarki in ba haka ba kuma na fasa, Harara Abuu ya wurga masa daga inda yake saboda yasan yana fushi dashi baya kulasa shine zaiyi masa wannan abun agaban mutane, Shikenan kagani Papa hara ta yayi to anfasa kowa sai ya tashi indai bazaiyi magana ba to nima na fasa cewa komai, Papa ne ya kalli Abuu cike da tsokana yace "to kaji ango yana magana kabashi ƙyauta kar kayi mana asara kan ran ya isa haka tunda kaga haka Ni masan ba'a banza ba, Maama itama cike da farin ciki dan ta fahimci mutumin nata yana cikin farin ciki dan bata taɓa ganin sa cikin irin wannan yanayin ba dan haka tasan tabbas ba ƙaramin abu bane yasa shi haka, ga yanda taga yayiwa Ameesha hakan ba ƙaramin daɗi yayi mata, ba ita kaɗai ba duk sauran ma haka, Shima Abuu ta ciki na cikine amma fal yake da farin ciki musamman da yaga ya nuna yana so yayi masa magana, dan a iya rayuwar sa, Meer bai taɓa yi masa laifi ba ya nemi su shirya ko yaba sa haƙuri saidai idan ya gaji dan kansa ya sauko ya ci gaba da yi masa magana amma shi ko akwalar rigar sa, shiyasa da yaji ya sako dashi sai hakan ya faranta masa rai sosai, "Ni wacce kyauta zan baka bayan wacce na baka ga tanan agaban ka ai babu kyautar da ta fita, kuma nasan ita kafi buƙata, dan haka malam babu wata kyauta kuma wallahi baka isa ka ɓata mana loƙaci a banza ba, sai ka faɗa ko kuma a matsayina na sarki inda ayi maka hukunci me tsauri, Wayyo abun mamaki yau ga Meer yayi murmushin gefen baki, bani kaɗai ba kowa dake cikin fadar saida yayi mamaki, dan babu wanda yataɓa ganin hakan sai yau, Abun da Abuu ya faɗa ba ƙaramin nishaɗi yasa Meer ba, girgiza kai yayi yace "da kuwa anyi yaƙi na biyu dan bazan bar kowa da raiba har shi sarkin, danni nine gaba da kowa bawani sai ni daga Ni kuma sai UNCLE ɗina sannan wasu su biyo baya kafin ayi maganar wani sarki, "UNCLE ɗina Abuu ya maimaita sunan yana kallon sa, Saurin canza maganar Meer yayi kafin ma wani yayi tunanin me yake nufi da yace UNCLE dan yasan ba kowa zai kawo me hakan yake nufi ba, Abuu zaiyi magana Meer yace "kaga kowa yayi shiru na kunyi sa'a kunci darajar me daraja, da bazan faɗa ba, Yana kaiwa nan bai jira amsar kowa ba ya juya ya bar fadar, yana fita yadawo ɗan leƙowa yayi yace kowa ya shirya? Gwaggo duk ta ƙosa taji meye tace kai wannan yaro baka da kirki wallahi sai kace wasu sa'annin ka ka ajiye anan kakewa mutane yawo da hankali, ni wallahi da tuni nayi bacci kai uku da nasan wannan shirmen zakayi mana da banzo ba wallahi bansan ka da wannan halin ba, haba ya kake haka ne....., Hararar ta kawai Meer yayi baice mata komai ba, Saidaga baya yace "kuyi haƙuri yanzu wannan ne na ƙarshe wallahi daga shi bazan ƙara cewa komai ba, kowa idon sa zai gaya masa, Dan Allah kowa ya rufe idon sa zan shigo da abun, kuma banda maƙe ido kowa ya rufe yayi tsakani da Allah idan ma ka baka rufe ba baza ka gani ba, "Papa yace "kai wai yaushe ka zama hakane dan Allah duk ka canza kamar bakai ba me ya canza ka haka loƙaci guda, "Kaidai kawai kayi abun da nace zaka ga abun da ya canza ni kaima zai canzaka, Daga nan ya kuma roƙon su da Allah haka kuwa sukayi masa yanda yake so, kowa ya rufe idon sa, Daman Abban Ameesha yana bayan sa ya ruƙo hannun sa, shiyasa bai shigo gaba ɗayan sa ba ya leƙo, Jawo sa yayi suka shigo ciki, saida ya kawo sa gaban Ameesha suka tsaya sannan yace "kowa zai iya buɗe idon sa yanzu, Duk buɗewa suka shiga yi suna sauke sa akan sa kafin idon wasu ya zama ya koma kan Abban Ameesha dake tsaye agaban ta idon sa akanta ko ƙiftawa bayayi, ai kafin wani yayi magana tuni Dadda tayi zunbur, muryar ta cike da ɗunbun mamakin da ya kusa zautar da ita tace "SAMEER ƊANA...!!!!!!!!! [15/11, 10:53 pm] #yaya Azeema#: 💅SARKI  SAMEER💅                    (DA ZAFI ZAFI)                              By                ❤️Yaya Azeema❤️                           *BOOK* 3️⃣ *Ga mai buƙatar littafin sarki Sameer tundaga book 1 har zuwa book 3 zai biya 400 kacal akwai 1&2 completed, zukuturo da kuɗinku ta wannan asusun 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank, ko kuma wannan 0003562691 Ibrahim Badamasi Babangida jaiz bank, sai kuturo da shaidar biyan ta wannan number ɗin 08124226526*            *_Typing........✍️✍️_*                          *_🅿️38_* ____ai kafin wani yayi magana tuni Dadda tayi zunbur, muryar ta cike da ɗunbun mamakin da ya kusa zautar da ita tace "SAMEER ƊANA...!!!!!!! Su Papa ma ba shiri duk suka miƙe tsaye jin sunan da Dadda ta kira wanda ke gaban su, jiki na karkarwa Dadda ta ƙara so inda yake tuni idon ta har ya jiƙe da hawaye, tana zuwa hannun ta na karkarwa ta ɗaga ta taɓasa dan ji take kamar ko ba shi bane, Tana taɓashi tace "Sameer kaine kodai mafarkin ne dan Allah idan mafarki nake kar ku tashe ni, dan Allah Sameer katsaya karka ƙara tafiya kabarni, sai surutu take kamar zararriya, sai tattaɓashi take, Shima hawaye na zubo masa shima yariƙota yace "Umma nine ba mafarki kike ba, Ƙara rikicewa jin muryar sa, rungume juna sukayi tana kuka shima na yana zubar da hawaye, Da sauri Dadda ta sake shi, ta juya tana kallon Ameesha da ta gama daskarewa agun takasa koda motsi, tunda ya shigo jikin ta yabata mahaifin tane to amma shiga ruɗani ya hanata motsi bare ma magana, Kamo hannun ta Dadda tayi tace shalele kinga mahaifin ki wannan shine mahaifin ki kitaso kizo gare sa kinji mahaifin kine, Sameer kaga ƴarka ta girma ko gata nan kullum burin ta ta ganka anemo mata mahaifin ta sai gashi yau kadawo gareta, kamar marar laka ajika haka Ameesha ta koma har yanzu takasa yarda da abun da kunnuwan suke jiyo mata daga, takasa gasgatawa kawai ji take kamar a mafarki, Ganin hakan yasa Meer matsowa kusa da ita yana zuwa ta ɗago tana kallon sa, tana so taƙara tabbatar wa kanta ba ita kaɗai take ganin abun dake faruwa ba, jinjina mata kai yayi tare da ɗan lumshe idon sa ya buɗesu a loƙaci guda, yayi alamun tabbatar da abun da take gani tare da nuna mata mahaifin nata da hannu yana ƙara jinjina kai, A hankali ta miƙe taje kusa dashi sai kuma ta tsaya tana ƙara kallon sa, Buɗa mata hannuwan sa yayi alamun tazo garesa, da sauri ta faɗa kansa ta rungume sa ƙam shima rungumetan yayi tare da rufe idon sa saboda yanda yaji son ta da ƙaunar ta suna shiga jikin sa, itama ƙaunar mahaifan natane yake shigar ta, sosai take yin kuka ajikin sa, shi kuma yana ɗan bubbuga bayan ta, dan baƙarmin taƙaicin jin kukan nata yake ba acikin jikin sa, Sun ɗau tsawon loƙaci ahaka kowa yakasa sakin kowa kamar su kaɗai agun, har saida Abuu yayi musu magana dan shima ya matsu yaji ɗan uwan nasa akusa dashi, Maama ta ƙosa taji ɗumin ɗan nata amma taga alamun bashida niyar zuwa gurin ta, (kunsan dai ƙaunar da take masa har tafi sonsa akan Abuu amma saboda baisan ta ba sai gashi baije gare ta ba) koda yasaki Ameesha kawai leƙen inda zai gano matar sa da Baba yake amma baigan suba saboda baisan su Papa ba, ammadai su Bossay sun basa labarin su amma baisan su a fuska ba, Saida Dadda ta nuna masa su Maama tare da ƙara gabatar masa dasu da nuna masa matsayin kowa agun sa, Tsaya wa bayya na yanayin da kowa dake gurin ya tsinci kansa ɓata loƙaci ne, kowa zai iya imagine ɗin halin da kowanne su zai kasance. Nan guri ya ƙara kauraye wa da hayaniya kowa da koke koken daga baya kuma aka koma farin ciki, sannan su Bosaya suka bada labarin abun da suka sani har suka taho dashi Kano. yanzu kowa na gurin na zaune shima Abban Ameesha ansamar masa guri na musamman ya zauna, dan kowa yana ji dashi idan kana gurin saika kasa sanin waya fi son shi a tsakanin mutanen nan, tsakanin Dadda,Maama,Papa, A. . buu, Gwaggwo da kuma Meer da Ameesha, kowa sai nan da nan yake dashi, Ameesha kam tana katarar sa ta maƙalƙake masa, Meer kuma yana ɗayan gefen sa shima baiyi nesa dashi ba, Dadda kuma tana gaban sa duk sun wanin zagaye sa sai kace zai gudu.... Duk hankalin Abban Ameesha bai gama kwanciya ba saboda baiga Noorin sa ba da kuma Baba amma yaga alamun ba'a da niyar yi masa bayani akansu, ji yayi bazai iya jure wa ba dole ya kalli Dadda, yace "Umma, Da na'am Dadda ta amsa masa gaban ta na faɗuwa dan tasan ta tsuniyar bazata wuce ta ƙoƙi ba, amma a fili bata nuna masa hakan ba sai ta sakar masa murmushi ma, "Umma ina noori da Baba? cewar Abban Ameesha, shiru tayi ta kasa basa amsa dan batasan ma me zata ce masa ba, Sauran ta fara kalla ko zata samu meyi masa bayani, amma sai aka shiga ƴar kallon kallon, akayi tsit, Dadda ce ta fashe da wani sabon kukan cikin kukan tace saidai kayi haƙuri malam sundaɗe da kashe shi tun loƙacin da suka ɗauke ka muna dawowa gida shima suka ɗauke shi sukaje can wani wajen suka kashe shi, Nadeeya ma ta rasu, mukaɗai muka ɗai ne muka rayu shiyasa muka baro garin Gombe muka dawo nan, gashi duk inda akace min anƙulle ka idan naje bana samunka, loƙacin da naje na sameka a prison ɗin daga nan ban ƙara sanin inda suka maida kai ba dan mutumin ma da yake taimaka min wajen ganin ka sai suka ɗauke shi daga gurin na daina ganin sa, Shi duk wannan sauran bayanin da take ba jinta tunda tace Baba da Noori sa sun mutu, bai ƙara jin me take cewa ba..., Cike da tashin hankali yake kallon ta so yake yayi kuka ma ko yasamu sassauci amma yakasa zuciyar sa ta bushe, "Kayi haƙuri Babana addu'a zakayi musu, tunda kaidai kadawo lafiya shikenan abun da nake fata kenan, babu da zance sai dai inyiwa Allah da ya nuna min ranar da zaka haɗu da iyayen ka da raina da lafiya ta wannan abun yafimin komai farin ciki, Girgiza kai ya shiga yi sai yanzu hawayen suka samu damar zubowa, "a'a Umma kidaina wannan maganar dan Allah kar ki kuma cewa su mutu ina son ganin Noori a raye dan kice min bata mutu ba, yama miƙe tsaye dan ji yayi duk wani farin cikin da yake ciki ya neman gushe mishi burin sa kawai yasa ta a idon sa dan ji yake in ba ita bazai iya rayuwa ba idan babu ita saboda tsananin son da yake mata, Da ƙyar aka samu ya koma ya zauna aka shiga rarrashin sa da basa haƙuri kowa saida yasa baki, sannan ya daina surutan da take ya kamo Ameesha ya rungume ta yana ƙara jin ƙaunar ta aransa dan ita yake gani kamar Norri ɗin sa, duk wanda yagan sa a wannan loƙacin sai ya tausaya masa, Cikin tsananin damuwa Abban Ameesha yace "duk wanda yakashe su bazan taɓa yafe masa ba sun cutar da rayuwata sannan kuma sunje sun cutar da wasu akan meyasa zasu kashe su bayan inma laifi ne ai ni nayi musu binne yasa basu kashe ni ba, ni da rayuwar da suka nayi ai da kashe ni sukayi, sun kaini waje guda sun ajiye ni, tunda suka fito dani daga prison ban ƙara ganin kowa ba nayi rayuwa cikin wani irin hali wallahi da rayuwar nan gwanda mutuwa gashi bansan su waye sukayi min haka ba, bansan me nayi musu ba, kuma abun ya wuce kaina ya koma kan matata da babana bawan Allahn da baiji ba bai gani ba, Maganar yake cikin ɓacin rai da damuwa dan shi abun duk da yafi ɓata masa rai kashe sun da a'kayi inya tuna duk dan saboda dashi suka shiga wannan halin sai yaji yama tsani rayuwar gaba ɗaya, Itama Dadda tana kuka tana basa haƙuri da nuna masa haka Allah ya tsara bashi yaja ba, daman ko dashi ko bashi Allah yayi Nadeeya da malam bama su tsawon rayuwa bane, ka manta da komai, yanzu babu abun da ka rasa, ga ƴarka ga iyayen ka babu wanda ya rasa ransa, gaka acikin dangin ka martaba kima daraja mulki duk ka haɗa, dan haka kaman ta da wata damuwa, Saboda halin da yake ciki ma ko amsa bai bata ba dan maganar tama so tayi ta ɓata masa rai taya za'ai ta manta da matar sa, dafe kansa kawai yayi shi kaɗai yasan halin da yake ciki... Ran Meer ba ƙaramin ɓaci yayi ba ganin halin da Uncle ɗin sa ya shiga atake a loƙacin yanayin sa yafara dayawa daga farin ciki zuwa baƙin ciki har hannun sa yake damƙewa saboda yanda zuciyar sa take tafarfasa. Sai yanzu ma abun yake ta ƙara dawo masa suka ɗauke shi tsawon loƙaci suka rabasa da komai nasa sun kashe masa mata, ya ɗauki alƙawarin koma waye yayi masa haka bazai taɓa ƙyale saba sai yayi masa hukunci me tsananin kuma yanda suka sa yayi rayuwa batare da kowa nasa ba, suma baza su ƙara rayuwa awaje sai sun ƙare rayuwar su a gidan yari, (life in prison) Saida komai yaƙara lafawa dan har ana shirin atashi daga zaman, Meer yace wa Abban Ameesha zai iya sanin prison ɗin da aka kai shi, da mutanen da suke zuwa gurin sa ko kuma babu wanda yake zargin zai iya aikata masa haka, ko agurin aikin nasu babu wanda suka taɓa samun saɓani dashi, Nan yace masa shi babu wanda wani abun yataɓa haɗasu, kawai mugun tace amma babu abun da yayiwa kowa, Nan Meer yace to zuwa gobe zai fara bincike dan bazai bari wannan binciken ya ɗaukar masa loƙaci ba dan inbai hukunta su ba zuciyar sa baza ta taɓa samun sukuni ba, saida suka ɗan tattauna sosai akan yanda zasu ɓullowa lamarin sannan aka sallami kowa yakama gaban sa, saboda dare yayi sosai wajen ƙarfe shaɗaya, Dadyn Rasheeda akace akaishi part ɗin baƙi saboda yanzu dare yayi, amma sai yace gida zai tafi da haka, tare da Bossay da Khalid suka tafi, idan su ka kai shi sai su wuce, Abuu ne yace Abban Ameesha a part ɗin sa zai zauna, daman kuma in ba nan ɗin ba babu inda zai zauna a part ɗin Maama, Meer yace ma su zauna a ɗaki ɗaya akace bazai yiyu ba gwanda kawai yaje ya zauna shima ana sa ɗakin, gaba ɗayan su a part ɗin Su Papa suka ƙara taruwa saida suka ci abinci sannan suka tashi kowa ya nufi makwancin sa yau ansamu har Meer akaci abinci, ba sabun ba yau sunci darajar Abban Ameesha, kafin kuma su tashi saida aka sanar da Abban Ameesha, auren da aka ɗaura tsakanin Meer da Ameesha, yaji daɗi kuwa dan ko basu haɗa ba shi da kansa sai ya haɗa dan yaron yagama yi masa, yasan idan ya aure ta zata samu kulawa(tabb jama'a Abban Ameesha baisan ɗayar kalar Meer ba, kallon ba ruwan sa yake masa) Ameesha ce ta nace wai sai ta bishi sun kwanta tare amma sai Maama tace mata a'a ga ɗakin mijin ta ina zata ta kwanta, kunya ma bata barta tabawa Maama amsa ba, shiyasa tayi shiru, dan a yanda aka gayawa Abban ta ba agaya masa basa so ba, shiyasa bata so tayi wani abu da zaisa ya fahimci bata so tunda taga yaji daɗin hakan tunda aka gaya masa yake ta faman murmushin jin daɗi....., Abuu da Ummy da Abban Ameesha sun ka miƙe zasu tafi, har sunkai bakin ƙofa Ameesha ta miƙe tace bari ta rakasu, Abban ta yace to ta taho amma kyataho ke kaɗai dawowa fa wazai dawo dake kiyi zaman ki kawai, maƙe kafaɗa tayi tana turo baki tace ai zan iya dawowa abun da ko ina da mutane, Maama ce tayi caraf tace"A'a baga wani ɗan rakiyar ba tashi kuje sai ku dawo tare tunda ta nace sai tayi rakiyar, Ba musu Meer ya miƙe yace "muje, tare suka fita ajere gwanin sha'awa Ameesha da Meer suna gefe gefen sa, sai su Abbu da Ummy a bayan su, haka suke tafiya har suka ƙarasa part ɗin dan saboda daman ba wata tafiya zuwa canɗin, Saida suka kai Abban Ameesha har ɗakin da zai kwanta sannan sukayi masa sallama, kamar kar su rabu haka suke ji dole suka barsa suka fito yana ta tsokanar su wai su kula da junan su kar wani abun yakama su kafin suje, bayan fitar su yakasa zaune yakasa tsaye, har yanzu ganin abubuwan da suke faruwa kamar mafarki kamar ba gaske ba, Suna fitowa suka yiwa su Abuu sallama sannan suka fita, da sauri Ameesha tayi gaba ta saɓa tafiyar tasu dan bataso su haɗa hanya dashi, bare kuma su haɗa kafaɗa da kafaɗa suna tafiya tare, gashi haushin abun da yayi mata ɗazu take ji har yanzu, Yana kallon ta yanda take ta faman sauri zuba mata ido kawai yayi yana ci gaba da tafiyar sa hankalin sa kwance, tana ƙarasawa part ɗin ta tura ƙofar ta shiga tana shiga bata tsaya ko ina ba ta nufi ɗakin su, tura ƙofar tayi sai tajita arufe ƙwanƙwasawa ta shiga yi, amma bataji an amsa ba, sai ta fara kiran Dadda, Dadda Dadda Dadda ki buɗe mundawo nan ma dai shiru, Tana cikin haka Maama ta fito daga nasu ɗakin, tace "ya akai ne kina ta bugu wataƙil tayi bacci kinsan tagaji yau da yawa saboda fitar da tayi ɗazu ga kuma abun da yafaru kinsan ta da baccin wuri yau kuma batayi ba shiyasa bata jiki ba, ya kamata ki rabu da ita kar kitashi ta kije ɗakin sa kawai kiyi kwanciyar ki inyaso gobe sai ki dawo, Turo baki tayi kamar zatayi kuka tana shirin yin magana, Maama tace kinga wallahi kar ki sake ki tashe ta idan kuma bazakije ba sai ki kwana anan gurin kar kiƙara damun mu da bugun ƙofa kinga tafiya ta, tana faɗa mata haka tayi tafiyar ta, Baƙin ciki kamar ya kashe Ameesha haka take ji, babu yanda ta iya dole ta haƙura da bugun, amma ta ƙudurci bazata kwana a ɗakin sa saidai ta kwana a falo, tana juyowa tayi karo da Meer dake tsaye agun, duk maganar da sukai da akan kunnen sa, suna haɗa ido da ita ya wurga mata harara ya girgiza kai, bai gama janye idon sa ba, kawai yaga ta rama hararar da yayi mata harda murguɗa masa baki, Zaro ido yayi yana kallon ta da mamaki, ita kuma sai tayi saurin canza fuska zuwa kalar dan batayi tunanin zai kamata tana ba, tayi tunanin yana hararar ta zai juya, Girgiza kai yayi shikaɗai yasan me zaiyi mata dan haka sai ya rabu da ita a loƙacin ya juya ya tafi ɗakin sa, Hamdalah tayi a zuciyar ta harda sakin murmushi jin daɗin baiyi mata komai ba, Kan kujera tazo ta zauna sai kuma taƙaici ya kuma kamata yanzu duk ɗakunan gidan nan a falo zata kwana ita kaɗai ita da bata saba kwana ma ita kaɗai ba, anya kuwa zata iya, sai wata zuciyar tace to in baki kwana ba a ina zaki kwana, a fili kuma sai tace ai wallahi da dai in kwana aɗakin sa gwanda ingwammace na kwana anan ɗin, kwashe fulillikan tayi daga kan kujerar da zata kwanta gashi abun taƙaicin lace ne ajikin ta kuma bata iya kwana da manyan kaya ba, haka ta kwanta ta ɗan rufe fuska ta da mayafin jikin ta, shima kuma ɗan yalolo ne baida kauri, bazai tare mata sanyin da take jiba,, Haɗe jikinta tayi ta kwanta ahaka bata daɗe ba kuma bacci ya ɗauke ta, Meer da ya shiga wanka yayo yayi Sallah sannan ya saka kayan bacci, har ya hau kan gado ya kwan ta sai kuma ya tuna da ita, saukowa yayi ya fito wajen falon yana ganin yanda ta haɗe guri guda da alamun sanyi take ji daman kuma yasan hakan zata faru, Aransa yana jinjina taurin kai irin nata yanzu tana ganin da ta shiga ta kwanta gwanda ta kwanta anan ko tsoro ma bataji, rasa me zai yi mata yayi yasan inma ya tashe ta ba shiga zatayi ba kuma ma baya son raini kar taga kamar ya damu da ita dan haka sai kawai ya fasa, dan mugun ta ma sai yaje ya kunna mata fanka sannan ya ƙure Ac yakaita har ƙarshe, sannan yayi tafiyar sa, harda ɓiye remote ɗin Ac, Yana shiga ɗakin sa ya haye gado ya kashe ƙwai yayi kwanciyar sa, Can cikin dare Ameesha ta farka sanyin yayi mata yawa har karkarwa take zaune ta tashi tana haɗe jikin guri ɗaya sai kawai ta fashe da kuka, Haka taita kuka babu me jinta bare yazo wajen ta..., Yana cikin bacci ya ringajin kamar sautin kuka tun yana jin sa abun har yafara yi masa yawa, saboda kujerar da ta kwanta akusa da ɗakin sa take, buɗe idon sa yayi still yaci gaba da jin kukan ashedai da gaske ne kukan da yake ji ba 'a mafarki bane, Tsaki yaja kawai ya sauko dan yasan itace, cike da zafin rai ya fito zai sauke mata masifa, amma yana taka ƙafar sa a falon yaji wani irin sanyi ya ratsa masa jiki, shi kansa falon gaba ɗaya ya ɗau sanyi, Yanda yaga ta takure tana ta kuka da karkarwa, sai kuma yaji tabasa tausay, tsigar jikin sa ce ta miƙe gaba ɗaya loƙaci ɗaya saboda sanyi da ya ratsa sa, Gurin ta ya ƙara sa, saboda sanyin ma da yake ji bazai iya tsayawa a falon ba yayi mata magana sai kawai yajawo hannun ya miƙar da ita tsaye ya fara janta dan yasan idan yace ma zaiyi mata magana zata iya ɓata masa loƙaci, yana shiga ɗakin ya rufo tare da sakin ta, kukan taci gaba dayi, yadaka mata tsawa yace "malama kimin shiru ko kuma ki fita idan bazaki iya yi ba, Shiru tayi saboda ta daddara yanzu ta zaɓi nan akan can saboda zazzaɓi har yafara rufe ta, wardrobe ya buɗe ya ɗauko wani bargo ya wulla mata yace gashi nan ki shinfiɗa, kan gadon ya wuce kan gadon ya kwanta, Jikinta na karkarwa ta ɗauka ta koma kan capet ta kwanta tare da lullaɓa abun bargon amma ina duk da haka bata daina jin sanyin ba saboda zazzaɓin da take ji, tana cikin bargon amma tana karkarwa bakin tane yafara fidda sautin kaf kaf kaf na jin sanyi, Yana jiyo ta yayi mata banza da yayi biyar ya share ta amma sai yaji abun nata yayi yawa, fitowa yayi daga cikin bargon sa yana kallon ta ganin yayi kamar rawa take, "Ke!! shiru ba amsa haka yaita kiran ta amma bata iya amsa masa ba, tashi ya kuma yi yana jan tsaki yazo gurin da take, hannu yasa ya yaye bargon nan karkarwar tata ta kuma ƙaruwa, hannu yakai ya taɓa jikin ta rau yaji zafin zazzaɓi me ƙarfi ajikin ta, a hankali ya furta ya salam, yana mamakin yanda akai zazzaɓi ya rufeta haka loƙaci guda, Hannu yasa duka biyun ya ɗagota zaune amma sai ta kasa zama saboda yanda jikin ta yaci gaba da ɓari, Tausayi ta bashi baiyi zaton hakan dayayi zai cutar da ita har haka ba, da bai kunna mata ba, Riƙota yayi gaba ɗayan ta ya haɗata da jikin sa ya miƙar da ita jan gadon ya koma ya kwantar da ita, magani yaje ya ɗauko mata tare da ruwa yadawo kan gadon sai ya ajiye su a gefe yaƙara ɗagota amma duk da haka takasa zama, kuka ta fara raira masa, tana zazzame wa zata kwanta ya hanata, gaba ɗayan ta ya ɗago ta ga ɗora ta akan cinyar sa, sannan ya ɗauko maganin da ruwan ya ɓallo mata ya nufi bakin ta dashi yana cewa, "ungo kimin shiru kar ranki yaɓaci ki karɓa ki sha, Bakin ta yanufa dashi yanda bakin ta yake ta karkarwa yasa maganin yaƙi shiga saida ya riƙo haɓarta sannan ya tura mata maganin da ƙyar ya dauko ruwa yabata ta kora tana damƙe ido, Ƙoƙarin zamawa ta kumayi zata kwanta yaƙara riƙota da kyau ya haɗata da ƙirjin yayi mata rumfa da ɗayan hannun, so yake ta daina karkarwar gaba ɗaya, dan haka yanda suke a zaune yajawo bargon ya rufe su gaba ɗayan su, A hankali a hankali yafara jin karkarwar tata na raguwa, can kuma sai yaji ta ƙara nauyi alamun bacci ya ɗauke ta, Ɗaga bargon yayi ya sauke shi daga jikin su tare da ɗagota sai yaji tayi saurin riƙosa ƙam, ƙara yunƙurin ɗagota ya kuma yi sai yaƙara ji taƙara riƙeshi, rubuwa yayi da ita kawai ya gyara kwanciyar sa tana kansa sannan ya kuma jawo bargon ya rufe su a haka kanta na kan ƙirjin sa, hannun wansa kuma ya haɗe su guri ɗaya ya ɗora kansa akan su bai taɓata ba, Shiru yayi yana jin yanda zuciyar ta take bugawa da sauri da sauri, rufe idon sa yayi yana jiran bacci ya ɗauke sa amma yakasa, duk haushin kansa ne yakamsa da bai kunna mata ba da tuni yanzu yana baccin sa cikin kwanciyar hankali amma yanzu duk tabi ta addabi rayuwar sa, juyi ya gwada yi zai turata gefe amma sai tama kuma ƙara gyara kwanciyar ta garin kuma gyara kwanciyar ta motsa ƙafar, inda gwiwar ƙafar ta taɓo masa saitin alulun sa take yaji zut zut jikin sa ya amsa har saida ya ɗan zabura kaɗan, Ai ba shiri yayi juyi ta koma gefe, amma ina duk da haka ta riga ta gama cutar sa dan take yafara jin wannan azabar ciwon cikin yafara taso masa tun yanayi masa kaɗan kaɗan har ya fara yi da yawa juyi ya fara yi yayi rub daciki yana dafe cikin sa yana damdamƙe ido, so yake ma ya tashi yaje ya ɗauko magani yasha amma yakasa dan ciwon nema ma yake yafi masa na ranar farko da yafara jin sa........W✍️✍️ [15/11, 10:53 pm] #yaya Azeema#: 💅SARKI  SAMEER💅                    (DA ZAFI ZAFI)                              By                ❤️Yaya Azeema❤️                           *BOOK* 3️⃣ *Ga mai buƙatar littafin sarki Sameer tundaga book 1 har zuwa book 3 zai biya 400 kacal akwai 1&2 completed, zukuturo da kuɗinku ta wannan asusun 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank, ko kuma wannan 0003562691 Ibrahim Badamasi Babangida jaiz bank, sai kuturo da shaidar biyan ta wannan number ɗin 08124226526*            *_Typing........✍️✍️_*                          *_🅿️39_* .........sosai yake juyi akan gadon ya rasa inda zai tsoma ransa dan ba ƙaramin murɗawa cikin sa yake ba, maganganun Khalid ne suka shiga dawo masa loƙacin da yake basa labarin abun da ya faru dashi, a wancen ciwon cikin da yayi,  Yace masa ai ba ciwon ciki bane ciwon mara ne da wasu mazan kanyi idan suka daɗe basuyi aure ba, kuma indai ya riga ya kama mutum bazai taɓa barinsa gaba ɗaya ba, har sai yayi aure zai samu lafiya, tunanin mafita yafara yi dan yanajin indai ko sai yayi aure to bazai taɓa samun lafiya ba kenan dan shide baiga macen da ta isa ya nemeta ba har ya wani iya haɗa jiki da ita, shiyasa ma bazai yi aure ba, dan agininsa duk macen da yayi haka da ita rsinasa zatayi, kuma ya zubar da ajinsa da girmansa, Wani dogon tsaki yaja yana runtse idon sa sosai yana ƙara jin yanda azabar take ratsashi, juyi ya kuma yi yana komawa rigingine, idanun sa arufe, jiyayi ankamo hannun sa, sai yayi asaurin buɗe rinanun idanun sa da suka koma wata iriyar kala, hannun sa ya shiga bi da kallo har zuwa kan nata da ta riƙe nasa hannun, Kallon sa ya kuma mayarwa kan fuskar ta sai yaga baccin ta take hankali kwance alamun bata ma san ta riko hannun ba, hakan nan ya tsinci kansa da ƙura mata ido yana kallon ɗan ƙara min bakin ta, Kamar tasan kallon ta yake sai kawai ta fara motsi kamar magana take amma bayajin ta, Jin taki yin shiru yasa ya ɗan matso da kunnen sa don sonjin me take cewa, saidai kuma baiji maganar da take ba, numfashin ta da numfashin bakin ta suka haɗu suka shige masa cikin dodon kunne take ya damƙe idon sa yanajin tsigar jikin sa na mimmiƙewa har ɗan zabura yake, a hankali yaƙara buɗe idon sa yasauke su akanta yana cigaba da kallon bakin, Yanzu kam yanda tayi da kin ɗan turoshi tayi tana ya mutsa fuska tana turo shi gaba, kamar zatayi kukan shagwaɓa haka yanayin fuskar ta ya koma, Hakan da tayi kuwa sai yaƙara sawa yaji jikin sa gaba ɗaya yayi wani iri, hannun ta da ta riƙe shi, baisan loƙacin da ya damƙe nata lausassan hannun ba, yanajin wani abu na ƙara ratsa sa, Itama kuma damƙe natan dayayi sai yasa kawai ta hannun tare da nasa ajiki, saitin bakin ta takai zata zura hannun ta abaki sai kawai ta zura babbar yatsan sa abaki, duk a tsammanin ta nata hannun ne, ɗumin bakin ta kawai yaji ajikin hannun sa hakan kuma yasa yaƙara jin tsigar jikin sa ta ƙara tashi, Baigama tantance halin da ya tsinci kansa ba, saida yaji tafara tsotsan hannun kuma ba ƙaramar tsotsa ba tsotsa take kamar irin ta samu sweet haka take yiwa hannun nasa, Gaba ɗaya hankalin sane yagama tashi dan baitaɓa tsintar kansa cikin irin yanayin da ya tsinci kansa ba yau, Ƙoƙarin janye hannun sa yayi amma sai taƙara riƙewa, haka ya tsaya yana amsar abun dan shima yaji daɗin hakan ji yayi ma bayaso ta daina, yana gama tunanin kuwa sai yaji cak ta daina tsotsa ɗin amma hannun yana cikin bakin nata saida ta sake shi, da alama baccin ne ma yaƙara kwasar ta ne ƙarfi, kasa cirewa har yanzu kuma yana jin tsosar duk da ta daina amma hakan baidaina yi masa yawo akai ba, sosai ya ke jin wani irin abu na ƙara taso masa, Hannun nasa yafara janyewa a hankali sai kawai ya tsayar da su akan pink lips ɗin sa, sai kawai ya tsinci kansa da shafa wa yasa yatsan sa manuniya yana yawo dashi akan lips ɗin ta duka idan ya shafa na sama sai yazagayo dashi ta gefe har zuwa na ƙasa, Da yanda yawun hannun sa ya taɓa mata lips sai ya ɗanyi wani irin ƙyalle kalar ta ƙara fitowa, ga wani irin laushin su da santsin sune suke ƙara sanya shi cigaba da taɓawa, yawun ne ya bushe sai ya daina jin danshin kamar dai taɓawar batayi masa ba, sai kawai yafara ƙoƙarin mayar da yatsan cikin bakin ta dan yaƙara taɓawa sannan yaci gaba da shafawa amma saidai ta rufe bakin kuma bayaso ya danna mata ta tashi, sai kawai ya mayar da hannun cikin nasa bakin ya jiƙa shi da yawun nasa bakin sannan ya mayar kan nata yaci gaba da shafawa amma sai yaji har ya kuma bushewa da wuri, Maimakon ya ƙara saka hannun abakin sa saikawai yayi wani tunanin, a hankali ya fara kai bakin sa kan nata atunanin sa idan yasaka yawun da bakin sa bazai bushe da wuri ba, Harshen sa ya zaro dashi daga bakin sa, a hankali ya sauke sa akan lips ɗin ta na ƙasa sai yaɗan lasa kaɗan, wani irin laushi yaji ƙara lasa yayi dan ya ƙara tabbatar da laushin da yaji, maimakon yayi lasa ɗaya sai kawai yazagaya harshen nasa aduka kan lips ɗin nata, jiyayi da harshen yaci uwar yi da hanun, Sai gashi daga jiƙawa yakasa janyewa kawai yawo yake da harshen sa akan lips ɗin yana yawo dashi yana lasa, ji yayi kamar alawa yake lasa, Motsi tafara yi tare da yunƙurin janyewa, sai kawai yayi saurin saka hannun sa ya dafe kanta dan kar ta janye, duk da haka saida taci gaba da motsi, shi kuma yana gudun kar ta janye baisan loƙacin da ya tura harshen sa cikin bakin taba, Tuni ɗumin bakin ta ya zagaye masa harshe tare da zagaye masa duk gangar jikin sa, lumshe idon sa yayi dan abun yakai masa har tsakiyar kansa, A hankali ya riƙo lip ɗin ta na ƙasa yasa ka abakin sa ya shiga tsotsa a hankali ji yayi gaba ɗaya notikan jikin sa na neman kuncewa, dan shidai tunda aka haife sa baisan da irin wannan abun da yake jiba, dan baima san ya zai kwantan ta yanayin abun da yake jiba, kuma abun mamakin ma sai yaji ciwon ya ragu akaso ɗari sai ya nemi kaso wajen hamsin ya rasa, Tofa Meer anfara fita daga hayyaci ai tun yana tsosar na ƙasa a hankali, sai ya koma haɗawa har da na sama yanzu kam cikin sauri yake tsosar su harda saka hannu ya ɗago haɓarta dan abun yafi yi masa daɗi yanda yake so, Can cikin bacci Ameesha tun tana jin abun a mafarki har yafara girman tunanin ta taji abun yayi yawa kuma yaƙi ƙarewa hakan yasa ta shiga motsi sosai tare da farkawa daga baccin, tun kan ta buɗe idon ta tagane abun dake faruwa da ita a gaske ne ba mafarki take ba, Tsoro da firgice ne ya hanata saurin buɗe idon ta dan tama manta a inda take shiyasa ta mugun tsorata, jin yanda aka riƙe mata baki gam anayi mata wasu abubuwa da bata gane kansu ba Cike da tsoron tunanin abun da zata gani ta shiga buɗe idon ta, karo tayi da fuskar mutum a saitin fuskar ta, ihu take son yi amma babu dama saboda anriƙe mata bakin yin, Kokawar ƙwace kanta tafara yi tare da saka hannuwan ta duka biyu ta fara ture sa, Agigice shima yajawo ta jikin sa gaba ɗayan ta rungume ɗayan hannun sa kuma ya ɗora kanta akan dantsen hannun sa, ya taro kan da kyau yaci gaba da tsotsa kamar zai cire mata leɓe haka yake shan su, idan yayi yayi sai ya sake su sai ya kamo harshen ta duk da tana ƙwacewa haka yake cafkar sa yana jawosa, kamar zai maida nasa bakin cikin nata, Tuni Ameesha ta fara zubar da hawaye tana cigaba da ƙoƙarin kwace kanta amma duk yabi ya kanannaɗe ta ta ko ina ba damar ta ƙwace kanta ba, tun tana ƙoƙarin ƙwatar kanta har ta saduda ta zubawa sarautar Allah ido taga iya gudun ruwan sa, zuciyar ta kuwa ta gama cika taf babu abun da bata saƙawa aranta, Meer kam sai kace maye yana ta abu ɗaya har yanzu ko gajiya ma bayayi, ƙoƙarin zuge zif ɗin rigar ta da daman shi yasaka ta ɗazu, jin zai zuge mata zif yasa ta tayi saurin riƙe hannun sa, sautin kukan ta na fitowa, hannun nata ya riƙe tare da ɗan matsasa yanaso yayi magana amma yakasa, Gaba ɗaya ƙarfin ta ta tattaro ta turasa saboda jikin sa yayi laushi bashida wani ƙarfin kirki, Amma tana tashi zaune bata kai ga sauka ba, yaƙara yin kanta da sauri cikin zafin nama, Wannan karon kwa Meer da gaske yake dan bisa ga dukkan alamu bama ya cikin hayyacin sa gaba ɗaya hankalin sa ya gushe ya manta da furucin da yayi ɗazu ɗazun nan, yace bazai taba mace ba, kuma gashi ana kokawa da shi, Fusgota yayi da iya ƙarfin sa ya haɗata da ƙirjin sa, ƙara ta saki tare da fashewa da kuka saboda tsoratar da tayi, jikin ta gaba ɗaya ya ɗauki ɓari, hannuwan tama suka fara karkawa zazzaɓin da ya sauka yafara shirin dawo mata, Da sauri ya ɗago da kanta ya kuma saita daidai bakin sa akan nata sannan ya kamo sa yasaka abakin sa da zafi zafi ya fara tsotsar harshen ta kamar zai jawo sa gaba ɗayan sa, Sauran hannuwan sa da ya tallafo bayan ta dasu yasaka hannu ɗaya zai zuge mata zif ɗin amma yaji yaƙi zuguwa, ai ganin zai ɓata masa loƙaci yasa kawai yasa ƙarfi ya yage gurin zif ɗin da ƙarfin tsiya, kuma duk wannan abun bakin sa yana riƙe da nata bakin bai saki ba, Yana yage rigar ya raba bakin sa da nata, sai ya kama hannuwan rigar sannan ya turata baya, tana yin baya shikuma ya janye rigar, sannan yabita zai faɗa kanta tayi saurin yin wani juyi ta sauka daga kan gadon, ya faɗa kan gado, da sauri ya miƙe shima ya diro daga kan gadon yabi bayan ta, tana daf da bakin ƙofa zata fita yayi saurin shan gaban ta, cike da tsoro ta fara ja da baya sai yanzu da taga yanayin sa hankalin ta ya kuma tashi idon sa ta kalla da taga ya canza launi gaba ɗaya ya koma kamar garwashin wuta haka kalar sa ta koma, da baya da baya ta fara tafiya, tana girgiza kai, Shima binta ya shigayi yayi da idanunsa gaba ɗaya suna kan Brest ɗin ta, dake cikin riga amma sun fito saboda ya rifa ya cire rigar daman ita kuma batayi yunkurin mayar da ita ba, Da sauri ya shiga takawa saboda yanda yake kallon su, gwanin sha'awa sunfito sunyi cas, har ya ƙosa ya jisu abakin sa ko hannun sa yaji yaya suke dan baitaba taɓawa, Yana zuwa zata ƙara zamewa ya riƙo hannun ta ya dawo da ita gaban sa, kuka taƙara fashewa dashi tana ja da baya tana turesa, magiya ta shiga yi masa, Amma sai ya kuma tura bakin ta cikin nasa sannan yasa ɗayan hannun sa akan Brest ɗin, yana taɓawa ya sauke wani irin numfashi me fitar da iska, Da sauri ya tura kan gadon tana faɗawa ya kuma binta hannu kawai yasa ya janye bra ɗin take take suka bayyana akan idon sa kamar zasu tsokane masa ido hannuwa biyu yasa ya damƙe su, take yaji wani irin daɗi ya ratsa sa, dan jinsu yake auduga baisan loƙacin da yakai bakin sa ba ya cafki guda ɗaya yafara yi musu wata iriyar tsotsa me fitar da mutum daga hayyacin amma shikaɗai ya fita hayyacin banda Ameesha da inbanda tashin hankali babu abun da take ji..........., Hmm Kan bala'i watakon Meer dai akomai baya zaman jira, a komai shine kan gaba sai yayi abun da yafi na kowa, Fans ɗin Ameesha kun shirya ko baku shirya ba, inbaku shirya ba a bawa Meer haƙuri, Aunty Mai Jidda kin shirya Ameeshan ki kuwa??????? Kince kar ya tabata to gashi taɓe taɓe ma yayi mata, ƙarewar taɓawa🥵🥵 [15/11, 10:53 pm] #yaya Azeema#: 💅SARKI  SAMEER💅                    (DA ZAFI ZAFI)                              By                ❤️Yaya Azeema❤️                           *BOOK* 3️⃣ *Ga mai buƙatar littafin sarki Sameer tundaga book 1 har zuwa book 3 zai biya 400 kacal akwai 1&2 completed, zukuturo da kuɗinku ta wannan asusun 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank, ko kuma wannan 0003562691 Ibrahim Badamasi Babangida jaiz bank, sai kuturo da shaidar biyan ta wannan number ɗin 08124226526*            *_Typing........✍️✍️_*                          *_🅿️40_* ______sosai Meer yake lugwigwita Ameesha yake ta ko wane irin sashe, zuwa yanzu kam yagama rabata da kayan jikin ta gaba ɗaya, daga ita sai pant dan bra ɗin ma tuni ya daɗe da ɓalleta, Brest ɗin ta kam har sun kunbura sun ƙara girma saboda matsa da tsotsa da suka sha, ko in suke sha, Gaba ɗayan su suna tsakiyar gadon yayin da take ƙasanshi shikuma yake samanta, hannu ɗaya akan Brest yana lugwigwita shi, ɗayan kuma yana cikin bakin sa, Ita kuma in banda kuka babu abun da take kamar ranta zai fita tana takokawar ƙwatar kanta amma sam Meer yaƙi ya saurare ta bare ya ɗaga ta, Hannun ta ɗaya ya jawo yana ƙoƙarin ɗorasa akan Sardaunar sa, dan harma yakusan ɗorawa har ya tsanta yaɗan goge ga ta sakar masa ƙara akunne tana jan hannun ta da iya ƙarfin ta, ta ƙwace hannun tana ture sa sai kawai ya haɗe bakin su guri ɗaya, yaɗan ɗaga ta kaɗan ya koma gefe, sai kawai yasaka hannu ya fara shafar fatar jikin ta da yaji itama laushin ce da ita, watakon komai dai najin kin ta daɗin taɓawa gare sa, Cigaba da shafawa yayi yana yo ƙasa da hannun sa wajejen  marar ta can ƙasa dan saura kaɗan ya zura hannun sa aciki, yanda yake shafawar a hankali yana tafiya da hanun sa kamar ta fiyar tsutsa haka yake mata, duk da halin da Ameesha take ciki amma yana taɓo wajejen saida yasa taji wani abu ya tsikare ta, har saida jikin yaɗan yi shakin ta zabura kaɗan, tare da miƙo hannu zata ture nasa sai yayi saurin riƙe hannun nata da ɗayan hannun yana matse sa, can kuma ɗayan hannun yana cigaba da aikin da yakeyi, bakin sa kuma yana cikin nata ya riƙo harshen ta gam........, yana cikin wannan yanayin da baisan duniyar da yake ciki ba saida yaji bugun ƙofa, yayin kuma da kunnuwansa sa suka jiyo masa kiran sallar da akeyi, Sai a loƙacin hankalin sa yafara dawowa jikin sa amma duk da haka sai yaji yakasa tashi daga inda yake, Buga ƙofar aka ƙarayi sai aloƙacin ya mirgina gefe tare da ita yayi mata wata wawiyar runguma sannan ya sake ta, yana maida nufashi, yana jiyo bugun ƙofar da Papa yake masa dan daman yawanci idan asuba tayi shi yake zuwa ya tashe shi su tafi, wataran kuma a falo suke haɗuwa, A yanda yake jin jikin sa baya tunanin zai iya tashi ya fita a irin wannan yanayin, saidai idan ya gaji ya haƙura ya tafi, Ameesha kuma yana sakin ta tayi saurin jan bargon kan katifar ta lulluɓe  jikin ta har kai tana ƙara sakin wani kukan amma can ƙasa saboda Muryar ta bata fita sosai, dan kukan da tayi ba kaɗan bane, Saida yaji Papa ya daina bugawa da daɗewa ma sannan ya sauka daga kan gadon ya wuce banɗaki yana shiga ya tuɓe kayan baccin jikin sa ya kunna shower yasakar wa kansa ruwa, ya daɗe a haka ruwa na sauka ajikin sa, har saida yaji hankalin yafara kwanciya sannan ya kashe abun mamakin sai yaji marar sa sakayau babu kamar ankwashe masa wani abun aciki, Bayan yayi wanka yayo alwala sannan ya ɗauro towel ya fito daga cikin toilet ɗin, ganin ta daf da ƙofar sa tana shirin buɗewa zata yana fitowa ita kuma tana ficewa cikin sauri, sai kawai yaji gaban sa ya faɗi, shi har yagama  wankannan ma bai kawo komai aransa ba, sai yanzu da yakuma ganin ta, sai kuma abubuwan da suka faru suka shiga dawo masa, akai, Hannuwan sa duka biyu yasa ya dafe kansa, ji yayi kamar ya rusa ihun taƙaici da baƙin ciki haka yake ji, a fili baisan loƙacin da ya shiga furta kalmar Inna lillahi wa'inna ilaihi raji'un yayi takai wajen sau uku, a zuciyar sa kuma yana tunanin anya kuwa shine ba aljanu bane suka shige da ko kuma wani abun aka bashi ya sha da yayi wannan abun, shi yakama taɓa mace da matsayin sa da komai, macen ma kuma ƙanwar sa, wacce yakewa kallon yarinya amma da ita ya kwanta guri ɗaya yana taɓata, wannan wacce irin mummunar rana ce agare sa, yanzu shikenan yarinyar nan zata raina sa,ta daina ganin sa da mutunci, daman ba wani tsoron sa take jiba bare kuma wannan abun ya faru, ai yanaga har zagin sama watarana zata iya yi,   Babban tashin hankalin sama shine da wane idon ma zai kalle ta, har yasata wani abun, ga kuma idan gari yagama wayewa me zaicewa ƴan gidan, dan yasan sai ta faɗa, wata iska me zafi ya firzar yana tunanin mafita, da yayi tunanin ko yabar gidan sai kuma ya tuna da case ɗin Uncle ɗin sa, da yadawo yau yau ɗin nan taya zai tafi yabar maganar, "Ya ilahi, ya kuma furtawa a fili yana cije lip ɗin sa na ƙasa kamar zai fasa shi, gaba ɗaya haushin kansa ne ya kamasa, jin ana niyar idar da sallar yayi saurin yin gaba ya buɗe wardrobe ya zaro jallabiyar sa ya zura ta ajiki tare da gajeren wando, yana ganawa ya ɗauki salaya ya shimfiɗa da an idar da sallah a masallaci saidai yayi tasa a ɗaki, Yana idarwa yayi azkar yayi addu'o'in sa sannan ya koma kan gadon bin gurin yayi da kallo yanda duk shimfiɗar ta ya mutse saboda kokawa da sukayi, wani wawan tsaki yaja, yana hararar gurin sai kace itace agun, A haka ya kwanta yana rufe idon sa, sai kawai abun da yafaru tunda ga farko da tafara kunno sa, yafara ciwun ciki, da bata jangwalo sa ba ai da duk haka bata faruba, Yanda ya dinga yi mata ne yake tayi masa yawo a ƙwaƙwalwa, baisan loƙacin da ya furta "wai daman haka abun yake? yana maida yanayin fuskar sa kamar yana tambayar wani akusa dashi, Can ciki ciki ya kuma cewa so sweet yana faɗa yana lumshe idon sa, ɗayan filon kawai ya jawo ya rungume yana me sauke wani irin sanyayyen numfashi, dan jinsa yake garau, duk da in ya tuna abun kunyar da yayi yakan haushin abun, amma kuma idan ya tuna irin daɗin da yaji, sai kawai yaji ya manta da wata maganar abun kunya, shi son samun sa ma dama ya samu daɗi, dan har yanzu ji yake kamar wani abun nata yana jikin sa, Yana cikin tunane tunanen bacci ne daɗi yayi gaba da shi cikin kwanciyar hankali da nutsuwa yake baccin sa, ........ Ameesha na fita ta wuce ɗakin su bugu biyu tayi taji ba abuɗe ba sai ta gwada murɗawa tana murɗawa taji ta buɗu da sauri ta faɗa ciki, tana shiga taga Dadda akan salaya tana sallah sai kawai tayi saurin shigewa toilet saboda bata sonma Dadda tayi mata magana, Nan ma  da ta shiga wankan Saida ta zauna taci kukan ta ta more sannan tayi wanka tayo alwala ta fito tana ta faman sassada kai ƙasa, gashi kanta nayi mata wani irin ciwo gefe guda, haka tayi sallar a daddafe sannan ta rarrafa ta koma kan gado ta kwanta, Allah ya isa kam ta jawa Meera ita ba adadi, gaba ɗaya ta gama cika da jin haushin sa, jitayi ta tsanesa ma gaba ɗaya, Itama wahalallan ba ci ga ɗauke ta, Duk wani motsin ta Dadda nasane da ita ta rabu da ita kawai, saboda daman suna sane ita da Maama suka tura ta kuma taga alamun kamar, burin su ya ciga, dan ta fahimci wani abun ya faru tsakanin su tunda ta ganta da asuba haka, tasan dai ba babban abun  ya faru ba, tunda ta ganta tana tafiya da kanta ta......., Bayan gari ta waye sosai har ankawo musu breakfast gaba ɗayan su har su Abban Ameesha, ko da akazo cin abincin babu Meera babu Ameesha suna can suna bacci, su kuma su Ma'ana dake sun san me suka shirya, sai suka rabu dasu babu wanda ya tashe su, acewar su basu samu bacci ba shi yasa suke baccin wahala,, aka barsu dan kansu sa tashi, Ameesha nata tashi amma sai ta kasa fitowa tayi zaman ta aɗakin, har ɗaki Dadda ta ta kawo mata abincin ta, harda su lallaɓata, ita abun har mamaki ma yaso yabata gashi basuyi maganar komai b, kuma Dadda nata rawar ƙafa, Meer kam tun kan ta tashi ma shi ya tashi babu wanda yagansa ya fice daga gidan ma gaba ɗaya, sakamakon kiran da a Khalid ya kirasa, ......., [15/11, 10:53 pm] #yaya Azeema#: 💅SARKI  SAMEER💅                    (DA ZAFI ZAFI)                              By                ❤️Yaya Azeema❤️                           *BOOK* 3️⃣ *Ga mai buƙatar littafin sarki Sameer tundaga book 1 har zuwa book 3 zai biya 400 kacal akwai 1&2 completed, zukuturo da kuɗinku ta wannan asusun 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank, ko kuma wannan 0003562691 Ibrahim Badamasi Babangida jaiz bank, sai kuturo da shaidar biyan ta wannan number ɗin 08124226526*            *_Typing........✍️✍️_*                          *_🅿️41_* ...........Tun adaren jiya su Dadyn Bossay suka dira a garin kano inda direct suka wuce da Ayuba asibitin su Sam, cikin mawuyacin hali, Nan danan lokitoci suka rafar masa aka fara basa taimakon gaggawa, dan halin da yake ciki yana daf da rasa ransa, Koda gari ya waye ma bai farfaɗo ba, sun rasa gane kansa, Saida Meer ya shiga gurin da aka kwamtar da shi ya shiga yi masa nasa duban, amma har gari yafara haske bai Ayuba, bai farfaɗo ba, amma dai ansamo kan matsalar ƙwaƙwalwar sa ce ta bugu inda ake sa ran koda ya farfaɗo ba lalle bane ya farfaɗo cikin hankalin sa zai iya samun wata matsalar daban......, Cikin masarauta kam da wajen ta, maganar bayyanar Abban Ameesha ta gama bazuwa wasu na ta zuwa suna ganin sa, ƴan cikin masarautar kam kowa sai kulawa ta musamman ake basa, Ameesha ma, zuwa yanzu ta ɗan saki jikin ta, tana gurin su Amra ma, suna hira tare da Azeema da tunda taji labari ta iso gidan tundan domin taya ƙawar ta murnar bayyanar mahaifin ta, suna zaune harda sumy da har yanzu bata koma gida ba, itama saboda momma ta hanata tafiya, Fulani kam saboda farin cikin ganin Abban Ameesha, kunsan ta zauna da shi tana matuƙar sonsa, saboda shima, take son Sam har ta dawo dashi part ɗin ta yake zama, saboda ta rasa, Abban Ameesha, dan a loƙacin ma kusan kullum yana gurin ta saboda soyayyar da take nuna masa, To har yanzu soyayyar tana nan dan haka ta roƙi Allah Annabi ya dawo part ɗin ta, da zama zata basa kulawa marar misaltuwa dan bataso yaƙara nesa da ita, yanda take jin ƙaunar sa aranta, ji take kamar ita ta haife sa, Ba jayayya kuwa Maama ta kuma aminta da ita akaro na biyu, shima kuma Abban Ameesha, ya yarda saboda yanda yaga tana nuna yanda take son sa sai yaji shima matar ta kwanta masa ya amince zai koma, daman ɗakuna biyu ne aciki, daga na Sam sai extra bayan nata da take dashi a can ciki, Nan ta ɗau alƙawarin zata sa a canza masa komai na ɗakin ya faɗi kalar da yake so, Su Dadda da Maama suna cike da farin cikin tarkon da suka haɗawa musu, kuma nan suka sake yanke shawarar nan da sati ɗaya zasu tattara su a ware musu part ɗin su daban, koda gina musu ne, sai ayi, sai kuma Papa ma yace kawai za'a kwashe kayan part ɗin Ammah dai su kuma can, tunda yanzu babu kowa aciki, Su Maama kam sunji daɗin hakan, tun aranar suka fara shirye shiryen yanda za a fara gyaran part ɗin, a ranar wunin dai wuni sukayi suna hira, amma ba Meer dan har yanzu bai dawo ba, ita kuma Ameesha tana can part ɗin su Amra, Amma sauran duk suna tare, Fulani, Dadda, Papa, Maama, ummy, Abuu, sai Abban Ameesha da suka saka a tsakiya, kowa yana kallon sa cike da so da ƙauna...... labarin Ayuba baizo musu ba sai can da yamma Sam ya dawo cikin masarautar yake sanar dasu duk abun dake faruwa da accident ɗin da Ayuba yasamu, dan duk atunanin su accident yayi ba bugesa akayi ba, anan shima yake jin labarin bayyanar Abban Ameesha,  ya nuna farin cikin sa sosai, Bayan anyi sallar magriba suka tattara gaba ɗaya suka je suka duba sa, har zuwa loƙacin bai farfaɗo ba, .........Wuni guda da Meer ya fita suna tare da Khalid amma hakan nan sai ya tsinci kansa da kasa basa labarin abun da yafaru tsakanin sa da Ameesha amma loƙaci zuwa loƙaci takan faɗo masa arai da tuna moment ɗin su na daren jiya, A gidan da suka ajiye mutanen da suka kamo loƙacin da ya tura su Ameesha nan, yaje ya ƙara lugudar su tare da sawa aka tura su can police station ɗin su Khalid, Tare da Khalid suka tafi shikuma ya tsaya a gidan bai bisu ba,   Mutane  biyun kuma da ya kamo daga gidan su Rasheeda yaran Dady, su kuma yaja su wani ɗaki suka tattauna game da abun da suka sani akan sa, amma ga mamakin sa sai suka ce masa kawaidai idan ƴarsa tana son wani abun ko kuma wani abun yasamu ƴarsa, ko kuma idan yana son akawo masa wani, to sai suje su ɗauko masa, shikenan aikin da suke masa, amma dai suma kansu sunsan da abun da yake yi marar kyau kuma yana da wasu yaran bayan su, wanda su kuma basu san aikin da suke masa ba, Nan Meer yace zai basu aiki su koma gidan nasa sannan su saka masa ido akan duk wani shige da ficen sa, sannan duk yanda za suyi yanaso su kawo masa wayar sa, zaiyi bincike a ciki, musamman awaɗan nan ƴan kwanakin yafiso su kula dashi sosai, suga inda zaije da inda yake zuwa, Nan suma sukayi masa alƙawarin in Allah ya yarda zasu kawo masa, wannan abune mai sauƙi agurin su, sudai burin su kar ya cutar dasu yasa kuma a ƙulle su, Daga nan Meer ya fito daga tare da su suka wuce can gidan su Rasheeda ɗin shi kuma  ya nufi gida, yana kan hanya, Abuu ya kira sa yana tambayar sa ina yake yace yana kan hanyar dawowa gida, Yace to yayi sauri ya dawo Uncle ɗin sa yana kiran sa, sai tambayar sa, yake nan yace gashi nan yanzu zai ƙaraso, Yana cikin tafiya yashigo cikin wata unguwa bayan yasha kwana yana hawa kan titi sai kawai yaga gifatawar wannan tsohon da ya taɓa gani akan mashin shi kuma ya shiga wani lungu, Da sauri ya taka birki tare da karya kwana yabi inda yaga tsohon yayi, amma abun mamaki sai yaga baigan saba, tafiya yaci gaba da yi amma sai yaga hanyar ta rabe biyu tunanin hanyar da zaibi ya tsaya yi, sai kawai ya yanke shawara yabi wata, sai yaga layin bama ya fita, dawowa yayi yabi ɗayan layin, baiyi nisa ba yaci karo da wani mashin ɗin a fake a gaban wani shago, daga inda yake yayi parking ɗin motar ya fito, ya nufi wajen, Yana zuwa yayi sallama cikin shagon a tunanin sa ko zaigan sa acikin amma sai yaga wayam, Mutumin cikin shagon ne yace malam lafiya me za'a baka, kallon sa Meer yayi kasaƙe kamar bazaiyi magana ba, sai kuma yace wani tsoho nake nema wanda yayi parking ɗin wannan mashin ɗin, Ɗan leƙowa mutumin yayi yana leƙen mashin ɗin tare da fitowa daga falon yana cike da rashin fahimta, yace wannan mashin ɗin ai nawane babu wanda yayi parking ɗin sa yanzu, Wata uwar harara Meer ya jefe masa batare da yace koma ba, Tuni kuwa cikin bawan Allah nan ya ɗuri ruwa dan ya tsorata da irin kallon da yaga Meer yana binsa dashi, Cike da tsoro mutumin ya haɗiyi yawu a boye, yana muzurai ido yace "gaskiya na gaya maka wanann mashin ɗin nawa ne ba nawani bane, idan kuma baka yarda ba bari inkira maka wani anan shagon ka tambaye sa kaji yana faɗa yana shirin juyawa ya zaije shagon dake gefan sa, Hannu Meer yasa ya dawo dashi baya, yana dawo dashi ya ɗaga hannu ya kira masa mari, tare da nuna sa da yatsa yace "kar ka nemi ka ɓata min loƙaci ranka zaiyi mummunan ɓaci, ka gaya min gaskiya ina mutumin nan yake, Kuka bawan Allahn nan ya fashe dashi yana dafe gurin da aka mare sa, yace "nifa bansan wanda kake magana akai ba na gaya maka wannan mashin ɗina ne,yana maganar yana goge hawayen fuskar sa, yana faɗar haka ya ɗaga murya yace "Sulaiman! Sulaiman!! yakira sunan sa cike da rauni da muryar kuka, Daga can cikin shagon na ciki ga amsa da "Na'am Bello, ya amsa tare da fitowa da sauri jin muryar maƙocin nasa ba kamar yanda yasaba jin ta, Yana fitowa yaga abun dake faruwa ya tako da sauri yazo gurin yana kallon yace "Bello me yake faruwa naganka kana kuka, bawan Allah me yake faruwa, yafaɗa yana maida kallon sa kan Meer, Cike da tsananin damuwa wanda aka kira da Bello yace "Sulaiman dan Allah wannan mashin ɗin waye, Da mamakin tambayar da game masa yake kallon sa sannan yace "kamar ya wannan wace irin tambaya ce naka ne mana, ko haka akace na wanine, "Eh gashin nan kagaya masa yazo ya sameni kawai yace wai sai na fito masa da wanda yayi parking ɗin mashin ɗin yake, nace masa ni babu wanda yazo shago na, mashin kuma nawa ne amma yaƙi yarda shine harda su marina, yaƙara sa maganar cike da taƙaicin marin da akayi masa, "Allah sarki, bawan Allah wannan mashin ɗin sane nima kuma ina cikin shagon nan banji ƙarar wani mashin ba, da sai ince maka, ko wani mashin ɗin kake tunanin ya biyo ta nan, amma wannan muna tare babu wanda yazo, in kuma baka yarda ba, mushi ga ciki ka duba cikin shagon ka gani, "Muje, Meer yafaɗa yanayin gaba, Kallon kallon suka shiga yi a tsakanin su, cike da fargaba, da tashin hankalin abun da zai faru, cikin su duk ya ɗuri ruwa basu taɓa tunanin zai iya cewa suje ya duba ba, sun ɗauka idan suka gaya masa haka zai haƙura ya juya, Saboda tsoro duk sun kasa ɗaga ƙafa su bishi, har saida Meer ya juyo yace "me kuka tsaya yi to, har suna gware wajen juyawa suka shiga tafiya da sauri wanda aka kira da Sulaiman yana cewa "a'a babu komai muje muje na tsaya ne inayi masa sannu yace gurin da ka mare sa zafi yake masa, Meer bai tanka masa ba ya juya, dan yagama karantar su basu da gaskiya duk yanda akayi, yana taka ƙofar shagon Bello yayi saurin shan gaban sa yace "kaga nafa ce maka babu kowa aciki kar ka shigar min shago, Ɗayan ma ya zagayo kusa dashi yace "Bello ka barshi mana ya shiga aidai bazai maka sata ba, iyakaci fa ya duba, yana faɗar haka ya janye Bello daga gaban Meer, Meer ya girgiza kai yana ƙara tamke fuska dan hakan da yayi yaƙara tabbatar masa da bashi da gaskiya ɗin tsohon yana cikin shagon dan haka bai tsaya bi takan saba, yabarwa kansa idan ya kamo tsohon ya dawo yaci masa uwa akan ƙaryar da yayi masa,  sai kawai ya danna kai cikin shagon, Zaro ido Bello yayi yana ɗora hannu akai, yaƙara yunƙurin zai bisa, Sulaiman yayi saurin riƙe sa, murya can ƙasa ƙasa yace "wai kai meye hakan karabu dashi mana duk kabi ka tashi hankalin ka meye idan yagani, yasan kane mtswww ni wallahi kama bani haushi, na shiga cikin shagon yaga babu komai sai kayayyakin daga can lungu ya hango wani guri kamar an saka masa wani abu kamar buhu kamar fatar danƙo anyiwa wajen labule, A hankali ya shiga takawa zuwa wajen yana zuwa yaɗaga hannun sa ya sauke akan labulen, yana shirin ɗaga sa kenan yajiyo wata siririyar muryar mace daga ciki tana cewa, baby wai me yake faruwa ne dan Allah kayi sauri kasan dai bazan iya tasowa ba, baka gama ba, wai waye ma yazo ya katse mana jin daɗin mu, dan Allah kayi haƙuri, wallahi a matse nake, Jin hakan yasa Meer janye hannun sa daga kan labulen da sauri yana yarfar da hannu yaja wani wawan tsaki ya juya dan tundaga maganar yagama fahimtar komai, ji yayi duk haushi yagama cika sa, sai yanzu yagane dalilin sa, da yaso ya hanasa shigowa cikin shagon ashe iskanci yake, Da yaso yashiga yaci mutuncin koma wace a ciki, ya jaɗasu gaba ɗayan su yaci mutuncin su, to dalilin da ya hanasa shiga gudun kallon abun da idon sa zai iya gano masa, baisan a wane irin yanayi zai tadda itaba, kuma baya so idon sa suyi masa mugun gani, shiyasa kawai ya haƙura ya juya cike da taƙaici ya fita daga shagon ko kallon inda suke beyi ba, yana ta tafam jan tsaki haka ya nufi wajen motar sa..., A kusan tare suka sauke wata ɓoyayyiyar ajiyar zuciya, sulaiman harda dafa ƙirjin sa, yace Allah mun gode maka, Bello kwa da yagama ficewa hankalin sa ya kalli Sulaiman da mamaki ƙarara a fuskar sa yace "ya akai hakan ta faru, kaga fa ya tafi, kode bai shiga ciki ba, juyawa sulamain yayi ya kalli inda motar Meer take yaga har ya tayar da motar ya juya ya tafi, sannan ya ƙara sauke ajiyar zuciya yace "waya sani zo mushiga muga, yaja hannun sa suka shiga cikin shagon, Suna shiga shima na fitowa daga cikin ɗakin,  da mamaki suka tsaya suna kallon sa, cike da ruɗani Bello yace "baba ya akai haka ta faru ba shigo ɗakin bane, Dariya tsohon ya saka yana kallon su yace duk kun gama tsorata ko? kun yi tunanin zai ganni, ai bazai ganni ba, tunda na riga na shigo nan, daman nasan dole sai ya biyo ni shiyasa na shirya tun kan ya ƙaraso, Sulaiman yace "Baba me ka shirya nagafa yazo wajen ƙofar, Dariya baba ya kuma yi sannan yace "baza ku gane ba, nasan shine sosai shiyasa loƙacin da naga zai shiga nayi masa muryar mata, hakan ne kawai zai hanasa shiga dan baya son mace bare kuma ayanda nayi masa maganar nasan bazai taɓa shiga ba, Sai yanzu Bello ya samu ƙarfin magana  wallahi baka ji yanda hankali na ya tashi ba, har marina fa yayi gaskiya wannan yaron masifaffe ne, Allah ya taima ke ni ma bai haɗa min da duka ba, duk yanda nake tunanin sa yafi haka, Sulaiman yace kai ai dan baka taɓa ma ganin sa yana duka ba ai yayi maka da sauƙi ma, nima ai duk a tsorace nake nasan tsaf zai iya haɗawa dani, dan ba tausayi ya cika ba, akwai shi da saurin fushi idan ya rufe ido baya ji baya gani, "Amma da kasan da haka ka turani kenan yafara takaina,  cewar Bello, Dariya sulaiman yayi yace aide iya mari ne saika godewa Allah, Nan tsohon yace to dukkan ku kuyi haƙuri sannan nagode muku da taimakon da kuke min, komai ya Kusan zuwa ƙarshe in sha Allah, ni zan wuce ku kula sosai dan nasan zai iya dawo wa gurin ku, kuma koda wasa dan Allah kar ku nuna kunsanni ko kunsan inda nake, taimakon da kuke yi min kuci gaba da yi min, dan yaron akwai kaifin tunani yanzu idan yaje ya nutsu zai iya canzawa ya dawo gurin ku, Nan sukayi sallama ya fito daga shagon, bayan ya fito ya nufi wajen mashin ɗin ya ɗauki jakar sa dake jiki ya saƙala ta a wuya, sannan ya kuma ce musu ku shiga da mashin ɗinnan ciki, ni zan tafi sai ankon biyu, Sai ya dawo suka ce masa, daga nan ya ɗauki wata siririyar hanya, ya nusa cikin dajin inda gidan sa yake....., Suma zama sukayi suna ci gaba da tattaunawa akan abun da ta faru da taya da taya tsohon da addu'ar Allah ya kawo masa ɗauki yabar cikin dajin nan, ya dawo ya cigaba da rayuwa kamar kowa......., __________Meer cike da taƙai ci yake tafiya yana tafiya yana faman sakin tsaki ba adadi, amma kuma wani ɓangare na zuciyar sa yakasa yarda da gaske mutumin baya gurin, koma dai meye tunda yaga inda yayi, zai ƙara komawa ko kuma zaisa asaka masa ido agun, indai tana gurin dole wataran za agansa koda wucewa ne za agansa, A haka ya ƙarasa gida koda ya shiga gida bai bari kowa ya gansa ba, inda Allah ya taimake sa loƙacin da ya shiga falon babu kowa sai kawai ya shige ɗakin sa tare da saka muƙulli ya ƙulle ƙofar......., Agurguje..........✍️       *BAYAN KWANA BIYAR....* ........acikin kwana biyar ɗinnan har yau Meer da Ameesha basu ƙara haɗuwa ba, duk inda yasan zata haɗu dashi bata bari su haɗu daɗin daɗawar ma har anfara jarrabawar inda aka fara dasu yau kwana uku ma, tun safe suke fita idan kuma suka dawo anayi musu lesson agida da yamma kuma su tafi isalamiya, dan tun a washegarin ranar da suka tattauna, aka shirya komai ta koma isalamiya boko kuma tasaka kayan su Amra suka fara jarrabawar WAEC, shima kuma haka saboda kwana biyu ko zaman gidan ma bayayi, acikin kwanakin har Gombe suka je inda sukayi bincike agidan da aka ajiye Abban Ameesha basu samu wata shaida ba, yaran kuma Ayuba suma anneme su anrasa andai ga gawar mutum ɗaya, sauran kuma ba asan inda suke ba..., Dole suka dawo suka ci gaba da binciken anan, mutumin kuma sa su Sam suka ɗauko a Abuja shima an kuma fito dashi ankarɓi number mutumin da yake kiran sa, an ƙara mayar dashi, Sam kuma yabawa Meer sauran binciken da suka fara, harda wayar da dadda ta basu da wayar baban sumayya da suka karɓa, har wayar Ayuba da ya buƙace da su bashi, itama sun bashi duk da ta farfashe amma ya karɓa da haka..., ....A ɓangaren Ayuba kuma ya farfaɗo saidai kuma kwata kwata baya magana, da yayi yunƙurin yin maganar sai tari ya sarƙe sa, saidai suyi masa allura ya ƙara komawa bacci, acikin kwanakin can garin nasu shima ansan komai maganar taje musu, inda har Dadyn Bossay da Hamza suka kuma shiryawa, har da Ibrahim ƙanin Papa, Papa ne yace yaje ya wakil ce sa, sunje kuma sun samu wacce Ammah ta gaya musu anje an karɓi duk wasu shaida, abun ya zo musu da sauƙi suna zuwa masarautar suka faɗi komai babu wanda ya tada husuma ko neman tada tanzoma, saboda wasun su daman duk sunsan gaskiya kawai dai babu wanda ya fito ya iya magana, Dan haka suna faɗar abun da ya kawo su akace za asauka abasu kujerar su, Amma sai Dady yace su bari dai sai sun ƙara shiryawa, sannan zasu dawo sai aƙara yin komai a nutse, yanzun saboda abun da yafaru ne yasa suka zo sukayi musu bayani....., _____A ɓangaren Dadyn Rasheeda, aure babu fashi duk da halin da yake ciki ta wani fanni amma hakan baisa ya janye maganar auren ba, domin gida har yafara cika da mutane sosai ƴan biki dan kuwa gobe ma ɗaurin aure, Rasheeda ma zuwa yanzu ta haƙura zata aure sa, saboda wayon da dady yayi musu, nacewa ai baban Bossay shima ɗan sarki ne, dan haka idan ta aure sa mijin ta Bossay nan gaba shine sarki, shi kuma Meer da take cewa shi take so anriga anyi masa aure kuma koda ta shiga gidan baza taji daɗin zaman gidan ba saboda da ƴar uwar sa ce komai zaiyi sai ya fara yiwa waccen musamman ita da baya sonta, loƙacin da taji labari kuwa tasha kuka sosai , saidaga baya ta haƙura ta yarda zata auri Bossay saboda ita bata son kishiya da ta auri wanda yake da mata gwanda ta fasa auren, amma kunya ta hanata kiran Bossay tabari kawai idan anyi auren zata basa haƙuri ta shawo kansa, Yanzu hakama ana can cikin ƙawaye ana ta shirye shiryen tafiya dinner, duk zumuɗin bikin da cewa za'ayi sati ana shirye shiryen sai gashi ba'ayi ko ɗaya ba, Dady ya hana, itama kuma daman ta janye saboda bataso duk ayi Bossay yaƙi zuwa ƙawayen ta suyi mata dariya shiyasa tace musu duk ta fasa, dinner kaɗai za ayi sai ɗaurin aure, _____A ɓangaren Bossay kam yana ɗaki a kwance babu lafiya saboda baya son auren hasalima babu wanda yagawa maganar auren wayoyin sa ma kuma duk ya kashe su, dan baya farin ciki da auren, Hamza ma yayi iya bakin ƙoƙarin sa wajen ganin anfasa auren amma abun yaci tura Dady ya kafe yace sai anyi, shiyasa shima Hamza ya ɗauke ƙafa ko gidan ma baya zuwa, saidai wataran su haɗu a asibitin wajen Ayuba, Dan haka su kaɗai suke shirye shiryen su ko gidan ja shigo babu wasu mutane sosai, dan Ammi ma idan ta tashi sanar da maganar auren sai tace iya ɗaurin aure za'ayi shima kuma ba wani abu za ayiba ana ɗaurawa za akai amarya, to shiyasa ma gidan yakasan ce babu wasu mutane sosai, wasu duk sai zuwa gobe zasu ƙaraso...., Amma dai can cikin masarauta ansan da maganar ƙarewa ma anan Papa yace ma za' a ɗaura auren a masallaci gurin, Duk da sanin kuma sa akayi manyan ne kawai suka sani, labari bai isa kunnen Ameesha ba, shima kuma Bossay har yanzu baiji labarin auren Ameesha ba, da abun sai yafi masa illah, yau da yamma Abban Ameesha yace Meer yazo ya kaishi yaƙara dubo jikin Ayuba, Har sun shirya zasu sai su Ummy da Dadda Da Maama suma suka ce zasu je su dabasa, tun ranar farko basu ƙara komawa ba, Koda sukaje yana bacci,haka suka gama zaman su, suna shirin fita kuma, sai ga Dadyn Bossay da Dadyn Rasheeda sun shigo, komawa sukayi suka gaisa, suna cikin gaisawa kuma Ayuba ya farka, yana farkawa idon sa ya sauka akan Dadyn Rasheeda, kamar zai faɗo haka ya yunƙura zai tashi sukayi saurin yin kansa Dady yamayar da shi ta kwantar, Gaba ɗayan suka shiga yi masa sannu, amma baya jin na kowa idon sa da hankalin sa gaba ɗaya yana kan Dadyn Rasheeda, shi kuma inbanda kallon gargarɗi da yake binsa dashi, Ayuba yana so ya buɗi bakin sa amma yakasa ga maganar abakin sa amma ta maƙale, Kawai hawaye suka ga yana saukowa daga cikin idon sa, duk babu wanda baiyi mamakin ba, sun matuƙar tausaya masa dan atunanin su wani zafin ciwon ne ya tayar masa, Abban Ameesha ne ya kalli Meer da yayi zaune acan gefe yana daddana wayar sa, tace "ko zaka kirawo likita yazo ya kuma duba sa, kamar da matsala, kayi sauri yayi maganar yana ƙara matsawa kusa da Ayuba yana yi masa sannu, da basa haƙuri, dan gani yake duk kamar shi yaja masa, yana matuƙar tausayin sa, musamman ma idan ya tuna ta dalilin sa ya haɗu da iyayen sa, nadan shi ba da tuni har yanzu yana can cikin wani irin hali, shiyasa yafi kowa jin wannan rashin lafiyar da yake ciki, Da sauri Ayuba ya shiga girgiza kai tare da ɗago hannun sa da ƙyar ya shiga nuna inda Dadyn Rasheeda yake da tunkan hankalin su ya koma kansa Dadyn Rasheeda yayi saurin matsawa daga inda yake, duk da kallo suka shiga bin inda yake kallo amma basu fahimci komai, dake Meer yana nesa dasu kaf abun da ya faru akan idon sa, yaga loƙacin da Dadyn ya matsa daga inda Ayuba ya nuna sa kuma yaga idon Ayuba a inda ya sauka, Dadda ce tace "Allah sarki gaskiya yana jin jiki kuma kamar da abun da yake son cewa naga yana ɗaga hannu, Dadyn Bossay yace haka yake kullum muka shigo haka yake yi, daman ance ko ya tashi ba lalle kwakwalwar sa ta dawo daidai ba saboda buguwar da yayi, Nan duk suka shiga tausaya masa suna ƙara yi masa sannu, Ayuba yana so yayi kwana da hannun sa amma bazai iya ba, saboda dadyn Rasheeda gefe ya koma inda yasan bazai iya nuna saba, Babu yanda ya iya haka ga haƙura sa nunasan da yake abun da yafi yimasa ciwo a zuciya kenan, kasa maganar da yayi, sun daɗe sosai sannan su Maama suka ce zasu tafi, sai Abban Ameesha yace yau abarshi zai kwana dashi, Da farko su Maama basu yarda ba, suka ce ai akwai masu kuka dashi ba a kwana a asibitin, Dadyn Rasheeda yace Allah sarki ku rabu da shi mana yau ɗaya dai kunsan shi ya taimake sa shiyasa yake son shima ya taimaka masa, asibitin duk na gida ne ai, babu komai idan ya kwana, zai taimaka masa sosai, "To shikenan gaskiya ce maganar ka, ka zauna ɗin tare dashi, tunda akayi maganar Ayuba yake faman girgiza kai nufin shi kar ya zauna ya tafi amma babu wanda ya gane hakan, Nan suka fita suka barsu sai Dadyn Rasheeda ma yace ai daman suma tafiya zasuyi, sai gobe zasu dawo, tunda dare ya riga yayi, Ɗaki ya rage daga Ayuba sai Abban Ameesha, Dadyn Rasheeda da Dadyn Bossay suna fita suma kowa ya shiga motar sa, suka tafi, amma sunayin nisa dake ba hanya ɗaya zasuyi ba sai kawai Dadyn Bossay ya yanko kwana ya juyo, daman shirin shi kenan idan kowa ya tafi yadawo ya haɗa da Abban Ameesha da Ayuban yakawar dasu, dan ya fahimci Ayuba nason tona masa asiri, shiyasa kafin ya samu lafiya ya tona masa gwanda yayi gaggawar kawar da su gaba ɗayan su, Tun yana kan hanya yagama shirya duk yanda zaiyi ya kashe su gaba ɗayan su ta hanya me sauƙi batare da kowa yagane, ______Gudu Meer game dasu kamar zai tashi sama da har saida Maama tayi masa magana akan lafiya yake irin wannan gudun sai yace mata bafiya ba tayi tayi kuma yagaya mata me yake faru amma yace zai gaya mata ba yanzu ba, Duk yanda sukayi dashi yadaina gudun nan ko Yahaya musu dalilin gudun amma yaƙi jin koɗaya, Ummy har faɗa tayi masa, amma bai bi takan taba, Aɗan ƙanƙanan loƙaci suka ƙaraso cikin masarautar suna zuwa bai gama daidaita parking ba, ya kashe motar ya fito yabarsu a motar, Haka suka fito suma suna ta surutu da mita, Dadda tace tunda kuka ga haka wataƙil ko matsine ya kamasa yasa shi wannan saurin baki ga har ya fito ya tafi ba harda gudu gudu yake haɗawa, Ɗan murmushi Maama tayi tace ai naga alama ko bayan gidane ya matse shi shiyasa yaƙi faɗa min, haka suka ci gaba da hirar su suna tafiya har suka ƙarasa suma, Suna gama shiga shi kuma na fitowa, motar sa ya koma ya kuma janta aguje ya fita daga cikin gidan, ko da ya hau titin gudun ya cigaba dayi, kamar zai tashi sama....... ____Dadyn Bossay, yana ƙarasawa asibitin ya shige ɗakin da aka kwantar da shi, loƙacin da ya shiga Ayuba har ta koma bacci, Abban Ameesha kuma yana gefen sa akan kuje ra ya zuba uban tagumi yana tunane tunane, ko shigowar sama baiji ba, Lura da hakan yasa dadyn Rasheeda yin saɗaf saɗaf ya ƙarasa shigowa ciki ya tura ƙofar a hankali yasaka mata muƙullin jiki yayi locking ɗin ƙofar, duk da haka Abban Ameesha baisan yanayi ba yana can ya tafi duniyar tunani, A hankali ya shiga takawa yazagayo ta bayan sa, wani siririn zare ya ɗauko a aljihun sa sai kuma ƙyalle, ƙyallen ya ɗaga ya rufa masa a fuskar sa ya naɗe masa duka fuskar, Hannu Abban Ameesha yakai yana ƙoƙarin cire abun yana cewa waye waye wai waye.........., [15/11, 10:54 pm] #yaya Azeema#: 💅SARKI  SAMEER💅                    (DA ZAFI ZAFI)                              By                ❤️Yaya Azeema❤️                           *BOOK* 3️⃣ *Ga mai buƙatar littafin sarki Sameer tundaga book 1 har zuwa book 3 zai biya 400 kacal akwai 1&2 completed, zukuturo da kuɗinku ta wannan asusun 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank, ko kuma wannan 0003562691 Ibrahim Badamasi Babangida jaiz bank, sai kuturo da shaidar biyan ta wannan number ɗin 08124226526*            *_Typing........✍️✍️_*                          *_🅿️42_* ___Hannu Abban Ameesha yakai yana ƙoƙarin cire abun yana cewa waye waye wai waye.........., Ɗaure masa fuskar yayi tamau da abun da ya rufe masa fuska, abun da ya dauko siririn zare shi ya miƙar dashi sannan ya saƙalo wuyan sa dashi, shirin ɗaurewa yayi niyar yi, zai shaƙeshi, maganar Abban Ameesha ta sa Ayuba farkawa daga baccin da yake yana buɗe ido kuma idon sa ya sauka akan mugun abun dake faruwa, yunƙurawa yayi zai tashi da sauri sai Dady yayi saurin saka ƙafa ya tura sa ya koma, Azaba da tashin hankali da gudun abun da zai faru tasa atake agun muryar Ayuba buɗewa, baisan loƙacin da hakan ta faru ba, da ƙarfi yace Doctors! Doctors!! taimako ba kowa anan waje, yanayi ne dan akawo taimako domin yayi iya bakin ƙoƙarin sa ganin ya miƙe yaje ya taimake sa amma haka sa, Da ƙyar yaja jikin sa ya miƙa hannun zai dannan wannan socket ɗin da ake dannawa idan marar lafiya yana buƙatar wani abun, saidai yana dannawa yayi ƙara kaɗan, Dady yaje ya buge hannu sa da ƙafa, mayar da hankalin sa yayi kan Abban Ameesha ya yaƙara tamke masa zaren dake hannun sa da niyar bazai sake saba har sai ya daina numfashi, ɗayan hannun sa kuma yasa adaidai saitin hancin sa da bakin sa ya toshe masa su, Abban Ameesha jin azabar tayi yawa yasa shi tattaro dukkan ƙarfinsa da Allah ya hore masa yaji ana shirin rabasa da duniya, domin tseratar da rayuwar sa daga hannun wannan bawan Allahn dake son kashe shi da besan ko waye ba, da iya ƙarfin sa ya riƙe hannun Dady tare da miƙewa tsaye, idon sa a rufe shima yakai hannu ya shaƙo wuyan sa, Dake baya gani dole dadyn Rasheeda ya fishi ƙarfi, neman abun da zai mishi yake sai ya kalli gefe gefen sa inda ya hango wani ɗan katako dake jinkin window hannu ya miƙa ya zaro sa yaɗaga da ƙarfi zai sauke masa, yaji anriƙe hannu baikai ga buga masa ba, cike da tsoro ya ɗago idon sa zuwa ga kan hannu sa da yaji anriƙe, zaro idon sa yayi kamar zai faɗi kasa cike da tsananin tsoro tare da mamakin ganin sa, saura kaɗan yasaki fitsari a wando, Ana riƙewa aka murɗe hannu take yabada ƙara ƙas ɗayan ɓarin aka ƙara juya hannun aka lanƙwasa shi nan ma Saida yayi ƙara, sannan aka saki hannu ya fara raito dan an ɓala masa shi ta ciki, Baisan loƙacin da ya saki ƙara ba yana kai ɗayan hannu yayi sauri riƙowa gashi kuma Abban Ameesha ya shaƙe masa wuya yaƙi saki, jijiyo yin wuyan goshin sa duk sun fito sunyi raɗau, ga idon sa da ya juye ya canza, hannun sa yasa ya janye hannun Abban Ameesha sannan dunƙulle yakaiwa Dadyn Rasheeda wani irin kykkyawan naushi wanda bugu ɗaya saida ya zubar masa da haƙora biyu, ya tafi tagal tagal zai faɗi ya ƙara riƙosa da sauri ya kuma kai masa wani naushin ta ɗayan gefen, Da sauri Abban Ameesha ya buɗe ɗaurin da yayi masa, yana kuncewa idon sa ya sauka akan su yaga yanda yake ta faman sauke masa naushi, a fuska yaƙi sakin sa, Da sauri ya ƙarasa gurin tare da riƙe sa yana cewa ya isa haka kar ka kasheshi ka bashhi, haka ya faɗa yana ƙoƙarin janye sa daga jikin sa, Da ƙarfi yace UNCLE! ka sake ni wallahi sai na kashe shi, saidai idan na kashe shi a ɗaure ni amma bazan taɓa barin sa, da rai ba, Shima cikin ɗaga muryar yace "Meer ka sake shi nace kar ka kashe koma me yayi yakamata ka rabu dashi haka, Meer bai ƙara ce masa komai ba yaci gaba da dukan sa har saida yaga baya yadaina motsi sannan ya sake sa, shima saida Abban Am.. ya riƙe sa ya janye sa sannan ya rabu da shi, Abban Ameesha ne yace "wai me yake faruwa, Ayuba dake kan gado yana maida numfashin jin daɗin zuwan Meer yace "wannan mutumin da kake gani mugune kadai na cewa a rabu dashi shine yasa aka ɗauke ka duk tsawon loƙacin nan dasa hannun sa yasan komai, shiyasa ya kuma biyo ka dan ya kashe ka kabari ai gwanda aka kashe shi kowana ya huta, Cike da mamakin maganar da Ayuban yake faɗa Abban Ameesha yace "bangane me kake nufi ba mutumin da muka dawo a motar sa idan shine yasa aka ɗauke ni meyasa zai taimaka mana? Nan Ayuba ya basu duk labarin abun da ya faru bayan tahowar su, Sosai Abban Ameesha ya tsorata da lamarin, yana me mamakin yanda hakan ta faru dan baisan a inda wannan bawan Allahn yasan shi ba, bai sanshi ba bai taɓa ganin saba, amma shi yasan shi, Allah me iko kenan shine maƙiyin sa shi ya haɗa masa wannan sharrin, yayi shekara da shekaru a wani wajen, Juyawa yayi ya kalli Meer yace "Nagode maka da kazo domin badan kai ba da tuni ya kashe ni shiyasa yasaka baki gurin cewa abarni anan saboda yasan abun da ya shirya, amma kai ya kaima kasan da hakan har ka dawo bakun tafi gida ba, taya kasan shi ya dawo......? Meer bai basa amsa ba ya ƙara yin ka Dadyn Rasheeda yana zuwa ya hau caje jikin sa wayar sa dake aljihu ya ɗauko ta, ɗayan aljihun ya duba ko zai ƙara samun wani abun amma babu abun da yagani, dubawa yayi sai yaga da password hannun sa ya ɗago yasa yatsan sa ajiki ya buɗe wayar dashi, yasaka ta a 30 minutes after sleeping, Sai loƙacin ta ɗago ya kalli Abba yace "UNCLE muje gida yanzu ba loƙacin baya ni bane, Allah ya kiyaye gaba muje kawai ya faɗa yana kamo hannun sa, sannan ya maida kallon sa ga Ayuba yace ka ƙara kulawa zan turo yanzu a fita dashi, Ɗaga masa kai yayi, yace "Nagode, ku kula dashi sosai dan inajin bashi kaɗai bane, duk yanda akayi yanzu hankalin su yana kansa a koda yaushe zasu iya kawo masa farmaki musamman ma yanzu idan suka san ka kama sa dole zasuyi wani abun dan gudun kar ka kamasa ya faɗi sauran, sai kun ƙara zafafa bincike, dan wannan ba ƙaramin criminal bane yana da mutane da yawa, Meer ya ɗan dakata da niyar fitar da yake ya maida duban sa ga Ayuba sanan yace "Kar ka damu da wannan kaide ka kula da wannan zan nemo sauran, shima bashi yake ba sashi ake akwai ogan sa, a binciken da akayi mana angano yana yiwa wani aiki akan sa, kuma bazan bari kowa yasan nakama saba, ta hakan sai munfi saurin gano sauran, "Eh hakane kuma ta hakan sai anfi saurin gano su saboda idan suka rasa shi hankalin su sai yafi tashi, zasu ƙarfafa neman sa, kaga kai kuma ta nan zaka fahimci koma su waye keda sa hannu aciki, Nan dai suka tsaya suka ɗan ƙara tattaunawa sannan suka bar asibitin shikuma, yayiwa Sam magana aka ɗauke Dadyn Rasheeda aka kaisa wani ɗakin dan aduba lafiyar sa......., Washe gari...... ƴan cikin masarautar babu wanda yasan da labarin abun da yafaru dan haka suna tashi aka tashi da shirye shiryen ɗaurin auren da za'ayi na Bossay da Rasheeda, Su Ameesha kam tun ƙarfe bakwai da rabi suka bar gida kuma baza su dawo ba sai wajen ƙarfe biyar dan haka yanzu ma bazasu san wainar da ake toyawa ba, ...can kuma gidan su Rasheeda, jiya sunyi dinner ɗin su hankali kwance kuma su kaɗai dan Bosaya da abokan sa babu wanda yaje musu, sai ƙannen sane mata da kuma ƙanwar Ammi itama da ƴaƴan ta su kaɗai ne sukaje girin, Mom ɗin Rasheed ce sai wani ƙannin Dady su kaɗai suka san halin da ake ciki na rashin dawowar Dady gida tun jiya, har garin Allah ya waye kuma babu wanda suka gayawa abun da ake ciki, gashi ƴan nesa suna ta zuwa domin amce ɗaurin auren safe ne, dan wasu ma idan suka taho direct suke wuce gurin da akace za'ayi ɗaurin auren, ___Gidan su Bossay ma ana ta shirye shiryen babu abun da aka fasa duk dade ma Dadyn Bossay yakira wayar Dadyn Rasheeda yaji wayar kashe amma bai kawo komai ba ya ma manta da maganar kiran, Har wajen ƙarfe goma, ko ina ana shirin gudanar da ɗaurin auren, masallaci ma kam har ya cika, Tun su Mom na ɓoye maganar da yiwa mutane kwana kwana idan sun tambayi inda yake, gashi sai kiran wayar sa suke bata shiga ba, abun dai suka ga bana ƙare bane sai kawai suka fara sanar da wasu halin da ake ciki, anrasa kuma yanda za'a ɓullowa lamarin gashi mutane duk wasu sun tafi gurin ɗaurin, bare ace a ɗaga sa, Mom ce ta yanke shawarar kawai akira gidan su Bossay ɗin agaya musu halin da ake ciki ko kuma aɗaga, auren amma sai wasu sukayi caa akan maganar akan cewa kawai ayi shiru da maganar ƙanin sa sai ya wakilce shi ayi auren kawai, Da haka suka yarda aka ɗunguma aka tafi ɗaurin wajen ɗaurin, aure, An hallara a cikin masallaci gaba ɗaya anyi addu'o'i ana sai aka nemi wakilin amarya, ƙanin Dady ya matso kusa, fatiha kawai ta rage a shafa, Hamza ya shigo da saurin sa yace "a dakata kar a ɗaura auren nan, Gaba ɗayan su suka tsaya suna binsa sa kallon mamaki, Dadyn ne ya fara miƙewa yace kamar ya a tsaya wannan wacce irin magana ce, me kake nufi da tsaya kar a ɗaura, "Eh yaya kar a ɗaura akwai matsala uban amaryar ma yanzu haka yana police station, ba mutumin kirki bane dan haka baza ayi auren nan, sun ɓoyewa mutane ne, Dadyn Bossay ranshi da yafara ɓaci ya dube sa yace meye to dan yana police station kana so kace duk wannan ɗunbin mutanen da muka tara ace anfasa aure, to kasani aure babu fashi, liman acigaba daga inda aka tsaya, Kusa dashi Hamza ya matsa sannan yayi ƙasa da murya ya raɗa masa magana, Saura maɗan Dadyn Bossay ya faɗi yayi saurin dafe Hamza, jikin sane ya ɗauki karkarawa cikin rawar baki yace "a dakata da auren nan na janye ɗana bazai taɓa auren ta ba, Nan hankalin mutane yafara tashi masallaci yaso ya hargitsewa, Papa ya dakatar dasu tare da cewa agaya masa abun dake faruwa, shima sai a loƙacin Hamza yaje yagaya masa kamar yanda yagayawa Dady, ai ran Papa yafi na kowa ɓaci saboda abun shi ya taɓa, Duk yanda Papa yaso ya riƙe abun amma ya gagara saida maganar ta fito fili tun anayi a iya inda za aɗaura auren har maganar ta zagaye cikin masallaci ta fara fita waje, Abundai ba daɗi ba haka aka so ba daga murna sai gashi abu ya hargitse, kowa da kalar abun da yake faɗa, daga nan aka watse zuƙatan wasu babu daɗi wasu kuma hakan yayi musu, Loƙacin da maganar taje gun Bossay cewar an fasa ai harda sujjadar jin daɗi yayi, dan farin ciki, ji yayi kamar ya zuba ruwa aƙasa ya sha....., Zama ya kare kowa ga watse saiɗan tsirarun mutane, su kuma su Papa an kuma ɗunguma an koma cikin gida, da maganar inda suka ƙara zama acikin fada, Meer ya ƙara bayyana musu duk yanda sukayi, sannan ya sanar dasu cewar yana asibiti ankwan ce saboda dukan da yayi masa har yanzu bai dawo cikin hayyacin sa ba, so ake sai ya farfaɗo sai ayi masa duk wasu tambayoyi da za ayi masa, Nan kowa yaƙara jinjinawa Meer namijin ƙoƙarin da yayi, tare da yaba masa, daga nan zama ya kuma ƙarewa, kowa na me alajabin wannan mutumin, _____Bayan surutai sun lafa Meer ya kira Khalid da kansa yace yazo yana son magana dashi, ai tun awayar Khalid yace kar ya wani damu kansa, basai yazo ba dan yanzu yana cikin mutane ana hayaniya bazai yiyu yanar gidan ba, Dan haka karma yayi wani tunanin mu'amalar su, akan auncle ɗin sa shima daman yasan wasu halayen nasa, kuma koda ya farfaɗo indan za ayi masa hukunci yayi masa magana sukaishi office ɗin su, dan shi akan aikin sa yake zai ajiye maganar ƴan uwan taka dake tsakanin su, tunda laifi yayi, shi kuma bazai taɓa goyon bayan rashin gaskiya ba, Meer kam yaji daɗin bayanan da Khalid yayi masa da kuma fahimtar sa da yayi, yayi tunanin idan yaji haka zai juya masa baya, ko yaga laifin sa saigashi yaga akasin haka, sosai ya ƙara jin sa acikin ransa...... ___Agidan su Bossay kam mutane da yawa sunji daɗin warwarewar auren nan, daman kuma ba wani gayya sukayi ba bare suji kunya daman taron nasu duk ƴan uwane najiki......, Dady kam sai godiya yake ƙara yiwa Allah da yasa bai haɗa zuri'a da shiba, da sai yafi kowa da nasani, har kiran Bossay yayi gefe ya basa haƙuri, sannan yace "yaje ya kawo duk wacce yake so a satin nan zai iya aura masa ita, yaji daɗi hakan kuwa, kuma yayi shirin zuwa ya bayyana wa Ameesha irin son da yake mata, zai fara farautar zuciyar ta tunda yanzu yaga taƙara girma ta fara mallakar hankalin ta......, "Ɓangaren su Rasheeda kam ba'a cewa komai goma da ashirin ne suka haɗar musu, dan Rasheeda ƙaramin hauka tayi kamar zararriya haka ta koma loƙacin da labarin ya iso gare ta, sun shiga matuƙar tashin hankali da basu taɓa tsintar kansu cikin sa ba, tsayawa bayyana tsantsar tashin hankalin da suka tsinci kansu ɓata loƙaci ne......, Tun a ranar wasu suka bar gidan da cewa baza su iya zama agidan ba wasu kuma Khalid ne da kansa ya kore su, saboda kace nace ɗin da akeyi, sai ƙara kunna wutar suke shiyasa duk aka kori wasu, Rasheeda ma sai barin gidan akayi da ita, dangin mom ne suka tafi da ita can family house ɗin su, Mom tace zata bisu aka hana ta, zuwa dare babu kowa a gidan baza ka taɓa cewa ma anyi wani taro ba bare kuma biki, gidan ya rage daga Mom sai Khalid da Musbahu da shima yadawo gida saboda bikin, sai wata yayar mom guda ɗaya da ta zauna ma, Haka sukayi jigum jigum, saidaga baya ne ma Khalid yake yi mata wasu ƴan tambayoyin akan Dady ko tasan wani abun, inda take gaya masa wasu abubuwan da tasani akan sa, Suna daɗe suna tattaunawa kafin daga bisani kowa ya tashi ya tafi makwancin sa batare da niyar yin sa ba, dan halin da mom take ciki bazata taɓa iya yin baccin ba, _The next day............_ _Tun da safe Meer ya bar gida inda yaje gidan su Rasheeda ya samu Khalid suka fara bincike a ɗakin Dady, saboda wayar sa da ya ɗauka yagama duba ta tsaf amma bai samu wata shaida ba, bisa ga dukkan alamu bada ita yake amfani ba, Shiyasa suka samu mom dole da haɗin kanta zasu iya gudanar da wani binciken, dan Mom ta tabbatar musu da cewa tabbas bayan wannan wayar yana da wata wayar babba sannan yana da karamar waya wacce yake ɓoyewa, ita kanta sau biyu ta taɓa ganin ta, Gaba ɗaya suka gama hargitsa ɗakin Dady amma basu samu komai ba, amma duk da haka basu haƙura ba suka ci gaba da bincika ɗakin, Suna cikin bincika ɗakin wayar Meer tayi ƙara alamar kira ya shigo, Da sauri ya ɗauko wayar yana zarowa ya duba me kiran sunan Sam yagani, da sauri ya amsa kiran tare sa kai wayar kunne sa yana cewa "Hello, Da ƙarfi yace"WHAT...! Sam me kake cewa haka ban fahimce kaba, shiru yayi yana sauraren sa, Cikin matsanancin ɓacin rai da tashin hankali, yace "garin ya hakan tafaru wannan wace irin magana ce, ganin zuwa kar ka bari kowa ya fita daga ciki kajini ko yana faɗar haka ya kashe wayar, Dafe goshin sa yayi yana sallallami, da duk suma hankalin su atashe suka shiga tambayar sa me take faruwa, Tsaki yaja yana furzar da iska me zafi daga bakin sa, yace "akwai matsala, wai anshiga har ciki an ɗauke sa anfita da shi daga asibitin saboda tsabar sakacin su taya kunsan halin da ake ciki har ayi sake a shigo a ɗau mutum a fita dashi batare da sanin kowa ba, Khalid yace "gaskiya wannan shashanci ne babu CCTV camera a hospital ɗin ne, "Mtsw oho musu waya sani ma ko babu muje tunda yace yanzu yanzu aka sanar dashi, shima baya ciki, Khalid yace "to mai muke jira muje muji me yake faruwa, Gaba Meera yayi shikuma yabi bayan sa, atare suka fita da sauri daga gidan, Suna fita Mom ta fashe da kuka tare da samun gefen gado ta zauna tana mai tausayawa kansu bata taɓa tunanin abun da mijin ta yake ba yakai haka tadai san dole baida gaskiya kuma tasan hanyar samun kuɗin sa ba na iya aikin da yake bane amma bata taɓa tsayawa tayi tunanin ta ina yake samu ba idon ta, ya rufe, sai gashi sai ranar auren ƴarta a bainar jama'a ashirin sa ya tonu saboda mugun halin mahaifin ta anfasa auren ta, wannna wace irin rayuwa ce ta riske su a irin wannan yanayin da basu taɓa tsammani ba.....nan ta zauna ita kaɗai tana ta tunane tunane.......,✍️ [16/11, 9:49 pm] #yaya Azeema#: 💅SARKI  SAMEER💅                    (DA ZAFI ZAFI)                              By                ❤️Yaya Azeema❤️                           *BOOK* 3️⃣ *Ga mai buƙatar littafin sarki Sameer tundaga book 1 har zuwa book 3 zai biya 400 kacal akwai 1&2 completed, zukuturo da kuɗinku ta wannan asusun 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank, ko kuma wannan 0003562691 Ibrahim Badamasi Babangida jaiz bank, sai kuturo da shaidar biyan ta wannan number ɗin 08124226526*            *_Typing........✍️✍️_*                   *_🅿️43_* _shekaran jiya nayi page 41 jiya kuma zan saka page 42 na manta ban gyaraba number ba, na kuma yin posting da hakan page 41, dan haka yau nasaka page 43, idan kuka maida na jiya Page 42, na yau kuma 43, kar wasu su rikice, shiyasa nayi muku bayani_ _________gaba ɗaya an tada hankali acikin asibitin ana neman Dadyn Rasheeda, amma anrasa shi sama ko ƙasa, Can gurin me kula da CCTV camerar asibitin a kaje inda Meer yasa aka saka masa daukar da akayi jiya, matsalar da aka samu ba'a saka Camera a ɗakin saida gaban ɗakin da akwai, kuma sunga shigar wasu maza kuma fuskokin su duk arufe, ashema tun adaren ranar aka ɗauke sa, bayan shigar su kuma sai wuta ta ɗauke sai can kuma daga baya hasken ya dawo, Nan aka fara tambayar me yasamu wutar asibitin ya akai har suka fita da ita batare da wani yaga loƙacin da akayi hakan ba, nan aka gaya musu can cikin dare ne dan yawancin ma'aikata kowa ya tafi gida, sai masu dutyn dare ne suka rage, kuma kowa ya rasa ta yanda akayi aka kashe wutar daga baya kuma aka dawo da ita, Abun ya cakuɗaiwa Meer ya rasa ta inda zai ɓullowa lamarin, wunin ranar suna abu ɗaya amma sun kasa gano mafita shida Khalid, haka sukai tayi sai zuwa can yamma suka rabu Khalid yayi gida shi kuma Meer ya koma gidan nan da ya ajiye mutanen da yake kamawa, Tunkan yaje ƙarasa gidan ya kira yaran Dady yace su haɗu dashi, sannan ya kuma kiran Sam yace su haɗu a can kuma su taho da Bossay, zaiyi musu wasu tambayoyi, Bai daɗe da zuwa ba suma duk suka hallara a gidan, nan yayi musu duk wasu tambayoyin da zai musu kuma ya kuma ƙarin samun haske sosai akan binciken sa, daga nan ya sallame su shi da Sam da Bosaya suma suka fito, daman Sam da Bosaya tare suka zo a mota ɗaya da suka tashi tafiya sai yace su tafi kawai shima daman yana son zuwa can gidan gurin masoyiyyar sa, amma ba faɗa a fili ba, Meer na shiri tafiya gida Khalid ya kirasa da daddaɗan labari yace masa yayi sauri yazo gidan ansamu inda Wayoyin nan suke, tare da wata akwati da amma arufe take sun kasa buɗe ta, saboda akwai password ajiki, harda wasu takaddu, Meer yaji daɗin wannan maganar take ya juya kan motar sa ya nufi gidan tun kan ya ƙarasa ma yace masa dan Allah ya fito su haɗu a hanya ya karɓa yanzu dare yayi, zai dubasu idan ya koma gida, Hakan kuwa sukayi a hanya suka haɗu yabasa komai, sannan shima yayi masa godiya suka rabu, da niyar gobe zasu haɗu, idan yasamu wani labari me daɗi...., _____Suna ƙarasawa cikin masarautar, Sam ya ɗauka tare da Bossay zasu wuce part ɗin sa, sai yace masa shi ba part ɗin su zaije ba, yatafi kawai tunda ya kawosa yayi me wuyar, Sam kwa bai ƙara yi masa magana ba yayi gaba yabarsa  agun, Shi kuma ya nufi Part ɗin su Ameesha, da murnar sa yayi sallama cikin falon, Ameesha da Azeema dake zaune a falon suna cin abinci dan basu daɗe da shigowa ba daga makaranta ba akayi kira sallar magriba shiyasa suka bari saida sukayi wanka sukayi sallah sannan suka fito suke cin abinci, daman kuma su su kaɗai ne a part ɗin Dadda bata nan Papa kuma da Maama suna can cikin fada ana yin sallar magriba suka haɗu acan basu san me zasu tattauna ba, sude kaɗai aka bari...... Azeema ce ta samu damar amsa masa sallamar sa, Ameesha kam cak ta tsaya da cin abincin da take, Ƙarasa shigowa ciki yayi yana faɗaɗa fara'ar fuskar sa, tare da cewa Baby irin wannan kallon kamar baki taɓa ganina na ba, yana maganar yana ƙarasawa inda take agefen ta ya zauna,yana karɓar cokalin hannun ta da take cin abincin, Da Mamaki Azeema ta shiga binsa da kallo tana rayawa a zuciyar ta, me yake hakan kamar besan da aure akan taba, ya zauna kusa da ita, Ɗebo abincin yayi zai kaisa bakin ta, tayi saurin ɗan matsawa ta kawar da fuskan ta, Azeema ce ta yunƙura daniyar yi masa magana, sai wayar ta ta soma ringing hakan yasata dakatawa tare da saurin ɗaukar wayar, ganin me kiran nata, yasa ta faɗaɗa murmushin tare da ɗaukar wayar ai tuni tama manta da maganar da zatayi, tana karawa akunne, ta wuce ɗakin su, tana cewa "Hello sweetheart.........., Bossay ne ya ƙara miƙa mata abincin akaro na biyu, tare da cewa wai fushi akeyi dani ne tun ɗazu sai faman haɗe rai ake, agaya min abun da nayi yanzu indurƙusa har ƙasa innemi yafiyar Babyna, kinji ko, Hankalin sane ya fara tashi ganin hawayen da suka fara sauko mata kan kuncin ta, Subhanallahi Babyna me ya faru, dan Allah kigaya min me nayi miki, Turo ɗan ƙaramin bakin ta tayi gaba tare da cewa "Tambaya tana kake yi kenan kai baka san me kayi min ba, yanzu duk yanda muke dakai ace maganar auren ka ta taso amma baka sanar dani ba, saidaga baya nake ji shima da ba afasa inajin bazan taɓa ji ba, Wallahi hakan beyi min daɗi ba, ka ƙona min rai, Yanayin fuskar sa ne ya canza cike da damuwa yace "kinsan dai ba sonta nake ba shiyasa ba wanda nagaya da baki na duk wanda kikaga yasan da auren to badaga bakina yaji ba, Wallahi Babyna bana son wannan auren Dady ne ya matsa dole sai anyi sa, amma bada son raina ba, biyayya kawai zanyi, sai kuma gashi Allah ya dubi zuciyata dake banda rabon wahala akanta, Allah ya kawo min mafita a ranar da bantaɓa tunani ba, amma kiyi haƙuri idan hakan ya ɓata miki, Shiru yayi yana jiran tayi magana amma sai yaga tama juyar da kanta gefe, tana cewa ai dan baka ɗauke ni da muhimmanci bane, shiyasa kakasa gaya min, kuma yanda na ɗauke ka kai ba haka ka ɗauke ni ba, kuma ba wani maganar baka sonta da bansan ku tare bane sai kagaya min haka in yarda, dan Allah ka tashi katafi kaje tunda anfasa da ita ai zaka iya zuwa ka kuma kawo wata ka aura, ni meye ruwana a ciki, Ɗan murmusawa yayi tare da ƙara matsawa kusa da ita sosai, dan ya rarrashi a barsa yasan ta da saurin fushi, yanzu duk wannan bayanin da yayi mata inba Sa'a ba bazata haƙura ba, Cigaba yayi da cewa "Haba Babyna ki tausaya min shiyasa tun kan loƙaci ya ƙure min nazo gare ki dan in bayyana miki irin tsatstsan ƙaunar da nake yi miki, Khadijah wallahi ina sonki sosai so bana wasaba, nadaɗe da sonki, ni babu wata wacce nake so bayan ke ke kaɗai nake so kuma dake kaɗai zan iya rayuwa ki kasance uwar ƴaƴana, Juyowa tayi tana binsa da wani irin kallo wanda yakasa tantance wane irin kallo take masa,. Ji yayi gaban sa yayi wani irin bugawa, tsoran shi ɗaya kar tace masa bata sonsa, marairai ce fuska yayi kamar zaiyi kuka yace "dan Allah ki fahimci irin son da nake miki, naƙi gaya miki tun aloƙacin baya saboda karatunki shiyasa amma yanzu naji bazan iya haƙura ba shiyasa na yanke shawarar sanar dake yanzu, Dan Allah kice min kin amince zaki karɓi soyayya ta sannan kiyi min alƙawarin duk runtsi duk wuya zamu kasance tare bazaki taɓa bari na, wallahi idan ban aure kiba inajin kamar bazan iya ci gaba da rayuwa ba......., Kukan Ameesha ne ya fito fili hakan yasashi dakatawa da maganganun da yake mata, tunda yafara take zubar da hawaye, jin maganganun nasa sunyi yawa yasa kukan nata yaƙara ƙarfi, ita ba komai yafi saka ta kuka ba face yanda yake maganar tasan baida labarin auren da akayi mata, gashi takasa sanar dashi, dan batasan halin da kuma zata ƙara jefasa, shiyasa kawai take kuka, tare da tausayin kanta, itama dan itama ba ƙaramin so take masa ba dan har tanajin tama fi sonsa akan yanda yake cewa yana sonta, ita da sonshi ta taso tun bata kai haka ba, tun loƙacin da ta fara ganin sa take son sa, amma gashi ana ƙoƙarin rabasu, aikwa dole tasan abunyi a warware wannan auren ta auri wanda take so, Yana tayi mata magana batajin sa harsaida ya riƙo hannun tayi saurin dawowa tare da saurin janye hannun ta daga nasa tana cigaba da kukan ta, Gaba ɗaya hankalin sa yagama tashi yanzu ma kamar zaiyi kuka yace "Dan Allah kidai na kukan haka indai magana tace take saki zubar da hawaye wallahi nayi shiru bazan ƙara cewa komai ba kuma bazan miki dole ba idan bakyaso na shikenan zan haƙura, amma dan Allah kidai na kukan nan, wallahi har cikin raina nake jin sa bana so dan Allah kidaina, muci gaba da zaman mu kamar yanda muke kar ki sauya min dan Allah saboda nayi miki wannan maganar, najanye magana ta indai hakan zai faran ta miki rai, maimakon tayi shiru saima ƙara volume da tayi, Rasa inda zai tsoma ransa yayi, duk wani abu da zaiyi dan yaga tayi shiru amma taƙi yi, kuma taƙi yarda ya taɓata, kuma taƙi tashi, dan har ce mata yayi ta tashi ta tafi to amma sai ta maƙe masa kafaɗa, shide ya rasa yanda zai yi da ita, Wani tunanine ya faɗo sai yayi saurin zaro wayar sa ya buɗe tare da shiga gallery ɗin sa, hotunan da yasa Ammi ta ɗaukar masa, folder su da ya ware ta musamman, ita ya shiga, hoton su da sukayi su biyu Abban Ameesha da mahaifiyar ta, shi ya shiga wai duk dan ya faranta mata yasan bata taɓa ganin taba, Yana shiga yace Baby kinga mahaifayar ki, kamar ku ɗaya, Cak ta tsaya da kukan tare da saurin juyowa tana kallon sa, shi kuma ya nuna mata wayar, yana jinjina mata kai, Tana ɗora idon ta akai tayi saurin fusge wayar daga hannun sa tana miƙewa tsaye, tama kasa magana kawai ta ƙurawa matar jiki ido ko ƙifatawa batayi, shima miƙewar yayi yana riƙota ita da wayar yace " zauna mana, tsaya kiga sauran ma, yafaɗa yana riƙo wayar tare da hannun ta, Kamar wata sakarai haka ta koma tana kallon wayar, Meer dake tsaye abakin ƙofar shigowa tun loƙacin da Bossay yake zayyana mata yanda yake son ta, yake gun yana kallon su, jira yake kawai yaga iya gudun ruwan su....., Bosaya: Wayar na hannun ta yajawo mata hoton gaba, shi kuma dadda wanda Sukayi su su uku da Dadda da mahaifiyar tata da Abban ta, Gaba ya kuma ja mata sai gashi wanda suke susu dukan su, harda Malam, Idonta na sauka akan Malam ta zaro ido tare da miƙewa tsaye cikin fitar hayyaci tace "BABA ɗan TSOHO!!!! Dandanan hawaye suka shiga rige rigen saukowa daga cikin idon ta, Da sauri shima Bossay ya miƙe yana "cewa Baby kin san shine? "Eh wallahi shine na sanshi na taɓa ganin sa bai mutuba wallahi bai mutu ba yana raye, Bossay zaiyi magana kenan Meer ya ƙaraso gurin tare da karɓe wayar da sauri dan ganin wanda tagani take wannan maganar, Ai Meer yama fi Ameesha shiga ruɗu loƙacin da idon sa yayi masa tozali da mutanen dake cikin hoton baisan loƙacin da yasaki wayar ba ta faɗi ƙasa, Tsugunnawa Ameesha tayi ta kuma ɗauko wayar da sauri tana ƙara kalla, sannan tace "kaima ka gani ko wallahi shine nima na gane sa ga wannan abun na gefen hancin sa, kaima shi ka gani ko, mutumin da nake gaya makane wanda ya taimake mu, to me yasa ya tafi ya barmu bayan yasan ko mu suwaye, Ai Meer bai samu damar bata amsa ba, ya fusgo hannun ta, tare da cewa "ka biyo mu, ɗakin sa yajata, shi kuma Bossay ya shiga binsu abaya kamar jeka cike da rashin fahimtar maganganun da suke yi yakasa gane kansa, Suna shiga Meer ya sakawa ɗakin muƙulli, baice musu komai ba kuma ya shiga zagaye ɗakin, yakai wajen minti biyar yana zagayen batare da yace musu uffan ba, Da sauri yaje gefen gadon sa, tare da zama yajawo system ɗin sa, tare da ɗauko wayoyin da duk aka bashi dana wajen su Sam, da kuma wayar wajen Dadyn Rasheeda, har ya zauna sai kuma ya ƙara tashi yace ina zuwa, waje ya fita can wajen motar sa ya ɗauko akwatin da ya karbo tare da takaddun da kuma wayoyin sa daman duk bai ɗauko suba yabari sai yafara shigowa idan bai tarar da mutane ba sai ya koma ya ɗauko idan kuma ya tarar dasu, sai yabari sai kowa ya kwanta sannan zaije ya ɗauko, dan baya so kowa yaga shigowar sa da akwatin.... yana shiga ɗakin duka ya baje su yayi akan gadon, sannan ya fara ɗaukan wayoyin ɗaya bayan ɗaya ya fara dubawa, Bossay ya kira yace "duba min wannan wayar ka faɗo duk nombobin da akayi kira dasu ƙarshe guda huɗun ƙarshe da kuma misalin ƙarfe nawa, ke kuma ungo yafaɗa yana miƙawa Ameesha akwatin yace "ki gwada buɗewa ko zata buɗu, kisaka duk abun da kikaji yayi miki, koda sunan ki ne, Karɓa tayi bata ce masa komai ba dan ta fahimci kamar wani abun yake mai muhimmanci shiyasa itama ta nutsu bata ƙarayin wani abun ba, Haka suke aikin wayoyin nan daga ya ajiye wannan sai ya ɗauko waccan tare da taimakon Bossay, Sunkai wajen awa ɗaya suna abu ɗaya, ƙoƙari yake tayi zai shiga gundarin ma'ajiyar Dadyn Rasheeda, anan yake ajiye duk wani muhimman abunsa, da kuma duk wani sirrin sa indai ya shiga zai gano komai, Amma kuma hakan ya gagara daga yafara yunƙurin ɗebosu zai buɗe sai kuma yaga ya dawo baya, saidaga ƙarshe ma yagano ai datse abun ake daga wani wajen, yana ƙoƙarin ƙara ganowa sai kawai yaga anfara goge abubuwan kan wayar, Cike da tashin hankali Meer ya miƙe yace "Oh kash, ganin hakan Bossay yace "zan iya duba abun dake faruwa, kallon sa yayi Meer yayi kallon irin ni nakasa taya kai zakayi, Gane ma'anar kallon yasa Bosaya cewa "zan iya aiki na ne fannin na karanta, tare da ɗaukar first class kar ka damu, dan har na hango inda abun yake, Abun dake faruwa duk yanda akayi ana amfani da Email ɗinne awayoyi biyo dan haka duk abun da zakayi anan ana gani tacan shiyasa aka hanaka damar shiga, kuma ba goge su ake ba kai kaɗaine zakaga kamar ana goge su, ana turasa wata matattarar sirri na biyu wanda ana gama maidasu can na nan kuma zai sauka kafin kuma mushiga gurin za agama maida sune can gaba ɗaya, yayin da muke nan muna tunanin yanda za'ayi zasu raba mana hankali, su kuma anan zasu datse ma haɗar da ta haɗamu, su canza komai tare da canza password, Yayin da Bosaya yake wannan bayanin tuni Meer yabasa guri tunkan yayi nisa a bayanin nasa, shikuma ya fara gudanar da aikin sa, dan yana daddanawa yana yiwa Meer wannan bayanin, saboda tsabar ƙwarewar sace tasa ya iya haɗa abu biyu loƙaci ɗaya, yana aiki acikin system ɗin sannan yana yiwa Meer wannan bayanin, Ai duk ƙwarewar Meer sai gashi yazama ɗan kallo yau, dan daman bawai fannin ya karanta ba kawai dai fasaha ce irin tasa yasa ya iya abubuwa da yawa acikin ta, idan yanayi ma sai ka rantse fannin ya karanta, to nayau ɗinne yaɗan so ya girmewa tunanin sa, Bossay ya maida hankalin sa sosai akan aikin da yake, shi yanda yayi musu kafin su maida su ɗayar ma'ajiyar, dan suna daf da maida komai saura baifi minti biyu ba, shi kuma sai yayi saurin kutsa kai ya ya lalubo ma'ajiyar ta biyu, yana ganin saƙonnin na shigowa, Har sun fara murna, tare da fara wasu fiders ga mamakin su sai kawai sukaga duk empty ne ashe babu komai a cikin su, sosai suka tsorata gaba ɗayan su da ganin abun da idon su yagane musu, Sauri ya kuma yi ya fita cike da tsoron abun da yake tunanin zasu iya yi, ya fita daman saida yayi tunanin hakan, zata faru, gashi kuma sauran minti ɗaya loƙaci ya cika, zasu gama kwashe, Meer ne yace wait! Baga sim ɗin ba anan me zai hana muyi amfani dashi muyi saurin katse su ko mu mufara canza password ɗin kafin su su saka, Girgiza masa kai Bossay yayi tare da cewa babu loƙacin wannan, bari kawai inyi musu wani abu komai zai tsaya musu, nasan inda suka mayar dasu copying ɗin su akeyi, Nan Bossay ya kuma yin danne dannen sa sai gashi yagano inda suke mayar war, sai shima yashiga, da sauri sai ya fara kwasar su ta ƙasa, sannan ya ƙara musu sauri, dandanan abubuwan suka shiga dawo musu tasu laptop ɗin, tun kan sugama shigowa shi kuma yayi sauri ya ɗauki wayar ya shiga Email ɗin ya danna changing password, yana kawowa yana kallon su, suna saka new password ɗin yayin kuma da idan sun sakama dole sai anturo code kuma layin yana hannun su, Number suka saka ajikin password ɗin, Bossay har zai goge ta, Meer yayi saurin dakatar dashi tare da cewa "tsaya kamar na taɓa ganin number nan, yana faɗa yazaro wayar sa ya ɗauki number yana saka ta a waya yayi dialling ɗin ta, take ta kawo masa sunna alamar yana da ita ga sunan da ya taɓa saving da ita, BOSSAY ya tsaya kallon Meer har suka canza password ɗin bai kulaba, ashe da sunan email ɗin sukayi amfani, cike da tashin hankali Bossay yace "ya Allah akwai matsala sun canza wallahi, yayi maganar cike da damuwa yana kallon Meer, ga mamakin sa, sai yaga Meer hankalin sa kwance kamar ma murmushi yake son yi, alamun da yanayin fuskar sa suka canza, Meer ne yace "karkadamu bassu sungama bamu komai, sauran bayanan da muke nema da kansu zasuyi bayani da bakin su, basai mun ɗauka anan ba, Cike da rashin fahimtar sa, Bossay yace "kamar yafa ka gano wani abunne, "Ɗage girar sa yayi guda ɗaya tare da cewa"yesssss, Sai kuma yayi shiru yana ƙara mayar da fuskar sa yanda take da, juya wa yayi ya ɗan yi taku ɗaya biyu sai kuma ya dakata, Iya kansa ya juya yana kallon Bossay tare da rufe idon sa ya kuma buɗe su duk aloƙaci, sannan yace..... "CASE IS CLOSED... "THE GAME IS OVER........!!!!!!!!! [17/11, 11:06 pm] #yaya Azeema#: 💅SARKI  SAMEER💅                    (DA ZAFI ZAFI)                              By                ❤️Yaya Azeema❤️                           *BOOK* 3️⃣ *Ga mai buƙatar littafin sarki Sameer tundaga book 1 har zuwa book 3 zai biya 400 kacal akwai 1&2 completed, zukuturo da kuɗinku ta wannan asusun 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank, ko kuma wannan 0003562691 Ibrahim Badamasi Babangida jaiz bank, sai kuturo da shaidar biyan ta wannan number ɗin 08124226526*            *_Typing........✍️✍️_*    *_🅿️44_*                    __Iya kansa ya juya yana kallon Bossay tare da rufe idon sa ya kuma buɗe su duk aloƙaci, sannan yace.....           "CASE IS CLOSED...      "THE GAME IS OVER........!!!!!!!!! ..........A hankali Bossay ya shiga miƙewa yayin da idon sa suke kan Meer, yana binsa da kallon neman ƙarin bayani akan maganar da yaji yayi, shima Bossay yake kallo tare da jinjina masa yace "of course the case is closed, kagane me nake nufi, Girgiza masa kai Bossay yayi alamun bai gane ba, dawowa Meer yayi da baya sannan yace, yi tracking ɗin wannan number yanzu nan ka gano mana inda take, Karɓa Bossay yayi yana juyawa kan system ɗin tare da saka numaber yafara nemo inda location ɗin number yake, Shikuma Meer kowa yayi gurin Ameesha da har yanzu tana kan akwatin tana gwadawa, amma takasa buɗewa, Karɓarta Meer yayi ya zauna agun sannan yace miƙo min wayata, da sauri ta tashi taje ta ɗauko masa, Yana karɓa ya buɗe ta sai ya ɗauki hoton akwatin, sannan ya kunna data ya turawa shi ta WhatsApp sannan ya kuma fita ya shiga contact ɗin sa, number Abuu ya lalabu tare da danna masa kira, ringing biyu tayi aka ɗaga, amma sai yaji ba muryar Abuu, muryar Ummy ce, Tana ɗagawa tace "ya akai lafiya dai ko ya, baya nan, na baro sa acikin fada, nima yanzu na shigo, "Eh lfy Ummy daman inaso a haɗani da Uncle ne zan tambaye sa wani abu Allah yasa yana kusa? "Eh, yana nan amma shima kamar bai dawo ba, bari dai in duba maka ko ya shigo sai in kai masa, ta faɗa tana fita daga ɗakin, "Ok Allah yasa ya shigo,, Tana fitowa falo ma tayi karo dasu gaba ɗayan su, suna shigowa, "Yauwa kaga kuwa gashi sun shigo bari, gashi, tafaɗa tana miƙawa Abban Ameesha, wayar tana cewa gashi Meer ne yake son magana dakai, Da sauri ya karɓa yana faɗaɗa murmushin sa, tare da kai wayar kan kunnen sa, sannan yayi masa sallama, daga can Meer ya amsa sannan yace "yauwa Uncle wata tambaya nake son yi maka da Allah, zaka iya tuna password ɗinka da kake amfani dashi akoman ka, in kuma bada password ɗaya kake amfani ba, kace Abu ya hau WhatsApp ɗin sa na turo masa wani abu ka duba kagani idan takace, Yana gama maganar Abba yace "a'a nama sani duk wani abuna da zan buɗe indai za'asa Password to sunan ta nake sawa, tunda nataso nake amfani da sunan ta akomai nawa, "Ok, tom ina sauraron ka, faɗo min, cewar Meer, "Ok. Kasaka, MY DEAR...., Nan Meer ya shiga sakawa da sauri amma sai yasaka masa incorrect, Nan Meer yaƙara cewa Uncle baiyi ba, kade ƙara tunawa, Da mamaki Abban Ameesha yace "beyi bafa kace? "Eh, Meer ya kuma basa amsa, Sai kuma Meer yayi saurin cewa ka kashe wayar kace Abuu ya yabuɗe wayar sa sai kaga abun da naturo maka, ina tunanin idan ka gani zakafi tuna me masaka, "Ok, Abban Ameesha yace tare da kashe wayar yagayawa Abuu abun da ake buƙata nan Abuu ya karɓi wayar tare da buɗe datar ya shiga WhatsApp ɗin, yana shiga saƙon Meer ɗin ya shigo, buɗewa yayi tare da yin downloading hoton yana buɗewa ya nunawa Abba yace "kaga abun da yaturo, Karɓara wayar yayi da mamaki yace "ai wannan akwatin Noori ce aciki muke ajiye koman mu, duk wasu kuɗaɗe da takaddun duk abun da na mallaka suna cikin ta, Yana cikin wannan maganar Meer ya kuma kiran wayar tare da cewa "Hello uncle kagani takace ko? "Eh, amma ya akai kasame ta kuma a ina kasamo ta? Uncle nama bayani daga baya yanzu dai kagaya min password ɗin kawai inaso in tabbatar da wani abune, ka daina wani mamakin ina aka samota gurin da aka samo ta ai me sauƙi ne. Abban Ameesha hakan nan ya tsinci kansa cikin farin ciki, sai yace "ai dole nayi mamaki takwara saboda loƙacin da nake hannun su kusan kullum sai anzo ance in buɗe ta naƙi buɗewa, daga ƙarshe kuma sai naga sun fara fito min da wasu takaddun daga ciki, wai sai na yi musu signing, bansan ya akai suka iya buɗe taba, dalilin da yasa suka ƙi kashe ni kenan saboda suna so sai nayi musu signing sannan su kashe ni, shiyasa nikuma naƙi yi, sai dana ga azabar tayi yawa sannan nayi musu signing ɗin wasu, sannan suka rabu dani amma duk da haka dai akwai abun da ya basu matsala duk da nayi signing basu samu yanda suke so ba shiyasa suka barni da raina har nakawo wannan loƙacin....., Shiyasa kaga ina mamakin inda ka ganta, Meer yace "sun kwashe takaddun gaba ɗaya kenan? "A'a bansana ba saidai ka buɗe ka gani, kana ina da sai inzo in gwada buɗe maka, Meer yace "no uncle basai kazo ba, kawai ka faɗo min ni zan buɗe ta, kabari kawai zamu haɗu gobe..., Abban Ameesha yace "to ai ni sunan dai da nagaya maka shine kuma ni wallahi akomai haka nake sakawa bantaɓa canzawa ba, dan ƴan gidan ma duk saida suka san abun da nake amfani dashi, dan ko securityn wayata haka nasa, sai yazama babu wanda besani ba acikin mu, saboda bana ɓoye musu komai, Meer yace "to ko an canza shine danni na kuma sakawa baiyi ba, baka ganni acikin su kafin abun yafaru ko wani ya canza maka, ko ita auntyn ta canza maka loƙacin da ta fahimci anaso aka karɓe dukiyar, ka tuna last buɗewar ka, tazarar kwanaki nawace kafin abun ya faru, Abban Ameesha jim yayi yana tunani har zaice ya kwan biyu rabon da ya buɗeta sai kuma ya tuna ai baza'a iya canzawa ba, da haka sai yacewa Meer "Gaskiya baza'a iya canzawa ba dole sai da finger ɗina za'a iya canzawa amma idan bada nawa ba, saidai kawai a buɗe ta idan ansan password, Meer yace "to bari in sake gwadawa, yafaɗa yana duba inda M da Y take yadanna su sannan ya kuma duba D take sai ya danna ta tare da furtawa a fili yace D ko? Abban Ameesha yace "Eh. Sannan Meer ya kuma cewa E ko? nan shima Abban Ameesha yace "Eh, Sai Meer yace "A, R ko? "A'a ba haka bane, kaida wai wannan DEAR kasaka daman, ai ba wannan DEAR ɗin nake nufi ba, "Meer yace "oh to ai naji kana cemata Noori ne shiyasa nayi tunani ko da turanci ne shiyasa kake ce mata My Dear, Ɗan murmushi Abban Ameesha yayi tare da saurin goge hawayen da yaji yana neman zubo masa, idan ya tuna mutuwar ta ba ƙaramin kuka yake shaba, ko zancen ta akayi sai ta zubar da hawaye, jin mutuwar ta tafi komai tsaya masa arai, danji yake da yasan idan ya dawo bazai ganta ba, da ya roƙi Allah tun wuri ya ɗauki ransa, tunda suka faɗa masa daurewa kawai yake saboda bayaso suma su shiga damuwa, shiyasa sai yaje kwanciya yake kukan sa, shi kaɗai yasan halin da yake ciki na rashin ta, amma baya bari kowa yagane hakan, "Hello, Uncle kanaji na kuwa, Meer ya katse masa tunanin sa...., Da sauri ya dawo daga tunanin da yatafi tare da saurin daidai nutsuwar sa, yace "Eh, ina jinka. "To Uncle me zan saka? Abban Ameesha saida yaƙara sakin wani murmushin da direct zamu kira murmushin da murmushin yaƙe, Sannan yace "Kasan sunan ta NADEEYA. To ni kuma sai nacire mata NA ɗin nake kiran ta da DEEYA, sai kuma kowa ma ya koma kiran ta da hakan bayan kuma munyi aure, sai ni na ƙara mata da MY, nakece mata MY DEEYA, ko kuma ince mata Noory, jin hakan yasa Meer yayi saurin saka yanda yaji Uncle ɗin nasa yafaɗa, yana sakawa kuwa akwatin ta buɗu, "yauwa Uncle ta buɗu, "Dan Allah dagaske meye a ciki komai yana ciki ko ankwashe su, cike da damuwa Meer yace "Uncle da akwai amma kamar duk banaka bane aciki duk an canzasu an zuba wasu abubuwan acikin, amma baridai zuwa gobe zamu yi maganar sai da safe ka kwana lafiya, Abban Ameesha yana yunƙurin yin magana kenan Meer yayi saurin kashe wayar saboda idon sane ya sauka akan wani dake cikin akwatin shiyasa yayi saurin katse kiran, Zaro wata takadda yayi wacce take manne da wani passport ajiki, hoton ya ƙurawa ido, cike da ɗunbin mamaki da ya kusan kashe shi a zaune agun, duk da yana zargin hakan amma kuma ƙara samun tabbacin ba ƙaramin mamaki hakan yabasa ba, Ameesha ce ta taso ta zauna agun dan ganin abun dake ciki saboda taki duk wayar da akayi da mahaifin ta kuma ta fahimci inda suka dosa, inda itama, ta fara wani tunanin, Ganin tazo wajen yasa yayi saurin lanƙwas takaddar saboda baya so, ta gani, Abun da baisani ba kuma tuni ta gani amma sai ta barsa a bata gani ba, kawai dai tunanin ta bai gama tantance mata hoton waye ba, tanade so tagane hakan, Cigaba yayi da zaro takaddun ɗaya bayan ɗaya yana ganin adadin su da kuma canjin wasu da akayi, harda kamfanunnuwa, ga kuma na Uncle ɗin waɗanda suka shafi gurin aikin sa ma banki, su ba a canza su ba, saboda baiyi singning ɗin su ba, sai kuma can ƙasa yaga wasu suma sumai, da sauri ya ɗauki suma suman yana miƙewa daga gurin, ya nufi inda Bossay yake ta aiki har yanzu yakasa gano inda location ɗin yake, ana tayi masa yawo da hankali sai ya gano inda yake sai kuma yaga har ya canza wani garin ma da ban, sai yagan sa a can sai ya gansa acan, haka a ke tayi masa yawo da hankali, sai kuma yaga anma sauke layin daga kan waya gaba, ɗaya, wata wayar ya ɗauka acikin wayoyin ya fara gwada sims ɗin a ciki guda biyu ne daman sai yasaka, Yana sakawa saiga message from bank, alart kawai ya fara ji, yana dubawa yaga anata zarar kuɗi, a ciki, da sauri yayi check balance yaga milyoyin kuɗaɗen daka ciki, Mamaki ne yakama sa, duba daitals ɗin SIM ɗin yayi nan yagano ashe ma Sim ɗin Uncle ɗin nasane, contact ɗin ya shiga dubawa yafara ganin numbers ɗin dake kan layin waɗanda akayi saving ɗin su, Number wayar ya zaro yasaka wata number dan yaƙara tabbatar da zargin sa yazama gaskiya, Yana sakata yayi dailing nan take ta fito masa da wani suna, da saura kaɗan ya saki wayar sai yayi saurin riƙota, Maida duban sa yayi ha Bossay yace "ka gano inda location ɗin yake, "Eh nagano, amma kuma matsala yake ban, sai gurare yake kaini da yawa amma dai yanzu naga ya tsaya agu ɗaya, saidai kuma ina tunanin ba gaskiya bane saboda wai yanda ya nuna min anan unguwar ne, kuma acikin gidan nan, a cikin gidan ma, kamar anan wajejen take, saidai mufita mu duba daidai inda take dan ina ganin har yanzu kamar wasa ake min da hankali, Meer ne yace "ba ƙar ya bane tashi ka gani, Tashi yayi yabasa guri, Nan Meer ya zauna ya ƙara gyara zaman sa da kyau, wayar sa ya ɗauka yayi typing me tsawo sannan ya kira Ameesha yace "ungo karan ta kuma kiyi min sauri kar ki ɓatan loƙacin, Tana karɓa ta fara karantawa, tunkan taƙarasa karantawa, ta juya ta fita daga ɗakin cikin sauri, Shi kuma yaci gaba da dubawa, yaga dai tabbas location ɗin yana inda Bossay yace, sai can kuma, yaga baya gurin shima, saida ƙyar ya iya gano inda abun yake, A wata unguwa yagani nan take yace wa Bossay su tafi,, Kafin su fita saida Ameesha ta kawo masa saƙon sa, sannan suka fice daga gidan, loƙacin tara har ta kusa, Gudu kawai Meer yake dasu, kamar suyi tsuntsu haka yake ji, saboda suna tafiya shima abun yana nuna musu gaba akeyi, kuma tazarar su da nisa, Haka sukai ta tafiya cikin gudu tun suna ganin abun yana tafiya sai kuma sukaga ya tsaya, inda yake sukaci gaba da bibiya, Suna zuwa inda abun yake sukagan su abakin wani babban hospital, dake unguwar kanada, parking sukayi tare da fitowa suna ƙara duba daidai saitin da yake, daga can gefen asibitin suka ga abun ya nuna musu, gurin suka bi, suna zuwa kuwa saiga waya a yashe a ƙasa harma ta farfashe alamun jifa akayi da ita, Da sauri Bossay ya ɗauko ta, Meer shima yayi saurin karɓa suna duddubata, wayace me tsadar gaske amma har aka iya jefar da ita, Kamar Meer yayi ihu haka, yaji cike da ɓacin rai "yace ƙarya kuke wallahi baku isa ba, duk inda kuka sai na nemoku, Bossay ne yace "Please calm down zamu nemosu, tunda kaga haka jefar da ita akayi kuma ina me tabbacin barin garin za'ayi shiyasa aka jefar da ita, dan aƙara raba mana hankali, Gaba Meer yayi yabar Bossay agun shima sai yayi saurin binsa, abaya, me gadin suka fara sannan meer yace nuna masa hoton Dady yace ko kaga me kammanin a cikin gurin nan, A'a me gadin yabasa amsa, Ciki suka shiga inda sukai ta tambayar mutane, da ƙyar suka samu wata likita aciki, tace ai tasan su itace ma ta rakasu bakin tati suka hau motar, dan mutumin ma baiji sauƙi sosai ba, suka sa aka sallame su, Tambayar ta sukayi tasan unguwar da suka tafi, da har tace musu a'a sai kuma tayi saurin tunawa tace ta sani taji sun tambayar me keke napep tashar da ake hawa motar abuja zai kaisu, kuma basu daɗe da tafiya, dan yanzu bama suyi nisa ba, Ai tun kan takai ƙarshen zancen suka baro gurin ta suka fito da gudun su, Mota suka ƙara faɗawa Meer ya kuma janta da gudu sannan yacewa Bossay ya duba wayar da kyau sannan ya duba last kiran da akayi da ita, Wayar ce taki kawo yayi yayi taƙi kawowa saida ƙyar ta kawo amma taci rabin screen, kuma babu security ajiki, da haka Bossay yafara duddubata amma tajikin System ya shiga, Nan yaga wani saƙo anturo, shima kuma angoge sa, amma saida ya shiga ya gano inda yake, message akayi a kace, _komai yazama ready jirgin ku zai tashi gobe da safe ƙarfe takwas, sai ku hanzarta ku shigo a yau, kayan kuma duk nagama haɗa muku kuma zuwa ɗauka zakuyi_ Da sauri Bossay yabi diddigin layin shima yagano daga can abujan yake, Cike da murna da farin ciki yace "na gano karma musha wahalar binsu bazamu same su ba, yanzu, zasuje Abuja acan zasu kwana jirgin su zai tashi ƙarfe takwas na safe, Da sauri Meer yaja burki ya tsaya, tare da juyawa ya kalli sa, sannan yace ka tabbata, taya akai ka gano hakan, Nan Bossay yayi masa bayanin yanda yayi, Da ƙarfi "Meer yace Good..! Agogon hannun sa ya duba yaga ƙarfe goma harda rabi lissafi yafara yanzu idan suka tafi ƙarfe nawa zasu isa, juya kan motar yayi kawai yace "zan sauke ka agida ko mu wuce can gida, Kallon sa Bossay yayi, sannan yace"ni ina ganin ai gwanda mu wuce Abujan yanzu, idan muka bari sai gobe ai kafin muje jirgin su zai iya tashi, "Kar ka damu yanzu dare yayi sosai, gwanda mu koma gida, muhuta ƙarfe Huɗu zan shirya intafi, kuma inada mutane acan zansa a bincika min jirgin da zai tashi ƙarfe takwas ba abune me wahala ba, ko banje ba, zan sa a riƙe min su, To shikenan muje amma tare zamu tafi, yanda muka fara tare inason mu gamasa atare, dan ina son inga ƙwararrunnan da suka ƙware wajen yi mana wasa da hankali, Saura kaɗan Meer yasaki murmushi sai kawai ya girgiza kai, yace "shikenan zaka gansu kuwa, Yana faɗar haka ya juya kan motar suka koma gida, Loƙacin da suka koma shaɗaya har ta wuce dan haka suna komawa wanka kawai sukayi sukayi sallah sannan, Meer ya fita da kansa yaje har kitchen ya nemowa Bossey abinci dan shi baci zaiyi ba, Bayan sungama komai suka kwanta, Basu suka tashi ba sai wajen ƙarfe biyar da wani sai kawai suka jira akayi sallar sunayi ma daga masallaci suka wuce batare da kowa yasan da tafiyar tasu ba, Suna kan hanya Meer ya kira wasu mutanen daka hospital ɗin sa, yana basu aikin da zasuyi ba a sha ma wata hawahala ba aka gano jirgin, dan haka Meer yasa akaje har can airport aka sanar dasu abun dake faruwa akace dan Allah suyi haƙuri su bari sai ƙarfe tara su tashi yasan zuwa loƙacin sun zasu isa gurin, An amince masa amma duk da haka saida yabiyasu sannan suka amince, da kuma gargaɗin tara nayi bazsu ƙara jiraba, zasu tashi, sai loƙacin Meer ya samu kwanciyar hankali, da Bossay ne yake tuƙin daga baya kuma sukayi exchanging saboda sai yafisa gudu, Suna kan hayan takwas ta buga gudu Meer yaƙara gudun yake amma ji yake kamar ba tafiya suke ba, 08:45 da biyar sauran su minti shabiyar su ƙarasa, sosai yaƙara ƙure wuta dan yakai ƙarshe a gudu, Bossay ne ya kalli agogon sa yace saura minti biyar wayyo Meer ji yayi kamar ya kashe motar ya fito yayi gudu gani yake hakan sai yafi masa sauri, 8:58, saura minti biyu ya rage yayin da adaidai loƙacin suka shawo kwanar cikin airport ɗin, 9:00 na cika sukuma na tsaya wa a cikin airport ɗin, ko kashe motar Meer baiyi ba ya buɗe murfin motar da sauri ya fito aguje ya nufi wajen jirgin, Yayin da jirgi kuma shima yake shirin tashi, dan kowa ya shiga ya zauna tashin sa kawai ake jira, dan da tunima ya tashi sai aka ƙara samun wani neman taimakon daga wajen wasu passengers ɗin da basu samu damar ƙarasowa ba, amma dake suma suna da uwar kuɗin su kuma ta hanyar da suka biyo dole a jirasu, duk da aƙa'idar su babu jira, amma su sai yazamana dole ajirasu, shiyasa suma su Meer suka zo suka same sa, amma da dan ta sune da tuni sun tafi, Da sauri Meer yaƙarasa wajen jirgin, yana zuwa ya shiga da tsallen sa, yana shiga kuma shima Bossay ya shigo, tsaye sukayi a tsakiyar mutanen dake cikin jirgin, suka fara kallon mutanen ɗaya bayan ɗaya, Can suka hango wasu kujeru guda biyu duk babu mutane, akai, tsoro da firgice ne suka rufar musu, da sauri Meer yace "ina masu gurin nan, Kafin ma abasa amsa, Bossay yace gasu can, ya faɗa yana nuna waje ta jikin window, Meer na ɗaga kansa ya hango su suna tunkaro wajen jirgin cikin sauri, Wata sanyayyar ajiyar zuciya Meer ya sauke tare da furzar da iska me zafi daga bakin sa, Ɗaya daga cikin ma'aikatanne yace "daman sune ai to ai saboda su ma muka tsaya bamu tafi ba, kuna nufin duk jiran nan, da mukayi a banza, Wani wawan kallo Meer ya jefamasa yana ƙoƙarin dunƙulle hannun sa, dan maganar da yafaɗa ba ƙaramin ƙona masa rai tayi ba wata kon suna nufin daman badan su suka tsaya ba, duk uban kuɗaɗen da ya tura musu, Bossay da ya riga yasan halin sa, sai yayi saurin riƙo hannun sa, yace muje mana, Dadyn Rasheeda ne agaba sanye cikin manyan kaya kamar bashine ya taso daga gadon asibiti ba, kafaɗar su kuma ya saƙalo wata jaka, sai wata mata agefen sa ita kuma taci uban ɗamammun kaya, ta zubo da ƙarin gashin ta gefe, Hannun ta ɗauko da wata ƙatuwar trolley tana janta, yayin da ta ƙwama wani ƙaton glass a idon ta, ga takalmi me tsini, haka take tafiya ɗaiɗai, da dogayen takalman masu tsini, Daga bayan su kuma wata mata ce sanye da baƙar riga har ƙasa sai baƙin hijabi ɗan ƙaramin me haɗe da niƙab ta rufe rabin fuskar ta dashi, ita kuma babu komai a hannun ta, sai wata ƴar ƙaramar jaka da ta saƙalo ta akafaɗa, Haka suke tafiya ɗaiɗai batare da suna kallon gaban su ba, har suka fara taka step ɗin jirgin Dadyn Rasheeda da ɗayar matar ƴar gayu su suka fara hawa kan step ɗin sannan ɗayar matar ta tako tayi taku ɗaya taga su Dady sun dawo da baya da baya, Ɗaga idon da zatayi yayi daidai da fitowar Meer daga cikin jirgin tare da Bossay agefen sa, Meer yana fitowa ya sauke idon sa anata, dan shi yafi ji da ita akan kowa, tunda itace humman leader ɗin, Ido cikin ido ta tsaya tana kallon sa, kana kallon ƙwayar idon ta zakaga zallar tsoro da furgici da tashin hankalin da bata taɓa tsammani saba adaidai wannan loƙacin, Bata ankaraba ta garin juyawa ta take rigarta daga kan step ta wuntsila baya, Dadyn Rasheeda ya juya zai gudu Meer yayi saurin damƙo sa, ɗayar kuma batayi yunƙurin guduwa ba ta tsaya, saboda bata san su waye suba, Meer na riƙe sa ya haɗa masa da wani kyakkyawan naushi tare da turo sa shima ya faɗo daga kan step ɗin, su kuma sukayi tsalle suka duro shi da Bossay, Meer da yayi tsalle akan ƙafar Dady ya dira yana dirawa kuwa ta bada sautin ƙara, Shi kuma Bossay kan matar yayi da yaga tana niyar tashi caƙumo wuyan ta yayi da hannu biyu ya miƙar da ita tsaye, Yana ɗagota yasa hannu ɗaya ya fusge abun niƙeb, take fuskar ta ta bayyana a fili, Bossay na tozali da fuska ta, bai san loƙacin da ya sake ta ba yayi baya yana niyar faɗuwa, Ganin ya saketa yasa ta juyawa zata gudu domin tsiratar da ranta, ai ko taku uku batayi ba, Meer yayi wata irin sufa daga inda yake yaƙarasa bayan ta tare da buga kanta gaba, ta kifa da fuska, Bossay na tsaye har karkara yake saboda ɗimaucewar da yayi, bakin sane ya shiga karkawa zai kira sunan ta amma halin da ya tsinci kansa ya hanasa furta koda da kalmar farko ta harafin sunan ta..............., [18/11, 7:34 pm] #yaya Azeema#: 💅SARKI  SAMEER💅                    (DA ZAFI ZAFI)                              By                ❤️Yaya Azeema❤️                           *BOOK* 3️⃣ *Ga mai buƙatar littafin sarki Sameer tundaga book 1 har zuwa book 3 zai biya 400 kacal akwai 1&2 completed, zukuturo da kuɗinku ta wannan asusun 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank, ko kuma wannan 0003562691 Ibrahim Badamasi Babangida jaiz bank, sai kuturo da shaidar biyan ta wannan number ɗin 08124226526*            *_Typing........✍️✍️_*                     *_🅿️45_*                    ______Meer ne ya ƙara saka hannu ya kuma ɗagota, yana ɗagoya ga kwashe ta da marin da saida jinta ya ɗauke loƙaci guda, saidai ya farfasa mata baki da suka sannan ya fara janta da hannu ɗaya, Lura da yayi Bossay baya cikin hankalin sa sai baibi ta kansa ba, gaban Dady ya ƙarasa hannu ɗaya yasaka ya riƙo ƙafar sa guda ɗaya, sannan ya shiga jansa a haka, har ya ɗanyi gaba sai ya dakata tare da juyawa ya kalli Bossay yana watsa masa harara, Sannan yace "har yanzu baka dawo daidai bane in tafi inbar kane, Duk da haka Bossay baida wani kuzari ajikin sa, haka yaje gurin ɗayar ma da yaga tana niyar guduwa, yana zuwa itama saida ya kwashe ta da mari, sannan yasaka ta agaba suka nufi wajen mota a tare Meer ya riƙe ɗayar matar da hannu ɗaya yayin da ɗayan hannun nasa kuma yana jan Dadyn Rasheeda aƙasa, jikin sa duk yafara kurjewa amma da haka yake jansa a ƙasa, Sai bayan su kuma Bossay da ya tiso ƙeyar ɗayar matar, Suna ƙarasowa gurin motar, bayan motar Meer ya buɗe ya saka su a ciki duk da gurin yayi musu kaɗan amma haka ya turasu a gwamutse, ɗayar kuma Bossay yasaka ta a baya, komawa sukayi suka tattaro jakunkunan suka dawo suka zuba su a cikin motar sannan Meer ya shiga gaba, mazaunin me zaman banza, shi kuma Bossay ya shiga driver seat, ya tayar da motar tare da kwasar ta aguje, suka fice daga cikin airport ɗin, Tunda suka ɗauki hanya babu wanda ya iya furta koda da kalma ɗaya kowa yagama mutuwa da mamaki da al'ajabi musamman ma, Bossay abun yafi taɓasa, shi kuma Meer baiyi mamaki ba sosai, saboda daman tun kan loƙacin yana zargin hakan, sai kuma zargin sa yazama gaskiya dan haka abun bai wani ɗaɗasa da ƙasa ba, Saida Meer yasa suka fara biya Hospital ɗin sa, ya ɗanyi dube duben sa ya duba wasu abubuwan, saboda kasan cewar ya kwan biyu bai zo ba, sai yaga komai yana tafiya yanda yakama ya, saboda wanda ya ɗora akai baya wasa wajen aikin sa, komai yana gudana yanda ake so, sai abun da ba'a rasa ba, ya daɗe a cikin sannan ya fito, mai makon su ɗauki hanyar gida, sai ya kuma kaisu can gidan su, dake garin Abujan, Nan suka je saida suka ƙara yin wanka, Meer yabawa Bossay wasu kayan, sannan yasa akayo musu order abinci sukaci suka ƙoshi, suka kuma hutawa suna tattaunawa akan wannan babban abun al'ajabin da ya daure musu kai, saida suka jira sukayi sallar Az'har sannan suka shirya sai hanayar kano, kuma duk wannan loƙacin da suka ɓata bayin Allahn nan cikin booth itama kuma ɗayar tun loƙacin da suka tsaya a hospital suka fito da ita suka mayar da ita wajen sauran, Da farko Meer yayi niyar kawai ta wuce dasu station sai kuma, yafasa yaga ai sai yafi ace yakai su can kowa da kowa yagansu, kamar yanda aka saba tara mutane idan ankama masu laifi suma ayi musu haka sannan su faɗi abubuwan da suka aikata da bakin su kowa sai yafi yarda, gani da ido yafi abaka labari, Tun suna kana hanya kamar yanda yayi loƙacin da zaikai Abban Ameesha gida, yace kowa ya hallara a fada, yanzu ma haka yayi ya kira yace a haɗa taro, kuma wannan taron yafi na koda yaushe ma domin shine taron ƙarshe yana so kowa yakasance yana nan, a haɗa kowa yara da manya, kar a cikre kowa, Sunyi mamakin jin hakan shiyasa saida aka takura sa akan yanzu me yake tafe dashi yace adai jira dawowar sa, haka kuwa akai nan aka fara shelar sanar da taron a kasaka shi ƙarfe huɗu zuwa sama, kowa ya hallara, Basu sauka a Kano ba sai wajen ƙarfe shida, dan koda suka ƙaraso cikin masarautar basu fito dasu ba, akace kawai abari sai anyi sallar magriba dan kar afara zama loƙacin sallah yayi, (Todai loƙaci baya ƙarya komai ya zo ƙarshe yau zata faru ta ƙare............🙅, ____Damƙam aka cika cikin fadar dan kamar yanda Meer yace hakan kwa akai kowa saida ya hallara harda ƴan sa ido ma saida suka shigo cikin gurin, Kowa yayi jigum jigum yana jiran yau kuma da wane abun al'ajabin Meer ya kuma zo musu dashi, ......Turo ƙofar akayi yayin da kowa ya maida idon ga ƙofar ana jiran me shigowa, Meer ne ya shigo cikin takunsa da yasaba yi a koda yaushe, Shi kaɗai ya shigo hannayen sa sanye cikin aljihu, fuskar nan tasa a ɗaure kamar yanda take, abun mamakin da mutane basu taɓa gani ba, har da glass a idon kuma baƙi yanda babu wanda yake ganin ƙwayar idon sa, amma daga yanayin sa ya isa yasa ka gane kamar ba lafiya ran maza ya ɓaci duk da shi daman koda yaushe a bacen yake, amma ma yau yasha bambam da sauran, A tsakiyar mutanen dake cikin fadar ya tsaya yana bin kowa da kallo sannan ya gyara tsayuwar sa da kyau, tare da zare glass ɗin, yayi two eyes da wasu, Daga ya kalli wannan sai ya kalli wancen, yayi wajen minti uku yana haka ya rasa ta inda zai fara yi musu bayani, Ɗan gyaran murya yayi, yana ƙara kallon kowa sannan yace "nasan wasun ku sun san abun dake faruwa game da abun da yafaru a asibiti na kama yana ƙara ƙoƙarin kashe Uncle akaro na biyu mukayi nasarar kamasa bayan kuma ya ɗan samu duka, hartakai saida aka kwantar dashi a asibiti aranar kuma da muka kwantar da shi aka shiga har cikin asibitin aka ɗauke sa, todai tun jiya muke bincike akan sa, inda kuma Allah yabamu Sa'a mukayi ram dasu yayin da suke shirin barin ƙasar ma gaba ɗaya, ɗan dakatawa yayi sannan yaci gaba da cewa........ "Todai shi wannan da muka kama tunfarko shine ya kama Uncle nasan kunsan da haka, to amma abun duban shine da mukayi bincike shima a ƙarƙashin wata yake aiki bashi kaɗai bane yana da ogar sa, wacce kuma itace maƙasudin faruwar komai dan badan itaba da tuni abubuwa da dama basu faru ba, kuma shima da baishiga halin da ya shiga ba, da iyalen sa basu faɗa mawuyacin hali ba, duk wani abu da ya faru ya faru ne ta ƙasan ta ita take shirya komai, zamu iya cewa itace muguwar kuma munafuka me fuska biyu, "Hmmm karde in cika ku da surutu, yanzu zaku gansu kowa ya gani da idon sa, sannan daga ƙarshe ina me bawa wasu haƙuri bisa abun da zasu gani idan ya ɓata musu rai ko ya taɓa zuciyar su to suyi saurin miƙa lamarun su ga Allah kar su bari sujawo wa kansu wata matsalar dan kan iya kaisu lahira, kaɗan daga cikin ku zasu iya kasancewa hakan, kudai yi haƙuri kubi komai a sannu, yana kaiwa nan yace... "Bismillah shigo da su....., Bossay ne ya shigo tare da matar nan ƴar gayu, itace ta fara shigowa kanta a ƙasa, domin duk rashin kunyar ta ganin ɗunbin mutane sai yasa taji bazata iya ɗaga ido ta kalle su ba, Tunda ya shigo da ita kowa yake bin matar da kallo babu wanda yasan suna ta mamakin daga inda take, can suka jiyo muryar mace tana cewa, Inna lillahi wa'inna ilaihi raji'un, Dan Allah ku fita da ita bana son ganin ta zata iya aikata koma meye dan Allah ku fita da ita, bata da imani, Da sauri Sam ya miƙe yaje kusa da ita, ya riƙota, tunda yaji furucin da take yagama fahimtar inda yaren nata ya dosa dan yana kallon matar yaga kamannin da suke, A tsorace matar nan take kallon yarinyar da take cewa a fita da ita, tana me mamakin abun da ya kawota nan, tayi maganar a zuciyar ta tare da sakin ɗan ƙaramin tsakin ta ƙaicin ganin ta.... Kallo sai ya koma kansu. Meer ne yace "wacece wannan ɗin ya faɗa yana kallon Sam da yaga ya riƙeta, cike da ɗan damuwa Meer yace "Mahaifiyar tace, kar ku damu da wannan kuci gaba da abun da kuke, yana gama maganar yajawo ta suka zauna yana toshe mata baki yana bata haƙuri da cewa tayi shiru, Meer ne ya kalli Bossay yace "shigo da sauran, Komawa Bossay yayi sai gashi ya shigo dasu kamar yanda suka samesu acan airport haka ya shigo dasu, Dadyn Rasheeda sanye cikin wasu kayan da Meer yasa ya sauya su, saboda waɗancan wani gurin duk ya fara yagewa saboda jan da yayi masa aƙasa, Ɗayar matar kuma sanye take cikin niƙab ɗinta, kamar yanda tayi acan, Daram...Daram Daram gaban wasu yabada sauti loƙacin da suka shigo ciki kollo ɗaya wasu sukayi mata suka gane ta amma kokonta da rashin yarda yasa basu gasgata hakan ba, A tsakiya suma suka tsaya Bossay sai ya koma bayan su, Meer kuma ya ƙaraso gaba inda suke, Sunkuyar da kai matar tayi dan ita kanta ta gama shan jinin jikin ta, Zagayawa Meer yayi ta bayan ta dan yabawa kowa damar samun ganin ta da kyau, A hankali ya ɗora hannun sa akan niƙab ɗin, a hankali ya shiga ɗaga niƙab ɗin har yagama yaye sa gaba ɗaya fuskar ta ta bayyana a bainan nasi, "NOOOO........!!!!! ya faɗa tare da yanke jiki ya faɗi agun, Cike da tashin hankali da mamakin da yagama kashe ta a tsayen da ta miƙe, loƙaci ɗaya jikin ta ya ɗauki ɓari, hawaye har yagama wanke mata fuska dan kamar famfo haka suke sauka daga idon ta😭😭😭😭😭😭😭 Hannu ta ta ɗaga tashiga nuna ta cikin wata iriyar murya da kanaji kasan tana cikin tsantsar damuwa da tashin hankali, Muryar ta har saƙewa take ga kuma karkarwa da take ba iya muryar bama har jikin karkarwa suke,🥺 Cikin sarƙarƙiyar muryar ta wacce da ƙyar ta iya buɗe baki, ta tattaro kalmomin da suka maƙale mata a maƙogaro cikin rarraba sunan tace... "D..D...DA...D...DDAA...!!!!!!! Tana faɗa ta saki wata iriyar ƙara tare da zubewa agun, ɗif ta ɗauke wuta tare da zama sumammiya,🥺🥺......... To nima dai dole in ɗauke wuta anan gurin dan al'ajabi bazai bari in iya ci gaba da ɗauko muku rahotan nan ba, sai an kawon ɗauki da yayyafin ruwan sanyi ko zan samu in farfaɗo, zuwa gobe........,, Kuma Allah yasa idan na farfaɗo acemin abun da naji ba gaskiya bane mafarki nake, kunji dan Allah ku gayan gaskiya kodai nice banjiyo daidai ba ne..🥺🥺😭    [19/11, 10:23 pm] #yaya Azeema#: 💅SARKI  SAMEER💅                    (DA ZAFI ZAFI)                              By                ❤️Yaya Azeema❤️                           *BOOK* 3️⃣ *Ga mai buƙatar littafin sarki Sameer tundaga book 1 har zuwa book 3 zai biya 400 kacal akwai 1&2 completed, zukuturo da kuɗinku ta wannan asusun 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank, ko kuma wannan 0003562691 Ibrahim Badamasi Babangida jaiz bank, sai kuturo da shaidar biyan ta wannan number ɗin 08124226526*            *_Typing........✍️✍️_*                     *_🅿️46_*                    ...Cikin sarƙarƙiyar muryar ta wacce da ƙyar ta iya buɗe baki, ta tattaro kalmomin da suka maƙale mata a maƙogaro cikin rarraba sunan tace... "D..D...DA...D...DDAA...!!!!!!! Tana faɗa ta saki wata iriyar ƙara tare da zubewa agun, ɗif ta ɗauke wuta tare da zama sumammiya,🥺🥺........., Da sauri Dadda tayi kanta zata taɓata, Meer yayi saurin tare ta, yana binta da wani mugun kallo yace "kar ki kuskura ki taɓata, ko kinaso ki ƙarasa kashe tane? Yayi maganar yana juyawa yayi saurin ƙarasa wa gurin Ameesha ya ɗago ta, ya ɗorata ajijikin sa, Can ɓangaren kuma Abuu da Papa sukayi saurin komawa gurin Abban Ameesha da shima yake a sume, Da sauri wasu daga cikin fadar sukayi saurin miƙawa Meer ruwa, da su Papa, Meer ne ya yayyafawa Ameesha amma bata farfaɗo ba, su Papa kuma suna yayyafawa, Abban Ameesha ya farfaɗo, Yana farfaɗowa ya fara bin su Papa dake tsatstsaye akan sa, yana kallon su ɗaya bayan ɗaya, can kuma saiga hawaye  ya fara sakkowa ta gefen idon sa, ko motsi yakasayi, ya ƙame kawai a kwancen,  yana kallon su, yadai farfaɗo daga suman da yayi amma har yanzu bai dawo daga shock ɗin da ya shiga ba, Ganin kamar baya cikin hayyacin sa yasa, Papa ya fara yi masa addu'a yana tofa masa, sannan ya kamo sa ya zaunar da shi, da kyar aka samu ya dawo cikin hayyacin sa, amma yana dawowa ya fashe da kuka, yana cewa dan Allah idan mafarki nake ku tasheni daga wannan mummunan mafarkin, Dan Allah kuce min abun da naji nagani ba gaskiya bane, dan Allah ku taimake ni ku gaya min gaskiyar abun dake faruwa, danna san ba daidai nake jin komai ba, ƙwaƙwalwa ta tafara samun matsala, ta fara jiyo min wasu abubuwan da ba daidai ba, Shiiiiit... Ya isa haka ka kwantar da hankalin ka dan Allah kadaina waɗannnan maganganun duk abun da kaji kuma ka gani, babu ƙarya aciki, komai gaskiya ne dan haka ka kwantar da hankalin ka kar ka sanyawa kanka wani ciwon. Cewar Abuu yafaɗa yana me rarrashin ƙanin nasa, Ameesha kam har zuwa yanzu bata dawo hayyacin taba, Meer yana kanta amma taƙi ɗaukan ta yayi yamaida ita can bayan kujerar karagar mulki, ya kwantar da ita agun, Sannan yaƙara yayyafa mata ruwan tare da kamo hannun ta, cikin tafin hannun ta ya ɗora nasa yafara murza mata yana hura iska ajiki, har da su tafin ƙafarta yana murzawa amma duk da haka tayi nisa bata motsa ba, Cikin ɓacin rai ya ɗago daga gurin daga inda yake ya nuna DADDA da hannu cikin ɗaga murya yace wallahi idan wani mugun abun yasamera ko kuma ta rasa ranta ta sanadinki, wallahi wallahi sai na kashe ki da hannu nagaya miki, duk abun da yasame su sai kingane kuranki, Wani irin kuka me tsuma zuciya Dadda ta fashe dashi, tare da tsugunnawa agun, cikin kukan tace wallahi ni ban aikata komai ba, babu abun da nayi musu, ku barni inje wajen jikata, wallahi ina ƙaunar ta, wani irin ƙaton abu Meer yaji wani abu yazo masa wuya, ya tsaya watakon ɗan rainin hankali tasan me ta aikata amma take irin wannan maganar kodan taga bai taɓa ta bane har yanzu shiyasa tasamu bakin yin magana, A fusace ya dawo wajen yazo gaban ta, yana binta da wani irin matsiyacin kallo, Ɗan tsugunnawa yayi tare da ɗago kanta cikin wata iriyar murya yace "bakiyi musu komai ba, kike faɗa ko, Yanda yayi mata maganar a hankali yasa tayi tunanin ko ya yarda da abun da ta faɗa, Sai kawai ta ɗaga masa kai, tare da cewa "EH... Girgiza kai yayi kawai tare da miƙewa tsaye, cikin yanayin rainin hankali da gatse, yace mata, "Ok taso kike to, na yarda, Da saurin ta ta miƙe, saidai tana gama miƙewa bazato ba tsammani taji wani irin gigitaccen mari wanda saida yasa tayi juyi ta dawo, Zai ƙara mata wani kenan, Abban Ameesha yayi saurin riƙe shi yace "dan Allah kar rabu da ita, bakaji me tace ba, bafa ita bace ni nasan daman umma bazata taɓa yi mana haka ba, kundai saɓa bincike ne amma ni nasan ba ita bace, Cikin kuka Dadda tace "Eh, Eh bazan taɓa yi muku haka ba, ka ganar dashi gaskiya kagaya masa ko ni wacece, nice mahaifayar ka, da na riƙeka, tun kana yaro, nice uwar Nooryn ka, taya zan iya cutar daku, kaifa sirirkina ne, da zan cutar daku ai duk da bankasan ce cikin wannan halin ba, amma tsawon loƙaci nakasance cikin talauci na zauna, daga ni sai ƴarka, sanadin ka narasa ƴata na rasa mijina, na rasa dangina, duk san saboda, saboda shigowar ka rayuwar mu, amma duk hakan bai isaba, sai kun zargeni me yasa zaku min haka ne yasa? Ta faɗa tana fashewa da kuka mai ban tausayi, Rungume ta Abban Ameesha yayi cike da tausayin ta, yace ni nasani, bazaki yi hakan ba, ni bazan taɓa yarda ba, Raba jikin sa yayi danata, yana kallon Meer yace "dan idan danni ake wannan tuhumar tata, abar wannan maganar koma itance na yafe komai da komai tunda na haɗu daku ni yanzu duk wata dukiya bata da amfani awajena burina kawai inkasan ce tare daku cikin farin ciki,  dan Allah abar maganar nan, Haɗe rai Meer yayi, yace "Uncle wannan wace irin magana ce kake, taya kake tunanin sharri ake mata ko ƙazafi, Idan sharri akeyi mata, me ya fitar da ita daga cikin gidan nan? sannan me yasa zata bar ƙasar? Meye haɗin ta da wannan mutumin, kuɗaɗen dake cikin jakar ta, waya bata su? Uncle kayi tunani, naji indai ta amsa duk waɗannan tambayoyin da nayi mata, ni kuma zan yarda za'abar ta babu wanda zai kuma tada zacen tunda haka kace, Shiru Abban Ameesha yayi amma duk da haka zuciyar sa takasa gasgata hakan, Cikin kuka tace, "wallahi ni banyi haka dan saboda wannan case ɗin ba, daman tuntuni ina da shirin barin gidan nan dan banga me nake muku ba shi yasa na yanke shawarar nesan ta kaina da ku, nasan idan nagaya muku baza ku taɓa bari na in tafi, ni kuma nagaji da rayuwar gidan, sannan wannan mutumin ni bansan me ya aikata muku ba, bansan shine wanda kuke nema, maƙocin mune shine yake taimaka mana loƙacin da bamu dashi, shiyasa yanzu da natashi tafiyar naje na samesa nagaya masa matsalata yace zai taimakamin, sannan ya haɗani da wannan matar yace idan nashirya inyi mata magana, shiyasa ka ganmu tare amma ni bansan shine akwance a asibiti ba, kawai nagansu tare shiyasa muka shirya tafiyar tare, "Kaji ko? kaji abun da tace rashin fahimta ce kawai, "Oh da gaske, gaskiya ne na yabawa ƙoƙarin ki, "Tom aje mun yarda da hakan, kafin a bar maganar ina zuwa, Wata waya ya zaro tare da nunawa Abban Ameesha yace "zaka iya faɗo min number ka, ta layinka da ka taɓa yi, "Cike da fara gajiyawa da tambayoyin da yake tayi, yace masa "Eh, yafaɗa tare da karanto masa, Nuna masa wata number yayi da akayi saving ɗin ta da Ummana, yace wannan number waye, Kaɓa yayi yana dubawa tare da ɗan karantatawa, sai ya ɗago yace wannan number tace mana gashi nan nasaka Ummana, a ina kasamu Sim ɗin, Karɓa Meer yayi tare da dannawa number kira saikwa ga ringing a cikin aljihun sa, sai ya zaro wayar yace ka gani, to number ta har yanzu tana aiki, mu kuma anan ta nuna mana ko wayar ma bata da ita alhalin tana sarrafa ta a ɓoye, Sosai Abban Ameesha ya shiga wasiwasi, amma bai nuna hakan ba a fili yunƙurawa yayi zaiyi magana, Meer yayi saurin dakatar dashi, sannan yace "Uncle kayi shiru ka saurare ni da kyau duk wannan maganar kake yi bamai yiyuwa bace, dan baza'a taɓa barin taba kamar yanda kake so, kabari zangaya maka hujjoji na, idan nagama sai ka yanke hukuncin da kaga ya kamata.. "Da farko a labarin da ka bamu da kuma yanda kazo kana tambayar ina sauran suke, alamu sun nuna bakasan da mutuwar matar kaba, saɓanin nata labarin da ta bayar tace loƙacin da ake neman ka za'akashe ka, loƙacin haihuwar yarinyar ku ta rasa ranta wajen haihuwa, A zabure Dadda ta ɗago zatayi magana yace "kimin shiru kar nasake jin bakin ki, har sai nagama faɗar abun da zan faɗa idan kuma ba haka ranki zaiyi mummunan ɓaci, Yanzu kam Abban Ameesha kasa cewa komai yayi, Meer yaci gaba da cewa, "na farko kenan, sannan na biyu, me yasa mutanen da tace suna neman ku suka kama kowa amma ita basu iya kamata ba? Me yasa basu kashe yarinyar ba tsahon loƙaci har suka bari ta girma bayan kuma tace neman ta suke ido rufe sannan duk inda taje suna sane da ita, taya har suka san da ita amma basu san da yarinyar ba, Taya kike ciyar da gidan ke da ita, kama daga sutura kayan sakawa abinci abin sha, wutar nefa, kuma me yasa duk wanda ya raɓeki zai taimaka muku baki yarda, Sannan kuma me yasa bayan dawowar ta kano har ta ita kama gida ta zauna basu taɓa zuwa wajen taba, ta akai shi da akai kashi Prison daga baya kuma ya kasance a wani gidan, da ban, me yasa idan sune suka ɗauke shi me ya hanasu kashe shi, tunda sunzo yayi musu signing ɗin takkaddun sun samu abun da suke,  ɗan dakatawa yayi  yana kallon su, kafin yaci gaba cewa..... "Hmmm duk bama wannan ba meye dalilin ki na sa ƴarsa tafara aikatau agidan wanann mutumin alhalin kuma kince mahaifin ta yabaku dukiyar sa domin ku kula masa da ƴarsa, kusa ta makaran ta tayi karatu domin ta ceto sa, amma sai duk bakiyi hakan ba, kika ce kin ɓoye masa, sannan kince dukiyar sa tana ajiye kin ɓoye tsawon shekaru nan,to amma shi kuma yace loƙacin da yake can gidan ansha kawo masa ita ya buɗe yaƙi buɗewa saidaga baya aka kawo masa ita har anbuɗe, alhalin kuma yace duk kunsan password ɗin sa, dan haka ke da take hannun ki ke kika buɗe ta kenan? Sannan bisa ga dukkan alamu sun nuna akwatin nan batayi kama da wacce aka binne acikin rami ba tsawon shekaru, an killace tane a guri me kyau, A aranar da kika fita kikace kinje ki ɗauko dukiyar sa da kika ajiye ƙarya kike duk shirin kine, ƙarewa ma number da kikayi amfani da ita wajen kira number wayar kice, saboda aloƙacin bamu daɗe dawowa ba ba tayanda za'ayi ace wani daga waje yasamu number ta amma sai ki ɗauki number Maama, tunkan ki fita sannan da kika kira ki kashe wayar gaba ɗaya, dan kar ta shiga,  Tun daga wannan rana nafara saka miki ido, har na gano bakin ku ɗaya da wannan mutumin, ta hanyar mutumin da kika sa ya shiga mota ta, da na tambaye sa yaban number matar da takirasa, ina dubawa kuma sai naga number da aka kirace loƙacin da kika ce kinje ɗauko dukiya, kuma yace mace shiyasa na fara ganowa baki da gaskiya, sannan kika ɗauki hotona kika tura masa, sannan kika sa aka shigo har cikin nan aka shiga mota ta, saboda aranar da na shirya fitar, idon ki yana kan mu, saboda kin tambayi jikar ki ta gaya miki abun da muke shiryawa, aka hanata sai ki saka ido akan ganowa, loƙacin da nafita daga gidan nan keke kaɗace a falo kuma da na fita na ƙara dawowa ke kuma kikasan yanda zakiyi wani yashigo cikin mota ta, Tambaya ta ƙarshe kince wayar sa wasu ta faɗi a asibiti, to me ya kawo sim ɗin sa cikin akwatin sa, kuma ajiya da muke cikin bincike, na saka layin ana ta zare kuɗaɗe daga ciki, alhalin kuma ATM ɗin sa yana hannun ki...., Bari intsaya anan, ina buƙatar waɗannan amsoshin kafin in cigaba, idan kin faɗe su nafasa yin sauran, zan barki, namiki alƙawarin bazan ƙara magana ba, Shiru yayi yana kallon ta, ita kuma tayi ƙasa da kanta, Abban Ameesha kam inbanda wata uwar zufa da take tsatstsafo masa babu abun da yake jikin shi kam take yaɗau ɓari ya rasa inda zai sa kansa daga tsayen da yake yayi zaman dirshen a ƙasa, Sauran mutanen kam babu me bakin magana kowa yayi shiru yana sauraron sa, Shiru da tayine yasa ta fara fusata, cikin daka tsawa yace "answer the question I asked you, DON'T LET ME REPEAT IT AGAIN...!!!!!! [21/11, 9:22 pm] #yaya Azeema#: 💅SARKI  SAMEER💅                    (DA ZAFI ZAFI)                              By                ❤️Yaya Azeema❤️                           *BOOK* 3️⃣ *Ga mai buƙatar littafin sarki Sameer tundaga book 1 har zuwa book 3 zai biya 400 kacal akwai 1&2 completed, zukuturo da kuɗinku ta wannan asusun 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank, ko kuma wannan 0003562691 Ibrahim Badamasi Babangida jaiz bank, sai kuturo da shaidar biyan ta wannan number ɗin 08124226526*            *_Typing........✍️✍️_*                     *_🅿️47_*                    ..........Duk wannan tsawar da yayi mata bata iya ɗagowa ta kalle sa ba, tadai yi ƙasa da kanta kawai, tana muzurai da idanu, dan bata san da kalaman da zatayi amfani da su ba wajen kare kanta akaro na biyu, "Bazakiyi magana ba! Meer ya kuma nanata mata, Ɗagowa tayi ta kalle sa, ido cikin ido tace "amsar me kake buƙata, bayan ka faɗi komai to ni banda wani dalili na, nayin hakan kafaɗi duk abun da nayi, kayi daidai, dan haka sai kayi min duk abun da zakayi min, ta faɗa tana sauke masa harara, cike da rashin danasani ko tsoro atattare da ita, Saida kowa yayi mamakin jin furucin ta, Basu san da farkawar Ameesha ba, sai ganin ta kawai sukayi a gaban ta, Tsugunnawa tayi a gaban ta tare da riƙo hannun ta tana me ƙurawa fuskar ta kallo kamar zata cinye ta, ko kuma yauce ranar da ta fara ganin ta, Cikin daskarewar murya, ta kira sunan ta cikin wani irin yanayi, tace "Dadda...! Dadda kasa ɗagowa tayi ta kalle ta, saboda yanayin da ta kira sunan ta Saida taji sa har cikin ranta, "Dadda me yasa? me yasa? me yasa Dadda zaki min haka, dan Allah kice da wasa kike, Dadda jinake kamar zata fashe zafi take, Dadda zafi take min Dadda ciwo taɓa kiji, Dadda kece komai na kece farin ciki na, dake na taso dake nake rayuwa banda wani sama dake a faɗin duniyar nan, please Dadda...Dadda ki gaya min ba gaskiya bane kifaɗi gaskiya ko zuciya ta, zatayi min sanyi, Dadda kisanya shalelan ki ciki farin ciki kamar yanda kika saba, kar ki canzan sabuwar rayuwa, rayuwa ta dake ta saba, bazan iya jurar zama a haka, Sosai Ameesha take kuka tana riƙe mata hannu, kukan da take kamar ranta zai fita, cikin wani sabon kukan ta kuma cewa "Please Dadda ta karkiyi min haka kinji kaka ta kinga fa kece kika haifa min mahaifiya ke nake kallo kamar uwat..........., Ɗifa tayi ta tsaya da komai babu kukan kuma takasa ƙarasa maganar da take, sakamakon ture tan da Dadda tayi, Da yatsa ta nunata tace "keda duk atunanin ki zaman da nake dake zaman tsakani da Allah nake, to kin yaudari kanki, kuma ni ba kakar ki bace kar ki sake kirana, da kakar ki, domin kakar ki ta daɗe da tafiya domin nadaɗe da  aikata inda uwar ki ta tafi ita da mijin ta, Saura kaɗan Ameesha ta faɗi jin kalaman ta, saida Meer yayi saurin riƙo ta, Duk da shima daurewa kawai yayi baije ƙasan ba, domin furucin Dadda ba ƙaramin sakasu a ruɗu yayi ba, duk kan ilahirin mutanen wajen babu wanda be shiga sabon tunani ba, (kamar de yanda nima ta barni cikin tunani...., Da sauri Abban Ameesha ya taso yana kallon ta kamar zai cinye ta, yace "me kika ce, harara ta watsa masa, sannan tace"abun da kaji na faɗa, Shiru ya ƙara yi tare da ja baya dan lamarin nata yafara basa tsoro, Meer kam a fusace yayo kanta zai sauke mata kwandon bala'i, Papa ya dakatar dashi cike da takun sa na manyan ta ya shiga takowa zuwa inda suke, "Kallon Meer yayi yace "Babana samu guri ka zauna, ka kamata ku koma gefe, kaima nemi guri ka zauna ya faɗa wa Abban Ameesha, sannan ya kalli kowa yace ya isa ayi shiru kowa ya nutsu, yayi maganar da babbar murya, Kowa guri ya samu ya zauna kamar yanda ya umarce su,  sannan ya maida duban sa ga Dadda da tayi wani ƙeƙam kamar ƴar sanda, sai faman huhhura anci take, Gyara tsayuwar sa yayi yana kallon ta da kyau sannan yace "Baiwar zaki iya zama, Kwarjinin sa yasa bata iya musu dashi ba, tasamu guri ta zauna, "Tom bama son ɓata loƙaci muna buƙatar bayani daga gare ki, me kike nufi da maganar da kika faɗa inso kiyi mana gamsashen bayani yanda kowa zai fahimta, ina fatan kin gane ko? dan gwanda kiyi bayani tun kan kijawo kanki, yana gama faɗar haka ya koma gurin sa shima ya zauna, Shiru gurin ya ɗauka na tsawon mintina ba tare da kowa ya ƙara magana ba, haka itama batace komai ba,  har saida Abuuu ya kuma yi mata magana sannan, ......Ɗagowa tayi tana kallon wani wajen daban, sannan tace "kamar yanda kukaji na faɗa hakanne, niɗin ba wacce kuka sani bace, shiru ta kuma yi sannan tace,   "ME AND HER WE ARE TWINS.......!!!!! kowa saida ya ɗan zabura da jin abun da tace, Amma bata dakata ba da duban yanayin da wasu suka shiga ba, of course Khadijah she is my twins sister, sannan wannan mutumin is my husband, and wannan kuma she is my daughter, "Muna kama da ita sosai hakanne yasa.kuka kasa ganeni amma in kunlura da kyau zaku gane indai har  kunyi mata farin ciki, na fita haske sannan kuma ta fini jiki, kuma yanayin fatar mu ba ɗaya bace, domin ita ajikin tata akwai wahala tattare da ita, Ni kam ƴar hutuce, ban taso cikin wahala ba, ko a yanayina zaku gane hakan Khadija batayi makaran ta ba, nikam da ilimina, idan kunyi tunani azaman da kukayi da ita babu wata wayer boko akan ta, amma bakuyi mamakin yanda nake amfani da waya ba, da kuma loƙacin da kuke ƙoƙari a laptop wajen gano ko waye, nayi muku yawo da hankali ni da kaina nake using system ɗin, a loƙacin da kukeyi ina cikin ɗakin mu wanda anan nake duk wani shirina, bayan na gusar da hankalin yarinyar da muke kwana da ita, tana bacci nake duk wani abu da zanyi, inmayar da komai in ɓoye sa,  koma infita daga gidan tare da haɗin bakin tsohon me gadi kafin ku kamasa, Tofa sabuwar magana hmmm, "Daga loƙacin da kuka fara rayuwa dani tun loƙacin da kuka dawo gida, tunda naji labarin haka, na ƙara ɗaura ɗamara, aranar da kuka shigo gidan nan ni kuma aranar mukayi exchanging nasa aka ɗauke ta, ni kuma naci gaba da acting as itace, batare da sanin kowa ba, "Hmmm, duk wannan abun da nake gaya muku ita kanta batasan ina nan ba sai ranar da nasa aka ɗauke ta, sannan na tasan dani kuma nayi mata bayanin ko wacece ni agare ta, itama tayi mamaki kamar yanda wasun ku suke mamaki yanzu, Bari in baku labari ataƙaice, nasan sai kunfi gane yaren da kyau....., Asalin mu, ƴan garin damaturu ne, nasan tagaya muku, Mu biyu mahaifiyar mu ta haifa bayan haihuwar mu kuma, ta rasa ranta, tun muna ƴan jarire, matar mahaifin mu ta raba kanmu, ta kaini can wani ƙauye, har na taso na girma bansan su waye iyaye na ba, na kasan ce fitinanniya marar jin magana da tsokana, kuma gidan da na taso bantaso naga ana tausyin mutane ba, inbanda rashin imani da mugunta babu abun da ƴan gidan suka iya hakan yasa nima na taso zama da maɗaukin kanwa shike kawai farin kai, hakan yasa babu abun da na bari nadaga halayyar ƴan gidan, na taso bansan ta sauyi ba bare kuma imani, dan ajunan mu yiwa ɗan uwanka mugunta kake ga hassada da nuna baƙin ciki idan wani yafika, so kake akoda yaushe ace kaine gaba da kowa a komai...... Muna ciki wannan rayuwar sai matar mahaifinmu tazo tace tazo karɓar ƴar da takawo sai ana nake jin labarin ni ba ƴar gidan bace, ganin ta fess ba kalar wahala ba hakan yasa ban wani damu ba, na haɗa kayana na bita, Bayan munje nagane tama fimu a komai itama gwanace wajen iya makirci da mugunta, bamu wani daɗe da ita, ta nuna min hoton wata me kama dani, nayi mamakin ganin ta, sai take gaya min mu ƴan biyu ne loƙacin da mahaifiyar mu ta rasu mahaifina ya ɗauke ni ya kaini ƙauyen saboda baya sona yafi son ƴar uwata, kuma tunda ya kaini bai ƙara bibiya ta, da ta taɓa yi masa maganar da yayi niyar zuwa amma sai ƴar uwata tace kar yaje shi kuma duk abun da ta faɗa shi yake yi, Aloƙacin naji haushi da na tambayi inda mahaifin mu yake tace ai ya daɗe da mutuwa, nace ƴar uwar tawa fa, tace "tanacen tana auren me kuɗi gashi ankawo mata wani yaro ɗan tsintuwa yayi kuma duk basu da mutunci dan ko su sukaje ba'a barin su su shiga gidan, wataran ma koro su ake, daga nandai taita ɗora ni akan mugayen hanyoyi, daman kuma faɗuwa ce tazo daidai da zama, hali ne ya tadda hali shiyasa duk abun da ta faɗa nake yarda, ta sanya min tsanar ƴar uwata tun kan inganta ma, Kafin mufara bi takan su saida ta fara haɗani aure da ƙanin ta, itace komai namu duk wani abu da muke buƙata ita take mana a haka har muka samu ƙaruwa muka haifi ƴar mu mace, saida ga baya ma nake jin ashe yana da aure anan kano, hakan kwa bai dameni ba, dan ganin nake duk da haka taimakan akai, saboda yana da ɗan rufin asirin sa kaɗan amma bazaka kirasa da me kuɗi ba, shiyasa hakan bai wani dameni ba duk kuwa da tsatstsan kishin da nake dashi, sai naji nakasa nunawa mantawa nake yana da wani aure, Bayan wasu watanni kuma muka samu maganar yaron da ke gidan ta ɗan tsintuwa ne ba asan inda iyayen sa suke ba, duk da haka ban taɓa tunanin son ingan taba ko inje gidan ta, kwata kwata ko zancen tama akayi sai abun ya ringa ban haushi, Abu bai ƙara ƙular damu ba, saida muka kaga yaro ya tasa ga kyau amma ance baya kula ko wacce mace dan munso haɗasa aure da ƴar mukaga abun bazai ba, nan muka ƙara jin haɗin auren sa da ƴarta, da kuma kuɗin da yaron ya fara ajiyewa, ga kasuwanci ga aikin banki, loƙaci ɗaya ya kuɗance har suka canza mukuma abun ba ƙaramin tsaya mana yayi ba, Nan ta kira mu nida mijina ta ƙara ɗoramu akan muguwar hanya, da ƙara zugamu, wajen mun aiwatar da abun da muke ganin shine daidai, muma zamuyi kuɗi zamu ƙwaci kuɗin ko ta wane hali" Tundaga wannan loƙacin muka fara bibiyar rayuwar su, inda saida muka gama sanin komai da binciken mu sannan muka fara tura mutane sunayi musu barazanar su bada dukiyar su, sannan kuma duk wanda ya raɓi yaron da suka tsinta bazasu taɓa barin sa ya ci gaba da rayuwa ba, zasu kashe su, daga nan su kuma sukayi mana taurin kai sukaƙi bayar da duk abun da muke buƙata... Da muka ga suna ta ɓata mana loƙaci shine muka shirya musu, ranar da matar yaron ta samu ciki suka kaita wani asibiti mu kuma loƙacin muka shirya aka ɗauke sa, muna sane kuma muka ƙara sakin sa ya taho asibitin saboda munaso mu ƙwace wayar sa, duk shirine, a ranar da yaje yabasu ATM ɗinsa da gaya masa duk inda abubuwan sa suke, aloƙacin ma akwai recorder agun, duk muna jinsa, Loƙacin da suka shirya zuwa su kashe wuta, aloƙacin muka turo musu wannan matar ta taimaka musu ta nuna inda matar da aka shigo dasu tare. Nan ta basu labarin loƙacin da Abunan yafaru, inzaku tuna, Abban Ameesha da yaje wani asibiti garin ɗauko wayar Nadeeya har wayar sa ta faɗi, da ya fito, yaci karo da wata mata, ta taimaka masa sukaje ta kaisu wani gida, har ta karɓe haihuwar Nadeeya daga baya kuma ta gudu ta barsu kuma agidan".... Ɗora musu tayi da cewa " Bayan ta haihu kuma sai tayi mata, alurar wani ciwo wanda zaisa taji azaba daga ƙarshe kuma ta sume, kowa zaiyi tunanin ta mutu amma mu munsan bata mutuba, loƙacin da suka zo zasuyi mata sallah a loƙacin muka canzata da wata gawar ita kuma muka ɗauke ta, ta hanyar ɗauke musu hankali aka tsorata su agidan hakan yasa suka tashi suka shiga ciki dan neman abun dake ƙara suna shiga mukuma muka shiga muka canza, Suna fitowa da ita sukayi mata sallah sukaje suka binne ta, daga muka saci kuɗaɗe da yawa hakan yasa akazo aka kamasa daga can banking, har Shari'a akayi basu da hujja dole akace za'a ƙullesa a prison, Yayin da yake gidan prison, sai muka koma kan Khadija da mijin ta, inda sukayi mana taurin kai, suka ƙi bayar wa muka nemeta muka rasa, shi kuma me gidan nasa aka ɗauko min gidan aka cinna masa wuta, shine muka duƙufa wajen neman ta har muka gano ta, loƙacin da zata koma kano muka sa aka bita har munso akamo ta aloƙacin amma sai ta gudu garin gudun kuma ta jefar da jakar ta, acikin jakar na samu wayar ta inda nake amfani da ita a matsayin ta, duk inda taje sai mun lalubota amma bama so mu kashe ta saboda idan muka kashe ta zamuyi asarar kuɗaɗen da takaddun da suke hannun ta, shiyasa muka ringa binta asannu har muka gano inda take inda ta sauka a wani gida, loƙacin da taje ta ɗauko akwatin muna bibiye da ita har, kafin ta koma gidan muka tura wani ya hau saman gidan, duk abun da take yana kallon ta, shi yake gaya mana inda ta ɓoye ta, awashe garin ranar bayan ta tafi makarantar da take saida abubuwa muka ne muka ƙwaƙwale akwatin muka ɗauko muka mayar mata dashi yanda muka gansa, ita kanta batasan a kwatin bata gurin ba..... Saida muka ɗauko muka ga da akwai password ajiki, sai muka fara tunanin ta ina zamu fito dashi daga gidan yarin sannan kuma dole sai yayi mana signing takaddu zasu zama namu, sai muka saki kuɗi mukaje har can muka ce zamu biya belin sa, suka nuna basu yarda ba, sai muka haɗa baki da shugaban muka bashi kuɗeɗe mukace yace zai yi masa transfer to wani prison, kafin yayi mukaje aka haɗa duk yanda za'ayi awani prison ɗin ta yanda ba wanda zai gane ba akaishi ba, suna fitowa dashi aka kaishi wani prison, aranar muka shiga dashi aranar muka fito dashi, sai muka maidashi wani gida muka ƙulle sa....., Daga baya muka kai masa ya buɗe mana amma sai yaƙi buɗewa da muka ga haka sai muka ƙara dawowa wajen Khadija. (DADDAR ASALI😂).... sai muka ci gaba da takura mata muna mata barazana, daga ƙarshe muka ce tagaya mana password ɗin da ɗanta yake amfani dashi, batayi tunanin akwatin na gurin muba shiyasa tagaya mana da taga de dagaske zamu iya kashe su ita da yarinyar, da ta buɗe mana shine muka dawo wajen sa tare da wasu takaddun na manyan filayen sa, da gidajen sa, Da ƙyar muka samu yayi mana wasu, Tun daga wannan loƙacin muka ci gaba, da gudanar da rayuwar yanda muke so tunda muke abun nan bantaɓa tako ƙafata garin kano ba komai ina daga can nake sawa ayi shi, dan daga bayama ita matar ƙanin tane ya kashe ta, saboda ta nuna zata yi mana fin ƙarfi a kan dukiyar, dan harma ta salwantar mana da wasu, faɗa yaso ya kaure mana, daga ƙarshe ma kawai ya kawar da ita, ta inda muka bambanta dashi kenan ni a gaskiya rashin imani na baikai ga ɗaukan raiba banso inkashe mutum ko inzama nice nace a kashe, bana kisa, dalilin da yasa ma suka kasance araye har kawo yanzu, bana kashe duk wani wanda yake karkashina, misali kamar shi yaron da ita ƴar uwar tawa da jikar ta, duk babu wanda nasa akashe dukuwa da nacin da yake min a kashe su basu da amfani, ni na hana damar hakan amma badan ba da tuni sun daɗe da mutuwa kamar yanda yasa aka kashe mata miji da ƴar bansan ma anyi ba saidaga baya yake gaya min yasa duk ankashe su, Loƙacin da akace kuma ansamu inda a salin yaron ɗan gidan sarauta ne kuma akace ɗan sarkin Kano ne, Ni kuma arayuwata ina son sarauta, kuma da na zauna nayi tunani naga idan na bar ƴar uwata zata kuma fina akomai da farko ta fini da kuɗi kuma ace ta cigaba da jin daɗin rayuwa a gidan sarauta, ni ina zaune duk soyayya ta da gidan, wannan tunanin ne yasa na shirya da kaina, Dirata a cikin Kano kuwa nasa akaje aka nemomin duk wani information na ƴan gidan harda nombobin wasu Saida aka kawo min, kuma duk me gadin kune da wannan aikin...., dan akan kuɗi babu abun da bazaiyi ba, kwana biyu da zuwa na kuwa naci Sa'a aka sanar dani fitowar ta, anganta ita kaɗai, saida taje can gidan nasu na da, inda ta ɓoye akwatin, anan nashirya nida wasu muka bita gidan, loƙacin da muka shiga tana ta faman haki tana ƙwaƙulo ƙasa zata ɗauko ta, ganin mu yasa ta tsaya da komai musamman da ta ganni, Da na gaya mata ko wacece ni awajen ta sai tafara murna zata riƙeni na dakatar da ita tare da gaya mata duk wasu abubuwan da nayi, kuma na ƙara gaya mata next plan ɗina akan ta zan ɗauketa ni kuma inshiga gidan dake halina da nata ba ɗaya ba sai takama ban haƙuri harda su kuka, wai dan Allah kar inkuma cutar da wani kuma intaimaka indawo da yaron da yake hannu na ita ta yarda ma ko kashe ta tasa ayi amadadin sa, shi in sake shi in ta kuma in kashe ta, "Amma duk da wannan magiyar da take mun ban saurare ta ba, nasa suka dake ta tare da shaƙa mata abu ta suma nasa suka kaita ɗaki, duk wani abun ado na jiki na na cire su na ajiye sannan na ciri kayan jikin ta nasaka da naga sunɗan yi min yawa sai nasa riga biyu, yanda zan ƙara cikowa, sak na dawo kamar ita, daga nan nasa suka fita da ita daga gidan, "Ni kuma nace sukaini bayan masarautar sannan nayi amfani da layin wayar ta saboda daman dashi nake duk wani kira ma sirri, ni a loƙacin ma bansan number wa nakira na kawai ɗauka nayi na kira, sannan na basu sukayi maganar, da aka gama sukayi gaba ni kuma na kwanta aƙasan gurin tare da ƙaƙalo haɓo ta hanci sannan dai na canza yanayin fuska ta, tare da gotar da ɗan kwalin, a haka kuka ke kula sameni, daga nan na far rayuwa daku, a hankali a nan duk nagama karantar komai na gidan ta yanda babu me cewa ba ta asalin bace....., Finally nagama baku duk abun da na aikata ina fatan za'ayi min hukunci me ɗan dauƙi......., Har tayi shiru sai kuma tayi saurin cewa, "Laaa na manta ban gaya muku ba, naga yanda kuke wani son ta kuna ji, da ita to dai saidai kuyi haƙuri dan ansamu akasi tayi musu taurin kai da yunƙurin guduwa, su kuma suka kashe ta, dan haka yanzu DADDAR ku tana lahira, me son ganin ta sai ya bita.......✍️✍️ 🥺🥺Ah wannan maganar ai da mu ake nidai inason ganin ta dan haka sai na bita, rayuwa ba Dadda ai akwai matsala, Hajiya ƴar uwar DADDA, nifa ko sunan ki ma baki gaya mana ba🤔 "To Readers me zaki iya cewa game da page ɗin....!!!!!🤗🤗🤗🤗 [22/11, 11:25 pm] #yaya Azeema#: 💅SARKI  SAMEER💅                    (DA ZAFI ZAFI)                              By                ❤️Yaya Azeema❤️                           *BOOK* 3️⃣ *Ga mai buƙatar littafin sarki Sameer tundaga book 1 har zuwa book 3 zai biya 400 kacal akwai 1&2 completed, zukuturo da kuɗinku ta wannan asusun 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank, ko kuma wannan 0003562691 Ibrahim Badamasi Babangida jaiz bank, sai kuturo da shaidar biyan ta wannan number ɗin 08124226526*            *_Typing........✍️✍️_*                     48                    ............"ƙarya ne wallahi Dadda bazata mutu ba, nasan baza mutu ba, wallahi sai kinfito min da Dadda ta, Ameesha ke magana cikin kuka, Yawancin mutanen gurin saida sukaji labarin wani iri dan wasuma basu yarda ba, gani suke duk ƙarya take, Cike da mamaki da al'ajabi, Abban Ameesha yake binta da kallo yama rasa me zaice mata, gaba ɗaya tunanin sa ya tsaya, ya rasa wannan wace iri rayuwa yake, abubuwa sai faruwa suke da rayuwar su, daga wannan sai wancen, har sai yaushe zaiji sa daidai kamar kowa, Takowa yayi yazo har gaban ta, sannan cikin yanayin muryar tausayi, yace "wai dan Allah duk abun da kike faɗa da gaske ne kina nufin bakece Umma ta ba, da gaske amma me yasa kikayi mata haka ƴar uwar kice fa baki sanya ba baki taɓa ganin taba amma saboda son zuciya kika zaɓi ki cutar da baiwar Allah da bata jiba bata gani ba, ki so zuciyar ki da yawa, kinyi abun da baza mu taɓa yafe miki dan da ki taɓa ta gwanda ki kashe mu, kin san wacece ita a gurin mu, kinsan muhimmiyar rawar da ta taka a rayuwar mu, "Please ki gaya mana inda Dadda take ni jikina bai bani ta mutu ba, wallahi Dadda bata mutu ba, "To tunda kace bata mutu ba ai sai kaje ka nemota a inda ka ajiye, shawara gwanda ma kadena wannan maganar dan ko bata mutu ba yanzu zan sa akashe ta, saidai mu rasa ranmu gaba ɗayan mu, dan bazan taɓa faɗar inda take ba, zuwa wani loƙaci kuma dole ta mutu, saboda halin da take ciki, bazata iya ci gaba da rayuwa ba wuya zata kashe ta, Cikin ɓacin ran da bai taɓa tsintar kansa ba, ji yayi zuciyar sa na wani irin tafar fasa kamar zata fito, ransa inya kai dubu to duk ya ɓaci, (to ƴar gadon ce ta motsa kunsan duk wanda ya fito daga tsatstson gwaggo to akwai zuciya) a harzuƙe yakai hannu ya shaƙi wuyan ta, yace "wallahi duk da kina matsayin ƴar uwar ta hakan bazai sa inyi miki duk abun da na faɗa ba, ki gaya min ina kika kaita, ki gaya mana inda take!! Ƙoƙarin ƙwace kanta ta soma yi amma yanayin shaƙar da yayi mata bata wasa bace, dan baƙaramar shaƙa yayi mata ba, Gaba ɗaya ƙarfin sa yasaka ya, da shaƙar da yayi mata da haka ya miƙar da ita tsaye, yana ƙara matse mata wuya, Idon ta har ya kaɗa yayi ja, ya furfito waje saboda azaba, Gudun kar ya kashe ta yasa, Papa yayi saurin zuwa gurin yace "ka sake ta kar ka kashe ta, Amma Papa na maganar kamar da bango yake dan ko gezau baiyi ba, bare yayi yunƙurin sakin ta, Abuu ma saida yayi masa, sannan yace "Allah in bata faɗa ba bazan sake ta ba saidai ta mutu, Abuuu yace "to idan ka kashe ta taya za'a samu inda take ka sake ta haka ya isa ai, zata faɗa yanzu idan ya sake ta, duk da haka ƙin sakin tan yayi, Meer ne ya miƙe daga gurin Ameesha ya miƙawa Maama ita, sannan ya ƙarasa gurin su, hannu sa ya ɗora akan na Abban Ameesha, sannan yace "UNCLE sake ta ka huta ni zan ɗora, kasan sai na fika iyawa da kyau, bari kaga yanda za'ayai mata, Sai yanzu aka samu ya sake ta, yana sakin ta Meer ya ɗora shaƙeta tare da taka ƙafar ta da karfi sannan ya turata gaba ta faɗi ƙasa, binta ya kuma yi tare da fusge hijab ɗin jikin ta, Meer kayi mata a hankali cewar Maama da matar ta fara bata tausayi. gashin kanta me kitso ya kamo jelar gashi ya jawo ta, da ƙarfi hakan kwa yasa rabin kitson ya biyu hannun sa, alamun ya jijjgosa daga can ƙasan, Karar azaba ta saki tare da cewa wayyo Allah na kaina, dan Allah kayi haƙuri zan faɗa zan faɗa, Ai Meer bai saurare ta ya kuma jawo kitso na biyu da ƙarfi shima yakawo saitin da wancen ya tsaya, haka ya ringa jawo su saida ya jijjigo mata wajen guda biyar sannan ya dakata, (kun gane wace irin jijjigo wa, kamar kayi kitso sai ajawo kitso ɗaya daga ƙasa da iya ƙarfin mutun, daga nan kuma sai gashin ya taho tundaga toshin sa ya cire gurin yazama na babu gashi ko ɗaya, to haka yayi mata yajawo mata guda biyar) Azaba kuwa jinta take kamar kamar me, kamar anzaro mata duka ƙwaƙwalwar kanta gaba ɗaya kan ya ɗauki wata iriyar azaba, gaba ɗaya ya firgita ta, har tana shirin fara hauka, ihu kawai take, duk wanda ya ganta sai tausaya mata yanayin da ta koma, ga jijini da ya fara fitowa daga mafakar gashin, Ameesha damƙe idon ta tayi tana ƙara sakin kuka dan har yanzu gani take kamar daddar tata ake yiwa haka, duk ta ƙudundune kanta ajikin Maama, jikin ta sai karkarwa yake, Maama ce ta miƙe da ita, da ido tayiwa Ummy alamu tazo su fita, atare suka fita, Dan wasu ma bazasu iya kallon abun da Meer yakeyiwa wannan matar ba, dan duk wanda yaga bazai iya ba ɗaya bayan ɗayna suka ringa ficewa daga ciki har Papa ma fita, abudai kamar wasa sai duk aka fara watsewa ɗaya bayan ɗaya, musamman matan mazan kwa basu wani tausaya mata, zaman su suka yi suka ci gaba da kallon Meer abun da yake, koda wani irin kuka da take fitar wa na ban tausayi, indai ba dakakkiuar zuciya ce da kaiba, baza iya zama ka saurari kukan da take ba, Sosai yagama fitar da ita daga cikin hayyacin ta, taji jiki koda azabar kan yabar ta, ai ba shiri ta faɗi inda take ashe tana can gidan da aka ɗauko Meer a Gombe, Sai loƙacin Meer ya rabu da ita, sauran kama inbanda shiga tashin hankali babu abun da suke, ɗayar matar kam harda suma dan tsabar tsoron da take ji tunkan a zo kanta, kan Dady suka koma shima shida, Sam da Bosaya da suka, taya shi, Bossay daman da biyu yake dukan sa, saboda haushin sa yake ji akan auren da aka so ayi masa Allah ya tsare sa, Basu rabu da shi ba saida suka karya masa ƙafa ɗaya, ne makon Meer ya kira Khalid sai, Abuu yabasa number wani soja, yace azo a tafi da su, aje ai ta basu horo me tsanani wanda baza su mutu ba, daga ƙarshe kuma za a miƙa su koto, bayan anyi shari'a da su, za'a garƙame su a kurkuku, Adaren saida aka gama komai domin ha har wasu dake cikin gidan su Ammah har su Meer ya haɗa aka tafi dasu wajen sojoji, dan yace baza ayi shari'a da su ba sai kowa ya gane Allah ɗaya ne sai an ladaftar da su,, Kafin kuma atafi dasu saida akasa suka faɗi duk wata dukiya dake hannun su da kuma filaye ashe harda wani Company da yake shirin buɗewa duk suka haɗa suka handime, gidaje kam sunfi biyar ga filaye wajen shida ahaka ma duk sun siyar da wasu, bankin sa kam kuɗaɗen da suka ci baza su irgu ba, duk an kwace komai daga hannun su hatta gidan da kowannen su yake zaune nasa ne, duk wani ma abu da suka mallaka duk nasane basu da ko tsinke, wanda ya rage mallakin su, illa jikin su, shi kaɗai ne yazama mallakin su, shima kuma yanzu yana hannun sojoji sai yanda sukayi dashi dan kullum sai ya karɓi gashin duka, Da farko Abban Ameesha dagewa yayi akan sai sunje can wajen Dadda wai kar suje kafin safiya aka shata ko kuma wuya ta kashe ta, kamar yanda tace, da ƙyar aka lallasheshi ya haƙura zuwa gobe, yace kuma tunda asuba zasu tafi aka ce masa anyarda, sannan aka samu lafiya, amma da a tubure musu, Ko abinci aranra babu wanda yaci na dare ana tashi daga nan kowa makwancin sa yayi, Ameesha kuma daman tana gurin Maama suna ɗaki tun tanayin kukan har ta lallaɓa ta tayi bacci, tunkan su gama abun ma, shigowar Papa yasa ta fara tunanin ta yanda zata fitar da ita, sai kuma tayi tunanin ko ta kira Azeema tazo ta fita da ita, amma tuna yanayin da take ciki sai taji bai kamata a tashe ta ba kuma dole tana buƙatar me kulawa da ita koda ta farka cikin dare, sai ta rabuda ita kawai da niyar idan Meer ya shigo sai ta kirasa ya ɗauke ta, Meer kam bai shigo ba sai wajen ƙarfe 11:pm yana shigowa kuma ya wuce ɗakin sa, bai zauna ba saida yayi wanka yayi sallah sannan ya zauna abakin gado ya ɗauko kayan zaƙin sa da yasaba sha, Hankalin sa kwance yake shan su da yau jinsa yake sakayau kamar an kwashe masa wani abun daga kansa, da dede yake jin sa duk a cunkushe gaba ɗaya baya samun sukuni, amma yau shikaɗai yasan yanayin da yake ciki na farin ciki, yau finally yayi handling ɗin duk wani bincike daga yanzu babu shi babu tunani koda yaushe, ada kullum tunanin yanda zaiyi wannan yanda zai kama wancen waye da hannu aciki waye babu, komai dai yanzu yazo ƙarshe babu wani criminal da yarage masa, Yanzu abu biyu suka rage masa kuma shima zuwa gobe zai gama daga ɗauko dadda sai yaje ya lalubo wancen tsohon da baisan dalilin sa na ɓuya ba ranar da yagan sa, kawai ya rabu dashi ne saboda muryar macen da yaji amma yasan yana gurin dan ya riga yaga jakar sa ta fata dake saƙale ajikin mashin ɗin sa, haushin matar ce yasa yakasa yi musu komai ya fito tafi, sannan yasa wanda zasu kula masa da gurin kuma anbashi daddaɗan labari cewar angansa, daman ya ayau yayi niyar zuwa amma sai wannan abun yafaru shiyasa baije ba, amma gobe zaije da zarar sundawo daga Gombe zai wuce can, da ya matsu yayi yayi komai ya gama, dan yana kammala su zai bar ƙasar dan bazai iya cigaba da zama ba ta isheshi badan faruwar waɗannan abubuwan bama da suka hanasa tafiya da tuni yatafi, yana zaune yana ta shan abunsa yana ta tunane tunane abubuwan da suka faru wasu su bashi mamaki wasu kuma subashi haushi wasu kuma su bashi nishaɗi kamar ɓangaren wajen da suka sakawa su Waziri karara da zuma, suka sauya musu halitta yana jin nishaɗi in ya tuna hakan, yajiyo bugun ƙofar sa yayi, amma bai amsa ba kuma bai tashi ba Saida yagama cinye abun hannun sa, sannan ya miƙe a hankali ya shiga takawa kamar baya so, zuwa yayi ya buɗe tare da ɗan leƙa kai sai sukayi ido huɗu da Maama, ƙarasa buɗe ƙofar yayi gaba ɗaya yana kallon ta, cike da wasa dan yanzu jinsa yake sakayau bayajin haushi baya damuwa da komai, "Murmushi ta sakar masa, zatayi magana shikuma yayi saurin cewa meye kuma zaki biyo ni, ko kinzo ki takura min ɗin da kika saba, to koma inda kika fito, yafaɗa yana wani harar ta kamar mace harda taɓe baki da girgiza kai, Tsaye tayi tana kallon sa da mamaki kamar bashi ne ɗazu yagama dukan baiwar Allah ba, amma yanzu kalle sa kamar babu wani abu da ya faru dashi yau duk wahalar da yasha, ita ji tayi yama bata tausayi akan yanda yake ɗawainiya da jajircewa akan duk abun da ya taɓa su, shi kaɗai yayi musu maganin duk wata matsalar su da damuwar su, amma taga shi ko ajikin sa hakan baya taɓa damun sa ko nuna gajiyawar sa, daga yayi yanan sai yayi can shine kullum akan hanya......, "Hy, yafaɗa yana saka hannu sa asaitin fuskar ta, ɗagowa tayi cike da tausayin sa tana kallon sa, "Ya akai ne me yake faruwa gaya min to, naga zakiyi kuka danna ce ki tafi, to maida hawayen, shigo ciki badan halin kiba, Hawaye ne ya tarar mata a ido tayi saurin maida su tare da sakin murmushi ta kamo sa ta rungume tana me ƙara jin ƙaunar sa har cikin ranta, cikin sanyin murya tace Allah yayi maka albarka yanda kake ƙoƙari akan dangin ka kaima Allah yabaka masu yi maka, Allah ya albarkar ci rayuwar ka, Allah yabaka zuri'a ɗayyiba, Allah yasa ƴaƴan ka suyi koyi dakai amma banda zafin zuciyar nan taka, wallahi murɗewar nan taaka tayi yawa, mutum kullum sai baƙin....., Shiru tayi tana sakin sa tare da ƙara faɗaɗa murmushin ta ganin kallon da yake mata, hancin sa taja, tace to da wasa nake mutum sai farin hali, haka zance" Shima sakin tasa fuskar yayi shima yana jan nata hancin yace "Allah ya taimake ki da kin ƙarasa da ni kaɗai nasan me zan miki adaren nan, Yanzu kam dariya tasaka, sannan tace ai sanin hali shiyasa na fasa faɗa, kar yanzu inga kaina babu gashi ancire min su da hannu...., "Hmmm ai ba iya gashin za a cire ba har kan zan haɗa incire su gaba ɗaya, kinga nifa kigaya min me yake tafe dake na gaji da tsayuwa in kuma ciki zaki shigo ki tsayani kwanciya, naga kamar missing ɗina kike yau, yana faɗar haka ya juya zai koma, "Tace Allah ya kiyaye in rasa wanda zanyi missing sai kai, ba kwanciyar da zan tayaka kazo muje ka ɗauko matar ka sai ta tayaka daman itace ta kawoni, Jin abun da tace saida yasashi faɗuwar gaba tare da tsayawa cak, amma kuma ya kasa juyowa, "ko bakaji me nace maka bane" ta ƙara nanata masa, sai yanzu ya juyo yana facing ɗin ta, sannan yace "to ke baza ki iya ɗauko taba, ki ɗauko ta kikai ta ɗakin su ku shi mijin naki yakaita, ni yanzu ciwo ne a hanuna, bazan iya ɗaukar ko cokali ba bare mutum, Harara ta watsa masa sannan tace wallahi ban yarda ba, meye dalilin ka da baka son ɗauko ta ɗin saikace ba matar kaba, bansan ka da ƙarya ba, kasan yanayin da ta tsinci kanta dole tana buƙatar wanda zai kula da ita, kuma bata da wanda ya fika, maza zo muje, kasan de Papa ba wani ƙarfine dashi ba bare kuma ni, dan haka oya huce muje ka ɗauko ta, Kamar kar yaje haka yaje ji amma rashin abun da zai faɗa ya kare kansa a gunta ta yarda hakan yasanya shi saurin basarwa kar tagane sone bayayi, sai kawai yace "da wasa nake miki, kin taɓa ganin miji yaƙi matar sa, kodan daɗin da zakaji ma ai dole kaso mace....., "Me kake cewa ne ni ba jinka nake ba, Maama ta tambaye sa, Shafa ƙeyar sa ya ɗanyi hana kallon ta sai kawai ya ɗage mata gira ɗaya, yace "ya wuce ki, baki da rabon ji, daman komai saida rabon ka in ba rabon ka bane ko ka ɗaga murya mutum in baida rabon ji bazai ji me kace ba, zatayi magana yace "shittt muje in ɗauko ta, kar inje tsohon can ya dora Mata ƙasusuwa akai ya cuce ni, Bai jira tayi magana ba kawai yajata da ƙarfi yana cewa muje muje muje muje sauri kiyi sauri kar wani abun yasame ta, dan ke zan kama, haka yaita tayi mata surutu ita mamakin sama ya hanata yin magana, inajin tunda take dashi bata taɓa ganin sa irin hakaba, sai taga gaba ɗaya ya sauya mata kamar bashi ba yanda yake wasu abubuwan, Saida suka shiga ɗakin sannan ya sake ta, loƙacin da suka shiga Papa yana zaune yana ta jiran shigowar su daman dan harɗan gyangyaɗi yafarayi a zaune, yana ganin shigowar su yace yauwa tun ɗazu nake jiran ku, har na fara gyangyaɗi a zaune, "Me yasa baka biyo taba, tana can ta addabi rayuwa ta, wai ita acan zata kwana ni kuma nace bani kwana da ita tunda ita ba mata ta bace, saidai ta dawo gun tsoho irin ta me ƙasusuwa kar inje ina bacci inji an fasa min kai da ƙashin hannu, da ƙyar fa ta haƙura yanzun ma sai da nakawo ta baka gani ba jawo hannun ta nayi ta ƙarfin tsiya, Kasaƙe sukayi dukan su suna kallon sa Papa na tunanin yaushe ya iya magana haka dan shi daman basu saba magana ba har gwanda ma ita Maama sunayi wani loƙacin, ita kuma tana mamakin ƙaryar da yayi mata wai tace sai ta kwana a ɗakin sa dan ƙarya ma da saida ya jawota ta ƙarfin tsiya sannan ta taho, Maama zata sauke masa magana, ya tsugunna ya suri Ameesha ya saɓata akafaɗa, yace "to Allah bamu alkhari old men and old women, Yana jinsu suna yi masa tsiya amma yaƙi sauraron kowa yayi gaba abun sa ya fita daga ɗakin yabar su da kunfar baki, Yana fita ya sauya fuska yana hararar ta ta gefe, badan yau yana cikin farin ciki ba, kuma yana ɗan tausayin ta akan abun da yafaru, amma badan haka ba yaseen da yana fitowa zai sake ta aƙasa, Da farko ɗakin su yayi niyar kaita sai kuma ya tuna da maganar Maama kar ta farka ta ganta aɗakin ga ba kowa babba akusa da ita, hakan zai iya ƙara sakata cikin wani halin, Ɗakin sa ya shiga da ita, yana zuwa ya shimfiɗe ta akan gado sai kawai ya tsinci kasa da ƙurawa fuskar ta, idon ta ya kunbura ga sahun hawaye ya bushe, bakin ta kuma ya ɗan bushe kaɗan yanda de yakeyi idan mutum ya daɗe yana kuma kuma yayi shiru baiyi magana ba zakuga bakin mutum na ɗan bushewa to itama irin haka yayi, Sauda yagama ƙare mata kallo sannan ya janye idon sa, duk da yanda zuciyar sa take fusgar sa tana ingiza shi, akan wasu abubuwan, amma kuma yana so yaja girman sa kar ta ƙara rainasa akaro na biyu, bargo ya jawo ya rufa mata shikuma sai ya samu gefenta ya kwanta tare da jan blanket ɗin shima ya rufa kuma har kansa, Wajen minti talatin bawan Allah nan yakasa bacci sai wasu wasu zuciyar sa take masa takasa kwantawa, bare yayi baccin daga ga ta ayyana masa wannan sai ta ayyana masa wancen, tsaki yaja tare da yaye bargon ya fito da kansa, yana fitowa, idanun sa suka sauka akan fuskar ta da tajuyo site ɗin da yake, Ƙura mata ido ya kumayi yana ƙara ayyana abun da zuciyar sa take raya masa, yana ayyana hakan tare da hasaso abun aransa yake, ji yayi jikin shi ya wani ɗau ɗimi loƙaci ɗaya wani irin yimmmm yafara ji a duka jikin sa............, [24/11, 12:54 am] #yaya Azeema#: 💅SARKI  SAMEER💅                    (DA ZAFI ZAFI)                              By                ❤️Yaya Azeema❤️                           *BOOK* 3️⃣ *Ga mai buƙatar littafin sarki Sameer tundaga book 1 har zuwa book 3 zai biya 400 kacal akwai 1&2 completed, zukuturo da kuɗinku ta wannan asusun 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank, ko kuma wannan 0003562691 Ibrahim Badamasi Babangida jaiz bank, sai kuturo da shaidar biyan ta wannan number ɗin 08124226526*            *_Typing........✍️✍️_*                       49                    ........Ƙura mata ido ya kumayi yana ƙara ayyana abun da zuciyar sa take raya masa, yana ayyana hakan tare da hasaso abun aransa yake, ji yayi jikin shi ya wani ɗau ɗimi loƙaci ɗaya wani irin yimmmm yafara ji a duka  jikin sa..., a hankali ya lumshe fararen idanun sa masu ɗauke da zara zaran gashin ido, rufesu yayi tsawon ƴan mintina yana jin wani abu na ƙara ratsa sa, buɗesu ya kumayi ya sauke akan ta, Ji yayi kamar jansa ake haka yaja jikin sa yana matsawa kusa da ita, bai tsaya ba saida yayi kamar zai shige jikin ta, hannun sa ya ɗaga ya ɗora sa a daidai saman west ɗin ta, yaɗan matso da ita jikin sa kaɗan, jikin su na gogar na juna, Wani ɗumi yaji ya ratsa sa me daɗi take yaji wata nutsuwar ta ƙara sakko masa, ji yayi hankalin sa ya ƙara kwanciya, yana fidda wani irin sanyayyen numfashi, yayin da yake jin nata na sauka akan fuskar sa, bargon ya jawo ya lulluɓe su har kawunan su, hannun ta ya kamo shima ya zagayo dashi ta bayan sa ya rungumo ta jikin sa gaba ɗayan, (nidai ina daga bakin ƙofa ina kallon hannun sa yana ta yawo ta cikin bargon bansan ina da ina yake taɓowa ba....su o'o da o'o ankasa kunne aji me zai faru to asuba ta gari sai da safe...😜😜😹) _Washe gari_ Kiran sallar farko Meer ya tashi daga baccin da yake me daɗi, musamman da ya haɗasa da mafarkai masu daɗi sai yajisa ya tashi garau, ita kam har yanzu baccin ta take itama hankalin ta kwance, dan duk wainar da akeyi batasan da ita ba, kamar wacce tasa wani abun haka ta ringa, shi har mamaki ma ta bashi da yasha farkawa yaga ko ta tashi amma sai yaga baccin ta kawai take, sai ya koma har yanzu kuma baiji tayi ko motsi ba, a hankali ya zare jikin sa, ya sauko daga kan gadon kai tsaye bathroom ya nufa, ba jima wa ya fito jikin sa sanye da towel alamaun dai wanka yayi, cikin sauri yafara shiryawa gudan kar sallah ta wuce sa, kuma kafin ya fita saida ya haɗa duk wani abu da zai haɗa, saboda badawo zaiyi ba, daga can zasu wuce kamar yanda sukayi wa Abban Ameesha alƙawarin da asuba zasu fita shiyasa ya shirya koman sa yaɗau maƙullin mota, Har yakai bakin ƙofa sai kuma ya dakata tare da juyowa, komawa yayi zuwa bakin gadon yana zuwa ya daki jikin fuskar gadon a wajen saitin kanta, amma bata motsa ba, mayar da dukan yayi kan kumatun ta, yana ɗan bubbugawa, yace "ke.! Ke !! Saida yayi da ƙarfi sannan ta fara motsi kaɗan kaɗan amma bata buɗe idon ta ba, tafara miƙa, Kallon ta yayi, sai yayi saurin kawar da kansa, yace "ki tashi loƙacin sallah yayi, "Um hum, tabasa amsa sai can kuma tayi saurin buɗe idon ta dan sai daga baya ma, bayan ta bashi amsa muryar tashi ta dawo mata akai hakan yasa tayi saurin buɗe idon ta, dan tabbatar wa da kanta abun da taji, saidai kuma loƙacin da ta buɗe shi har ya juya ta nufi hanyar ƙofa, Kan tayi wani yunƙuri ma har ya fice daga ɗakin, tashi tayi zaune tana me mamakin abun da yakawo nan, jikin ta ta shiga bi da kallo wai ko yayi mata wani abun amma sai taganta a yanda take, tunawa tayi ɗakin Maama ta kwanta to yaushe ma aka dawo da ita nan bata sani ba, Ganin babu me bata amsa yasa ta sauko daga kan gadon tana ƙara yin miƙa dan gaba ɗaya jikin ta wani iri kasala take ji, gashi yau suna da jarrabawa danma wannan ce final saura biyu suka rage musu sunayi sun gama gaba ɗaya, maimakon ta nufi banɗakin sa sai kawai itama tayi ficewar ta daga ɗakin zuwa nasu ɗakin......, Suna idar da sallah basu tsaya wani ɓata loƙaci ba, suka wuce, su su huɗu suka tafi, Meer Abban Ameesha sai Sam da Bosaya......, Da wuri suka sauka agarin Gombe, direct inda aka kwatanta musu nan suka je, tare da jagoran cin wani masanin garin da tun suna hanya, Ayuba yasa akazo aka tare su, harda ƴan sanda ma ya haɗa musu, Gidan babba ne sosai acan bayan garin Gombe ala gina shi dan babu wasu mutanen ma da sukayi gini a kusa dasu, A tare suka shiga gidan, dan suna bugawa me gadi ya buɗe kawai sukabi takansa a kayi masa duka, dan ko tambayar sa ma basu tsaya yi ba, sukayi maganin sa tare da danna kai cikin gidan, falo ne babba gashi da komai na more rayuwa a ciki, duba ɗakunan suka shiga yi amma duk inda suka buɗe, sama suka hau nanma suka ci gaba da bincike ko ina, duk da gidan babba ne amma basa tunani akwai inda basu duba, dan ba zuwa sukayi kowa ya kama hanyar sa, ga gidan da uban ɗakuna sai kace gidan yari, ko gidan haya, Wajen minti ashirin suna abu guda basu same ta, har sun fara tunanin kode waccen ɗin ƙarya ta gaya musu bata, ciki, Muryar wani ɗan sanda sukajiyo yana cewa ga wata ƙofar amma bata buɗuwa ko, duk waɗanda sukajiyo sa duk sukayo hanyar da sauri, tun iya su kaɗai ne suka ki sai gashi kowa ma yaji nan suka dawo suka taru ana ta tunanin yanda za a ɓude ta, Meer ne yacewa Sam da Bosaya su haɗa ƙarfi kawai su buge ƙofar dan bazata buɗuba, nan duk suka tattaro ƙarfinsu suka saka ƙafa atare suka doka ƙofar da ƙarfi, taji maza bugu ɗaya suka ɓale ta, Tsaye suka hangota an saƙale ta ajikin bango an raba hannuwan ta an daure su ajikin wani ƙarfe, ƙafafunta kuma anɗaure su da sarƙar ƙarfe, kanta ya lanƙwasa yayi ƙasa kamar ma ba rai a tattare da ita, Da gudu Abban Ameesha ya nufi wajen ta, yana zuwa ya ruƙota yana kiran sunan ta, suma duk ƙara sa shigowa sukayi, da sauri suka shiga kunce mata daurin da akayi mata, na hannu suka fara kuncewa sai kuwa ta faɗa kan Abban Ameesha saboda daman ɗaurin ya riƙeta batakai ga faduwa ba, Riƙeta yayi sosai hawaye na ciko masa idanu, saida suka kunce mata na ƙafar, shi dake sarƙa ce har tayi mata shati a ƙafa, da taimakon Meer suka kamata suka kwantar da ita ƙasa, dubata suka shiga yi amma kamar bata numfashi, can de Sam ya kuma dubata sannan yace zuciyar ta na ɗan harbawa, muyi sauri mukaita asibiti zata iya rasa ranta nan da wani loƙaci, Cikin sauri duk irin girman ta haka Meer ya ɗaga ta da ƙyar sannan ya fito daga ɗakin suna biye dashi a bayan sa, har suka ƙaraso wajen motar Abban Ameesha yayi saurin buɗe mishi yasaka ta a cikin, Wanda yake biye dasu ne yayi musu kwatancen inda babban asibitin su yake, shi ya fara gaba su kuma suka bi bayan su, inda Allah ya taimaka ma babu wani nisa, suna zuwa kuma likitoci suka hau kanta aka fara bata taimakon gaggawa, Abban Ameesha ji yake kamar basa aikin su yanda yakamata, kamar ta yabuɗe ya shiga haka yake ji, Sunkai wajen 30 minutes amma basu fito su Meer duk sunƙagaru suji ya ake ciki, sadaga bisani can sannan wani likita ya fito, yace "Alahamdulillah munsamu ta farfaɗo da ƙyar yanzu de tana buƙatar hutu sosai, dan yanayin da ta samu kanta harda na rashin bacci da kuma wuya, amma dai yanzu normal idan ta farfaɗo zaku iya shiga, yana gama faɗa musu haka yayi gaba, Gaba ɗayan su babu wanda bai sauke ajiyar zuciya ba tare da furta alahamdulillah a ransa, Abban Ameesha kam harda kukan farin ciki, Haka suka ci gaba da zama a asibitin sallah ce kawai take fita dasu, bawan Allahn da suke tare yayi yayi suzo yakaisu masarauta suci abin ci saboda ansan da zuwan su amma sukace baza su ba, saida daga baya de da sukaga zaman bana ƙare bane, sai suka ce yasa akawo musu nan suci anan, Suna faɗa masa ya kira gidan ya faɗa musu, kan kace me har ankawo musu abinciccika lodi lodi, kala kala, fitowa sukayi waje a harabar asibitin suka zauna, masu ci suka fara ci Meer da Abban Ameesha sukace sun ƙoshi, amma Saida sukayi wa Abban Ameesha dole yaci,dan sun san dole yana jin yunwar shiyasa suka sa shi yaci, Dadda de ba ita ta farfaɗo ba sa cikin dare, wajen ƙarfe biyu, dan haka dole suka kwana agarin kuma ba a kwana a asibitin dan haka babu yanda suka iya suka tafi can masarautar suka kwanta, Da safe suka dawo wajen ta, suna shigowa ɗakin suka ganta kwance ta ɗaga kai sama alamun dai tunani take, Har suka ƙarasa gurin batasan da shigowar su, Bossay ne yace "Dadda yafaɗa da ɗan ƙarfi. dawo da hankalin ta tayi gare sa tana kallon sa, Abban Ameesha ne da yaga har yanzu bata ankare dashi ba, yasa shi cewa "Umma, Sauran maida kallon ta tayi ga inda taji sautin muryar sa dan ko a mafarki taji muryar sa zata gane sa, idon na sauka akan sa taga de da gaske shine, da sauri ta miƙe zaune tana kallon sa cike da mamakin ganin sa, Matsowa yayi kusa da ita sosai sannan yace "umma ya jikin naki, Dadda ta rasa wane irin yanayi ta tsinci kanta, har yanzu bata gama yarda da abun da take gani ba, SAMEER..!!! ta kira sunan sa, ganin tana kamar ta shiga ruɗani, yasa Abban Ameesha saurin yi mata bayanin wani abun, Me Dadda zatayi inba kuka ba, nan ta shiga rera kuka, da ƙyar suka samu tayi shiru har ta fara nuna tsatstsan farin cikin da ta tsinci kanta, Duk guri suka samu suka zauna, tun aloƙacin duk suka kwashi komai suka bata labarin duk abun da yafaru da bata nan tundaga farko har ƙarshe, wasu tayi farin ciki wasu tayi kuka wasu kuma tayi dariya, itama ta basu labarin baƙar wuyar da taci, Godiya tayi musu gaba ɗayan su dan kowa ya taimake ta arayuwa duk sun bada gudun mawa ta ko wane fanni, Daman taji sauƙi dan haka suka nemi sallama, daga nan suka tattara insu insu suka ɗauki hanyar kano, nan ma suna tafiya suna hira, Dadda akwai surutu wuya bata hana ta magana, sai gashi kamar ba ita ba, sai zance suke da Abban Ameesha, Wajejen ƙarfe huɗu suka sauka, a kano, daman ba motar su ɗaya da Meer ba da suka zo wata hanya shi da Sam ne a mota ɗaya, sai kawai sukayi wata hanyar dan yafiso yayi suprise ɗinsu, shiyasa duk wannan abun da ake baice komai ba akan su, Tafiya kaɗan ta kawo su, cikin masarautar, bayan sunyi parkin, Abban Ameesha ne ya fara fitowa sannan ya yasa hannu ya fito da Dadda, tare suka jera, Dadda gidan ta ringa kallo sai ta tuna loƙacin da ta fara shigowa neman shalelen ta, tana ta kallon gidan har suka ƙarasa part ɗin su Maama, da sallama suka shiga, ciki, babu kowa a cikin falon dan haka suna shiga, Abban Ameesha yaɗan ɗaga murya yace Maama Papa gamu mun dawo ku fito kugan ta, Dariya Dadda tayi tace "kai ya zaka fara kira min wasu al'umman daban, to ba wanda zangani, jikalle kawai nake son gani ba wasu tsaffi ba, da bansan dasu ba, Bossay da ya shigo yanzu yaji abun da take cewa yace "Ke kuma gajen haƙuri to ai jikar taki bata nan kamar kura ta cinye ta, kwanaki da wasu maza suka fita da ita ai basu dawo da ita ba, dan haka sai kalli waɗanda ba kyaso ɗin ko kuma mu mayar da ke inda muka ɗauko ki, in bazaki iyayiwa mutane shiru ba, ke bakin ki kullum haya haya, "Yo inajin dai ba da bakin Aminatu nake suruntun ba, kuma bakai ka dawo dani kaida a tunanin ka idan takaine zan yarda indawo ai da inbiyo ka mu dawo gwanda inmargaya, dan haka kaja bakin ka kamin shiru kaga nifa karka ƙara yi min magana, ina farin ciki baza ɓatan raiba, kuma bakin ka ya sari ɗanyen kashi na me jego mutuwa saidai kaga anayin ta agidan ku amma ba anan ba, saidai idan gyatumar ka kurar tacinye, kaji mu da ɗan banzan yaro watakon har yanzu baka canja hali ba to wallahi ka fita daga idona tun kan na zubawa idon barkono, Bossay zaiyi magana, Abban Ameesha yayi saurin cewa Dadda ki kwantar da hankalin ki babu wanda ya isa ya ɓata miki rai rabu dashi, jikar ki ta nan babu abun da yasame ta lafiyar ta ƙalau, wataƙil suna makaranta shiyasa baki gansu anan ba, amma nasan suna kan hanya, yanzu zasu shigo, "Allah Abba itace da wata magana matar nan fa ba'a iya mata maimakon tayi shiru ta jira anuna mata komai amma sai tayi gaba gaɗi, nifa dama anbarta ta lulu mutum ya tsufa sai ƙin mutuwa, "Kai kai wallahi ka kiyaye ni kaga zo ka fita daga gurin nan,daman haka kake bantaɓa sani ba, to wallahi akanta zamu ɓata da kai, zo ka fita, cewar Abban A, Dadda harara ta watsawa Bossay tace "ai indai wannan ne kaɗan ma kagani, wallahi kaf duniyar nan babu yaron da ya raina ni irinsa, duk maganar da yaga dama gayan yake saboda bashi da ta ido wallahi kaide bakayi gadon arziƙi ba irin na ƴan uwanka, wai me yasa ma kake cigaba da bibiyata, ka fita harkata tunkan jikinka yagaya maka, dan zansa wannan basumuden ya karkarya min kai, "Ah ah Oyo Oyo suka jiyo muryar Maama tana faɗa tana faɗaɗa murmushin ta, ta ƙaraso gurin, sannu ku da zuwa kunsha tafiya, sai yau tun jiya muke zuba idon ganin ku, Murmushi Abban Ameesha yayi yace wallahi bamu samu damar dawo wa jiya ba, sai yau ta samu lafiya, Itama Dadda sakin fuskar tata tayi sannan suka gaisa, tare da komawa kan kujeru suka zazzauna, Dadda de duk a ƙage take ta ga shalelen ta dan haka ta kasa haƙuri tace "wai ni sai yaushe zata dawo ne nifa in ba yanzu zata dawo ba ku kaini inda take ni inje inganta, dan wallahi ita kaɗe nake son gani, Maama ce tace "ai yanzu hakama suna kusa da gida yanzu zaki gans......., Shiru tayi sakamakon maganar su da tajiyo, sai tace to kinji suma sun dawo, Da sallama Azeema da Ameesha suka shigo cikin falon, Dadda ce ta riga kowa amsawa da "wa'alaikissalam shalele na, Cikin mamakin ganin ta da zaro ido Ameesha tace DADDA..!!!! itama Daddar meƙiwa tsaye tayi tace "shalele na, ina kika tsaya ne tunɗazu na dawo nake jiran ki, Da gudu Ameesha ta kwasa tare da yin cilli da duk wani abu dake hannu ta, ta tafi gurin Dadda tana zuwa ta faɗa jikin ta, Dadda saboda murna da farin cikin ganin ta, bata san loƙacin da tayi sama da Ameesha ba, ko nauyi bata jiba, harda suyin juyi da ita, Sannan ta sauke ta, nan suka shiga sauke nufashi, Ameesha tace DADDA nayi missing ɗin ki irin over ɗin nan, gaba ɗaya duniyar bata min daɗi da ba kyanan babu wanda yake kula dani kowa baya sona kamar ke har auren......., Sauri tayi ta rufe bakin ta bata ƙarasa ba, idon ta ta mayar kan Bossay sai taga yana kallon waya wata ɓoyayyir ajiyar zuciya ta sauke da Allah yasa bata ƙarasa ba, Sadda kam itama zayyano mata yanda tayi kewar ta ta shiga yi, kuma batayi tunanin komai ba akan maganar auren da tace, Azeema ma ƙarasowa tayi suka gaisa da Dadda cike da farin cikin ganin juna, nan suka rikice da zance wannan yace wannan, wannan yace waccen ko gajiya da surutu basayi, kowa kaga fuskar sa ɗauke take da farin ciki da annuri marar misaltuwa......, ________MEER Basu sha wahala ba, gurin gano inda tsohon yake domin suna zuwa yayi wa masu shagon nan jan ido akan inbasu faɗi inda yake ba duk sai ta kashe su domin yaga jakar sa ranar dan haka kawai su faɗi inda yake, Duk da haka ƙin faɗa sukayi, saida sukaga de dagaske yake zai iya kashe sun, dan har yafara kai musu mazga, ɗaya yayi saurin faɗa yace, "yana cikin dajin bayan mu amma yanzu yana cikin garin ƴarsa ce ba lafiya an kwantar da ita a asibiti, sai Meer yace su tafi asibitin..... Nan ya tisa ƙyeyar su, suka shiga mota suka tafi asibitin dake cikin unguwar, Sune agaba su Meer na biye dasu baya har suka ƙarasa bakin ƙofar ɗakin da take, turawa sukayi suka shiga da sallama, Tsohon dake zaune a gefen matar yana bata abu abaki, ya amsa musu sallamar batare da ya ɗago ba, saboda yasan muryar su, shiyasa baiɗago ba ya amsa, sannan yaci gaba da batan da yake, Har ciki suka ƙaraso, sai bayan sun shigo suma su Meer suka ƙaraso gaban gadon, Batare da tsohon ya ɗago ba, yace "kunga ai da baku zo bama, dan har sun bamu sallama, yanzu nake shirin dawowa ma, "Daidai kenan sai muwuce haka muke so daman, da sauri tsohon nan ya ɗago har cokalin hannun sa na faɗuwa, jin muryar da bai taɓa tsammanin jinta ba, Meer ne yace "sannu da ɓuya, sai ka taso mutafi, iyalen ka na can, Haɗe rai tsohon yayi yace "kaga ɗan Allah ka fita daga rayuwata me yasa kake bina ne, ko kasanni, ne, daga haɗuwa rana ɗaya amma duk inda ka ganni sai ka biyo ni me kuma ya kawo ka, nan, to ni babu inda zani bani da wasu waɗanda nasani, a rayuwata nikaɗai ne, Meer yana kallon tsohon da yabawa ƙarfin halin da, "hmmm oh har waɗannan duk baka sansu ba, yafaɗa yana nuna masa hotunan su da ya tura a wayar Bossay, Cak tsohon yadaka ta, da komai, sai kuma ya fara kalle kalle shikenan yaron yakamasa bashi da wata hanayar da zai ƙara gocewa dole ya amsa, "Kayi shiru ko baka san suba, suma, Shiru yayi anama, sai daga bisani idon sa har ya fara canza kala, zaiyi magana, Meer yace ya isa kar kace yanzu dare nayi Please ka shirya mutafi, Ƙin amincewa yayi da farko har saida matar tace Baba wai akan me kuke magana saboda ita bataga hoton da yake nunawa ba, indai kasan shi mutafi mana, kaifa kace min adaji muke rayuwa, to me yasa zamu koma daji bayan wannan ɗan uwan naka yace mutafi, dan Allah mutafi, danni fa daman bazan iya komawa inzauna a daji ba, da ɗinma dan bana cikin hayyaci na ne, Babu yanda tsohon nan ya iya dole ya amince dan yasan halin ƴar tasa kodan samun farin cikin ta dole ya amince, nan yace musu ya amince su tafi, Haka yace su jirasa yaje gurin doctor ya dawo, bayan ya fita, Meer yayi ta kallon matar, ya ƙura mata ido ko ƙiftawa bayayi, harsai da ta fahimci kallon da yake mata, da tayi shiru amma taga abun nasa ba na ƙarewa bane, hakan yasa ta haɗe ranta tana mishi wani irin kallo, tace Malam kallon fa, bansan kallo Please, tana faɗar haka ta juyar da kanta gefe, Saurin janyewa yayi cike da kunyar kama san da tayi yana kallon ta, baisan loƙacin da yace "I'm sorry ba" ko kallon sa batayi ba, tunda ta juyar da kanta, bata kuma kallon inda suke ba, Shi kansa yayi mamakin jin yabata haƙuri kuma yanda tayi burus da su hakan bai ɓata masa rai ba, sai jima yayi matar ta burge sa.... Jinjina kan sa yayi kawai aransa yana ayyana yanda ya fahimci ɗabi'unta, ita bakamar mahaifiyar ta take, kamar tana da miskilan ci kuma mafaɗaci ce daga ganin ta, yanda tayi da bakin ta tana yatsina fuska sai yaga kamar Ameesha, anan kamar su ta fito sosai, amma normal kallo idan kayi mata in ba kamar jini ba basa kama, Suna cikin haka tsohon ya shigo tare da Doctor nan yayi musu bayanin duk abun da zasuyi da kulawar da take buƙata da abun da bata so da abun da take so, duk saida yayi musu bayani sannan yayi musu rubuce rubuce ya sallame su, Daman ba wani kayan arziƙi gare suba, ita de loƙacin da yakawo ta asibitin ya siyo mata wata sabuwar doguwar riga ita kaɗai ce dan wanɗanda yazo dasu an jefar dasu, sai ɗan kayayyakin abincin su duk de suka farka ta komai, sannan ta sauko daga kan gadon da ƙafar ta take takawa jikin ras kamar ba wacce ta tashi daga kan gadon asibiti ba, Haka suka fito waje har suka karaso inda motar su take, a bun mamaki da sauri Meer yaje ya buɗe mata mota, yana cewa bismillah, ɗan kallon sa tayi kaɗan badai tace masa komai ba kawai ta shiga, Sai tsohon shima ya shiga, har yanzu hakan yake jin baya son binsu, dan har yanzu da sauran tabon abun aransa, baiga hucewa ba, amma de dolen sa yayi haƙuri ya danne zuciyar sa suje dan daman shi kansa ya fara tunanin idan ta farfaɗo yaga lafiyar ta ƙalau, zaije can ɗin dan yasan daman ba lalle taci gaba da zaman cikin dajin ba, tunda yanzu da hankalin ta ba kamar da ba, gwanda suje kawai ayi ta ta ƙare, komai yazo ƙarshe, Gaba suka shiga suma Meer ne ya zauna a mazaunin driver sannan yaja motar suka bar asibitin tare da ɗaukar hanayar gida, Sunyi tafiya me tsawo sannan suka ƙaraso cikin masarautar, tunda suka shiga take faman bin gidan da ido, tunda suka taho take jin faɗuwar gaba, shigowar su ma kuma tasa taƙara jin bugawar zuciyar tata na ƙaruwa fiye da da, hannu tasa adaidai saitin zuciyar ta, tare da rufe idon ta tana sauraron wasu abubuwan dake mata yawo acikin zuciya, Meer na tsaye da murfin mota yana jiran fitowar ta amma har yanzu bata fito, tsohon ne yace "Deeya.! Sai yanzu ta buɗe idon ta ta ɗago a hankali ta kalle sa, Hannu ya miƙa mata yace munzo ki fito mana, tun dazu muntsaya me kike tunanine haka, Kamar bazata basa amsa ba, dan har ta ɗauke idon ta daga gare sa sannan ta ƙara maidawa, idon ta ya canza launi kamar me shirin yin kuka tace "Baba har yanzu Noory na raye Allah bai mutu ba, kuma inajin sa a kusa, duk inda yake yana kusa dani, Please Baba ka nemomin shi, idanuwana shi kaɗai suke son gani please Baba jikina yana bani yana kusa dani, abun mamaki tana faɗar haka sai kawai hawaye suka shiga sauko mata kamar famfo....., Baba jikin sa ne yayi sanyi shi baisan ya zaiyi ya nemomata shi ba, mutumin da ya daɗe da mutuwa meyasa take faɗar haka, da bata da hankali yana yi mata ƙaryar zai kaita gurin sa, to yanzu baisan yanda zai yi da ita ba, Meer kam kusan ƙamewa yayi agun yana me mamakin wace irin shaƙuwa ce haka ko soyayya sukeyiwa junan su, lalle wannan ba ƙaramar shaƙuwa bace, tunda har take jin yana kusa da ita kuma batayi ƙarya ba yana kusa da itan, aikwa zaiso ganin yanda zasuyi idan sun haɗu wane irin farin ciki zasuyi........., [26/11, 12:30 am] #yaya Azeema#: 💅SARKI  SAMEER💅                    (DA ZAFI ZAFI)                              By                ❤️Yaya Azeema❤️                           *BOOK* 3️⃣ *Ga mai buƙatar littafin sarki Sameer tundaga book 1 har zuwa book 3 zai biya 400 kacal akwai 1&2 completed, zukuturo da kuɗinku ta wannan asusun 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank, ko kuma wannan 0003562691 Ibrahim Badamasi Babangida jaiz bank, sai kuturo da shaidar biyan ta wannan number ɗin 08124226526*            *_Typing........✍️✍️_*                             5️⃣0️⃣                    ........Har yanzu bata motsa ba, ita kaɗai tasan abun da take ji a cikin zuciyar ta, "Please dan Allah ko taso muje kina ƙara ɓata mana loƙaci kiyi haƙuri zanne mo miki shi in sha Allah, cewar tsoho, Saida ta ƙara kai wasu ƴan mintina sannan ta yunƙura da ƙyar, cikin sanyin jiki ta fito, tare da zuro ƙafafun ta, sannan ta ƙarasa fitowa daga cikin motar Meer ne ya rufe kofar, sannan ta shiga gaba yace muje, yayi musu jagora, Sam daman yayi gaba dan yaje ta tabbatar da kowa ya hallara a falo, wata irin tafiya take kamar wahainiya, ko kuma wacce bata son taka ƙasa haka take tafiya, suma kuma dole suka biye mata suke irin Tata tafiyar, tunda suka fito ake ta kallon su, ƴan kusa su gaidasu, ƴan nesa kuma sai kallo da gulma, A haka har suka ƙarasa part ɗin, itade matar inbanda salati da take babu abun da take dan jin zuciyar tata take kamar zata fito, Meer ne ya fara tura ƙofar ya shiga bakin sa ɗauke da sallama, amma sai ya tsaya a bakain ƙofa, yana kallon su kowanne fuskar sa cike da annashuwa, maida duban sa yayi ga Abban Ameesha sai yaga shi ba kamar su ba, hankalin sa kamar yana wani wajen, baya tare da su, hasashen sane yabasa,  wataƙil ko shima ya tsinci kansa cikin halin da take ciki ita ko jikin sa yabasa shima, "Uncle Meer ya kirasa, mai makon ya amsa sai kawai ya ɗago a hankali yana kallon sa, Sai Meer ya kuma cewa yade na ganka haka me yake faruwa ne? Shiru yayi masa bai basa amsa ba, Dadda ce ta maida dubansa gare sa sai tace nima tun ɗazu nake kulle dakai ana cikin hira kaja bakin ka kayi shiru me yake faruwa, kasan bansan ganin ka cikin damuwa, Juyawa ya kalle ta ya kuma juyawa ya kalli Meer, da ƙyar ya iya buɗar bakin sa yace "Babu komai kawaide....sai kuma yayi shiru, Ameesha ce ta tashi daga kusa da Dadda ta koma kusa dashi tare da kamo hannun sa tace "Abba na kana tare da damuwa gata nan a idon ka, ɗazu ba haka kake ba, dan Allah koma me yake damun ka kayi haƙuri kaji, kallon ta kawai yake maganar da tayi sai duk gaba ɗaya ta ƙara karyar masa da zuciya, rungume ta kawai yayi yana me jin zuciyar sa gaba ɗaya a cunkushe, cike da sanyin murya, yace "Dole in shiga damuwa baby ina cikin kewar mahaifayar kine shiyasa kika ganni cikin damuwa, duk sanda na tuna haka nake kasancewa, naso naƙara ganin ta araye akaro na biyu, amma gashi ta tafi ta barni, ya ƙarasa maganar tare da jin ƙwalla ta cika masa ido, Hannu yasa yayi saurin share ta, itama kukan take kawai fili ne bai fito ba, amma fuskar ta har ta gama jiƙewa da hawaye, Saida ya ɗagota ya gani da sauri ya shiga goge mata yana so ya rarrashe ta amma yana jin idan ya buɗi baki da niyar yin magana shima zai iya sakin kukan dan yanda yake jin zuciyar sa tana daf da tsinkewa, A hankali ta shiga takawa ta zuro ƙafar ta cikin falon tare da ƙara zuro ɗayar halin da take ciki yasa ko sallama bata, yi ba baba ne ya shigo shima amma shi da sallamar sa, ya shigo hakan yasa sauran ɗagowa suna kallon inda suka ji  sallamar, Dadda ce ta miƙe tsaye da sauri har ta neman faɗuwa, halin da ta tsinci kanta ya hanata, magana kawai hannu ta ɗaga ta fara nuna su, sai motsi take da baki tanaso tayi magana, al'ajabi da bazata sun hanata furta komai, Abban Ameesha kuma da Ameesha ya rungume ta hakan yasa basu ji sallamar da a kayi ba, hankalin su yana kan na juna. Ita kam tunda ta shigo idon ta ya sauka akan su bata ganin fuskar sa da kyau shiyasa ta tsayar da idon dan gano abun da idanuwana ta suka gane mata,  idan idanunwan ta basu yi mata ƙarya ba kamar Noory ɗin ta take gani agun, shiyasa bata ma kalli inda Dadda take ba, Jitayi kamar anajan ta hakan yasa ta shiga takawa zuwa gare shi, bata tsaya ba saida taje gaban sa, cikin wata irin murya me sanyi da nutsuwa tayi ta a hankali, tace... NOORY....! Jin muryar yayi kamar saukar aradu a cikin zuciyar sa saura kaɗan ya zauce jin muryar, a sukwane ya ɗago kansa tundaga kan ƙafar ta yafara kalla har ya kawo kallon ga kan fuskar ta, wata iriyar zabura yayi yana ja da baya, cike da zaro ido da tsoro, baisan loƙacin da ya janye Ameesha gefe ba, ya miƙe tsaye, Bakin sane ya shiga rawa wajen son ya kira sunan ta, amma sai mamar mamar da baki yake yakasa faɗa, ai tunkan yace wani abuma, ta faɗa kansa ta rungume sa, tana fashewa da wani irin kuka wanda ita kanta batasan dalilin saba, shikam mamaki da shiga ɗimuwa ya hanasa yarda dan gani yake kamar gizo ne shi kaɗai yake kallon abun dake faruwa, Tana kuna ta kuma kiran sa, Sai yanzu yasamu damar ɗaga hannun sa a hankali ya ɗora duka hannu wansa akan ta, ganin bata ɓace bane yasa yafara tunanin to kode ba gizo bane, Yana rungume ta suka sauke ajiyar zuciya a tare har cikin zuciyar sa saida yaje wani sanyi, Shima cikin sanyin muryar yace "Norry, MY DEEYA! Ɗagota yayi daga jikin sa, ido cikin ido suka zubawa junan su idanu sunayiwa juna kallon ƙurilla dan kowa ji yake kamar a mafarki, Tattaro maganar sa yayi yace "Norry kece da gaske ko gizon da kika saba yi min ne,  Dan Allah kar ki kuma tafiya kibar Ni kitsaya ko a hakane ko ni kaɗai ne idan ka kallon ki, Please my Deeya kar ki tafi please......, yana faɗar haka yakuma jawota jikin sa ya rungume ta, shima yana sakin kukan, Cikin kukan tace "Norry nice ba gizo bane, nuna gani nake kamar gizo kake nin, Norry a kace min ka mutu, ni daman nasan bazaka taɓa tafiya ka barni ba, dan Allah ka tsaya muci gaba da rayuwar mu kar ka ƙara yin nesa, dani nima ina tare da kai babu inda zan ƙara zuwa inbar ka, Jikin sa har yana karkarwa wajen ɗagoya ya ƙara ganin ta da kyau jin tana magana hakan yasa yafara tabbatar wa kansa da ba gizo bane gaskiya ne, fuskar ta ya kamo a tafi kan hannun sa ya shiga goge mata hawaye yana girgiza kai yace "nima haka aka ce min, kullum da tunanin nake kwan nake wuni komai baya min daɗi aduniyar nan, babban burina bai wuce ace nasanya ki a idona ba, ina taƙaici da baƙin ci aduk ranar da na wayi gari na wuni nakai dare ban sanya ki cikin idona ba, hakan ba ƙaramin ɓatan rai take ba, nima zuciyata bata taɓa bani kin tafi ba, ni nasan zaki dawo gare ni mu cigaba da rayuwar mu tare da Babyn mu, Ɗan baya taja da sauri cike da jin daɗin tace Babyn mu, tace "Babyn mu fa kace kana nufin itama tana raye bata mutu ba, Murmushi ne ya kuɓuce masa ganin yanda tayi tana tambayar, jinjina mata kai yayi, sannan ya juya ya kalli inda Ameesha take, tana gefen su amma ko lura da ita basuyi ba hankalin su yana kan na juna, Da hannu yayi mata nuni da inda take yace "ga Ameeshan ki, mayar da kallon ta tayi ga kan Ameesha, tabbas kallo ɗaya tayi mata ta gane hakan dan ga kamanni Norry ɗin tanan a fuskar ta, wani irin daɗi da farin ciki wanda tafi na farko shi taji ya ziyarci zuciyar ta, Buɗa mata hannu tayi alamun tazo gare ta, Hakan da tayi sai ya tunawa Ameesha loƙacin da mahaifin ta yadawo shima haka yayi mata, Takawa ta fara yi hankali dan itama jikin ta duk a mace yake ga fuskar ta da tagama wankewa da hawaye, tana zuwa ta faɗa jikin ta suka rungume juna suna, Kallon inda Abban Ameesha yake tayi sai shima tayi masa alamun da ya taho yazo, Zuwa yayi ya haɗasu gaba ɗayan su ya rungume su Ameesha na tsakiyar su, sun daɗe a haka kafin suka saki juna kowa yana farin ciki da kuma mamakin yanda hakan ta kasan ce, (Tsaya wa cigaba da bayyana muku tsatstsan halin da bayin Allahn nan suka kasance aciki ɓata loƙaci ne, andai yi abun da ya samu) Nan suka ƙara riƙe juna suna shirin cigaba da ƙara wasu maganganun, Meer ne yayi gyaran murya dan ya fahimci kamar idon su ya makan ce basa ganin kowa a gun, kansu kaɗai suke gani a cikin falon, "Hmmm nace ba kunmanta da sauran ne? Baba ne yace "a'a rabu dasu mu ai inajin duk ba ason ganin mu sai mu koma inda muka fito, Sai loƙacin Abban Ameesha yaga Baba, dan shi har ga Allah bai kula dashi ba sai yanzu, kunya ce ta kamasa, ƙasa yayi da kansa yaje gurin Baba ya tsugunna har ƙasa yace "Ayi haƙuri Baba, ban kula bane, ashe duk tare kuke, Baba ina kuka shiga tsawon loƙacin nan, duk munyi tunanin kun mutu ashe kuna raye, Kamosa Baba yayi ya miƙar yace muna raye Babu abun da yasame mu, fatan munsame ku lafiya, nima banyi tunanin kana raye ba, Dadda ba gefe sai faman zubar da ƙwalla take, loƙacin da Abban Ameesha ya tafi gurin Baba, ita kuma Ameesha sai taja maman ta zuwa gurin Dadda dan itama sai yanzu taga Daddar, farin cikin tane ya ƙaru da ta ƙara ganin mahaifiyar tata, anan ma sai da suka sake yin kuka duk wanda yagansu cikin halin da suka kasan ce sai ya tausaya musu,  dan abunne banma san yanda zan kwatanta muku, abunne ya zowa kowa unexpected basu taɓa tunanin saba, Nan aka samu kowa ya zauna sannan aka fara gaggaisawa da su Maama, da Papa, a loƙacin kuma Meer ya fita yaje ya taho da Ummyn sa da sarki Abuuu, suma zuwa sukayi kowa da kalar nasa al'ajabin najin yanda abun ya kasance, Duk wannan hidundumin da ake Baba da Dadda basuyi magana ba, sakamakon ɗauke kan da Baba yayi ya nuna kamar ma besan da ita agun ba, hakan kwa ba ƙaramin ƙona mata rai yayi ba, suyi shekar da shekaru basa tare amma yazo inda take ya nuna kamar ma besan ta ba, duk da tana ta kallon sa idan suka haɗa ido ma sai ya kuma haɗe rai ya juyar da kansa, abun ya tsaya mata arai duk sai taji takasa sukuni, Nan suka sake buɗe sabon babin hira, tun ana koke koke har aka dawo murnar nuna farin cikin ganin juna, Abban Ameesha kam ko kunya yabi ya tattare a jikin Norry ɗin sa, ya kamo hannun ta ya riƙe gam kamar ance masa za a kwace masa ita, Dadda ce ta kasa jurewa, cikin ɗan hasala, tace "wai ni me ake nufi dani ne, malam ko nayi maka wani abunne naga sai wani haɗe rai kake yi sai kace baka san dani ba agun,  kowa maida hankalin sa yayi kansu, ga mamakin su amma sai sukaga Baba ya kuma haɗe rai tare da ƙara kawar da kansa, suma kuma sai yanzu duk suka fahimci hakan tunda suka zauna basu ga sunyi magana ba, a tsakanin su, Abban Ameesha ne yace "Baba lafiya me yake faruwa? Shiru Baba yayi bai basa amsa ba, yana me ƙara jin abun dake ƙasan zuciyar sa na ƙara taso masa, A gaba suka sakashi, akan ya faɗi dalilin sa amma yaƙi Dadda harda su kuka, Dadda ce ta miƙe cike da haushi ta goge hawayen, tace "To sai me inbaka kulani, suɗin ma ai da kasani baka kulasu daka sani ma baka dawo yanzu ma zaka iya tafiya ai ba wani yace kazo ba, me yasa ma kadawo, Miƙewa Baba yayi shima cike da hasala, yace "ai badan ke na dawo ba ko angaya miki duk tsawon loƙacin da muka ɗauka bansan inda kike ba, Ke ko kunyar faɗin haka ma baki yi ba, koda yake banga laifin ki ba, daman munafukin mutum baka taɓa gane kansa, ai baza ki taɓa jin kunyar faɗar komai ba tunda bakiji tsoron Allahn kiba wa kuma zaki ji tsoro, Allah wadai da halin ki, Tofa wata sabuwa kowa yayi saƙare yana jin wani sabon zancen, Dadda kam ai saura kaɗan numfashin ta ya sarƙe, da sauri tayi baya zata faɗi, Abban Ameesha ya riƙota, Baba bai damu da halin da ta shiga yaci gaba da cewa, sai yanzu hankalin ki ya tashi kenan ko duk a tunanin ki bansan wace ce ke ba, nasan har yanzu kina mamakin ya a kai muka kasan ce araye ko? To kisan........, Da sauri Abban Ameesha ya tari numfashin sa, cike da shiga ruɗani yace "Baba wai dan Allah me kake son cewa ne, me Dadda ta aikata maka, me kuma tayi, ya kamata kayi mana bayani ka duba kaga halin da ka jefata saboda maganganun nan naka, "Duk na munafurci ne ai, dan baku san ko wacece ita, nafi ku sanin ko wacece ita, duk wani abu dake faruwa, itace musabbabin sa, duk ita ta jefamu cikin wannan halin, kowa ya taso cikin mawuyacin halin, Hmmm dukansu akusan tare suka sauke ajiyar zuciya, dan yana faɗin haka duk suka fahimci inda zancen nasa ya dosa, Ita kanta Dadda loƙaci ɗaya taji kamar ankwashe mata wani abun me nauyi daga cikin zuciyar ta, amma da gaba ɗaya tunanin ta ya tsaya, ta rasa ma wane irin tunani zatayi gurin gano abun da tayi masa yake jifan ta da waɗannan maganganun haka, "Allah sarki Baba, wallahi har ka tayar mana da hankali, a ina ka ganta, Baba wallahi ba ita bace ai, Wani kallo Baba ya watsa Abban Ameesha tare da cewa "har kake rantsuwa ingan ta da ido na ƙiriri ranar da tasa aka kama mu, amma kace ba ita bace, Abban Ameesha harda ɗan murmushi yace "Baba ka kwantar da hankalin ka ayi maka bayani, itama yanzu da kake ganin ta anan tsawon kwanaki bama tare da ita, jiya mukaje Gombe acan ma muka kwana, sai ɗazu muka dawo, cike da kallon rashin fahimta Baba yake bin Abban Ameesha da kallo, Papa ne da kansa ya ɗora da yi masa bayani, da ƙyar suka samu Baba ya haƙura akayi masa cikakken bayani, tundaga A har Z saida aka basa, labarin kowa da halin da kowa ya tsinci kansa, sannan aka ɗora masa da labarin ganin mahaifan Abban Ameesha, yanzu haka acikin gidan su yake zaune, Baba yayi mamaki mutuƙa abun da yafi komai basa mamakin shine ƴar biyun Dadda da take waɗannan abubuwan, Nan ya ɗora musu da nasa, labarin bayan mutanen nan sun kamasa sai suka kaisa wani guri kwanan shi biyu kuma suka kawo Nadeeya loƙacin da suka kawo ta bata cikin hayyacin ta, saboda alurar da sukayi mata loƙacin da ta haifi Ameesha, itace ta taɓa mata ƙwaƙwalwa, gaba ɗaya sai ta burki ce, ta fita daga hankalin ta, abun sai ya haɗar mata biyu ga zafin haihuwa ga allurar da sukayi mata gashi kuma da ta tashi sai ta ringa kiran yarinyar da ta haifa taitacewa a fito mata da ƴarta, da mijin ta, Dade suka ga abun nata ba sauƙi sai suka kira likita yazo yayi mata allurar da zata sa ta bacci, dan ta rage kwakwazon da take yi musu, bayan kuma anyi mata, ɗaya daga cikin su yace su Baba su shirya zai fita dasu sai suyi wani wajen idan ba haka ba kuma suka ci gaba da zama agun zasu iya rasa ransu, Bayan sunyi haka da kwana ɗaya suka zo su su biyu sai suka fito dasu da niyar zasuje su kashe su, agurin waɗancen amma su awajen su idan sun fita dasu ba kashe su zasuyi ba, shiyasa ma aka amince musu da su fita dasu ɗin, suyi nesa dasu da gari sannan su kashe su,to a wajen fitowar ne, shi kuma Baba yaga ƴar biyun Dadda a cikin mota, basu bar gurin ba kuma, yaga fitowar ta daga motar ya ƙara tabbatar wa kansa itace, Amma duk da haka da suka shiga motar sai da ya tambayi mutanen yace dan Allah wacece waccen matar Yahaya masa ai itace tasa aka kamasu, kuma yanzu haka ma da suka ɗauko su itace tasa, duk wani abu da zaiga ya faru itace take sawa, tunda ga wannan loƙacin Baba yake ƙullace da Dadda saboda duk a tunanin sa itacen da gaske, Bayan kuma waɗannan mutanen sun fita dasu, sai suka kaisu asibiti suka biya komai da za a dubata koda bata samu lafiya ba gaba ɗaya to a ɗan bata abun da zaisa ta rage, Suka yi musu godiya sannan sukayi sallama, suka tafi suka barsu agun, Satin su ɗaya a asibitin aka sallame su saboda kuɗin su ya ƙare amma sun basa maganin da zai ringa siya mata idan ya ƙare zai iya zuwa wani asibitin ya siya, Daga nan Baba ya rasa inda zai dosa, haka ya riƙota a hannu suka ringa tafiya shikan sa baisan inda zasu ba, a wata kasuwa suka tsaya, wanda shi kansa baisan wane gari bane, saidaga baya yake jin sunan garin Kano abun da zasu ci yafara tunani dan haka yana ganin ana dako shima yaje yace a taimaka masa, abashi aikin yi zasu siyi abinci, Wani mutumine yaji yabasa tausayi, hakannan ya ɗauko dubu biyar yabasa, yace yaje basai yayi masa dakon ba, Tun daga nan, Baba yake zama a cikin kasuwar, tare da ƴar sa, kuma har yanzu batadawo daidai ba, kawai dai ta dena sambatun da buge buge, Wajen Satin su uku a haka suna kwana a ƙasan wata rumfar me tebur sai ya nemi ƙyallaye yake rufe musu ciki idan dare yayi zasu kwanta, daga baya kuma sai aka fara ankare wa dasu, wani mutum ya nemi yayi masa lalata ƴa, sai kawai ya tattara ina sa inasa suka bar kasuwar haka sukai ta garari daga can suyi can daga na su koma can, daga ƙarshedai da Baba yaga abun hakane sai kawai ya ɗauke ta suka koma daji da zama, ya haɗa musu bukka da komai da zasu ringa amfani dashi, sannan ya ringa shiga daji yana nemo wasu magungunan sai yanzu yake ganin amfanin sanin su, ada sana'ar mahaifin sace amma shi baitaɓa maida hankali akan suba, sai yanzu inda ma Allah ya taimake sa duk ya riƙe su, kwaso su yafarayi yana kaiwa cikin gari yana siyar wa, kuɗin kuma da yake samu sai yaringa siyo musu abinci da abun da yasan zasu buƙata daga baya kuma yama haɗa nurhu da kansa yake yi musu abin da zasu ci, A wajen siyar da maganin ne, ya haɗu da waɗannan yaran su biyu da suka taimake su suka fito dasu, suna haɗuwa suka gaisa cikin mutunta juna, sannan suke basa labari sun shiryu sundena wannan harkar, suma duk kusan marayu ne basu san iyayen su, shiyasa suka faɗa irin harkar, daga baya kuma suka shiryu, nan suka tambaye sa ina ya koma yagaya musu harkar da yake, nan suka roƙashi shine suka haɗa kai gaba ɗayan su suka koma rayuwar da jin idan zai fito sai su fito tare kowa ya nemi nakan sa, a haka har suka tara kuɗi suka buɗe shago da taimakon wani Alhaji da yabasu jari, Alahamdulillah komai yana tafar musu yanda yakamata, a loƙacin ne Bello da Sulaiman suka buƙaci Baba da su koma cikin gari subar dajin tunda suna da kuɗi sai su kama gida..., Amma baba yace a'a sude suje su kama inyaso kullum idan ya fito da ringa haɗuwa, babu yanda suka iya dan sunfi son zaman cikin garin akan dajin, badan suna so ba suka bar Baba ƴar sa suka koma cikin garin inda Baba yabasu shawarar su nemi shaguna biyu me daki a ciki sai sun ringa kwana a ciki sun samu kwanciyar hankali, ganin hakan yasa Baba yace su taya shi bincike akan matar agano masa inda take, Nan suka shiga bincike akan Dadda shi yanayi suma sunayi masa har aka gano inda take da kuma komawar su gidan sarautar duk wani motsin su da labarin gidan babu wanda baya zuwa kunnen Baba, shima kuma yana nemo wani abun da kansa, abun da yasa yaƙi tona mata asiri kawai saboda yana so sai ya fara gano dalilin da yasa ta zaɓi yi musu haka, kuma ya bari sai ranar da asirin ta ya tonu yasan dole asirin ta ya tono ko badaɗe ko bajima, shi kuma agun tonuwar asirin zai bayyana kansa yazo yaƙara da tashi shaiɗar, daga nan ya ɗora musu har zuwa inda ta samu lafiya gaba ɗaya, tun buge tan da Meer yayi da mota tun loƙacin yakaita asibiti daga nan kuma akayi mata aikin matsalar ta gaba ɗaya ta dawo normal, Yana gama bada labarin, duk sun fahimce sa, kuma basuga laifin sa ba, saboda daman duk wanda yaga haka indai ba bayani akayi maka ba baza ka taɓa yarda ba, Haƙuri yabawa Dadda abisa zargin ta dayayi akan rashin sani, daga nan suka cigaba da tattaunawa, sai wajen ƙarfe shaɗaya na dare sannan kowa ya fara shirin kwanciya, Dadda da Ameesha da maman ta, akace su tafi ɗaki, shikuma Baba su tafi da Abban Ameesha, da farko Abban Ameesha ƙin yarda yayi wai saidai su tafi tare da Norry ɗin sa, akace masa ai bazai yiyu ba, dole sai an ƙara ɗaura musu aure saidai yayi haƙuri nan da sati ɗaya sai a ware musu part ɗinsu daban bayan an mayar da auren su, Ba haka suka so ba, dande anfi ƙarfin sune kawai suka yarda daga nan sukayi sallama, kowa ya tafi makwancin sa, asuba ta gari.........., Washe gari tunda wuri duk suka haɗu a cikin falon gurin breakfast daga nan kuma aka haɗa taro a cikin fada na gabatar da bayyanar matar Abban Ameesha, da kuma mutumin da ya tsinci Sameer tun yana yaro, Kowa ya taya su farin ciki anayi, gwaggwo ma ba abarta a baya ba ta nuna farin cikin ta tsantsa, ga bayyanar ahalin ta gabaɗaya ƙwansu da kwarkwatar su babu wanda aka rasa, sannan anyi maganin duk wani makiri da mugu dake kusa dasu saidai kuma ayi fatan Allah ya kiyaye gaba, Har ƴar ƙaramar walima aka haɗa akayi saukar Alqur'ani, aka ci aka sha, sannan akayi sada ka ga mabuƙatan wajen masu yawa, A cikin sati ɗayan kamar yanda akace aka mayar da auren Abban Ameesha da Maman Ameesha, inda aka ware musu part ɗin su domin suje suci gaba da soyayyar su daga inda suka tsaya, part biyu akayi su da su Dadda da Baba, ƙofa ce kawai ta rabasu su da su, Ameesha tana ta murna wai zata koma part ɗin su Maman ta akace mata ai ga nata part ɗin can, suma can zasu koma ita da Meer tunda akayi maganar tayi shiru bata sake magana ba, A ranar da zata koma can akayi rashin sa'a Bossay yakawo ziyara gurin ta, yasamu mummunan labari, bawan Allah harda su suma, koda ya farfaɗo kam sunbatun ya shigayi akan me yasa za'ayi masa haka bayan ansan shi yake sonta amma shine za'a aura mata, shikenan ancuce sa ankashe shi bazai taɓa aure ba, yasan ƙarshen sa yazo mutuwa zaiyi idan bai rayu da ita ba, kuka kam kamar ƙaramin yaro haka yaringa yi, itama kuma antaɓo mata inda yake mata ƙaiƙayi nan ta shiga daru itama akan sai ansa Meer ya sake ta dan baza ta zauna da shi ba, da suna rufawa juna asiri akan sun sa santa junan su, yau sai asiri ya tonu, kowa saida ya shaida rashin son da basuyi, Dadda da batasan da auren ba daman tace meyasa za'ayiwa jikar ta auren dole to kuwa sai an sake ta tunda bataso, rikici yaso ya ɓalle Dadda itama ta dage sai an sakar mata jika, Sude su Maama Abban Ameesha basu iya cewa komai ba kowa jan bakin sa yayi yai shiru, Papa da yaga yarinyar bata so kuka take kamar ranta zai fita, kuma shi yafi son kwanciyar hankali baya son tashin hankali dan shi tun farko ma yaso yace asoke auren sai kuma yaji ance sun sa santa junan su shiyasa ma kawai tabar maganar sai kuma yanzu yaji aka sun haka, da haka sai yace..... To shikenan indai basa so za'a warware auren dan haka Meer ya sake ta, kowa ta amin ce, Meer yana kan kujera ya ɗora ƙafa ɗaya kan ɗaya yana danna wayar sa inka kalle sa sai ka rantse baya cikin falon duk wannan abun dake faruwa, ko a jikin sa, Papa ne ya kalle sa yace "babana kaji meke faruwa ko ka sake ta dan Allah ko hankalin ta zai kwanta, kaga yanda take kuka, Ai baba kamar yayi magana da gini, har saida ya kuma yi masa magana, Maama tayi masa, dan itama yanzu ta saduda ta haƙura da auren, baki tasa itama tace "Babana magana ake ma kasaƙe tan kawai tunda nasan kaima bakaso, kar mushiga haƙƙin ku, Abuu ne yace "Haba Maama wannan wacce irin magana ce kuke yi, ai ba ayi haka ba, ni ina ganin kawai abarsu, idan akace su rabu su suke gaba damu ma kenan, bamu isa muyi musu abu ba suyi mana biyayya ba, "A'a fa Abu kaman ta a yanda ka auro ni ko kamanta nima iyayena basa so na biyo ka, kaga kwa tunda banyuwa nawa biyayya ba, kar kaga laifin wani in yaƙi yi, daman abun haka yake kama tudeeni tudaan, duk abun da kayi sai anyi maka, duk dani da dalilin su na hanani auren ka, amma duk da haka banyi musu biyayyar ba, tunda akan gaskiya suka hanani dan haka, nima na goyi baya ina ganin kawai kabar kowa ya auri wanda yake so.... Harar ta Abuu yayi hakan yasa tayi shiru tana juyar da kanta gefe, Sai yanzu Meer ya kashe wayar sa tare da mayar da wayar sa, aljihu yana miƙewa tsaye, Cikin isa da taƙama yace "Ni zan wuce, wannan maganar taku ce, loƙacin da kuka ɗaura auren jin sa nayi kawai a masallaci, dan haka idan kun yanke shawara, idan anje sallar asuba gobe sai ku sanar da cewa an warware auren da kuka ƙulla kun aura kuma zaku saki matar, shikenan a wuce wajen, kowa sai ya huta, sai da safen ku yafaɗa yana ficewa daga cikin falon, dan tafiya sabon part ɗin sa, dan baiga dalilin da zai hanasa komawa ba tunda yagama kai komai nasa can, Kamar ruwa ya shanye su haka suka koma harya fice babu wanda tasamu ƙwarin gwiwar dakatar dashi, Abban Ameesha ne yace "shikenan ta faru ta ƙare sai kowa yayi haƙuri wanda bazai haƙura ba yakashe kansa, tunda de miji bashi da niyar sakin matar sa, in kuma zaku iya sakin ta kamar yanda yace batare da yawun bakin sa ya furta hakan ba, to bismillah nima de bacci nake ji, Norry muje ko yaja hannun matar sa suka bar galon zuwa nasu part ɗin dan su daman basu da bakin cewa akan wanna maganar duk abun da suka yanke daidai ne agurin su, Abuu ma niƙewa yayi yace "to nimade babu abun da zance, masu so sai ku saketa, nima nayi nan, ya tashi ya tafi cike da jin daɗin rashin sakin da ba ayi ba, yaude Meer ya faranta masa, Duk sun fice sun bar su Maama da jin kunya, Maama tasan halin Meer tunda yayi hakafa to sai ta Allah saidai suyi haƙuri ko su lallaɓasa, Gurin ya rage daga Maama sa Dadda da Papa, sai Ameesha da tunda taji abun da Meer yace kukan nata ya tsaya cak, sai hawaye kawai dake sauko mata, Papa ne yace to Allah ya kyauta ke kiyi haƙuri yanzu ki tashi kije kawai a san yanda za ayi daga baya, kinji ko, yana faɗa shima ya tashi ya tafi, Suma duk miƙewa sukayi da niyar gobe kawai sai suyi mata nasiha su mayar da ita cen tunda bazai sake taba, Tun daga wannan rana babu wanda ya sake maganar kuma har sati ya kusan zagayowa, Ameesha kam inbanda zaman ɗaki ba inda take zuwa saboda sun gama exam ɗin su, ga shi Azeema ma ta tafi gida, Sai ta ɗan faki ido ta tabbatar bazata haɗu dashi ba, sannan take fitowa shima tana fitowa zata ƙara komawa, su Maama na sane da ita amma babu wanda ya kulata, sun bata zuwa nan da wani loƙacinne, Shima a ɓangaren Meer ma bai ƙara bi takan ta ba hasalima harhaɗa kayan sa yake zai tafi ƙasar sa yamen, kuma baya tunanin ma zai dawo nan kusa, dan zaiyi wani muhimmin abu, Bayan satin su uku da faruwar abun....., yagama shirya komai saida ya fito ma yace zaiyi tafiya akace masa matar saba, yace ai ba daɗewa zaiyi ba, ita kuma karatu zatayi da ya tafi da ita, Ba yanda aka iya dashi anaji ana gani ya tafiyar sa, ko neman inda take beyi ba, Tunda ya tafi Ameesha ta samu freedom dan ji take ma kamar babu wani aure akan ta, har gwada kiran Bossay take amma baya ɗagawa danshi tun ranar bai ƙara zuwa gidan ba, kuma aranar da ya tafi ma saida aka kwantar dashi a asibiti kusan sati yayi a asibiti, kafin yaɗan samu lafiya, saboda yanda ya ƙwallafa rai akanta da tunanin ta, har ciwon zuciya ne yakama sa, tunda ya haɗu da ita bai taɓa tunanin zai rasa taba, tun ranar da yaganta ya fara sonta kuma yake hasaso musu rayuwar kasancewa da juna, shima a can ɗin har yanzu baya zuwa ko ina, kullum yana gida, duk yazama wani iri ga rama da yayi da duhu saboda yawan sakawa kansa damuwa, Ameesha tun tana kiransa har ta daina ta fara fawwalawa Allah, satin Meer ɗaya, su Ameesha suka samu admission a Bez University dake Abuja, da ƙyar aka bar Ameesha zata tafi, dan cewa akayi saidai ta canza tayi nata ana amma ta dage da roƙo da magiya, sai akace saidai ta kira mijin ta idan ya amince sai taje idan kuma bai amince ba sai ta haƙura, Babu yanda ta iya dole ta rufe ido ta kirasa da sabuwar wayar da Maama taba ta, saida yagama yi mata rainin hankali sannan ya amsa sallamar, daga nan ta gaya masa abun dake tafe da ita, dan rashin mutun sai kawai yace mata zamana kike, ko nace miki inzakiyi abu sai kin tambaye ni, yana faɗar haka ya kashe, kamar tayi kuka haka ta danne baƙin cikin, taje tace ya amince, Nan suka fara shirye shiryen tafiya, acikin sati ɗaya ka gama shirya, komai har hostel ɗin da zasu zauna, an tanadar musu, kasancewar Abu yayi zaman Abuja kuma yasan mutane da yawa yana da alfarma, sai hakan ba basu wahala ba, suka samu komai cikin ƙanƙanan loƙaci, Ranar Lahadi aka tafi akai kaisu, su su biyar, Ameesha, Azeema, Sumayya, sai twins Amra da Hamra, Sumayya da Azeema suma da ƙyar Sam da Shettima suka bari, suka tafi dan su a tsarin su suna gama level 1, za a ɗaura musu aure, loƙaci ɗaya, a hakan ma saida su momma suka saka baki, sannan suka haƙura, amma sunce ana dawowa za a ɗaura auren, Koda aka tashi kaisu ma tare dasu aka tafi, kowanne ya ɗauki tasa budurwar suka ce a mota zasu tafi, su kuma su Ameesha suka shiga wata motar tare da Dadda da Maama, suka tafi, saida suka kaisu sukayi sallama dasu, sannan suka juyo gida, tundaga kan hanya suka fara missing ɗin juna, BAYAN SHEKARA 2, A cikin shekara biyun nan, baifi sau uku su Ameesha suka zo gida ba, domin karatu soke sosai, kowa karatun sa, me wuya ne shiyasa basu tsaya wasa ba, dan ko samarin makaran ta basa kula kowa, duk da irin harin da ake kawo musu amma basa shiga harkar kowa, Kuma duk dawowar nan Ameesha bata taɓa haɗuwa da Meer ba, abun har mamaki yaɗan bata, tanaso taji tun tafiyar da yayi baidawo ba ko kuma yana dawowa haɗuwa ce basa yi, Haka suke komawa, tare da ƙara wata rakiyar, A cikin masarauta ma komai yana tafiya yanda yakama yanzu babu wata matsala, ana mulki yanda ya kamata, mutane da yawa suna kawo kukan su, kuma ana share musu kukan su, duk wanda zai zo neman buƙatar wani abun ana biya masa, kowa dake garin yasan anyi sabon sarki, saboda yanda aka gudanar da mulkin cikin tsari da adalci, babu me cewa anyi masa wani abun daga cikin masarautar, Dadda da malam suma Yanzu hankalin su kwance babu wani abu da zasu nema su rasa, saidai godiya kawai, Su Noory da Norry kam sai soyayya ake sha inda har aka samo mana little Ameesha ko little Sameer, sai wata kulawa ta musamman Abban Ameesha yake bata, A ɓangaren gidan su Azeema, ɗan su sarki Salahudeen ya gina musu wani gidan yayi musu part part shima ya tattara nasa iyalin duk da Papa ya hanasa amma haka yabawa Papa haƙuri ya kwashi iyalen sa suka bar cikin masarautar, ya koma can, ga iyalen sa ga iyayen sa hakan yafi masa daɗi da kwanciyar hankali.. amma yana shigowa sosai ya gaida su Papa, sa Fulani, Saleema yana nan ƙalau inda yake ta aikin sa a hospital ɗin su, Sam wanda zuwa yanzu yaƙara samun babban matsayi, yana samun albashin sa me tsoka, gashi yayan sa ya ɗauke masa nauyin gidan su babu abun da yake siya, shiyasa kuɗin sa suke ta ta ruwa har yafara gina tamfatsetsen gidan sa na kansa, wanda ko matar da zai saka bai gama samu ba, amma ya kusan gama gida, ********************* A ɓangaren su Rasheeda suna cikin wani hali na rayuwa, dan duk wani abu da Dady ya mallaka anƙwace sa, babu abuda suka tsira dashi, gashi sun koma gida amma saboda halin su yasa kowa sai janye abun da yake daga zarar sunzo zasu raɓe ka kowa sai yace ai da suna dashi wulaƙanci take musu, alhalin ba haka bane, batada hali dai me kyau amma kuma bata da rowa ko kaɗan, Rayuwa kenan, gashi daman mahaifayar ta ta rasu, sai abun da tagani, daga ƙarshe ma da tsangwamar tasu tayi yawa, dan duk wannan ƙibar tata saida ta zazzage, Rasheeda ta lallaɓa suka tafi ƙauye dan tana ganin can sai yafi musu daɗi akan nan, hatta wayoyin hannun su saida ƴan sanda suka kwace kayan jikin su kawai aka barsu dashi, Rasheeda duk wannan gayun yanzu kamar ba ita ba, duk ta fara canza kamanni, satin su ɗaya a ƙauyen ta cewa uwar ta bazata iya zama ba, ƙauyen fa ko ruwan arziƙi babu, idan ma ansamu wata kala ne jajawur me ƙasa, ga ba wutar nefa indare yayi sauro ya ta cizon su ga wani irin zafi da akeyi a ƙauyen, da ƙyar mahaifiyar ta ta lallaɓata tayi satin shima wai a hakan akwai wani saurayi agidan yana zuwa cikin gari ya siyo mata ruwa da abin ci da yayi na kwana biyar kuwa yace ya gaji indai tanaso yaci gaba da siya mata saidai ta yarda ayi musu, aure shikuma zai siya mata kome take so, Tunda ga ranar ko kallon inda yake bata ƙara yi ba, banda tsabar ya raina mata hankali wani gaja da shi baki duk kore ƙazami dashi zai wani haɗa kansa da ita, abincin hannun nasa ma da ƙyar take iya ci, dan akwai loƙacin ma da take ci abin ci kawai ya shigo yana ware mata baki yazo inda take taji warin jikin sa ya dakar mata hanci ta kalli bakin sa, ai saida ta dawo da abin nan gaba ɗaya, babu wanda ya iya zama acikin ta, da ƙyar taƙara kwana biyu a daddafe tana yi kuwa tace wallahi idan ta ci gaba da zama mutuwa zatayi haka ta tattaro ƴan kayayyakin ta ta dawo gidan su mahaifayar ta, gashi dangin mahaifin tama intace zata suma duk ɗaya ƴan ƙauyen ne hasalima bata taɓa ganin suba batama san garin da suke ba, ɗan uwansu ɗaya ta sani mahaifin Khalid kuma shima ya rasu, Khalid kuma ya tattara kayan sa yabar gidan batasan ma sanda ya tafi ba bare ta bisa...... Shikuma yana sane yayi musu haka sai yake sai ta horu sosai, dan duk yasan halin da suke ciki yana tausaya musu, kawai dai yafiso sai sun fara gane kuren su, da kuma abun da mahaifin su yake aikatawa, sai yazama izna akansu, Gidan ɗaya daga cikin ƙawayen take ta bata labarin duk abun dake faruwa tace ta taimaka mata, ta kira mata sauran su san yanda zasuyi da ita, amma koda ta kirasu kowa sai yanuna mata bashida kuɗi wasuma ƙarya sukayi mata wai basa gida saboda karma taje, Wacce taje gidan suce ta barta tayi kwana har biyu, daga nan tace taso ta tafi iyayen sunyi mata magana, da zata tafi ta bata kaya kala biyu, ta bata dubu ɗaya tace ta hau mota, Haka Rasheeda ta tafi har da su kuka tana ta tuna rayuwar da tayi dasu wasuma ita take biya musu kuɗin makaranta babu abun da suke nema agurin ta su rasa komai yi musu take, idan bikine ya tashi ita zatayi musu anko duk wani abu idan ya tashi ita take ɗaukar nauyin su, ko kayan ankon bikin ta saida ta ɗinka musu set biyar biyar, amma yanzu saboda rayuwa tayi mata haka suka yi mata haka, Nan gidan su mahaifayar tata ta dawo kawai ta kama ɗaki ta ci gaba da zaman kaɗai ci gashi bata gama makaranta ba batasan ya zatayi ba, haka take wuni a ɗaki tana kuka daga nan bacci ya ɗauke ta, idan ta tashi ta fito cikin gidan, haka wanda yaga dama ya tsakura mata abin ci wasuma ko kallo bata ishe su, wataran kuma kakan ta yabata haka take rayuwa cikin ƙunci da damuwa........, ********************* A ɓangaren su Dadyn Bossay, tunda Ayuba ya samu sauƙi suka ƙara komawa garin Abuja inda aka tattauna maganar karagar mulki, Nan suka sauka akaje harda su Papa akan maganar wanda ya dace a ɗora da farko baban Bossay suka ce ya hau, amma sai yace shi gaskiya bazai iya barin kasuwancin sa ba saida abawa Hamza tunda shima ai ya riga da ya manyanta, sai kuma akayi maganar aure sai yace shi gaskiya yanzu baida matar da zai aura wacce kuma yake jin zai aura ɗin karatu take saidai in za ajira nan da shekara biyu, sai ayi inkwa ba kaba saidai a naɗasa da haka, dan bazai taɓa auren matar da baya so ba, Rasa yanda za ayi dashi akayi saboda taurin kansa ya riga ya kafe yace shi wallahi baza'a aura masa wata ba, sai ita akace yafaɗi wacce yake so acikin waɗanda suka tafi makarantar yace abari idan sun dawo aji, Hamza taurin kan sa yayi yawa, in ya kafe akan abu babu wanda ya isa yasa shi, ga kuma isa da taƙama da kai, ko dayake jinin sarauta dole saida hakan, Papa ne yace abari to yanzu kawai wanda yake kai ya hau shima daman nan da shekara biyun shima akwai abun da ya shirya in sa rai da lafiya, sai ayi naɗin masa tare da aura masa, kuma ya lalubo ɗayar kafin loƙacin dan mata biyu zai aura, Daga nan suka juyo suka dawo gida, shima Hamza yanzu ba sosai yake zaman can masarautar ba, yafi zama anan gidan yayan sa gurin Bossay, zaman sa kuma yasa Bossay yaɗan fara sakin jiki ba kamar da, dan har yanzu sonta bai fita aransa ba, dan kawai ranar ma da yaji ita yake son gani kawai ya shirya ya tafi har can Abujan yaje ya tsaya a wajen makarantar su,tun safe, saida yaga zuwan ta sannan shima ya fito ya shiga cikin makarantar fuskar sa arufe ya ringa binta daga nesa yana kallon har suka tashi saida yaga tafiyar ta sannan ya haƙura ya juyo gida, batare da tasan da zuwan nasa ba har ya tafi..... Meer kam ko shekara baiyi ba a ƙasar su yadawo suka ƙara shiri tare da su Ummy da Abu harda Maama Papa ne kaɗai bai tafi ba saboda kula da fadar, Tun kafin suje Ummy ta kira ta sanar da gidan su inda akai ta ɗokin zuwan ta bayan shekaru da suka ɗauka basu ganta ba, Koda taje sun samu tarba me kyau harda gurin mahainta, daman yace sai ya kawo dangin sa sannan zai kulata, yanzu kama ta cika, ta kawo masa, kowa sai nan da nan yake dasu, tare da zuwa gurin dangi dangi ana gaisawa, Saida aukayi sati biyu sannan suka juyo cike da kewar juna, tare da farin ciki, fal ranta ta na ganin ƴanuwan ta, Suna dawowa kuma Meer yaƙara komawa amma watan sa uku ya juyo maimakon ya dawo gida sai kawai ya wuce Abuja, aje yaci gaba da gudanar da aikin sa, bare da sanin kowa ba, duk sunyi tunanin yana can, Kuma duk idonsa nakan su Ameesha, su kansu basu sani ba, kuma duk abun da sukayi ana gaya masa, inda Allah ya taimake su ba ataɓa zuwa ance masa angansu da saurayi ba, shiyasa yasa yvara bi dasu, amma ƙiris yake jira yaji sunyi wani yace su tattara kayan su, su koma gida,dan sun gama karatun, amma sai tsallake wa suke wanda shi agurin sa bahaka yaso......, (Hmm saboda mugunta nacinka ko kuwa saboda me?) ************************ *AFTER 4 YEARS LATER* ____Sannu Sannu bata hana zuwa saidai a daɗe da aje b.......🤗🤗 Gudu Gudu sauri sauri...💃💃💃💃 Please sorry gobe zan ɗora akan wannan page ɗin, dan har yanzu page ɗin ba ƙare ba,........ [27/11, 12:15 am] #yaya Azeema#:                              ragowar page ɗin jiya.....         ************************           *AFTER 4 YEARS LATER* ____Sannu Sannu bata hana zuwa saidai a daɗe da aje ba.......🤗🤗 Gudu Gudu sauri sauri...💃💃💃💃   ***Sakanni na gudu su bada mintin, mintin na gudu subada awanni, awanni na gudu su bada kwanani inda kwanaki ke gudu suna bada satittika, satittika su bada watanni, watanni sukam bamu shekaru, a haka har munkai shekara huɗu, A shekara huɗun nan abubuwa da dama sun faru, baƙin ciki da farin ciki, haka rayuwar take daman, yau daɗi gobe ba daɗi, Kuma a cikin shekarun, Alahamdulillah cikin ikon Allah su Ameesha sun kammala karatun su, inda suka samu kyaututtaka masu tsoka, daga cikin makaranta saboda ƙoƙarin su da jajir cewar su ta kowane fanni, Ameesha da Azeema suka karanci Law, sumayya kuma takaranci, ɓangaren accounting, inda su twins kuma suka karance ɓangaren harkar zanen gida, su kuma anan tasu fasahar take, ko waccen su yanzu ta canza sun zama cikakkun ƴan mata, kyawun su da hasken fatar su duk sun ƙara fitowa, daman Azeema ta girme su, ita da sumayya, dan haka sun ɗan fisu girma, twins kuma ƙiba kaiɗai suka ƙara, Ameesha kuma batayi kiba ba, kawai ta mulmule, ƙirjin ta ya ƙara cika, ƙasan ta kuma ya baɗe, masha Allah akwai diri iya diri, irin jikin mahaifiyar ta tayo, saidai bata kai mahaifayar ta tsawo ba, domin ita doguwa ce, sai haske da ta kumayi, tayi wani fresh da ita ta ƙara kyau hancin nan yaƙara fitowa, fatar jikin suwail suwai kamar ba karatu take ba, ko da yake ba wuya suke ci ba a wajen karatun makarantar kuɗi suke, dole ta ƙara murmure wa, Yau suke murnar graduation ɗin su, inda mutane daga cikin masarauta, har da ƴan waje irin su Bossay da su Shettima mutane dai da dama sun shirya sunje haka suka ringa zuwa mota mota, dan guri na musamman ma aka bawa family ɗin su, domin kowa yasan su  a makarantar akwai ƙoƙari, gasu dashi ga rai kowane malami yasan dasu......, Guri ne ƙayataccen guri kana gani daman kasan ba taron ƙananu bane, na masu shine, Nan aka fara gudanar da taro cikin tsari inda aka fara kiran mutane an basu kyaututtakan yabo, idan aka kira ɗanka sai ka fito ka taya sa karɓa sannan ayi maku hoto, za abaka wani abu kamar zare amma yana da ɗan faɗi kowa anrubuta masa sunan da da sunan makaranta idan aka baka kai kuma saika saƙalawa wanda yazo karɓar maka ɗin, loƙacin da akazo kan Azeema Shettima yayi ƙarfin hali shi zaije saboda matar sa dan haka shi zai karɓar mata, Sam kwa da yaga haka shima yace shi zai karɓarwa tasa matar (oh ni ƴar nan ko yaushe akayi auren da suka zama matansu,) Babu wanda ya hanasu haka Shettima na dawowa aka kira Sumayya shi ma Sam yaje ya karɓo mata, Manyan da suka ga haka sai suka to su basai sunje ba yaran duk suje su karɓo musu, sai kuma aka fara tunanin wanda zai karɓarwa Ameesha da Amra, domin ita Hamra, Hamza ne zaiyi caraf da ita, acikin shekarun har ta bayyana mata son da yake mata saboda ya yaba da hankalin ta shiyasa tunda yarasa Azeema ya fahimci soyayyar dake tsakanin su da Shettima sai haƙura ya koma kanta yayi tunanin ma baza ta amin ce ba amma sai ta amince masa da wuri ma baisha wata wahala ba, shiyasa itama da aka kirata yaje yabkarɓar mata, Daga ita kuma aka koma kan Amra anata tunanin yanda za'ayi sai kawai Hamza yaje ya gurin Bossay yace yaje ya karɓo mata, da ƙin zuwa yayi saida yaji anƙara kiran ta sannan kawai ya daure yaje ya karɓo mata ita kanta tayi mamakin ganin sa, dan tana tunanin ita waye zai karɓar mata kowacce acikin su sarauyin ta yazo ya karɓar mata ita kuma gashi bata da saurayi, amma ganin Bossay yasa taji daɗi sosai, yanzu tunanin su ɗaya yanda zasuyi da Ameesha dan sun san Meer ba ya ƙasar da sai suka shi ko ta dole ne yaje yabkarɓo mata, amma gashi baya nan, tun kan azo kanta, sai Abuu yace shi zaije ya karɓar mata ai ƴarsa ce, amma sai Maama tace a'a a matsayin ka na sarki bakai ya dace kaje ba, Suna cikin neman me zuwa sukajiyo ana kiran sunan ta, aka kira ta saubiyu babu wanda yaje hakan yasa ta fito ita kaɗai sai aka fara sanar wa ina ƴan uwanta suke, hakan yasa Abban ta miƙewa yace ni bari inje in karɓar mata kawai, nan duk suka amince daman inba shiba waye zaije, Cikin takun sa na musamman me cike da nutsuwa ta musamman ga ƙasaita da cikar kamala, yaci wasu shegun ƙananun kaya masu laushi rigar fara ce me dogon hannu sai wata ƴar top balack da yaɗora akai gaban rigar a buɗe yake, sai kuma baƙin wando, takalmin ƙafar su both ne fari ƙal kalar rigar sai black p cap da yasaka, fuskar sanye da face mask, idon sa kuma ya saka wani siririn space (galas ɗin ido) ga hannu wansa da suka ji wani fitinan agogo, ɗayan kuma yasaka masa wani silver ɗin abun hannu, sai wata azurfa me kyau da tsada, Abban Ameesha bai lura dashi ba saida yanadaf da zuwa, sai kawai ganin sa yayi agaban gurin hakan yasa shi saurin dakatawa, cike da wani farin ciki da ya ziyarci zuciyar sa, a hankali ya fara ja da baya da baya, Ameesha idon ta na kan Abban ta dan haka bata san da zuwan sa, saida taga Abban ta ja da baya, kuma idon sa yana kan wani gurin, tana tunanin me yasa shi yake ja da baya, bayan kuma yasan shi ake jira, Tsayiwar mutum taji a gaban ta, tare da wani irin ƙamshi da ya daki hancin ta, idon ta' ta sauke a kan ƙafar sa, tundaga nan ta fara binsa da kallo gaban ta na ƙara tsanan ta faɗuwa, a hankali ta sauke idon ta akan fuskar sa, tsorata tayi da ganin sa duk da de har yanzu tana kokwanton shine ko bashi bane, dan bata taɓa tsammanin sa, tasan bazai taɓa zuwa ba,tunanin tane ya tsaya akan ai bashi bane bama, kuma duk wannan abun idon ta na kansa takasa janyewa, Ganin kamar tana yi masa kallon rashin sani yasa ya ɗan saka hannu ya juyar da p cap ɗin gefe sannan yasa hannu ya zaro face mask ya cire sa gaba ɗaya, asalin fuskar sa ta fito, shima ya ƙara kyau yayi wani mugun haske duk da de daman da hasken sa, amma yau hasken nasa kamar harɗaukin ido yake, ko dan gemun da ya tarane yasa hasken sa yaƙara fitowa dosai, Ai da ta gansa saida ta rufe ido ta buɗe domin ganin shi tayi kamar aljani, saboda tsabar kyaun da yayi, tana buɗe idon ta, ta kuma yin wani gamon da saura kaɗan zuciyar ta ta tsinke sakamakon wani murmushin gefen baki da yayi har saida farin haƙorin sa ya fito, yana ɗage mata gira ɗaya, da ɗan wara idon sa ta cikin glass ɗin, irin yadai ɗin nan, ko da magana, Hakan ba ƙaramin sata yayi a cikin wani irin yanayi da ita kanta bata san sunan saba, tunda take bata taɓa gani koda baki ya motsa ba da niyar yin murmushi, Maganar me sanarwar ce ta katse mata tunani ta sakamakon miƙamata kyautar da akayi tare da shi suka miƙa hannu wajen karɓa, yana sane wajen karɓa ɗin ta ƙasa sai ya haɗa da hannun ta ya ruƙo, da sauri ta ɗago ta kalle sa, tana ɗagowa sai ƙes aka ɗauki hoton su, shi kuma suna haɗa ido sai ya kashe mata ido ɗaya, da sauri ta sauke idon ta ƙasa, Bayan wanna Saida aka ƙara mata da wasu kyaututtukan kan, kuma duk a haka suka karɓa, duk karɓa sai ya haɗa da hannun ta, tarasa gane kansa, Bayan angama bata duk wani abu da za'a bata sannan aka bata abun da zata rataya masa, ɗin kamar ta fashe haka take ji, daurewa kawai take, dan ƙafar ta har karkarwa take, ga wani gumi da  yake tsatstsafo mata ta cikin jiki, Riƙe abun tayi a hanu ta kasa rata ya masa, ɗan matso da bakin sa yayi, gurin kunne ta, murya can ƙasa ƙasa yace "ko sai an ɗaga ki ne naga kamar tsawon ki bazai kai ba ko, Rumtse idon ta tayi tana me ƙara jin taƙaicin abun da yake mata, ji tayi gwanda ma ta rataya masa a wuce gurin, tunkan ya kuma yi mata abun da zata jaɗiyi zuciya, ko ya bata kunya  a gaban mutane, Yana matsawa ta kawar da idon kawai ta ɗaga abun, da gaske tsawon ta bazai kai ba, saida tayi ɗage sannan tsawon ta yakai amma dake ɗan rainin hankali ne tana daf da zata saka masan, sai kawai yayi baya, saura kaɗan tafaɗi sai ya riƙo hannun ta, Wasu daga gurin duk saida sukayi mata dariya dan wasu a tunanin ko ya da ƙanwa ne, wasu kuma direct suka ce duk yanda akayi masoya ne, shiyasa tun farkon zuwan sa MC bece komai daman itace ta ƙarshe, baiyi duba da baƙin da suke ba, ya rabu dasu, dan sun matuƙar burgesa, masu yi musu dariya sunfi yawa, Kallon sa tayi kamar zata fashe da kuka, dan ta ƙaici, da ya riƙe hannuwan nata, sai ya sunkoyo da kansa daidai tsawon ta sannan ya ɗaga hannun suka zura abun atare, sannan ya sake ta, haɗa mata kyautar akayi aka basa, ya karɓa, maimakon ya tafi sai kawai ya riƙo hannun ta, yaja ta har zuwa inda suke zaune, ya ajiye ta saida yaga ta zauna sannan yayi bar wajen, Sarai yasan inda family ɗin sa suke amma ko inda suke bai kalla ba, yabi ta hanyar da yabiyo ya koma gurin motar sa, Ameesha kam tana zaune ne kawai amma duk wata nutsuwa ta bargangar jikin ta, bata tare da kowa, tunanin nakan wannan sabon lamarin da Meer yazo mata dashi, ba zato ba tsammani, Su Azeema na ta tsokanar ta amma babu wanda yasamu da ma ta tanka masa koda da 1 word ne, hasali ma bata tantance abun da suke faɗa, gaba ɗaya hankalin baya gurin, tama rasa kuma wane irin tunani zatayi akan hakan, Family su kam babu wanda baiyi mamaki ba suma, sunyi matuƙar mamakin sa kuma sunji daɗin hakan, Daga nan aka cigaba da gudanar da taron ƙarfe biyu daidai aka rufe taro da addu'a aka sallami kowa, Nan aka shiga taya juna murna ana hotuna Waɗannan suzo su gaida iyayen wasu haka suka ringayi, anci ansha, anyi hotuna ba a dadi, daga nan kuma kowa ya fara watsewa, Familyn SARKI SAMEER suka haɗa ƙwansu da kwarkwatar su, cike da murna aka juyo gida tare da yaran, Bayan sun dawo sati na zagayowa aka ƙara haɗa musu wata gagarumar walima, a cikin masarautar......, Bayan anyi Walimar kuma su Azeema da Ameesha duk sukayi gida, Har yanzu kuma Meer bai dawo ba, tun ranar babu wanda ya kuma ganin sa, watan su ɗaya da dawowa su Sam suka shigo da maganar aure dan daman tun kan sundawo duk wani shiri da zasuyi sun gama yin sa, dan ko ayau a kace a daura su a shirye suke babu wani abu da zasu jira, Sam ma yaje dangin su sumayya, angama sasanta komai ashe tsanar da mahaifiyar ta tayi mata asiri ne, daga baya aka gano hakan, saidai kuma babu yanda zatayi uwarta bata da hali me kyau, suna hannun sojoji, ta wani fanni kuma idan aka dawo itama jikar Dadda ce tunda mahaifiyar ta, ƴar ƙanwar Dadda ce dan haka itama dole yar uwar ta ce, kuma jikar ta, Bossay tun daga loƙacin da yajewa Amra gurin graduation ɗin, tunda ga nan suma suka ƙulla duk da Bossay bawani sonta yake ba sosai, amma de yanajin zai iya rayuwa da ita, tunda yarinyar ta nuna tana sonsa sosai shiyasa shima kawai yake ɗan nuna mata kulawa, musamman ma da ya haɗu da me hali irin Amra akwai surutu ko beyi niyar yin wani abun ba sai tasa shi yayi ta dole, kuma idan taga a cikin ƴan uwanta anyi wani abun na soyayya shima sai tasa yayi mata, ko yana so ko baya, idan yace bai iyaba sai ta koya masa tace to yayi mata, haka take basa nishaɗi, itama ta ƙara taima wa wajen ƙara kawar da damuwar sa, dan sai suyi wajen awa ɗaya suna waya, idan yazo kuwa sai ta riƙe sa da ƙyar take barin sa ya tafi....., Ameesha tun tana nuna kishi da hakan har tafara saukowa, dan taga ba sarki sai Allah, dan yanzu Bosssay bama ya kulata, idan suka gaisa shikenan baya ƙara tsaya da ita........., ******************** ......Akwana atashi ba wuya agurin Allah, yau saura sati biyu, bikin ƴan matan da samarin, inda aka haɗasu gaba ɗayan su, harda Ameesha me gyaran jiki ta musamman aka ɗauko musu daga meduguri, tun ana saura sati uku, aka fara yi musu gyaran jiki gaba ɗayan su, part ɗin na musamman aka ware musu sukaɗai aciki, sai ƴan uwa, fita kuwa ba abarin su suje ko nan da can, angwaye sunyi iya nacin su sai sunga matan su, an hana su ganin su, Kayayyakin da zasu saka gaba ɗayan su duk an tanada har na gurin dinner ɗin da za'ayi babu abun da ba atana da ba, har wacce zatayi musu lalle, an tanada, waɗanda kuma zasuyi kitso an samo musu me kitso, rana kawai ake jira, Saboda aminta Sam da Bosaya gida ɗaya sukayi part kawai suka raba, Hamza kuma daman daga anɗaura auren anan da sati ɗaya zasu tattara shi da Hamran sa su koma Gombe, Hamra za'a zama matar sarki, Bossay ma yace a Kano zai zauna, da tasa matar tunda daman already ya riga da yayi gidan sa, loƙacin da za'ayi bikin sa da Rasheeda, Meer kam ana cikin masarauta ba inda zasu, a takaice de duk an rarraba su, Azeema da Sumayya ne kaɗai a guri ɗaya, Masarauta sai shirye shirye ake gaba ɗaya ta hargitse ta ko wane fanni, ga gyarsrrakin da ake yiwa wasu ɓangarorin, shiri ake sosai ba kama hannun yaro, masarauta ta cika taf da muatane domin bikin na musamman ne ya dole ya tara mutane, Duk bidirin nan da akeyi Meer bai hallara, amma yasan duk wani shiri da ake, dan shima yabada tasa gudummawar daga can....., Rana bata ƙarya saidai uwar ɗiya taji kunya, Yau a kayi walima da yamma, inda da daddare za'a gudanar Dinner da iya ƴan mata da samari ne, babu ma manya da yara, iya zallar angwaye ne da kuma amaren su, Tun da amare sukayi sallar magriba aka jere su aka fara tsantsara musu kwaliya ta gani ta faɗa, Tunda aka zo kan Ameesha take ta zumuɗi arayuwar ta tana son kwalliya kuma bata taɓa ganin ta a fuskar taba shiyasa tunda aka fara yiwa wasu take ta koɗa musu tasu kwalliyar, Ana riƙe fuskar ta za'a fara jikin ta yayi sanyi tunawa da ashe fa ita idan sukaje gurin ma babu wanda zata tsaya dashi matsayin miji saboda yanda su Amra suke zuzzuta yanda aka tsara wajen kowacce da mijin ta, amma ita bata dashi gashi za'ayi mata kwalliyar amare ga shigar ma ta amare kuma taje tayi zaune ita kaɗai, Ji tayi gwanda kawai tace a fasa kwalliyar sai kuma wata zuciyar tace mata "saboda wani zaki hana kanki abun da kike so gwanda ki tsaya kawai ayi miki inyaso idan akaje gurin sai ki zame kawai ki zauna amatsayin ƴan zuwan biki, ki samu guri ki zauna, ƙara tunawa tayi da shagalin da za'ayi duk babu ke ga casun da za'ayi, amma kiƙi zuwa, kanki zaki cuta shi yana cen hankalin sa kwance, ke zaki zauna kina damun kanki, watsar da babunsa kawai kike ki kwashi rawar ki.... Da wannan shawarar da zuciyar ta tabata da shi tayi amfani kawai ta bari aka tsantsara mata kwaliya ta kece raini, sai ta dawo kamar ƴar tsana, ba ƙaramin kyau kwalliyar tayi mata ba, farar riga suka saka gaba ɗayan su saidai kowa da kalar yanayin tasa, da kuma ɗinkin ba iri ɗaya bane, sannan akayi musu ado da mabambam tan kaloli, kalar da akayi maka adon riga da ita kalar ne head ɗin ka, Na Ameesha sky blue ne, ɗuri akayi mata me kyun gaske, inda asalin kyanta yaƙara bayyana tunda aka fara kowa yake yaba kyan da tayi, komai nata sky blue ne da fari, ɗas tayi da ita kamar ka sace ta ka gudu, ga lallen ta da ya kuma haska hannun ta, baƙi da ja duk akayi musu..... Sauran ma kowacce tata tayi kyau dan zama bayyana muku kyaun da sukayi ɓata loƙaci ne sai muyi wata ɗaya bamu gama ba, kawai kowa ya hasko irin kyaun da zasu musamman mutuniyar tamu dan tafi kowa, Basu suka gama ba sai wajen ƙarfe Goma nan aka shigo da motocin ɗi ban amare, kowacce tata daban ita kaɗai zata shiga sai drivern ta, ta ƙawayen su ma daban, Ajere aka fito dasu gwanin burgewa, layi akayi dasu ɗaya bayan ɗaya aka ringa saka su a mota, kowacce idan ta shiga sai taga nata mijin a cikin, wata ƙawar Ameesha ce da suka zo dafa da motar zata buɗe musu, sai Ameesha take gayawa ƙawar itafa ji take kamar ta fasa zuwan na, da ƙawar ta tambaye ta dalili sai kawai tayi shiru, dalilin ta na faɗar hakan daman, da suna tahowa kunnen ta yajiyo mata wasu na cewa ai motar babu wanda zai shiga daga driver sai amarya da ango su kaɗai ne aciki, da ji tayi ba daɗi amma da ta ƙara tuna shagalin da za'ayi sai kawai ta manta, hankalin ta kwance ƙawar ta buɗe mata ƙofar juyawa tayi tana kallon ta tace "Siyama sai kuntaho kuyi sauri amma danni inajin ma sai kun ƙaraso sai mushi ga, tare, ƙawar na buɗar baki da niyar tambayar ta dalili, tayi saurin rufe ƙofar tana ɗan murmushi dan tasan tambayar tata ita kuma bata da ɓakin bata amsa, Tana rufe ƙofar ta gyara zaman ta, tana sauke ajiyar zuciya, tayar da motar akayi aka fara tafiya, Shiru tayi tana tunanin inda tasan wannan ƙanshin turaren da take ji a motar nan, dagewa tayi akan sai ta tuna amma takasa kuma gashi ya addabe ta, ya cika mata hanci, Batade samun nasarar tunawa ba har suka ƙaraso gurin, tundaga waje ko ina fitilu ne a zagaye agun, haske ta ko ina, Tsayar da motar yasa tayi tunanin ko ta buɗe ta tafi amma sai ta fasa dan tasan intai hakan ba girma, tsawon loƙaci taji shiru bai fitowa ba kawai takai, hannun ta zata buɗe dan ta matsu ta ganta agun sai tsuma take, "Malam me kuma kake jira, ina ka kagama aikin ka, Na gaban motar ne ya amsa da cewa "gulma" ya faɗa yana kunna fitilar motar, yana juyowa baya, A mugun zabure Ameesha ta juyo tana kallon gefen ta, dan duk a tunanin ta ko gizau muryar sa tayi mata, amma sai ta ga shiɗinne dai da gaske, "Saura kaɗan yasaki dariya ganin yanda ta tsorata da ganin sa, kallon ta yayi yana ɗaga mata gira, yace "Suprise ko? Shiru tayi dan bata da kuzarin da zata iya cewa wani abun, juyawa yayi ya kalli na gaban motar yaga yanda ya kafe Ameesha da ido sai yace "kai dallacan kallon fa na menene zaka saka min mata agaba sai kace kasamu TV, Ko kallon sa baiyi ba cike da tsokana yace ai abun da yayi kyau ake kalla tayi kyau ne wallahi, mutumina wallahi da tuni ka tafka babban kuskure dan baƙaramar asara kaso kayi ba, "Hmmm Full ko? "Eh wallahi, yabasa amsa To naji fita kaban guri kallon ya isa haka, "Inna ƙi fa ko za"a fitar dani ne, "Hmmm Khalid kasan halina kafita nace tun muna shaida juna wallahi, kai karma kafita cigaba da zama da ƙafarka zaka gudu, Khalid yace "badan halinka ba bari in fita dan nasan amatse kake kuma ba kunya ka cika ba, zaka iya komai, "Oho dai kai kasani zaɓi yarage naka, Khalid bai ƙara ce masa komai ba, ya buɗe motar ya fita, tare da ƙullo musu, Ameesha ai tuni tayi suman zaune mamaki yagama kashe ta a zaune, dan gaba ɗaya ma komai nata yatsaya cak da aiki, maida duban sa yayi gare ta, yana binta da wani irin kallon ƙurulla, "Kinyi kyau, yafaɗa murya can ƙasa, Har yanzu bata dawo daidai ba, Matsawa yayi kusa da ita jikin ta sosai, sannan ya kamo hannun wanta duka biyu yana kallon zanen lallen da akayi mata, yayi masa kyau sosai, tafin hannun yaƙara juyowa ya kalle su sannan ya mayar da shi yanda yake tare da riƙe su gaba ɗaya kowanne ɗaya a cikin hannun sa ɗaya, babban ya tsansa yasa yashiga shafa bayan hannun ta duka biyun sauran ya tsun kuma duk suna cikin nasa, "Kinyi shiru, kina mamaki ko kidaina to, taushin tafin hannun ta da nasa yasa shi yafara shafa cikin tafin hannun ta a hankali, yana ƙara jin laushin su, jin wani lamari na daba na ziyar tarta yasa tafara ƙolarin janye hannuwan ta, sai ya kuma riƙe su gama tare da jawo ta tafaɗa saman ƙirjin sa, Haɓar sa ya ɗora akan ka faɗar ta, sannan yayi kwana da bakin sa zuwa saitin kunnen ta yace "kina gudu na ko, wai ma waya baki iznin zuwa gurin bikin nan, me yasa baki tambaye niba, kikayi wanann kwalliyar zaki fita gurin gardawa suna kallon ki amatsayin na matar aure kina ganin hakan shine daidai uhm, Shiru tayi tana jin tsigar jikin ta na tashi sakama kon numfashin sa dake shiga cikin kunnen ta, sai taƙara haddasa mata wani sabon yanayin, Sakin ta yayi yaɗan ja baya kaɗan yana kallon fuskar ta, yaga yanda tayi wani iri da ita, murmushin gefen baki yayi yana kaɗa kai, yace "bazaki yi magana bane muyi gaba, Da sauri ta ɗago ta kalle sa, na second biyu ta sauke dan bazata iya jurar kallon cikin ƙwayar idon sa ba, dan wani irin kallo taga yanayi mata, kamar zatayi kuka tace "ina kuma zamu wuce ni dan Allah ka buɗe min in tafi anfa fara, na matsu inganni a ciki wallahi, kuma tambaya bakai kace kar nasake tambayar ka ba, kuma yanzu zaka wani ce......ta ƙarasa maganar cike da gunguni batare da sauran maganar ta fito, Tunda ta fara maganar ɗan ƙaramin bakin ta yake ta kalla, Saida ya ɗauki loƙaci sannan yace "Eh duk da haka me yasa bazaki tambaya ba namaji nace kar ki ƙara tambaya ta to yanzu na dawo nace ki tambaya, Batare da ta kalle sa ba tace "ai yanzu ya wuce, nan gaba sai ka faɗan ni dan Allah ka barni in fita, kabi ka ƙulle motar, wallahi da tuni na fita, tayi maganar cike da fara hasala, dan ta matsu ta fita, dan tasan yanzu ana can ana ta shagali babu ita, "Uhm Allah ko to fita mana, kinga indai kinga kinje gurin nan to sai kin tambaye ni, kuma tambayar komawa gida zamuyi sai ki fara sabon shiri sannan kidawo, Wallahi Allah nidai bazan yarda kafin inje gida ai an tashi daga gurin nidai kawai ka buɗe min in in..in..in....kasa ƙarasawa tayi sakamakon matso da fuskar sa, wajen tata fuskar yana kallon bakin ta, hakan yasa duk ta duburbuce takasa ƙarasawa ga hannun ta dake cikin nasa yana ɗan murzasu a hankali..... "Oh da gaske to idan naƙi fa me zai faru yayi maganar cikin slowly voice wacce badan daf da ita yake ba bazata taɓa jin me yace ba, Hannu ɗaya ya ɗora akan ɗaurin da akayi mata tare da zare abun da aka saƙale mata ɗan kwalin dashi, yana ja ɗan kwalin ya shiga warwarewa, sai ya jasa baya ya cire sa gaba ɗaya ma daga, kan, Bata ankara ba sai jin ta tayi babu ɗankwali, take ƙwala ta cika mata ido, a ƙuful ce ta buɗe baki zatayi magana, sai kawai ya ɗora ya tsansa a kai, yana cewa shiiittttt.... Hannun farar rigar jikin ta ya kamo ya ɗora akan lips ɗin ta ya shiga goge mata jan bakin dake bakin ta, Da sauri ta riƙe hannun sa, tana girgiza kai, barin ta yayi har ta janye hannun sa, saidai kuma tana janye hannun sa ya maida gurbin sa da nasa, Bazato ba tsammani taji bakin sa cikin nata, harshen sa yashiga yi mata yawo dashi anata bakin, damƙe idon ta tayi, Tsinin harshenta ya kamo ya shiga yi masa wata irin tsotsa a hankali, kafin daga bisani ya dawo kan lips ɗin ta na ƙasa ya shiga tsotsa, saida ya tsotse sauran jan bakin da yarage tas sannan ya ƙara tura bakin sa ya kuma cafke harshen ta yana jawo shi da sauri sauri, Ɗan yan hannun na saman kanta ya danno ta yanda bazata iya ƙwace wa ba, ɗayan kuma ya riƙe mata hannu ɗaya yana murzashi, gashin ta dake ɗaure ya cire ribbon ɗin da aka naɗe mata dashi a saloon, ya ware sa gashi ya zubo gadon bayan ta, sai yasa cusa hannun sa cikin sumar yana ya mutsa mata gashin, Salon da yayi mata ba ƙarya tajisa kuma ta amsa, saidai kuma bazata bar saba yaci gaba da yi mata wannan iskancin ba, ƙoƙarin ƙwace kanta tafara yi jin yana shirin ɓale mata rigar jikin ta, Saida ta saka masa kuka wiwi sannan ya sake ta, baya yayi yana jingina kansa yayi ajikin kujerar yana kallon ta hannun ta kuma har yanzu yana cikin nasa yaƙi sakin ta, Kukan ta ci gaba da yi, harda su ture turen ƙafa, Matsowa ya kumayi kusa da ita yace "Sorry yanzu mijin ki ya amince miki da kije wajen na yarda na amince wallahi kije, Bata san loƙacin da ta ɗago ba ta wurga masa wata uwar harara, jin rainin wulaƙancin da zaiyi mata bayan ya gama ɓata mata kwaliya ya ɓata mata kayan jiki ya ware mata ɗan kwali taya zata iya zuwa, Saura kaɗan ya saki dariya yayi saurin mazewa, yace "ok tom shikenan tunda bazaki ba bari kawai mu koma gida ko, Kukan nata ta ƙarawa volume tana fisge hannun ta daga nasa, Hannun yasa ya juyo da fuskar ta, sai yasaka hannu wa biyu ya tallafo fuskar ta ta yana ƙura mata ido saida ga baya kamar gaske yace "Allah sarki gaskiya ban kyauta ba bari in kira Khalid yazo muje aka ƙara yo wata kwaliyar wacce tafi wannan ma kyau, kinji, kashh wai harda ɗan kwalin ma duk nacire ga gashi kima, ya warware da kansa, yanzu dai ya za ayi gaya min nikuma zanyi idan ma kina so mushiga gurin da haka to muje in kai ki na iya ɗaurin ɗan kwali sai inyi miki ki tafi kin yarda, Da ƙarfi tasa hannu ta doke hannu wansa daga riƙon da yayi mata.........., [29/11, 10:47 pm] #yaya Azeema#: 💅SARKI  SAMEER💅                    (DA ZAFI ZAFI)                              By                ❤️Yaya Azeema❤️                           *BOOK* 3️⃣ *Ga mai buƙatar littafin sarki Sameer tundaga book 1 har zuwa book 3 zai biya 400 kacal akwai 1&2 completed, zukuturo da kuɗinku ta wannan asusun 8124226526 AZIMA AMINU DAHIRU opay bank, ko kuma wannan 0003562691 Ibrahim Badamasi Babangida jaiz bank, sai kuturo da shaidar biyan ta wannan number ɗin 08124226526*            *_Typing........✍️✍️_* *second to the last page.....*🥰🤗💃💃       Da ƙarfi tasa hannu ta doke hannu wansa daga riƙon da yayi mata.........., tana bugewa ta juya masa ƙeya ta ci gaba da kukan ta, tabaya ya kuma rungumota tare da ɗagota gaba ɗayan ta ya mayar da ita kan cinyarsa yana ƙara zagaye hannun sa ta gaban ta, Tana mutsul mutsul mutsul ɗin sai ta sauka, daga kansa amma takasa, batasan kuma hakan da take ƙara jawowa kanta take, dan yanda take motsi da jikin ta haka bombom ɗin ta yake gogar masa alulu, tanayi shi daɗin sama yake ji, saidai kuma tana ƙara jefasa awani halin, wanda shi kuma ba haka yake so ba, baya so abun nasu yayi nisa yazo yana wuce gona da iri, saboda kawai yazo ne dan ya musguna mata, sannan ya ɗarsa mata wani abun aranta ta ringa tunanin sa, sai kuma ya tafi yabar ta shine burin sa kawai, kuma gashi ita tana shirin canza masa lissafi, Runtsi ido kawai yake ɗan shi kaɗai yasan abun da yake ji, kuma harga Allah shide bazai taɓa barin ta ta fita a haka ba, Wayar sa ya zaro ya kira Khalid yace yazo su tafi gida, Nan Ameesha ta ƙara fashewa da wani sabon kukan wai da gaske gida zata koma duk burin bikin nan amma saboda wulaƙan ci irin nasa ya hanata zuwa, ita babbar tambayar ta ma shine uban me yakawo sa ma gurin ta, duk tsawon loƙacin nan bai taɓa zuwa inda take ba, bai taɓa neman ta ba, sai ya da yaga ranar da take farin ciki kawai zai zo ya tarwatsa mata farin cikin ta, Ita abun da yake ƙara bata mamaki ma da al'ajabi shine wannan sabon salon da yake yi mata, batasan yaushe ya canza ba haka, duk babu girman kan da jijji da kan ko duk ina yakaisu, ko a shekarun da sukayi bata gansa ba, ko wanine yazo ya canza masa hali bata sani, gaba ɗaya ya canza ada bata taɓa ganin haƙorin saba da zummur murmushi, amma yanzu kam sai murmushi yake, murmushin ma kamar baya masa wahala, tun ranar da yaje makarantar su takasa tantance wannan sabuwar ɗabi'ar tasa, abun yana ɗaure mata kai matuƙa, Baƙin ciki iya baƙin ciki Ameesha ta shaƙe sa, ji take kamar ta rufe sa da duka ko ta samu sassaucin zafin da take ji aranta, musamman idan ta ƙara tunawa ana cikin gurin ana ta abubuwa, babu ita, gashi ita daman bata taɓa zuwa events irin haka ba, sai yau shiyasa take ta ɗoki, Khalid ne ya ƙaraso gurin motar saida ya ɗan yi nocking ɗin ƙofar alamun su kintsa koda zai shigo yagan su cikin wani yanayi da bai dace ba, shiyasa yayi masu nocking kafin ya shiga, amma dake Meer shi shine isashe da mai ne, bai motsa ba daga yanda suke saima ƙara riƙeta da yayi, Ameesha na ganin anbuɗe tayi tayi yasake yaƙi, a haka Khalid ya shigo ya tarar dasu, wani wawan tsaki yaja, yace "kaifa baka da lafiya, wallahi baka isa na jaku a haka ba malam kasaki ƴar mutane ta tafi tazo biki ka hanata zuwa, "To ɗan sa, ido ina ruwan ka, kayi abun dake gaban ka, tuƙin zakayi ko sa ido zaka zauna, Ameesha duk kunya tagama cika ta, ji take kamar ta nutse agun, sai sunkuyar da kai take, dan bataso ko kaɗan ma yaga fuskar ta, Duk nacin Khalid da yasake ta, ƙin yarda yayi, dolen sa ya shiga, Meer yace ai kashe ƙwai za'ayi kar ya damu babu abun da zai gani, amma dai zai iya jin wasu abubuwan a kunnen sa, idan kuma baya son ji ya ɗauki headphone ya toshe kunnen sa sai yafi ye masa sauƙi, zaɓi ya rage nasa, dan yazame masa dole ya kaisu, Shiga Khalid yayi, cike da taƙaici yace daman ance makoyi yafi ma'iyi da nasan haka zaka koma wallahi da ban baka shawarar nan ba, yanzu gashinan kazo zaka addabi mutane, to wallahi bazan toshe kunnen nawa ba, kuma kasan Allah duk kayi wani abun hmmm zaka ga me zai biyo baya, maye kawai, yaƙara jan wani tsakin sannan yaja motar, Banza Meer yayi dashi tare da kashe fitilar motar, dan yafara jinsa a sama baida loƙacin zama ci gaba da kace nace dashi, yana kashewa Ameesha ta fara kokawar ƙwace kanta, shima riƙeta yayi  sannan ya juyata tana kallon gaba shikuma ya rungumo ta baya, gashin ta da ya sauka akan fuskar sa yashiga shaƙar turaren da aka saka mata me ƙamshi, hannu yasa ya ɗan matsar da gashin, sannan ya ɗora hancin sa da bakin sa a gefen wuyan ta  ya fara shinshina nawa yana yawo da hancin sa yana goga mata tsinin hancin a wuya, Maƙe wuyan ta shiga yi, saboda wani iri da taji abun kamar tafiyar tsutsa, shi kuma hakan da yaga tanayi, yasa shi cigaba da abun da yake, ƙasa yayi da hannun sa ya ɗaga rigar ta, bata ji ɗaga rigar ba, sai kawai hannum mutum taji a tsakankanin cinyoyin ta, a hankali ya fara shashshafata, tundaga ƙasa yafara yana zuwa can sama tayi saurin riƙe hannun sa tana ƙarawa kukan ta volume tare da cewa wayyo Allah na, na shiga uku dan Allah dan Annabi ka daina, ka daina bana so, murya can ƙasa ƙasa a wajen kunnen ta yace "me yasa bakya so, ko baƙyajin daɗi, uhm in ba ƙyaji sai kigaya min a canza salo, da sauri tasa hannun ta toshe kunnen ta tana ƙara damƙe idon ta tayi, Wata ƴar ƙaramar dariya yayi wacce su kaɗai sukaji kayar su, bayan yayi kuma ya sake cewa "oh namaga alama hakan yana nufin kinji kunyar tambayar da nayi miki kuma daman indai aka tambayi mutum abu yakasa bada amsa to yana so kunya ce ta hana sa faɗa da baya so da sauri zaice bana so, Yana yin shiru kuwa tayi saurin ce wallahi bana so, ka dena Please, Kwaikwayon ta yayi shima yace "wallahi ni kuma ina so, bazan daina ba Please..... Hannun sa ya cire da ga jikin yana niyar  juyo da ita gaba, Ita kuma anan ta samu damar yin sauri ta sauka daga kansa, murmushi kawai yayi yana jingina da jikin kujera, yana ɗan girgiza kai, rabuwa yayi da ita ba ƙara yunƙurin ƙara riƙe taba, dan yaga sun zo gida, ita bama ta lura ba, Tana sauka ta matsa daga kusa dashi, tana ci gaba da share hawayen da yake ta zubo mata, jikin ta har karkarwa yake, takurewa tayi guri ɗaya jikin ta na ta faman kyarma, dan ta fara tsorata da lamarin nasa......, Tsayiwar motar da taji yasa tayi saurin ɗagowa ta kalli waje sai taga gida suka zo, wani daɗi taji ya lulluɓeta, sa sauri ta kai hannu zata buɗe motar ta fita amma a ƙulle, haƙura tayi da ƙoƙarin buɗewar, Khalid ne ya buɗe murfin motar ya fita.. Sai a loƙacin Meer yakai hannu zuwa inda take yace "muje ko, duk da bata ganin sa kuma shima baya ganin ta saboda cikin motar duhu amma saida ta murguɗa masa baki tana hararar sa, Buɗe motar yayi tare da zura ƙafafun sa waje, yace "zaki fito ko sai na fito dake, Yanzu ma hararar ta kuma aika masa, caraf kuwa a idon sa, yagan ta saboda hasken gurin ya shiga cikin motar yana iya ganin face ɗin ta, "Don't let me repeat again... Cikin turo ɗan ƙaramin bakin ta tace "ni ka buɗe min ta nan zan fita, Lip ɗin sa na ƙasa ya ɗan ciza kaɗan yana sakin murmushin gefen baki da shi kuma nasa salon murmushin kenan, rufe gurin yayi ya zagayo ta ɓangaren da take sannan ya buɗe mata tare da miƙa mata hannun sa guda ɗaya, alamun ta ɗora nata akai, Sarai ta gane me yake nufi da hakan amma sai kawai ta kawar da kanta gefe kamar bata san me yake nufi ba, murya ciki ciki tace "kamataa in fito ai ko takan ka zanbi kawani babbake hanya, "Idan kin shirya bi takan nawa bismillah ai hakan ba laifi bane girmanki ne, in tsugunna? yaƙarasa maganar cikin kwantar da murya, yana ɗan leƙen fuskar ta, Shiru tayi masa dan bata da kuma baƙin da zata ƙara yi masa magana, "LILY.... Da sauri ta juyo tana kallon sa jin sunan da ya kirata dashi, Wani ƙayataccen murmushi ya ƙara saki har haƙoran sa na bayyana, tare da ɗaga mata gira yana girgiza kai... Ita kam mamaki ne ya kusan kashe ta a a zaune dan bata taɓa tsammanin jin wannan sunan a bakin saba, domin akwai wanda yake kiran ta da sunan a makaranta, amma dai bata taɓa ganin saba, saidai yabada saƙo akawo mata ko kuma yaita turo mata saƙo ta waya, sau ɗaya ya taɓa kiran ta awaya kuma ya kirata da sunan tace ita bata son sunan meyasa zai ringa kiran ta da hakan, sai yace saboda ita yarinya ce kuma ƙyaƙƙyawa dan haka sunan yafi da cewa da ita, kuma hakan shi bazai iya kiran sunan taba kai tsaye dan haka tayi haƙuri zai ringa kiran ta da hakan, aranar sun daɗe suna waya tana taso yagaya mata ko shi waye amma yaƙi sai yace mata har sai sun saba kuma shi ba wai auren ta zaiyi ba saboda yasan ita matar aure ce, idan sun saba zaigaya mata, aranar itama ta ciccimasa mutunci tace kar ya sake kiran ta yasan tana da aure kuma yake kiran ta, kar ya sake turo kuma kar ya sake turo mata saƙo ko wane iri ko ta wata ko gift tana gama faɗa masa haka ta kashe wayar tundaga ranar bai kuma kiran ta ba, kuma bai kuma aiko mata da sakon ba kamar yanda ta buƙata, dan haka ita tama manta dashi kwata kwata arayuwar ta sai yau da Meer ya faɗi sunan tayi saurin tuna wancen ɗin, "Lily magana fa nake..... ƙara ɗagowa tayi ta kalle sa, so take ta tambaye sa a ina yasan sunan, amma takasa, Hannun ya ƙara miƙa mata tare da cewa tunanin banaki bane idan kuma kina da tambaya mu fara shiga saikiyi, nagaji da tsayiwa, Ɗan numfasawa tayi sannan tace "ka matsa dan Allah, Kallon ta yayi sannan ya janye hannun sa tare da matsawa kamar yanda ta buƙata yana matsawa ta zuro ƙafafun ta, tare da jawo mayafin ta ta rufa a kanta, sannan ta ƙarasa fitowa gaba ɗaya kallon gurin tayi sai tagama ai ba part ɗin su yakai taba, juyawa tayi tana tunanin tantance ina ne, Tana tsayen bata gama tantancewar ba, taji anyi sama da ita, Riƙon jarire yayi mata sannan ya fara tafiya da ita, tun tana ƙoƙarin sauka har ta haƙura dan tasan komai zatayi masa ba sauke ta zaiyi ba, yana tafiya da ita yana kallon fuskar ta, har suka ƙarasa bakin wata ƙofa hannu yasa ya tura ƙofar tare da yin sallama ya shiga ciki, ɗaga ta yayi ya ɗorata akafaɗa sannan ya rufe ƙofar tare da saka mata muƙulli ya ƙulle ƙofar falon.............                 *****************       A can ɓangaren ƴan denner guri ya cika tamƙam da muta ne ƴan mata da samari, inda MC yake ta koɗa amare da angwayen su, sannan yana kiran ƴan ɗayan kujerar da be gansu ba, akace suna ƙarasowa, tun ana jiran ɗayar amarya har aka gaji, nan su Azeema suka rikice aka fara neman inda amarya Ameesha take amma ba ganta ba, can gida suka jira ko tanan aka ce musu bata nan, dukan su mamaki ne ya kamasu da rashin zuwan ta gurin, Saboda an riga an haɗa mutane ba ayi abun da za'aji kunya ba, dan wasu ma basu san ana cigiyar wata ba, gaba ɗaya babu kuzari ajikin su, hankalin duk sai ya rabu gida biyu, Angwaye kam sai sharholiyar su suke, kowanne bakin sa kamar gonar auduga, saboda su a tunanin su ko fasa zuwa tayi saboda ita daman tana da auren ta tuntuni kuma mijin ta baya nan shiyasa sukayi zaton dalilin da ya hanata zuwa kena, dan haka babu wata damuwa atattare da su, sai murnar su kawai suke, nan aka fara gudanar da taro, yanda aka tsara sa, masu rawa sunyi, masu yin drama suma sunfito sunyi, sun tsara abubuwa da dama kuma duk saida aka gabatar dasu, sannan aka fara bawa ciki haƙƙin sa a kaci a kasha akai hani'an kowa ya cika tunbin sa, dam, daga nan kuma aka dawo aka ƙara cashewa, wajen ƙarfe shaɗaya aka rufe guri da addu'a aka sallami kowa da kowa, Ga ba ɗaya aka tattara kowa ya ɗauki wacce ya kawo aka taho gida, a hanya wasu daga cikin su Azeema suke gaya wa mazan abun dake faruwa na rashin zuwan Ameesha kuma ance musu bata, gida barin dai zancen sukayi acewar su bari su koma gida inyaso sai a ƙara bincikawa ai baza ta ɓata ba, Hakan yasa babu wanda ya ƙara tada maganar har suka ƙaraso gida....., Bayan sundawo an sauke su a ɓangaren da aka ɗauke su sannan suka ƙara kiran su Maama suka gaya musu bafa suga Ameesha ba har yanzu, nan suma suka shiga neman ta, tun abun ana ɗaukar sa kamar wasa har abun yazama anfara shiga damuwa, Tashin hankali wanda ba'a saka masa rana, annemi Ameesha an rasa, har Meer aka kira amma wayoyin sa duk akashe ba wacce take shiga, daman zargi ne kawai sun sanma ba yanda za'ai yasan inda take tunda bai dawo garin bama bare ayi tunanin ko za'asame ta a gunsa, tunda aka kira kuma akaji a kashe aka ajiye batunsa... Kowa ya shiga tashin hankali, su Dadda har anfara kuka, inda Allah ya taimaka ma Abban ta da maman suna asibiti Maman Ameesha ba lafiya tunda safe ta fara na ƙuda amma ba asanar da kowa ba aka ci gaba da shagalin biki, Dadda abunne ya haɗar mata biyu, ga ɓatan mata, ga kuma tunanin ƴar ta da take cikin halin na ƙuda, Har gurin ƴan sanda aka bada report ɗin gidan biki gaba ɗaya ya hargitse, amare suma harda kukan su, kuma an bincika duk moto cin da akake dasu an gansu babu wacce babu ita, ƙawar nan tata kuma da ta raka ta, ta bada shaidar a gaban ta ta shiga mota, saidai kawai batasan kallar motar ba bare kuma wanda yake cikin motar, A bokan angoma duk antarasu, ana ta tuhumar su tare da tsoratar dasu idan ba a ganta ba zuwa gobe duk sai ankama su an ɗaure, A bundai ba daɗin ji, daga murna an koma tashin hankali, Wasu har sun fara danasanin zuwa dan suna mamakin yanda hakan ta faru, Kuma duk wannan cigiyar da akeyi Khalid yana gun hasali ma yana cikin masu tuhumar abokan ango akan ɓatan ta, sai kace be san inda take ba, daman kuma suna sane suka shirya hakan da Meer........., Wajen ƙarfe sha ɗaya da rabi aka sanar dasu Maman Ameesha ta sauka lafiya da santaleliyar ƴar ta mace, amma tashin hankalin da suke ciki ya hanasu zuwa da ƙyar Maama ta daure, aka tafi da ita asibiti, Su kuma sauran aka cigaba da fafatawa wajen neman Ameesha........            _____*MEER* Bai sauke ta a ko ina ba saida ya shiga da ita wani ɗaki sannan ya sauke ta akan gadon dake cikin ɗakin, sannan ya koma shima ɗakin yasa ka masa muƙulli sannan ya dawo wajen ta, Miƙewa tsaye tayi da sauri cike da tsoron abun da taga yanayi, yaza'ayi ya kawo ta nan gurin da batatasan ko ina bane sannan ya ringa ƙulle ƙofofi, me yake nufi da hakan....? Ki tashi kije kiyi wanka ki wanke wannan abun fuskar ki, Wani taƙaici ne ya taso mata, wai tayi wanka anan, Kamar ta fashe haka take ji, cikin jin haushi tace "Ni ka mayar dani wajen Dadda, ba wankan da zanyi anan, "Ok fine, sai ki zauna a haka, yana faɗar haka ya samu waje ya zauna, sai ya kuma cewa ga hanya nan fita, Kallon sa tayi sannan ta kalli muƙullin hannun sa, tace "to ban muƙullin, "Ƙwaci inkina da ƙarfi, na ƙarfi ne, Rasa inda zata tsoma ranta tayi, har yanzu ta kasa gane kansa, duk waɗannan abubuwan bata san dalilin sa nayi mata su, bata san yaushe ya koyi magana ba har haka, Ɗaga key ɗin yayi yana karkaɗa sa a sama, ta gefen idon sa take satar kallon so take ta shammace sa ta fisge, Gani tayi kamar wani gurin yake kallo hakan yasa tayi saurin kai hannun ta zata fusge yayi saurin janye wa, yana cewa daman har yanzu ke yarinya ce, to ga dama ɗaya indai zaki iya ni kuma wallahi zan barki ki fita kinji na rantse, Hararar sa tayi tana turo baki tare da ƙara haɗe girar sama da ta ƙasa, tana harɗe hannun wanta akan ƙirjin ta alamun na shirya zanyi, Jinjina kai yayi sannan yace "Alright, kin shirya kenan, shiri haka da sauri, to shikenan zan ɓoye muƙullin indai kin iya nemosa kuma kinɗakko to kije, sannan ina da sharaɗi idan baki yi ba ni kuma zan riƙeki daga nan har kwana biyu, kuma sai kinyi duk abun da nake so, kin yarda? Ƙara haɗe rai tayi sannan ta ɗaga masa kai, Sai yace "ba kai zaki ɗaga ba, ki amsa min da bakin ki, dan infi tabbatar wa, A ƙufule tace "Eh na nayarda, Sanin abun da ya shirya tunkan ya aiwatar da abun ya shiga yi mata dariyar mugun ta, amma duk da haka bata kawo komai arai ba, Tana jiran taga ya tashi ya tafi inda zai boye ɗin sai kawai taga ya faɗa kan gadon yayi rigingine, sannan ya ɗaga muƙullin daman ƙaramar rigace a jikin sa sai kawai ya ɗaga wandon sa ya jefa muƙullin a cikin sannan yace "U can start, Da sauri ta juyar da kanta, gaban ta na faɗuwa, daman wai abun da yake nufi kenan me yasa zaiyi mata haka, zaune ya tashi yana kallon bayan ta, cikin wata iriyar murya yace "na baki nan da minti goma idan baki yi, ba ni kuma nawa zai fara, dan haka zaɓi ya rage naki kuma dai kinsan bazaki karya min alƙawari ba, sai kin cika min shi, dan haka zaɓi ya rage naki, loƙacin ki zai fara daga yanzu, agogon hannun sa ya kalla, yace "yanzu ƙarfe sha ɗaya saura minti biyar dan haka 11:05 biyar loƙacin ki zai ƙare nawa kuma zai fara, Gaban ta taji ya fara faɗuwa, tunanin mafita ta shiga yi, tana tsaka me wuya yanzu yazatayi, ko za'atara mata duniya akai bazata taɓa saka hannun ta"a inda yasaka ba, kuma har ga Allah bazata taɓa bari ta zauna anan ba har tsawon kwana biyu..., "Saura mintuna bakwai har kinci 3 minutes, wayyo Allah na ta faɗa aran ta, wata dabara ce ta faɗo mata, dan haka sai ta juya tare da ɗan sakin fuskar ta, kamar ba ita ba, wai ita zatayi masa wayo, "Cikin kwantar da murya harda ɗan karya kai tace "kasan me ni bazan iya ɗaukowa ba, na yarda zan zauna amma dan Allah kabarni inji in fara ɗauko kayana, sai in dawo kaga fa daman koda ace hakan bata faruba daman gobe za a kawo ni, kaga sai mita zama bama kwana biyu ba, ko kwana nawa kake so zanyi, amma kaga anan banda kaya, kabari inje indawo, Allah zan dawo ka yarda dani kaji yaya, ta ƙarasa maganar tana ƙara kwantar da kai, dan taga alamun inba hakan tayi masa ba ita zata sha wuya a banza, Miƙewa tsaye yayi yana matsowa gaban ta, yana binta da kallon rainin hankali yace "oh dan Allah da gaske, sai kuma gashi ba kece babba na riga ki zuwa duniya, bare kiyi min wayo, waye zai kawo ki ai kin riga kin shigo kenan, "Allah da gaske kaya zan ɗauko, Girgiza mata kai yayi tare da cewa "no need akwai waɗan da zaki sauya ai duk wani abu ma dakike buƙata akwaishi, kar ki damu, amma idan kinaso kifita zaki iya ɗauka nima kuma nayi miki alƙawari da kaina ma zan mayar dake, "kamar ya da kayan da zansaka bangane ba, Bai bata amsa ba kawai ya jawo hannun ta sannan ya shiga janta ɗan wani lungu ya shiga da ita, suna shiga ya tsayar da ita a gaban wardrobe ɗin, tare da buɗe ta, da hannu yayi mata nuni da ta kalla, kallon wardrobe ɗin tayi taga yanda take fal da kaya kuma duk na mata, mamaki ne ya kamata ta yanda akai ya tara kayan mata haka kuma duk ƙananun kaya ne aciki, Murfin gaba ya buɗe shima duk kayane a ciki amma yanzu manya ne aciki, haka yai ta nuna mata kayayyaki, harda su takalma da, tayi mamaki sosai ganin kayyakin, Bayan ya gama nuna mata, ya jawo ta suka fito daga gurin sai yace "kinga ba kayan da zaki fita ki ɗauka, ga sunan, Shiru tayi dan tarasa amsar da zata basa, yagama kashe mata baki, ba wata dabara kuma da zata ƙara yi masa dole tayi haƙuri ta lallaɓasa ayi kwana biyun ya sallame ta tafi in bahaka ba kuwa tasan zatayi biyu babu ne, "Hmmmm yanzu dai kije kiyi wanka zan ɗauko miki kayan da zaki saka, "A'a basai ka ɗauko ba nima ina da da hannu, tana faɗa masa haka ta nufi inda suka, baro dan wankan take buƙata amma da bazatayi ba, kayan jikin ta duk sun takura mata bata saba zama da suba, ga kwalliyar da akayi mata itama duk jinta take wani iri, Inda taga hijabai nan ta buɗe ta zaro ɗaya sannan ɗaya sannan ta fara sakasa, ta cikin hijabin ta cire rigar jikin ta ta ƙasa tare da cire komai na jikin ta daga ita sai hijabin haka, ta fito tana kakkare jikin ta batare da ta kalli inda yake ba ta wuce inda take da tabbacin shin bathroom ɗin, binta yayi da kallo yana jinjina kai da kuma mamakin yanda take yin wasu abubuwan gana ɗaya ta sauya itama, kamar ba itaba, haka yake ganin ta idan yana tuna yanda take shekara huɗu baya, yana mamakin girman da ga ƙara, tashi yayi yafita daga ɗakin amma duk da haka saida ya rufe ta waje, kayan abincin da yasa aka kawo masa falo da yayi order tunkafin suzo, yasa Khalid ya kawo masa part ɗin, ɗaulo su yayi sannan yaje kitchen ya ɗauko plate da cups da spoon ya fito, ɗakin ya koma, har yanzu bata fito ba, Bayan ya ajiye shima sai ya hau cire kayan jikin sa daga shi sai ɗan ƙaramin wando, shima cire sa yayi ya ɗaura towel sannan ya zauna a bakin gado yana jiran fitowar ta... Bai daɗe da zama ba sai gata ta fito, tunda ta fito ya zuba mata ido, ita kam tana fitowa ta gansa babu riga tayi saurin janye kanta bata ƙara kallon inda yake ba ta nufi inda zata saka kaya, Har lumshe ido yake loƙacin da ta juya baya yabi bombom ɗin ta da kallo, yaga yanda suke yawo ta cikin hijab ɗin ji yake kamar suna jansa, har saida ta wuce ciki sannan ya daina kallon ta, daurewa kawai yayi ya tashi ya shiga wankan..... Koda Ameesha ta gama shiryawa kasa fitowa tayi daga gurin saida ta loƙa taga baya nan sai tayi sauri ta fita, dabarar neman muƙullin ta shiga yi, Wajen tasa wardrobe ɗin taje ta fara bubbuɗe su tana dubawa amma bata gansa ba, ɗakin taci gaba da duddubawa, Rasa inda ta ya ajiye tayi kamar ance mata ta ɗaga filon kujerar dake ɗakin tana ɗagawa ta gansa cike da murna takai hannun zata ɗauka taji anriga ta ɗaukewa, "Kassh ta faɗa tana dafe goshin ta, cike da jin haushin rashin dubawar da batayi ba tun farko, da tuni ta ɗauka ta fita, "Haka mukayi dake farautar sa kike daman, kasa ɗaugowa tayi ta kalle sa, saboda taji kunyar ka matan da yayi, ga kuma yanayin da yake daman bazata iya kallon sa ba,daga shi sai towel, Hannu yasa zai ɗago fuskar ta tayi saurin matsawa baya, "Hmmm kawai yace sannan ya nufi wajen drawer ɗin sa, jallabiya kawai ya ɗauka yasaka, Sannan ya ɗauko prayer mat ya shimfiɗa musu, sannan ya hau, yace "kizo muyi sallah, Daman tayi alawala sai kawai ta taho, sallar isha'i yafara jansu sannan ya ɗora da nafila bayan sunyi, yace ta matso gaba, ƙin motsawa tayi da farko Saida ya haɗe rai zai nuna mata asalin kalar sa da tafi sanin sa da ita, sannan tayi saurin matsowa, dafa kanta yayi kamar yanda yake a musilin ce yayi mata addu'o'i sannan ya ɗora mata sa wasu tambayoyin, tana ta kunbure kunbure da turo baki da haka take basa amsa har suka gama, Ɗan satar kallon sa tayi taga dai har yanzu ransa a haɗe kamar de yanda tasan shi ada haka ya koma yanzu badan bama da tace yaso yafi daɗin, tana mamakin sa, mutum sai kace me aljanu kamar bashine ɗazu ba, A bincin ya jawo musu a gaban ya ajiye su sannan ya buɗe ledar take away ɗin yafara buɗewa me ɗauke da fried rice da take ƙamshi, sai ya buɗe wata ledar me ɗauke da banƙararrun kaji, ɗauka yayi ya ɗora akan abincin sannan ya ɗauko holondia ya zuba shi a cikin cups ɗin, sannan ya tura mata su gaban ta, ko uffan baice mata ba, Itama kuma bata ɗauko ba kuma bata ce komai ba, Wayar sa ya ɗauka ya shiga daddanawa, wajen 5 minutes sannan ya ajiye wayar tare da ƙara kashe ta gaba ɗaya, sannan ya ɗago ya kalle ta, yana ɗagowa kuma suka haɗa ido, arashin sani itama ɗagowar ta kenan da niyar taga me yake sai kuma suka baɗa ido dashi, sai tayi saurin sunkuyar da kanta ƙasa, saboda wani banzan kallo da ya watsa mata loƙacin da suka haɗa idon, Cike da muryar isa da taƙama irin dai tasa ta asali, yace "baki ga abun da na ajiye miki bane ko so kike sai na ƙara maimaita niki, to wallahi kar ki bari naƙara maimai ta miki, ki ɗauka ki cinye gaba ɗaya sannan kicire wannan hijab ɗin kafin ki fara ci, nagama magana yana faɗar haka ya tashi daga gurin ya koma kan kujerar kusa da ita, ya sake haɗe rai, badan tana so ba haka ta cire hijabin daman wasu riga da wando ne ajikin suma kuma masu kwauri ne wandon har ƙasa yake, Inda Allah ya taimake tama, tana jin yunwa da batasan ya zatayi ba, cokalin ta ɗauka tafara cin abincin, ba laifi ta ɗanci da yawa duk dade bata cinye duka ba, kazar ma ta ɗan ci kaɗan, Tana gamawa itama bata ce komai ba ta ture abincin gefe, Jinjina kai yayi sannan ya sauko yana cewa ko kefa yafaɗa yanzu kuma cikin sakin fuskar sa, yana sane yayi mata haka yasan da lallaɓata yayi baza taci ba taurin kai zata tsaya yi masa, guntun nata ya ɗauka ya hau ci, tas ya ƙarasa shi sannan ya miƙe, daga gurin banɗaki ya shiga ya wanko bakin sa sannan ya fito, Kusa da ita ya dawo ya zauna, yana naɗe ƙafar sa, sannan yace "Lily taso muje mu kwanta bacci nake ji, kema naga alamar kamar baccin kikeji ko, Ta ƙasan ido ta kalle sa ita yanzu abun nasa tsoro tsoro mamaki mamaki, takasa gane kansa, ji yanda yake magana kamar bai taɓa yin faɗa ba ko jin haushi, jin tayi shiru yasa ya miƙe daga gurin tare da kamo hannun ta ya miƙar da ita tsaye, sannan yaja ta har kan gadon kasa zama tayi, dan bazata iya kwanciya guri ɗaya dashi ba, Please ki kwanta ni ba abun da zanyi miki inma kina tunanin wani abun, magana zamuyi, Saida taji hakan sannan ta zauna, sai yace kwanciya zakiyi ba zama ba, A hankali tace idan na kwanta a ina kai zaka kwanta, "A sama, yabata amsa cike da gatse, Shiru kawai tayi ta kwanta, sannan yaja mata blanket yazagaya ɗayan gefen ya kwanta a kusa da ita baya, "Ki juyo nan, Maƙe kafaɗa tayi tare da cewa "ba kyau haɗa numfashi, "Ok to ni bari in matso, yana faɗa ya matsa kusa da ita tare da saka hannu ya jawota jikin sa sosai, Tana jinsa tayi masa shiru batayi yunƙurin hanasa ba yanzu, "Lily ya kirata a hankali, "Wai baka san sunan bane me yasa kake kirana da wannan sunan? A bun da yafaɗa mata a kwanakin baya ko ince a shekararun baya, shi ya kuma maimai ta mata yanzu ma, Sauke wata nauyayyir ajiyar numfashi Ameesha ta sauke sannan tace "kaine kenan a loƙacin baya kake turo min saƙo sannan kake kirana awaya ko? "Of course, yabata amsa, Ɗan juyowa tayi kaɗan tana kallon sa, Lumshe idon sa yayi tare da ƙara buɗe su duk a loƙaci ɗaya, "Why? Because kinshigo rayuwa ta a loƙacin da banshirya hakan, ba, yau zangaya miki duk abun dake raina, kuma kema ina son kigaya min baki ra'ayin, kinsan halina kuma kinsan ko waye ni kinsan abun da zan iya kinsan abun da bazan iya ba, A shekara huɗu baya ba haka halina yake ba amma shigowar ki rayuwata hakan yasa na canza hali gaba ɗaya ni kaina har mamakin kaina nake yanda akai na sauya loƙaci ɗaya, ada bana son mace banga abun so ajikin taba banga me zaisa inzubar da ajina agun mace ba, mata kwata kwata basa gabana kuma bana tunanin su ko kaɗan, ni kaina ina mamakin yanda banjin komai game da mace bansan me akejiba, bansan meye felling ba, kodan bana sawa raina hakan ban saniba, a wata rana kwatsam na fara mafarki a kanki ke kaɗai nake gani indai zanyi mafarkin kuma shima bawai normal mafarki ba, saidai inyi munayin wani abun.... Shiru yayi saboda yanda yaga ta juyo da sauri ta kalle sa, Ciga ba yayi da cewa "kina mamaki ne, of course mafarkin da nake na kudanci ne tsakanina dake, abun mamaki kuma tun amafarkin nafara jin daɗi sai inji inmuna tare banson in tashi daga mafarkin, kuma kullum na tashi da abun nake ganinki, ana haka kuma yawan tunanin abun yasa nafara jin ciwon mara, ranar da na fara kuma ranar kika shigo ɗakin nan, da na ganki kuma sai ciwon ya ƙaru, sai na ringajin kamar a mafarkin shiyasa nayi miki wannan abun har abu yaji haushi yasa ya yanke hukuncin haɗa auren mu, Bazan ɓoye miki ba a loƙacin ji nayi kaf duniya babu wacce nafi tsana sama dake, shiyasa zakiga ina tayi miki wasu abubuwan da baki jin daɗin su, amma kuma da na kwanta zanyi mafarkin da nasaba....... Loƙacin da na fara jin kinwanta min, tun loƙacin da kika kwanta a falo na mayar dake ɗaki na, daga nan kuma sai nafara tunanin abun dake faruwa a mafarki, hakan yasa nafara tausayin ki harna baki magani, da kikayi bacci kuma kikaƙara sanya min ciwon mara hakan yasa na fara yi miki wasu abubuwan, ana naji daɗin ma yafi wanda nake ji a mafarki, a haka nakasa haƙuri har kika farka kika sameni... To tundaga wannan rana na fara tunanin ki har takai ta kawo hakan nan nakanji ina son ganin ki, ke kuma saima kika dawo ƴar ɓuya dani ganin ki na min wahala, Abun yaɗan fara ban mamaki yana sani yawan tunani, sai na samu Khalid nake gaya masa abun dake faruwa dani, sai yace ai sonki na farayi nikuma na ƙaryata hakan har faɗa mukaso muyi, to banyar da da hakan ba har sai ranar da wannan yaron yazo, kika ringa wasu abubuwa anan naji zuciya ta kamar zata fashe shiyasa ma nabar ƙasar, ni da kaina nace anema muku makarantar ku a Abuja saboda in ringa sa ido akan duk wata shige da ficen ki, batare da sanin kowa ba, A loƙacin ne nake aiko miki da saƙonni na duk dan ingwada hankalin ki da ace kin amince da tuni na rabu dake dan bazan iya zama da mace da tana da aure akan ta amma hakan bai hanata kula wasu ba, Khalid na kira yaje har can muka yi magana dashi ta fahimta, anan duk ya ganar dani abubuwa da dama, duk tsawon loƙacin da na ɗauka na ɓata sane wajen koyon a bubuwa da yawa saboda bansan wasu abubuwan ba, na koyawa kai na haƙuri da rage zafin zuciya, dan har wani malami na samu yaban addu'ar da zata sanya min sanyin zuciya in rage abun da nake game da mata, nashiga gurare da yawa wajen gano yanda ake komai kuma ake gudanar da rayuwa, Khalid ma ya taimaka min sosai wajen ɗorani a hanya, shi yace inbarki har sai kingama karatu kin ƙara girma, daga nan kuma sai in fara nuna miki abun dake raina, Lily nasha wuya a kanki wallahi ban taɓa tunanin rayuwa ta zata dawo haka ba, sai gashi na canza kamar bani ba, Kuma ba kowa ya canza ni ba sai ke, duk kece silar komai saboda daɗin da nake ji idan......., Ya ƙarasa maganar yana ɗan mintsinin ta a ciki, Saurin riƙe hannun sa tayi, tana sakin ƴar ƙaramar ƙara, hakan nan take jin ta sakayau kamar an kwashe mata wani abun me nauyi a cikin kanta, dan itama anata ɓangaren kusan hakanne saidai ita gaskiya ba wai sonsa take ba kawai tun ranar dai da abun ya faru, abun ya tsaya mata arai loƙaci zuwa loƙaci takan tunashi ko da tana can sai taji hakannan tana ta tuna wasu abubuwan da suka faru a tsakanin su, sai tayi da gaske take yakice tunanin sa...., " Lily kinyi shiru baki ce komai ba, Meer ya katse mata tunanin ta, "Uhm kawai ta iya cewa dan jikin tama kansa yayi wani irin sanyi, bare kuma zuciyar ta, da batasan wane hali take ciki ba, Please"kice wani abu, ko har yanzu wancen ɗin kike so insake ki, ki aure shi, Ga mamakin sai yaga ta ɗaga masa kai, Jikinsa yaji yayi sanyi baitaɓa tunanin zata ce eh ba, cike da jin haushi da kuma kishin ta, kawai ya sake ta tare da matsawa daga kusa da ita, yace "shikenan zanyi yanda kike so, sauka ma yayi daga man gadon gaba ɗaya, Ita har ranta da wasa take batayi zaton zaiyi ɗin ba, da wasa take masa, so take tace masa da wasa take amma tana jin nauyin abun, kar yace itama ko ta kamu da sonsa ne shiyasa zatace da wasa take, Shiru tayi ita kaɗai takasa koda ƙwaƙwaran motsi, ji tayi gaba ɗaya zuciyar ta ba daɗi, dan a yanda yayi maganar ya bata tausayi, jin yana buɗe ƙofa yasa ta ɗagowa ta kalli wajen ƙofar, tana ganin zai juyo tayi saurin sauke idon ta, Bayan ya buɗe sai ya dawo cikin ɗakin wajen kujerar ya dawo tare da zama ya ɗauki ruwan sanyi yafara sha dan yanda yake jin zuciyar sa nayi masa zafi kamar zata ƙonne shiyasa yake shan ruwan sanyin yaji sanyi aransa.... Bayan ya sha ruwan batare da ya kalli inda take yace "idan kin shirya zaki tafiya ƙofa a buɗe take, Tana jinsa amma ko motsawa batayi ba, Shima yasan taji shi dan haka bai ƙara maimaita mata ba, saida yagama shan ruwan sannan ya tashi ya ƙarasa bakin gadon yace "ke nake jira kifita zan kwanta, Yanzu ma shirun tayi masa, taƙi motsawa, hakan kuwa da tayi ba ƙaramin fusata shi tayi ba, dan ta gama ɓata masa rai, inbanda ta raina masa hankalin ya zauna yagama yi mata duk wannan dogon bayanin amma tace ita wani take so, yace kuma ta tashi ta tafi ta maidashi mahaukaci, Kamar zai rufeta da duka ya hayayyaƙo mata yace "wai me kika maidani ne, me kika ɗauke ni, sakarai ko saboda nazauna na gaya miki abun dake raina shine zaki ɗauko sabon rain ki ɗora min har takai inringayi miki magana kunayin banza dani tun ba'aje ko ina ba to tunkan ranki yayi mummunan ɓaci ki tashi kifice min dagani inba haka ba kuma duk abun da nayi miki ke kika jawowa kanki, ki tashi ki fita...!! Ya ƙarasa da daka mata tsawa, Da sauri ta tashi zaune, tare da haɗe jikin ta waje ɗaya, kukan da take kaɗakaɗan har ya fito da ƙarfi, zama tayi ta fara raira masa kuka, Haushi ne ya ƙara cikasa, aganin sa yanzun ma duk cikin rainin hankali ne akan yayi mata faɗa zata kuma saka sa agaba takama yi masa kuka, Zagayawa yayi inda take, tare da sa hannun ya fusgota daga kan gadon saura kaɗan ta kifa, janta ya shiga yi, zai fitar da ita daga cikin ɗakin suna zuwa tsakiyar ɗakin tasa ƙarfin ta ta fusge hannun ta, Idanun sa har sun fara canza kala saboda ɓacin ran da yake cinsa, Cikin daka mata tsawa yace "ki zo ki fita ki nace miki, ki fita daga nan gurin banason na ƙara ganin ki..!!!!! Itama ciki ɗaga muryar tace "I CAN'T...!! Gadan gadan yayo kanta da niyar ya kwakkwaɗa mata maruka ko ya huce, Yana zuwa kusa da ita tun kan yayi wani yunƙurin kai hannun sa jikin ta, tayi saurin faɗawa kan ƙirjin sa ta rungume sa, tare da fashewa da wani kukan, Ƙamewa yayi a haka tare da sauke wata ɓoyayyiyar ajiyar zuciya da shi kansa baisan loƙacin da ta sauka ba, Yanda yaji rungumar tata har can can cikin ransa, har saida ta kaisa ga damƙe idon sa, yana me sauraron yanda bugun zuciyar ta yake bugun nasa bugun zuciyar, zociyoyin su akusan tare suke bugawa, A hankali ya ɗaga hannun sa zai ɗora akan bayanta shima ya rungumo ta, tunawa da abun da tace sai kawai ya fasa tare da damƙe hannun sa yana sauke su ƙasa, Yana sauke su kuma sai ya ƙara ɗagosu tare da kaiwa daidai saitin ka faɗar ta yana niyar cire ta daga jinkin sa, Da sauri ta ƙara riƙosa sannan ta shiga girgiza kai, cikin kukan ta shiga cewa "I can't, da wasa nake, please I'm so sorry bazan ƙara faɗar hakan ba........, Wani irin sanyi yaji ya lulluɓe sa, tare da jin wani irin daɗi, da sauri yace "sure? kaɗa masa kai tayi tare da cewa "Yes am sure, Ai duk wani ɓacin rai da damuwa da yake ji tuni ya watsar dasu, har ya haƙura loƙaci ɗaya, hannu yasa shima yayi hogging ɗin back, yana jin wata nutsuwar na ƙara saukar masa, Itama jin hakan yasa ta sauke ajiyar zuciya tana jin sanyi aranta, daga wasa, shi har ya ɗauka da zafi, mutum da gobe gobe za a ɗaura masa aure taya ma za'ayi tace zata koma gurin sa, musamman matar da ya aura ƴar uwar ta kuma ƙawar ta kawai sai ta koma gurin sa kuma dan itace ta kawo hauka duniya, Rabata da jikin sa da yayi ne yasa ta katse tunanin da take, Tafikan hannun sa yasa ya riƙo gaba ɗaya fuskar ta a ciki yayi cropping ɗin ta, sannan yasa babban ya tsansa ya goge mata hawayen da suka fara ɓata mata fuska, fuskar ta ta ya ɗago sama yanda zai samu damar kallon ta sosai, ƙin yarda tayi su haɗa ido shi kuma so yake ta kalle sa, amma taƙi, "look at me, please just a some minutes, A hankali ta ɗaga zara zaran idon ta masu kama da na me jin bacci bare kuma tayi kuka sai suka sake ƙanƙancewa, ɗago wa tayi ta sauke sa a cikin nasa da shima kusan hakan, ai ko 30 second ba ayi ba tayi saurin janyewa dan bazata iya jurar kallon saba, Ɗan matso da fuskar sa yayi kusa da taga dan har suna jiyo numfashin juna, small lips ɗin ta ya ƙurawa ido, cikin wata iriyar murya da shi kansa baisan loƙacin da ta fito ba, In a slowly voice yace "May I..? Yanda yayi maganar saida yasa ta kin tsigar jikin ta tashi, ba ƙaramin jin tambayar da yayi mata tayi ba, dan har tsakiyar kanta taji ta saboda tasan me yake nufi, batasan loƙacin da ta ɗaga masa kai ba itama a hankalin, Daman saura ƙiris bakin su ya haɗe, dan haka tana basa dama kawai ya ɗora lips ɗin sa akan nata lips ɗin, tana jin saukar nasa lips aka nata, taji wani shouck ya fisge ta, da sauri ta lumshe idon ta tana me jan wani dogon numfashi ta hanci, A hankali ya riƙo lip ɗin ta na sama yashiga tsotsa a hankali cikin wani irin salo na daban da yasha bambam da sauran, Ina Ameesha dake wannan da amincewar ta, sai taji jikin na neman fara karkarwa, Batasan loƙacin da ta kama lip ɗin nashi naƙasa ta fara kissing ɗin sa 'a hankali kamar yanda taji yana yi mata, Hakan da tayi kuwa ba ƙaramin kashe Meer tayi ba, saboda tunda yake yi shi kaɗai yake abun sa, amma yau da tayi masa sai da ya lalabo inda numfashin sa yake, Sosai suka shiga kissing ɗin lips ɗin juna idan ya kamo wannan ya saki itama sai takama, a iya kissing suka neme su burkita kansu, Ameesha ce ƙafar ta fara yi mata sanyi alamun bazata ci gaba da ɗaukan ta, ganin tanayin ƙasa ƙasa yasa Meer ɗagata ga baɗayan cak yayi mata kuma still bakin su yana cikin na juna, Kan gado ya kwantar da ita inda kuma daga nan hannun sa ya fara yawo ajikin ta, ta ƙasa riga ya zura hannu tare da lalubo brest ɗin ya cafki ɗaya a hannun sa, dai dai kan nippel ɗin ta, yasa yatsun sa biyu yafara murzawa a hankali, Saura kaɗan numfashin Ameesha ya ɗauke, saboda wani irin daɗi da taji da bata taɓa jinsa ba, A hala a haka dai saida Meer ya rabata da rigar jikin daman bata saka bra ba, Nan yagan su masha Allah sun ƙara cika da laushi ba kamar wancen loƙacin ba, Kamar zautattace haka ya koma mata, tuna jin daɗin taɓawar har taji sun fara yi mata zafi saboda ba ƙaramar murza da sucking suke sha ba, daga yakama wanann sai ya saki ya koma, wancen daga nan ya gangara zuwa can ƙasa, bakin sa nakan brest ɗin ta yayin da ɗayan hannun kuma yake kan ɗayan yana murza kansa, ɗayan hannun kuma yayo ƙasa dashi tundaga wajen cibiyar ta ya fara shafawa a hankali har yayo wajen marar daga nan kuma ya zura sa cikin..............🙈 Yanda yake binta da salo na musamman hakan yasa ta manta kanta ta biye masa, daga ƙarshedai ya cire kayan sa gaba ɗaya, tare da raba ta da wandon jikin ta, Sannan aya miƙa hannu ya kashe ƙwan ɗakin tare da jan bargo ya lulluɓa musu,duk halin da yake ciki hakan baisa shi ya manta da addu'a ba, saida ya karanto ta sannan ya shige ta, tuni Ameesha ido ya raina fata, duka ya ƙushi ihu babu wanda batayi, kuka take sosai kamar ranta zai fita Meer kam an hau kan network ba ajin kira bare aji rarrashi, aikin sa kawai yake ba tausayi ba tausayawa dan baima san yanayi ba, hankalin sa yana wata duniyar, "Wayyo Allah! wayyo Allah! Wayyo Allah na!!!!! Na shiga uku zaka kashe ni dan Allah kayi haƙuri dan Allah ka daina, wayyo Dadda Daddata kizo ko taimake ni Mamata, Maama, Ummy, Papa, Abuu, Hamra, Amra, sumayya Azeema, Bossay, Sameer.....wai ba kowa a duniyar nan kuzo ku, ku zo, kuzo ku taimake ni zan mutu wallahi kashe ni zaiyi, In kana ƙwanar iyayen kayi min rai kar ka kasheni......., "Wayyo Allah Ameeshan mu cikin masarauta fa babu al'umma jama'a, Ameesha na neman ɗauki, dan Allah wasu suzo muje ceton rai kar ayi kisan kai muna gun, 😹😹 DAWA ZAMU..!!???? [02/12, 3:31 am] #yaya Azeema#:                             👑SARKI SAMEER👑 💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃 Angama. Angama.. yau na gama    wannan littafin.....Allah na gode ma, Angama Angama.....💃💃💃💃💃💃💃💃                                       _Final.! Final..!! Final....!!!🙅💃💃💃💃_            🤗🤗🤗*This is the last page*🤗🤗🤗            ********************* _______Allah sarki Ameesha duk wannan ihun da take babu wanda ya kawo mata ɗauki, saidai tai haƙuri daman duk wata mace sai ta fuskanci hakan a daren farkon ta, kuma babu wanda ake kawo wa agaji har sai meyi ya gaji dan kansa, ya tabbatar da yadawo dake cikakkiyar mace kamar kowacce mace sannan zai rabu da ke..., Meer bai ɗaga Ameesha ba sai wajen asuba, dan baiyi mata da sauƙi ba, ya manta kansa, ya tafi wata duniyar Saida yaji ya gamsu sosai, saboda gyaran da suka sha na amare da akayi musu, da magunguna su suka jawo hakan ya daɗe akan ta cikin fitar hayyaci, ashe magunguna ne suke aiki, dan Meer harda su sambatu kala kala, Ameesha tun tana kuka har ta  gaji muryar ta' ta fara dashewa da azaba tayi azaba ma, sai da ta suma, sau wajen uku tana suma tana farfaɗowa, Allah ya isa kam taja masa ita tafi cikin bambu, a hakan ma kuma dan Allah ya taimake ta tasha gyara da magunguna da sai tafi jin azabar fiye da wannan, Murginawa yayi gefen ta yana sauke numfashin saida ya ɗan samu nutsuwa sannan ya matso kusa da ita ya shiga shi mata albarka, dan tabashi abun da baitaɓa samun sa daga gurin kowa sai agunta, duk surutan nan da take bajin sa take ba dan tun suman ƙarshen da tayi bata ƙara farfaɗo wa ba, yana gurin saida yaji anfara kiran sallah sannan ya miƙe zaune da ƙyar, tare da kunna fitilar ɗakin sai loƙacin ya dube ta sai yaga kamar bata motsi, fuskar ta yaɗan bubbuga tare da cewa Lily! Lily, shiru yaji hankalin sa ne ya tashi ya sauka daga kan gadon da sauri tare da dauko robar ruwa yayi sauri ya dawo inda take tare da yayya fa mata, sai ya watsa mata wajen sau uku sannan ta sauke ajiyar zuciya, shima ajiyar zuciyar ya sauke tare da hamdalah aransa, Tana buɗe idon ta ta ƙara sakin kuka, sauri yayi ya ɗaugota jikin sa ya shiga rarrashin ta yana bata haƙuri, ita kam kuka kawai take saboda har yanzu ji take kamar yana cikin jikin ta har yanzu, ga zafin dake taso mata, Kwantar da ita ya ƙara yi ya tafi bathroom da sauri ya haɗa mata ruwan zafi sannan yadawo, ya ɗauke ta gaba ɗayan ta ya kaita banɗakin acikin ruwan zafin yasaka ta sai tayi saurin miƙewa tana ƙwalla ƙara tare da rirriƙe sa, "Sorry ki daure ki tsaya nasaka miki magani aciki kina shiga zaki daina jin zafin, ki baƙuri ki zauna kinji, Kukan da take ba hanata hararar sa ba, duk da sai kawar da kai take bata son kallon sa saboda ba komai ajikin sa, Shi baima san tanayi ba, da ƙyar tasamu ya dannan ta cikin ruwan tun tana ihu har ta fara yin ƙasa ƙasa da murya dan ruwan ya fara shigar ta kuma taji daɗin sa, A haka da wayo da dabba ra yaita gasa mata jiki tare da zubar da wancen ruwan ya ƙara haɗa mata wani, sau uku yanayi mata, ita da kanta taji daɗin jikin sosai, akaso ɗari da take jin zafin yanzu sai ta nemi kaso saba'in ta rasa, daga nan yasa tayi wankan tsarki tayi wanka sannan ya taimaka mata suka fito, barin ta yayi tayi tafiyar da kanta saboda ta ƙara jin daidai kar gurin yaci gaba da yi mata zafi, dan yayi mamaki ma da bata ƙaru ba, ta iya ɗauke sa tas gaskiya tayi ƙoƙari, ya zaton ma ko idan yake wanke mata gurin ko zaiga yaji mata ciwo amma sai yaga sam ba haka ba, kawai dai kumburin ne, amma bata ƙaru ba, kodan fatar jikin ta me kauri ce shiyasa, baiji mata ciwo ba, kuma yabita a hankali dan shi kansa kwanciyar koyon ta yayi saida ya duba a internet yaga duk hanyoyin da ake bi wajen yi da kuma yanda baza ka illata matar kaba, koda ka fita cikin hayyacinka, da waɗannan hanyoyin yayi amfani wajen ganin komai ya tafi daidai... Ba laifi kuma ko da ta taka kaɗan taji zafin, da akwai dai amma ba wanda zai hanata tafiya ba, da haka ya kawota bakin gado tana ta faman kawar dakai dan ita gaba ɗaya kunyar sa take ga kuma haushin sa da take ji, Da kansa yaje ya nemomata kaya masu ɗan sauƙi ya kawo ya saka mata, tare da ajiye mata hijab agefen ta, sannan ya kamata ya mayar da ita kan kujera ya fara cire zanin ya ɗauko wani ya shinfiɗa daman duk wani abu da yasan zai buƙata babu abun da bai tanada ba, Bayan ya gama gyarawa ya kale ta yace  yace bari inyi wanka inzo muyi sallah, ko kallon inda yake batayi ba haushi yake ƙara bata zaman da yayi hakannan babu kaya memakon yasaka ko gajeren wando ne, amma ba kunya ba tsoron Allah ya zauna haka sidigir, Bathroom ɗin ya koma shima tare da yin wanka ya tsarkake jikin sa sannan ya fito, shima kayan yasaka marar sa nauyi sannan yazo ya shinfiɗa musu sallaya yace "tazo suyi sallah, taso tayi saidai a hankali take tafiyar dan gefen cinyoyin ta take jin su kamar a rarrabe, A bayan sa ta tsaya kamar yanda ake yi idan za'ayi sallah tsakanin miji da mata, A haka sukayi sallar bayan sun idar ya ɗora da yin azkar itama tayi, nata saboda ta iya, bayan nan kowa tayi tasa addu'ar, tunkan ya ƙarasa tasa Ameesha ta fara gyangyaɗi agun, Bayan ya gama ya tashe ta yace "kar ta koma bacci tajirasa yanzu zai dawo to kawai tace masa, yana fita taci gaba  da gyangyaɗin ta agun, A yanda ya barta ya shigo yagan ta tana baccin, tashin ta yayi tare da bata cup ɗin dake cike da ruwan tea da yaji uwar madara, inajin ma kawai ɗaga gwangwanin yayi ya zuba ta bai gwada ba, "Kisha wannan zai taimaka mini idan kinsha sai kin kwanta, haka tace ta ƙoshi bacci take ji, da ƙyar ya lallaɓata ta karɓa ta sha, sai kuma yayi mata daɗi dan zallar madara ce aciki kwata kwata ma kamar bai saka suga ba aciki, Tas ta shanye ta ajiye kofin, wani maganin ya ɓallo mata yace shima tasha, saida yagaya mata na rage zafi ne sannan ta karɓa ta sha, bayan shi ya kuma bata na ruwa, shima ta sha, sannan ta kora da ruwa, ya kama hannun ta yakai ta har bakin gadon, kwanciya, tayi ya lulluɓeta ta tare da manna mata kiss a goshi, yace Allah yayi miki albarka, memakon tace Àmeen saima gudunmawar harara da yasamu, Murmushi kawai yayi yana jan hancin ta, yace "wai ba kowa aduniyar nan kuzo kuzo..." Da sauri taja abun rufa ta rufe fuska, dan wata iriyar kunya ce takama ta, amma tana rufe fuskar ta ita kanta da ta tuna maganganun da ta ringayi jiya saida tabawa kanta dariya, Shima dariyar yayi, yana tuna wasu abubuwan shi sai yanzu wasu suke ta faɗo masa arai, Cikin ƙara wata tsokanar tata harda canza murya, ya kuma cewa "in kana ƙwanar iyayen ka  kamin rai kar ka sheni......, to gaki da ranki bankashe kiba ko, Da mamakin sai yaga ta ɗaga masa kai ta cikin abun rufar, Hannu yakai zai yaye abun tayi saurin riƙewa ƙam ta cukwikuye sa ajikin ta, Rabuwa yayi da ita yana girgiza kai yace za mu kuma haɗuwa ne anjima  zakinin bayani dan nagaba sai yafi zafi, dan zan hukuntaki ne akan sunan wani da kika kira min cikin lamari na, kuma ko da wasa kar naƙara jin sunan sa abakinki, dan haka anjima ki ƙara kiran sa zaki ga me zan miki...... wuri wuri ta fara yi da ido ta ciki abun da ta rufa, ita sai yanzu ma ta tuna daman harda Bossay ta kira to wallahi ita bama tasan loƙacin da ta kira sunan saba, Gabanta taji yana ƙara faɗuwa jin yace anjima sai ya ƙara yi kuma sai yafi na yanzu, aikawa duk yanda zatayi sai tayi gari na gama wayewa zata gudu dan gani take idan ya kumayi mata kamar mutuwar zatayi yanzu.... Matsawa yayi daga gurin bai ƙara cewa komai ba,  wayar sa yaje ya ɗauko tare da komawa kan gadon ya haye kan gadon kusa da ita ya kwanta ta bayan ta, Da har zai kunna wayar kuma sai kawai ya fasa, yayi tunanin idan ya kunna za'a iya tashin su idan suna bacci, hakan yasa ya fasa kunna ta, Shiru sukayi gaba ɗayan su kowa da abun da yake tunani, a hankali ya kira ta. yace... "Lily.... Cikin sanyin murya da kuma bacci dake shirin ɗaukar ta, sai tace "uhm, Da farko yayi tunanin batayi bacci ba jin, uhm ɗin da tace masa sai yaji kamar ta fara bacci, shima cikin sanyin muryar yace juyo, Please duk sanda muka ƙara kwanciya banaso ki ƙara juya min baya kinji, Ɗaga masa kai tayi kawai, batare kuma da ta juyo ɗin ba, "Lily...... Gyara kwanciyar ta tayi tana juyowa ɗayan gefen, tare da rufe idon ta duk da ta rufi har fuskar ta, amma haka saida yasa taji kamar ta juya ɗayan ɓangaren sai tafi jin daɗi, Bai kuma ce mata komai ba, ya rungumo jikin sa, suna jiyo bugawar zuciyoyin su, ahaka bacci ya ɗauke ta shikam saida ya daɗe sannan baccin ya ɗauke sa,                *******************   ___A daren jiya cikin gidan nan ƙalilan ne suka rintsa dan yawancin su a tsayae suka kwana yanda suka ga rana haka suka ga dare har waye war gari, Koda gari ya waye inda aka tsaya nan aka ɗora da neman Ameesha, dan wasu har sun fara saddaƙarwa ma ta ɓata, ga ɗaurin aure da za a gabatar yau wajen ƙarfe sha ɗaya zuwa shabiyu  za"a ɗaura , dan har anfara tunanin ko aɗaga auren amma manyan sukace ai bazai yiyu ba saboda wasu ƴan nesan kawai a ɗaura, da ɗaurswar da rashin ɗaurawar ai bazai sa aganta ko kar aganta ba, Tsoron su ma kuma nan ma Maman ta anjima za'a sallamo su, zasu dawo gida, Sha ɗaya da rabi aka fara hallara a masallaci dan karfi sha biyu daidai za'a ɗaura, mutane da dama sun haɗu a babban masallacin dake haɗe da masarautar, Mutane har bakin layin, nan kaka gabatar da ɗaurin ƴan matan da samarin, Daga nan cikin fadar ta ƙara cika da mutane, wasu na murnar ɗaura aure wasu na baƙin cikin rashin ganin Ameesha, Ƙarfe wajen uku, Su Abban Ameesha suka dawo, nanna aka shiga murnar samun ƙaruwar da a kayi, amma koda wasa babu wanda yayi gigin sanar dasu halin da ake ciki, suma kuma basu tambaya ba saboda sun san hidimar biki ake, ba kowa zasu gani ba bare kuma ita da take layin amaren suma, Kan kace me magana ta zagaye ko ina da samun ƙaruwar da akayi wasu suna ta mamaki ta yanda akai hakan ta faru dan wasu duk basu santa da cikin ba, wasu kuma suna cewa murna biyu ga ƙaruwa ga kuma biki, sai kuma wani baƙin cikin dake guda na rashin ganin wata,  wasu acewar su anrasa wata kuma ansamu ƙaruwar wata, Magana dai tun ana ɓoye musu har ta fito fili, sukaji, Shigowar Abban Ameesha falon kenan yaji ana zancen, Maman Ameesha saboda tsabar shiga wani halin ai ko magana ma bata iya yi ba, Shima sanar dashi abun dake faruwa a kayi, Guri yasamu ya zauna yana ƙara jajanta maganar tasu wai anrasa Ameesha wannan wace irin magana ce, Ɗan numfasawa yayi sannan yace "Amma kun kira Meer kuwa basa tare, Dadda ce ta basa amsa cikin tsananin damuwa, tace shi da baya ƙasar ma taya za'ai su kasance tare, kuma ankira sa wayoyin sa duk akashe, Abban Ameesha yace "a'a ɗazu kuwa da zan fita ai nagan sa, yana shigowa cikin nan mun haɗu a hanya, baide ganni ba ni naga shigowar sa, dande ina sauri ne shiyasa har na wuce bantsaya mun gaisa ba, gaskiya ku ƙara tuntubar sa, waye kuwa zai ɗauke ta acikin gidan nan, ko acan baya ba aɗauke ta ba bare kuma yanzu da komai yayi lafiya, Duk a kusan tare suka sauke numfashi, Maama tace to Alahamdulillah ai zancen kenan ma indai kaga shigowar sa to suna ma tare, bari kaga aje part ɗin sa aduba idan yana nan sai a tambaye sa, in kuma bata can sai asan abun yi shima asanar dashi halin da ake ciki...., Abuu yace "Anya kuwa shi kagani yace fa baya ƙasar nan, kuma inzai dawo ai da yasanar damu koh? Ummy ce ta karɓe sa da cewa "kaima sai kace baka san halin sa ba wannan ai cike daga cikin aikin sa, ba ƙaramin aikin sa bane yin hakan, ko kamanta loƙacin da yazo makarantar su, loƙacin ma ai cewa yayi baya ƙasar kuma ya akai yazo gurin, ni aganina kawai aje a duba, daga nan sai a yanke hukun ci danni wallahi jikina bai bani yarinyar nan ta ɓaga ba, duk yanda akayi suna tare ko kuma yasan inda take, Gaba ɗayan su na'am sukayi da suna taren dan haka sai kawai Ummy tace bari taje ta duba, Ita kaɗai suka bari ta tafi part ɗin sukuma suka zauna kowa na fatan Allah yasa dai suna can ɗin......   Ummy na zuwa part ɗin taga motar sa, nan ta ƙara tabbatar wa da yadawo ɗin bakin ƙofar taje ta shiga bubbugawa amma shiru ba a buɗe ba, ci gaba tayi da bugun ƙofar, __Daga  can ciki kuwa Meer yana jin bugun dan loƙacin ya fito yana kitchen ya haɗa musu abun da zasu ci, ashe harda su girki ya kowa, Tunda suka kwanta basu suka tashi ba sai wajen ƙarfe biyu, dan haka suna tashi wanka suka ƙara yi daga nan suka ɗan taɓa alalunbon su a banɗakin sannan suka fito suka shirya sukayi sallar Az'har daga nan kuma shine suka fito daga ɗakin yace shi zaiyi girkin da kansa, dan haka ya mayar da ita ɗaki yace ta zauna ta huta kar ta fito saidai taga girki kawai, har tsokanar sa tayi tace "Allah yasa dai yanzu kuma ba shinkafa zaka watsaba ka tsamota bata dahu ba kamar yanda kayi dankalin rannan, yana dariya ya fice daga ɗakin yace da kenan yarinya loƙacin ma iyawa ne banyi ba yanzu kam saidai ma in koya miki, "Allah ya kiyaye, bandade cika baki,  Ameesha tagaya masa, Shi kuma kawai yace mata to shikenan zaki gani, yana faɗar haka ya fita ya barta aɗakin ƙara kwanciyar ta tayi...... Yana gama girkinne ya juyo musu jalouf ɗin taliya da dankalin turawa, yayi musu, sai ƙamshi kuwa take ta faman yi, yazo daidai falo yaji ana buga ƙofar ko kallon gurin beyi ba yayi wucewar sa ɗaki, Saida ya shiga ya ajiye musu, sannan ya samu guri ya zauna, Ameesha dake kwance taji ƙamshin ga bugar mata hanci, tashi tayi zaune, zatayi magana kenan taji an ƙara buga ƙofar, kallon sa tayi tace kamar nocking fa akeyi, Ba tare da ya kalle ta ba, yace "Eh naji tunkan na shigo banson takura koma waye idan yagaji zai tafi, "Amma dai yakamata ai kaje kaga ko waye, idan kuma kirane me mahimmanci fa, wataƙil ma su Abuu ne, kai wai tsaya ma ni sai yanzu abun ya faɗo min,  dan Allah su Dadda sun san inda nake, Ɗan juyowa yayi ya kalle ta kaɗan sannan yace "basu san ma na dawo ba bare su san inda kike, Da sauri ta sauko daga kan gadon ta dawo inda yake tace "dan Allah wai da gaske, amma meyasa zakayi min haka kasan wane irin hali zasu shiga idan suka neme ni suka rasa, wane tunani kake so suyi, gaskiya kaje ka duba, ko kuma ni intafi, wannan abun ai ba daidai bane, Tunda tafara maganar yake binta da kallo, saida tayi shiru sannan yace "to yanzu faɗa kike min kokuwa me, Haɗe rai tayi tace ni bawai haka nake nufi ba, abun da ya dace na faɗa maka, tashi tayi daga inda take ta ɗauki hijabin ta, tace ni kaga wallahi fita zanyi wayasan yanzu a wane halin suke, ni bansani ba amma wallahi da tun ajiya sai asanyanda za'ayi ko zaka kashe ni bazan yarda in kwana ba, batare da sanin suba, sai faman kunfar baki take dan ranta ya ɓaci, tasan dole yanzu ana cikin wani hali ana neman ta, Harta fara tafiya yayi saurin shan gabanta, gefen ta tabi zata wuce ya ƙara tare ta, shima kansa saida ta faɗa ɗin yaga hakan kamar be dace ba, dan dole su neme ta kuma idan ba'agan ta ba, hankalin su zai tashi sosai, zasuyi tunanin wani abunne yasame ta, "Kasan Allah bazan ƙara zama ba anan idan kaga na zauna to sai na tabbatar da suna cikin kwanciyar hankali, "To nani kiyi haƙuri kibari idan kika ci abincin sai mufita tare, amma dai yanzu kiyi haƙuri ki zauna kinji, Maƙe kafaɗa tayi ta ƙara raɓawa ta gefen sa zata wuce, yayi saurin riƙo ta, yace "wallahi da gaske nake, in baki yarda bama ki tsaya ki gani yanzu zan kirasu awaya ingaya musu, idan kuma mun gama cin abinci sai muje, nayi miki alƙawari, Harɗe hannun ta tayi, tana kallon sa, tace "promise? "Yes I promise..., Sai loƙacin ta yarda ta koma kuma duk da haka bata saki fuskar taba kamar da, A bincin har yafara hucewa, zama tayi agaban abincin shima ya zauna, fork ya ɗauko ya ɗibo abincin ya kai bakin ta, ƙin karɓa tayi dai kawai ta kai hannun ta ga karɓi cokalin ta shiga ci da kanta, tana kai laumar farko, taji bakin ta ɗau abincin yayi zanƙwai kamar kunnen ka yacire, amma haushin shi da yake ji ya hana ta ta nunawa koda a fuska saima ya mutsa fuska da take..... Kallon ta yake yana so yaji me zatace game da test ɗin abincin, amma sai yaga tana ya mutsa fuska, Ɗan leƙen fuskata ya kuma yi tare da cewa, 'ya dai ba daɗi ne naga kina ya mutsa fuska, Ɗan ɗaga kai tayi batare da tace komai ba ta ciga ba da cin abincin tana jin daɗin sa amma duk da haka, taƙi bari ta nuna a fuska, Wani ƙalulun abu yaji yazo masa wuya, jin tace ba daɗi gashi tana ya mutsa fuska, wani tunanin ya yafara yi to kodai da gaske ne, ba daɗin saboda shi baici ba yaji, Ƙwace cokalin yayi daga hannun ta, sannan ya ɗiba yaci dan yaji ko dagaske ne babu daɗin, yana ci sai yaji da daɗi, ɗagowa yayi yana kallon ta yace kika ce, ba daɗi, Itama kallon nasa tayi sannan tace,  "ai haka naji da yayi ai da bazan faɗa ba, "Allah saidai kiƙi faɗar gaskiya amma ke kanki kinsan yayi daɗi, "A gurin ka ba amma ni ko kaɗan beyi min ba inace ne kawai saboda yunwa, kaga ni nama ƙoshi, "ta ƙarasa maganar tana ture abincin gefe, Kallon ta yayi sai yace "shikenan baki son fita kenan, "Na ƙoshi ne kaga naci da yawa, Please kar muyi haka dakai, ka kirasu ka sanar dasu, "Tom naji zan kira amma ki daure ki ƙara ci, Bata ce masa komai ta jawo abincin gaban ta, daman bata ƙoshi ba, Shi kuma sai ya tashi yaje ya ɗauko wayar sa ya dawo wajen ya zauna akusa da ita ta gefe, Wayar ya kunna, bayan ta kunna kuma sai ya rasa wazai kira, Ɗagowa yayi ya kalle ta sannan yace "To wa zan kira? "Kowa ma zaka iya kira, Ameesha ta basa amsa, Tunanin wanda zai kira yai tayi, saidaga baya kawai ya yanke shawarar kiran Maama, dan itace karkatacciyar kukar sa me daɗin hawa, Danna mata kira yayi, loƙacin da ya kira ta duk suna falo suna ta mamaki saboda Ummy ta gaji da bugu ta koma tagaya musu ba abuɗe ba wataƙil ba yanan ammadai taga motar sa a bakin part ɗin, Suna cikin haka kiran sa ya shigo wayar Maama, daman wayar tana gefen ta, ɗaukowa tayi tana duba me kiran, tana ganin sunan sa tayi saurin cewa "kunga ɗan halak ɗin yana kira, tana faɗa tayi saurin ɗaga wayar tare da sakata a handsfree, Gaba ɗayan su maida hankalin su sukayi ga kan wayar kowa na sake jin sanyi aransa, duk da basu tabbatar da tana gun nasaba, amma sai suka ji ɗan dama dama, Meer ne yace "Hello tsohuwa yane, Wasu saida suka ɗan zaro ido jin abun da yace, Maama ce tace "Babana kana inane haka? "Gida, yabata amsa, Sai ta ƙara cewa "wane gidan, ko kadawo ne, "Eh mana tunjiya da safe na dawo naga kuna hidima shiyasa banzo mun gaisa ba, dafan duk na same ku lafiya, kira nayi mu gaisa kafin in shigo zuwa anjima idan mutane sun ragu, Maama so take ta ƙara tabbatar wa suna tare ko basa tare, dan haka taƙi nuna masa tasan da dawowar tasa, sai ta kuma cewa... Kai ka ɗaine ina son inzo zamuyi wata magana, Sai yace "gaskiya bani kaɗai bane nayi wata baƙuwa tare ma muka kwana, amma anjima zamu shigo, Cike da rashin fahimtar maganar sa, tace baƙuwa ko baƙo bangane me kake nufi ba, "Meer Saida ya ɗan murmusa sannan yace "Eh mana baƙuwa ni ne zanyi da baƙo, "Toda daga can ka taho da ita? Maama ta kuma tambayar sa dan har yanzu bata gama fahimtar sa ba, "A'a anan na same ta, ɗaya daga cikin waɗanda kukewa hidimar biki, aciki na tsinci wata na ɗauko ta, amma naji har yanzu babu wanda ya neme ta, Ameesha ce ta kai hannu zata ƙwace wayar yayi saurin riƙe hannun nata,  "Wai dan Allah me yasa kake musu haka kawai kafaɗa musu mana, sai ka tsaya kana yi musu kwane kwane, Harar ta yayi, Sannan ƙasa ƙasa yace "anyi ɗin, Su Maama kam tuni suka shiga yin hamdalah, dan ko iya haka ya barsu sun san inda zancen sa ya nufa, Maama tace "Haba baba na me yasa zakayi mana haka kaga yanda ka ɗagawa kowa hankali wasu ma yanzu haka suna police station, gida gaba ɗaya ba daɗi kowa ya shiga tashin hankali gaskiya baka kyauta ba, da ka faɗa mana tun wuri ai da hankalin mu bai tashi ba, amma bamu kaɗai ba mutane da yawa hankalin su duk atashe, daga murna kasa aka shiga damuwa, wallahi baka ga yanda kowa ya koma ba, Tsabar rainin hankali sai Meer yace "Maama wai wa kike magana nifa bangane ba, "Kaci ƙaniyar, kar ka gane ɗin, kafi kowa sanin wacce ake nufi ai kuma wallahi tun muna mubiyu kadawo mana da yarinya, saboda tsabar wulaƙan ci kayi shekaru baka nan, amma rana ɗaya ka ɗauke ta, batare da sanin kowa ba, kuma anayi maka magana zaka mayar da mutane ƴan iska, to wallahi tun muna shaida juna ka dawo, da ita, idan ma ka ɗauke tane dan kayi mata muguntar da ka saba, to baza ta zauna ba, na daɗe da janye maganar aure a tsakanin ku, "Kin sake ta ne? Tambayar da yajefo mata kenan duk uban jawabin nan da faɗan da take masa, Maama saida ta ɗanyi ɗif kafin taci gaba cewa "ban sake taba saboda bani da damar sakin ta, amma kai zaka rubuta mata takadda ko ka faɗa da bakinka ayau yau ɗin nan, Jawo Ameesha yayi ya rungume ta ta gefe wayar na kan kunnen sa yariƙe ta da hannu, idon sa na kanta yana ta kallon ta, Jin Maama ta tsaya da maganar ta, sai kawai, yace "yauwa nace ba, kina jina koh? "Eh Maama tace ta ɗauka abun arziƙi zai faɗa, Ɗan gyara murya yayi, yana murzashin gefen baki, yace "Daman tambaya zanyi miki idan mace nada ciki ai kamar ba'a sakin ta sai ta haihu koh? Da sauri Ameesha ta ɗago tana kallon sa, Ita kam Maama da sauran masu ji ai duk kamewa sukayi babu wanda ya ƙara ƙwaƙƙwaran motsi, Maama ta gama mutuwar tsaye da wannan tambayar tasa, bata ma san matsayin da zata bata ba, Meer jin tayi shiru yasa ya ƙara cewa "kin yi shiru idan ana saki, to kigaya min sai in sake tan, idan kuma ba ayi sai kubari nan da wata tara idan ta haihu, sai in karɓi ɗana kuma in baku ƴark........bai ƙarasa yaji ɗif ankashe wayar, Wani shu'umin murmushi yana bin wayar da kallo, ta isheshi da surutu shiyasa yayi mata haka gashi yanzu ai ta kashe wayar da hannun ta, batare da yace ta kashe ba, Maida duban sa yayi ga Ameesha da take binsa da kallo kamar yau tafara ganin sa tsabar mamakin da itama yabata, Ɗaga mata gira ɗaya yayi yana murzashin yace "yadai ko na faɗi wani abun da nayi laifi ko kuma ƙarya nayi? "Cike da mamaki tace "tambaya ma kake dan Allah dawa kake wannan wayar haka kai ko kunya ma bakaji ba, harda su haɗa mata da abun da bahaka, "Meye bahaka ba daga cikin magana ta, danna ce bazan sake ki ba saboda kina da ciki, nima ban tabbatar, amma kuma gaskiya ne abun da na faɗa danni bana buga ƙwallo sau biyu, tun abugun farko nake saitashi direct ya shige raga, Shiru tayi tana yiwa maganar sa dalla dalla dan son gano abun da yake nufi da hakan, "Kar ki wahalar da kanki ke yarinya ce shiyasa baza ki gane ba......, Saurin kawar da zancen yayi tare da cewa, "kitashi kishirya muje.... Da sauri ta miƙe tana jin daɗi tace, "Yauwa ko kaifa, har naji daɗi zanje inga Daddata, da gyatumata kwana ɗaya sai naji kamar nayi shekara, Babu wani shiri da tayi hijabi kawai ta dauko ta saka, tace nagama shiryawa, Tunanin abun da zaiyi mata wayo yake dan yaƙara janta kar su fita yanzu, Yana cikin tunanin bai gama samun mafita ba, sai kawai yaji ana kiran sallar magriba, daɗi yaji aransa shikenan ya samu hanyar da zai fake wajen fasa tafiyar, Kallon ta yayi yace "Lily" "Na'am" ta amsa masa, tashi yayi daga inda yake sai yace kinga ma ana kiran sallah mu farayin kafin mu fita daga nan ma, sai ki tsaya akai amare dake ko, danaji ance yau za akai su, Cike da jin daɗi tace "Eh hakane yau za'akai su daman ina taso muhaɗu, bari inyi sallar to, bata jira amsar sa Bama ta wuce taje tayo alwala ta fito, Tana fitowa sai shima ya wuce yana tayi mata dariyar tarkon da ya shirya mata, Yanayo alawalar ya fito, yaudai wuni guda agida yake sallar sa yaƙi zuwa masallaci wanda hakan badaidai bane amma yayi burus yaƙi zuwa, Saboda soyayya ta rufe masa ido, Suna idarwa, ko addu'a bata tsaya yi ba, ta cire hijab ɗin da sauri tace bari in shiga banɗaki, tana faɗa ta tashi da sauri ta nufi banɗakin, fitsari ne ya matse ta, dan da ƙyar ma ta ƙarasa sallar, tana daf da shiga banɗakin tace ka jirani dan Allah zan ɗan ƙara wanka zafi nake ji, amma shaf shafi zanyi yanzu nan zaka ganni, jin jina kansa kawai yayi yana bin bayan ta da kallo tare da tunanin wani abu aransa, ganin ya ƙara samun dama a karo na biyu, "Saboda daman yana sane yayi mata haka amma bada gaske yake ba babu inda zasu saboda yayi alƙawarin sai sunyi sati a ahaka, sai ya koya mata sonsa ta saba dashi sosai sannan zai rabu da ita, Saida ya bari ta gama shiga ta turo ƙofar, sannan ya hau cire kayan sa ya ɗauki towel ya ɗaura, yaje ya ƙulle ƙofar tare da zare muƙullin daga jiki yaje ya ɗorasa can saman drawer, Sannan yabi bayan ta.......   ************* A ɓangaren su Maama kam tunda ta kashe wayar ai babu wanda ya iya cewa komai tunda sungama jin duk abun da yace, wasu da borin kunya suka fice daga gurin, kowa da magana aransa amma dole kowa yaja bakin sa yayi shiru, Saboda Meer yagama rufe musu baki, babu abun kuma da yayi saura da zasu iya faɗa......, Daga nan aka basar da maganar Papa yasa aje asanar da ƴan sanda anganta, ƴan gidan biki ma kowa aka sanar dashi halin da ake ciki, sai yanzu mutane da yawa suka saki jikin su, daman ana ta shirye shiryen kai amare amma duk sunƙi bada haɗin kai wajen shirin su, Saboda hankalin su duk ba akwance yake ba yana kan Ameesha, Tunda suka ji labarin ganin ta cewar tana gurin mijin ta, duk suka ji daɗi har aka ci gaba da shirye-shirye....., Ana salat magariba za'akai kowacce ɗakin mijin ta......, Amma ana magariba za'akai su Azeema da Sumayya gidan su domin suyi sallama da iyayen su, saboda dangi daman duk suna nan babu wanda aka bari a can sai ƴan tsiraru.... ************ MEER..... Yana zuwa ya tura ƙofar sai yaji ta buɗu hamdalah yayi aransa, tare da tura kai cikin toilet ɗin, "loƙacin da ya shiga cikiz, har tayi fitsarin, ta cire kayan ta kenan ta tsugunna kenan tana gaban draw mirror ɗin dake cikin toilet ɗin wacce ake ajiye duk wani abun amfanin banɗakin, Bata ji shigowar sa, sai da ta ɗago kai kawai ta sa ta cikin madubin, kuma daf da ita, tana yunƙurin juyowa taji jikin sa anata, babu wani space ma da zata iya juyowa, Kamar zatayi kuka tace "dan Allah kafita wankan fa zanyi, "Nima ai wankan zanyi, kunce towel ɗin yayi ya sake sa ya faɗi a ƙasa, sannan yasaka hannuwan sa duka biyu ya zagayo da su ta gaban ta tare da saƙalo hannun ta ya matso da ita jikin sa sosai, bombom ɗin ta na gogar jikin sa, Kansa ya ɗora akan kafaɗar ta yana jera fuskar sa da ta ta, yana kallon kansu ta cikin madubi, "Ita kuma tuni ta rufe idon ta, dan bazata iya kallon su ba a haka, "Open your eyes, ya faɗa mata a hankali, "Itama a hankalin ta girgiza masa kai, murya na rawa tace "Please kafi ta..tafaɗa a hankali bakin ta na karkarwa, dan tunda ya haɗa jikin sa anata, taji jikin ta fara kyarma, "Ta cikin madubin yake zuba mata idanun sa da suka sauya kala, "Ƙara maimaita mata yayi, yace "Please open your eyes, Sun daɗe a haka yana kallon ta ita kuma idon ta a rufe, "A hankali ta shiga buɗe idanun ta da itama suka fara canza launi tare da ƙanƙancewa, tana buɗe su ta sauke su akan nasa son sauke nata tayi amma sai taji takasa sakama kon sarƙar nata da yayi cikin nasa, kallon sa take yayin da wasu abubuwa ke fitowa daga cikin nasa idon suna shiga nata, ta cikin madubin suka zubawa juna ido, Da hannu ɗaya ya shiga shafa cikin ta zuwa wajen marar ta, hakan yasa tayi saurin lumshe idon ta tana fitar da numfashi, Tun daga kan kafaɗar ta ya fara yi mata kisa da kaɗan kaɗan yake matsawa har wajen wuyan ta da gefen kunnen ta ya ringa bi yana sumbatar jikin ta, da yazo wajen kunnen ta sai ya zaro harshen sa ya shiga lasar bayan kunnen ta zuwa cikin kunnen, saida yagama lashewa sannan ya shiga hura mata iska me ƙarfi cikin kunnen ta, saida taji hurawar nan har tsakiyar ƙwaƙwalwar ta, Tun anan Ameesha ta fara neman nutsuwar ta ta rasa, dan gaba ɗaya jikin ta ya ɗau zafi ta fara hawa kan network, dan wani irin salo yake mata wanda ita kanta ta fara kasa gane kanta, A hankali ya shiga juyo da ita gaban sa suka dawo suna facing ɗin juna, tsugunnawa yayi daidai saitin cibiyar ta, tundaga nan ya shiga binta da wani irin kiss da sauri da sauri har yazo kan brest ɗin ta, suma duk saida yagama kissinng ɗin su sannan ya koma kan wuyan ta tare da yin sama har ya kawo saitin bakin ta inda ya haɗe bakin su waje guda  ya fara yi mata hot kiss wanda take jin sa yama fi na koda yaushe, Hannun sa ya miƙa ya kunna shower nan ruwa ya fara sauka akan su, akusan tare suka sauke ajiyar zuciya, Sakin bakin ta yayi ya ɗauko soap ruwan na zuba ajikin su saida yagama jiƙa musu jiki sai ya kashe shower ɗin,sannan ya shiga saɓa mata sabulun a jiki, santsin sabulu da santsin fatar ta da suka haɗu sai suka bada wani irin santsi na musamman, A haka yaci gaba da romancing ɗin ta inda itama ta bada haɗin kai dan salon ya matuƙar yi mata daɗi dan haka ta saki jiki tana karɓar sa hannu bibbiyu, Sun daɗe a haka suna abu ɗaya kafin daga bisani Meer ya ɗauko ta gaba ɗayan ta, dan ya gama kaiwa ƙarshe kawai so yake yaji ƙwallon cikin raga, shiyasa ya ɗauko ta suka dawo ɗaki, A kan gado ya kwantar da ita tare da ɗaorawa daga inda ya suka tsaya,  Saida ya mantar da Ameesha awace irin duniya take saboda wasu salo salo da yake bi da ita, wasu ma shi kansa baisan ya iyasu zuwar masa kawai yake, Ameesha a wannan karon harda su buɗa ƙafa saboda bata cikin hayyacin ta, Saida taji anyi mata shigar farko sannan ta fara dawowa duniyar mutane, daga nan ta fara roƙon sa, shi kuma yace "inaa ba wannan maganar baisan zancen ba, Yanda tayi tunanin ma zataji sai taji ba haka ba, yanzu kam ba wani zafi sai kaɗan kaɗan, shiyasa ma batayi wani kwakwazo ba, Meer saida yagam su iya gamsuwa sannan ya sarara mata, amma yana ganawa ya ƙara jin wata sha'awa na shirin ƙara dawo masa, ba tausayi haka ya ƙara komawa kanta yanzu kam saida tayi kuka dan bata gama hutawa ba ya kuma ci gaba da yi, Bashi ya rabu da ita ba sai wajen ƙarfe sha biyu na dare sannan ya sarara mata, da ƙyar ta iya takawa ta sauko dága kan gadon gaban ta sai zugi yake mata, tana saukowa ya ɗauko ta yakai ta banɗaki wani wankan suka kuma yi, sannan suka fita, salar isha'i da basuyi ba suka fara ramawa sannan suka yi na fila, bayan sunyi addu'a, kuma ko abinci basu nema ba Meer ya ƙara lallaɓata da wayo da dabara ya kuma janta suka koma kan gado, ko ta cikin suma basayi, Daru ta tayar masa harda su kuka wiwi akan me yasa ya hanata zuwa yanzu gashi nan yajawo dare yayi bataje taga ƴan uwan taba kuma yanzu duk sun tafi, Yasan abun da yayi mata shine da laifi dan haka sai ya lallaɓa ta yabata haƙuri, da ƙyar ya iya shawo kanta ta haƙura, sannan da alƙawarin da yayi mata nacewar gobe duk zai kasu gidan jen su ta gansu, da haka yayi mata wayo ta haƙura, daga nan kuma yaci gaba daga inda ya tsaya, Amma yanzu bai kuma yunƙurin kusantar ta ba, kawai ya ci gaba da ɗan taɓe taɓen sa da ɗan shafe shafen sa da baya gajiya, daga haka bacci ya ɗauke su, ita tafara yin bacci ta rabu dashi, shima daga baya ya haƙura yayi baccin, tare da rungume ta sosai kamar yana tsoron kar aƙwace masa ita......., **********************    A can cikin gida kam kowa ya dawo yanda yake an cigaba da gudanar da taron biki magariba nayi kuma aka kira duka amaren acikin fada aka tara su inda akayi musu nasiha sosai daga su har angwayen duk guri ɗaya aka haɗa su, an musu faɗa sosai da nasiha me ratsa jiki, sannan daga baya aka ɗauki su Azeema aka tafi dasu gurin iyayen su, daga can kuma za'aje a dauke su akai su gida jen su, Komai ya tafi yanda ake so, magriba nayi aka dauki Amra zuwa gidan mijin ta Bossay, tare da Hamra aka tafi kaita saboda ita bayau za akai ta ba, tare da naɗin sarauta za'ayi tariyar dan Hamza tunda aka ɗaura auren yabi ƴan Gombe inda suka fara wasu shirye-shiryen, Da ƙyar aka raba Hamra da Amra sunsha kuka sosai sun gode Allah, dan daida ƙanwar momma tayi musu jan ido sannan suka rabu ababu yanda zasuyi, aka baro Amra daga ita sai halin ta, Ɓangaren su Azeema ma ansha koke koke wajen rabuwa da ƴan gida, abun kunya Saleem yana namiji amma sai gashi wai da kuka sai kace ance antafi da ita har abada bazata dawo ba, Suma dai ahaka aka rabu aka kaita ɗakin ta akabaro ta ita da halin ta, Sumayya ma hakan ce ta kasan ce da ita duk da ƙiyayyar dake tsakanin ta da ƙannen ta amma yanzu alahamdulillah sun daina yi mata wannan ƙiyayyar, suma duk saida sukaji rashin daɗin tafiyar tata, To kowa dai ankaita gidan mijinta saidai muyi musu fatan zaman lafiya na har abada agidajen su....., Kowacce acikin su babu wacce aka ɗagawa ƙafa, dan gaba ɗayan su shegun kan sune angwayen duk daman a matse suke ga kuma soyayyar dake tsakanin su, hakan yasa bazasu iya haƙuri ba zuwa koda washe gari ne adaren ranar dukan su aka dawo dasu cikakkun ƴan mata, ko wacce ta karɓi gashi ta gane Allah ɗaya ne a wannan ranar,                    After 3 days..... Kamar yanda Meer ya ɗauki alƙawari Saida ya cikasa dan duk nacin Ameesha dole ta rabu dashi ta haƙura ta zauna dashi, a kwanakin nan kam har ta fara saba dashi da abubuwan da yake mata,  Soyayya kam da ƙwarewa wajen iya salo na musamman ba'a magana domin Meer na dabanne duk wani salo da zaiyi amfani dashi wajen ganin ya kashe mace da su shi yake yiwa Ameesha, saida ya sabar mata da komai da wasu salon sa duk saida ya koya mata,  kuma yaci sa'a kam duk tana kwashewa, kunyace wataran kawai take hanata nuna masa, Suma su Papa kawai zuba musu ido sukayi babu wanda ya ƙara neman su, bare Meer yagayawa mutum wacce zai kwana a zaune yakasa bacci, A cikin kwana ukunnan itama Hamra ankaita gidan nata mijin, sannan kuma anbawa Hamza sarautar mahaifin sa, an ɗora sa akan karagar mulki tare da tarewar santaleliyar gimbiyar sa Hamra, A ɓangaren Meer kuwa koda suka fito da Ameesha yana manne da ita duk kunyar da take ta faman ji, shi ko ajikin sa babu wanda yake jin kunya, Abu nema yaso yayi masa faɗa, ya dakatar da shi tunda wuri yace ai dai matar sace ba matar wani ba, dan haka yana da iko da ita inyaga dama ma, zai iya ɗauke ta babu wanda zai ƙara ganin ta, Daga nan babu wanda ya ƙara yi masa magana akan abun da yayi, dan anga alamun yanzu ba wanda suka sani ba, ya ƙaro rashin mutunci, ga rashin kunya da yakowa da ba'asn daga inda ya koyo taba, idan yana abu kamar bashi ba, Ameesha tayi matuƙar farin ciki da ganin an haifa mata ƙanwa, sai nan nan take da yarinyar kamar ta cinye ta haka take ta faman nuna farin cikin ta, da son yarinyar, dan koda Meer yasaka ta agaba akan sai sun tafi kamar tayi kuka saida tace abata ƴar ta tafi da ita, Maman ta ta kore ta tace bata son shashanci, ta tafi tabata guri,  Tunda suka fito take ta faman tutturo baki ita ala dole haushi take ji, akan me zai tursa sata gaba akan sai ta tafi, gashi yaja mata faɗa gurin maman ta, ta koro ta, Tsokanar ta yai tayi daga ƙarshe yace "indai baby take so tabari zata haifa mata yana nan zuwa, nan da watanni tara masu zuwa, Nan ma ƙara ƙullar da ita yayi harda sukai masa duka shi kuma yasamu abun da yake so, daga nan aka zarce harka, dan tafi jin rarrashin da kyau.......           ************************ Yau sati guda da haihuwar Maman Ameesha, duk da ance ba suna amma duk da haka saida mutane da dama suka zo, aka ci aka sha aka sanya wa yarinya sunan Maama (SABREENA) inda zasu ringa kiran ta da Bibi....., Ameesha sai aranar suka haɗa da su Azeema, amma ba Hamra acikin su, dan bata samu damar zuwa ba, ɗaki guda suka ware suka shige aka ringa buga hira, suna tsokanar ta wai ita takai kanta ɗakin mijin ta tun kafin a kaita, nan take basu labarin abun da yafaru ranar denner ɗin su,  sunyi mata dariya sosai tare da mamakin yanda akai yayi mata haka, Tunda suka zo hira kawai suke daga a taɓa wannan sai asaki a ƙara kamo wata hirar haka suka wuni sunayi, dan abinci ma sai nan aka kawo musu, Da daddare kowacce mijin ta yazo ya ɗauke ta, nadan son ransu ba suka rabu, suka tafi gidajen su....... Bayan kwana ɗaya da suna, kawai aka ga anhau rushe rushen wasu ɓangarorin na cikin masarauta, daga ɓangarorin kuwa harda ɓangaren inda fada take, Wasu duk zubawa sarautar Allah ido sukai dan basu san me ake shirin yi ba, Kan kace me a cikin sati guda har antada gini masu kyaun gaske, fada kam gaba ɗaya a canza mata fasali an ƙwata sosai, tare da zagaye ta da abubuwa masu kyau da ƙayatuwa, Sati biyu aka ɗauka ana gudanar da gyararrakin da akeyi, zuwa yanzu an kammala komai, ita kanta wajen masarautar sai aka gyara ta, duk wanda yazo ya ganta cewa zaiyi sauya ta akayi gaba ɗaya......... Daga waje aka rubuta sunan ta da manyan baƙi, MASARAUTAR SARKI SAMEER.....               ********************* Lungu da saƙon cikin gari da gidajen rediyo da tv da kafafan yaɗa zumunta kowa ya shaida da sabon sarkin garin Kano da za'a naɗa, aranar Juma'a uku ga watan may,  kuma ana gayyatar kowa da ya hallici wannan taron naɗin sarkin da za'ayi, Kuma mutane da yawa suna murna da alƙawarin son zuwa gurin taron,    💃💃💃💃💃💃 Yau naɗin sabon sarki💃💃💃💃 An ƙawata cikin fada sosai da ado kan kujerar kuwa kamar ba mutum ne zai zauna ba saboda kyaun ta, ga gwalwa gwale da akayi ado dasu ta ko ina ajikin kujerar, ita kanta cikin masarautar abun kallo ce bare kuma kan karagar mulkin, Wajen ƙarfe sha biyu na rana, aka gama naɗa sarki tare da ɗora sa akan kujerar sa, sannan ya amsa wasu tambayoyi da akeyiwa duk wani sarki idan ya hau kan kujerar mulki, tare da rantsuwa da Alqur'ani da yin alƙawari kula da duk wani wanda ke karkashin sa, da gudanar da mulki cikin adalci da tausayawa mabuƙata, Dagana aka sallami manyan baƙi da suka zo daga nesa, tare da sanar da jama'a zuwa anjima ƙarfe 4:00 pm za'ayi hawan sarki.....,   Tun kan loƙaci yayi Cikin masarauta da wajen ta kai bama iya nan ba gaba ɗaya garin Kano ya cika da al'umma, domin wannan karin har waɗanda ba'ayi tunanin su ba Saida suka zo, Daga cikin manyan baƙi harda dangin Ummy da suka haɗo ƙwansu da kwarkwatar su suka taho, Can na hango wasu zuga ana ta kiɗai kiɗai da ganguna tare hura sarewa, Idan kazo filin wajen dokuna ne masu kyau da akayi musu ado nagani na faɗa wani gurin ma gold aka saka wajen kwalliyar dokin sarki, Nan aka ƙara fitowa da sarki cikin sabuwar shigar sa, gefen sa kuma matar sa sai ɗayan gefen mahaifayar sa, daga baya kuma su Maama ne da sauran ƴan uwa duk sun saka shi a tsakiya, sai daga can bayan su kuma masu take musu baya gaba ɗayan su, harda jami'an tsaro, saboda guri irin haka dole sai an haɗa da jami'an tsaron, Haka suka tun karo wajen da dokuna suke, yana tsakiyar su yana taku ɗaiɗai kamar ba ƙasa yake takawa ba, ga hali kuma ga mulki abun ba acewa komai, Nan guri ya ƙara rikicewa da ihu da hayaniya aka ƙara volume ɗin kiɗan, wasu na kiɗa maroƙa na kwararo kirari, Suna ƙaraso wajen, Gaba ɗaya guri kowa ya zube a ƙasa ana gaida sarki, maroƙa kansu a ƙasa suka shiga jerowa sarki kirari, Waɗan da suke bayan sa suka shiga cewa gyara kintsi da kyau, ga sarkin namu nan ya iso akula da kyau a kiyaye harshe da kuma ido, sarki sarki ne ayi gaisuwa da kyau, Ɗaya daga cikin maroƙanne ya karɓesa da cewa.... "Taka warka lafiya sabon sarki Allah ja da zamanin ka, Allah ya kare gabanka da bayan ka Allah yasa kafin haka, sarki me adalci Sarkin adale, kai sarki, mahaifin ka sarki, kakan ka sarki, mahaifin ka kanka sarki, kakan mahaifin ka sarki, kakan kakan kakan ka sariki, mulki gaba da baya, babu wanda ya isa yaja dakai, duk wanda yayi hakan kuwa sunan sa asararre kuma dole ya karɓi hukuncin da yadace da shi, Allah ya kawar da idon mahassada daga gare ka, kafi ƙarfin su kafi ƙarfin kowa kafi ƙarfin ma ƙiya.........nan ya zage yana ta zabga kirari kala kala, kowa ƙasa yayi da kansa babu wanda ya ɗago saboda sarki zai hau doki, Daga shi sai ƴan uwan sane suke kallon sa, Ameesha na gefen sa da taimakon ta  dafafa ka faɗar ta yayi sannan ya hau kan dokin, Sai loƙacin kowa ya ɗago suka ci gaba da kirarin, A can wani ɓangare ma, su Sam sun shirya nasu dawakan tare da tarin abokanen su, duk sun ɗane kan dokunan tafiyar sarki kawai ake jira, Wasu ma ɓangaren sun shirya domin dokuna da yawa aka siya shiyasa Saida aka tara mutanen da zasu hau kai, A hankali dokin sarki ya fara tafiya, sannan su Bosaya suka fara mara masa baya, suna tafiya mutane na datsewa suna rabewa su basu hanya....., Komai ya tafi yanda aka shirya, harda masu ƴar tsere da dawakai, basu suka gama gudanar da komai ba saida aka kira sallar magriba, "Dan daman  wasu tundaga wajen hawa wasu suka tafi gida, Bayan sallar isha'i da mutane duk sun tafi, na ne sane da kuma ƴan uwa na jiki su kaɗai duk suka rage, suma kuma duk da safe zasu wuce, dangin Ummy kam da asuba zasu ɗauki hanya jirgin su ƙarfe bakwai zai ɗaga..... *********************** Bayan wasu watanni da ɗora Sameer akan mulki, ba laifi yana ƙoƙarin gurin gudanar da mulkin duk da bayaso amma haka yayi haƙuri ya karɓa tunbaya so har abun yazo ya fara shiga ransa ya fara sabawa da sarauta, Bai wani daɗi ba da hawa amma kowa zancen sa yake duk da idan aka taɓoda ba sauƙi kowa yasan waye shi, ana jin daɗin mulki, idan kaga ya ɓatawa wani rai to kai kajawa kanka ko kuma kayi ƙarya ko ka aikata wani babban laifin sannan kaima zaisa ayi maka hukuncin da yayi daidai da laifin da ka ai kata,    Ameesha na ɗauke da cikin wata shida dan Meer yayi gaskiya tun a bugun farko ya jefa ƙwallon sa ya shige, har ƴar musu suka ƙulla akan idan anyi gwaji anga yayi daidai da ranar aka sameshi zatayi masa kyuata shima kuma yayi mata alƙawarin idan ba haka bane, zai mata babbar kyau ta, Ana gwaji kuma aka gano hakane loƙacin da akayi gwajin akace musu wata ɗaya da kwana shida daidai suna irgawa kuwa aka gano ranar ce, Nan ya riƙe Ameesha har saida tayi masa kyautar wani abun sannan ya rabu da ita......yanzu dai cikin ta wata shida yana cikin na bakwai, Cikin ta na samun kulawa ta musamman ta ko wane ɓangare, sarki Sameer kuwa awaje yake sarki da zarar ya dira ƙafar sa acikin ɗakin sa yake ajiye sarautar sa, gefe dan watar ana rakosa idan fadawan sa suka fita yake sa hannu ya tsige rawannin kansa da samun sa yake, da ƙyar Ameesha ta hanasa cire wa, idan yadawo take zama ta warware masa, Duk da haka bai manta da soyayya ba yin abarsa yake kamar yanzu hafara shigar ta, Itama kuma ta saba dashi sosai suke nunawa juna so da ƙauna, daga ita har shi har bansan waya fi son wani ba....., Watannin haihuwar Ameesha ya cika Suna kwance cikin dare na ƙuda ta riske ta, nan ta tashe shi cikin tashin hankali baisanr da kowa ba ya kasashe ta suka tafi asibiti, inda Allah ya taimake ta bata da nauyin na ƙuda suna zuwa ba daɗewa ta sintilo santalelan ɗanta masha Allah dashi, Saida Meer ya koma gida, da kansa ya haɗo mata duk abun da yasan zata buƙata shima kuma ya canza shiga zuwa tasa ya fito a Sarkin sa, sannan ya fito tare da drivern sa, shine ya mayar dashi asibitin, sai yanzu wasu mutanen da dama suka lura dashi ne, danma dare ne babu mutane sosai acikin asibitin, Baisanar da kowa ba saida gari ya waye sosai ita kanta Ameeshan ta farka daga ɗakin hutun da akayi kaita, tunda asuba ta farka, Meer na gefen ta tare da yaron a hannun sa, a zaune ya kwana kawai yana kallon ɗan, Saida tayi masa magana yasan ta farka, da sauri ta tashi zaune yana miƙa mata ƴar kusan sussucewa tayi da murna wai wannan ɗanta ne da cikin ta ta haifesa,  rungume ɗan tayi tana me jin wata muguwar soyayyar sa aranta, Meer ne ya ƙarasa bakin gadon ya rungume su gaba ɗayan su ita da ɗan, Yana ƙara shi mata albarka tare da yi musu addu'o'i su su duka, A gurin ya tambaye ta wane suna take so asaka masa, nan tace ta basa zaɓi, take kwa ya gaya mata ra'ayin sa, shi sunan sa yake so yasawa ɗansa saboda ya ɗauko halayen sa sannan kuma ya gaje sa, Goya masa baya tayi tare da nuna jin daɗin ta da hakan, Sai wajen ƙarfe goma labari ya riske masarauta, SARAUNIYA KHADIJAH ta haihu, Wayyo murna kamar a kan ta aka fara samun ɗa,ai munti talatin yayi yawa asibiti ya cika taf da mutane, ana ta zuwa barka, gani akai asibitin na neman yi musu maɗan hakan yasa suka tattara suka koma gida, Gida akaci gaba zuwa, aranar kawai sai ga labari yazo musu daga Gombe itama Hamra ta haihu amma ita mace ta haifa, murna sai ta kuma ƙaruwa, Su Amra duk suna hanya dan Sumayya ko zuwa ma bazata iya yiba saboda nauyin da tayi itama haihuwa Yau ko gobe, Su Azeema ma ana ta faman kayan ciki haka suka zo ita da Amra, Amra cikin ta watan shi bakwai ita kuma Azeema wata takwas itama ta kusa haihuwa, Sati na zagayowa akayi suna inda aka sanar da mutane sunan da aka kuma sawa anƙara saka Sameer wajen na shida kenan a masarautar, in ka cire mutum ɗaya Sarkin farko da ya mutu, sai kuma Abban Ameesha, Abuu, Sam, Meer, sai kuma auta da aka haifa yanzu, Mutane sunyi murna da hakan dan ana ganin hakanne ya kamata tunda masarautar ma gaba ɗaya da Sameer ake amfani kamata yayi ace duk sarkin da ya hau idan ya haifi ɗa yasanya masa sunan saboda hakan sai yafi tafiya daidai ta yanda baza'a taɓa mantawa da sunan ba, koda kuwa Masarautar zatayi shekara sama da ɗari za'a samu sunan. Ranar suna anci ansha ba ƙaraya dan ba ƙaramin taro akai ba acikin harabawar masarautar, kowa teburin sa daban abin ci za'akawo kayi sarving ɗin kanka da kanka, Can na hango teburin ƴan group ɗin sarki Sameer an gyara zama ana ta kwasar waku, Aunty me jidda na hango da cinyar kaza ankai baki ana yagar ta da hannun biyu, bakin ta duk ya ɓaci da mai saboda ci, Mrs me martaba naji tana kallon Bajatu tace ke me kuma meye hakan kikeyi sai wani yagan mu, da sauri Bajatu ta ɗago tana mata alama tayi shiru a hankali tace ke ƴaƴana zankaiwa tana faɗa taci gaba da kwasar abincin tana zubawa a cikin jaka, Mrs me martaba ta ɗan yi shiru can kuma tace kai kuma fa kinyi gaskiya wallahi nima ɗiba, zanyi yo Allah na tuba abun da baka saba ci ba, yau banza ta samu ai kinga fa sauran ma duk ba aciba, wallahi badan kar aganni ba da sai naje na kwaso waɗancan lemukan, Mr Saif tace "ku wallahi kuyi a hankali kar wani ya ganku, ku ta abinci kuke ni  kun san me na shirya duk ɗagowa sukayi suka haɗa baki wajen cewa a'a, itama tace kunga wancen kuɗin da ake liƙawa ƴan dubu dubu, su zanje in kwasa kallar su fa da yawa su kansa masu kwasar basa kwasa, Maman Faruk dake gefe tayi musu shiru tace da camara dai duk wanda yayi ana ganin sa, Ƴar baba tace ƙyalesu dai, ni wallahi ma duk sun ban haushi, sai sunsa anyi mana kallon ƴan can garin, Gaskiya dai nima sun ban amma dai dan Allah idan kun kwaso, su Bajatu  nima ku kawo min in ɗanɗana abincin gidan sarki Sameer kar abarni a baya,                After 10 yeare ago...... Bayan haihuwar kowannen su na kowa aka nema masa aiki ɓangaren da ya karan ta, Su Ameesha an zama lauyoyi, inda ta cika burin mahaifin ta, su suka ɗau case ɗin gidan su inda aka fito da su daga wajen sojoji aka gurfanar da su gaban koto tare da bada ƙwararran shedu,  Ba awani ja case ɗin ba aka yanke wa kowanne su hukunci, Ammah da ƙanwar Dadda da kuma Dadyn Rasheeda life in prison, sauran kuma gaba ɗayan su tunda basuyi kisan kai ba aka yanke musu zaman shekaru ashirin ashirin wanda wasun su ma balalle bane sukai ashirin ɗin basu mutu ba...., A ɓangaren su Rasheeda kam abun sai gaba da yayi dan ba Sa'a, suna can ƙauye mom wataran sai tayi bara take samun abun da zataci, Rasheeda kam da taga ba hazi bare hazihi tuni ta koma ƙauyen daga baya kuma wanda de batason ko gani shi ta aura dan har barazana yayi mata idan bata yarda ba sai ya lalata mata rayuwa daga nan kuma ya kashe ta, Jin tsoro hasa ta amince tun tana ƙyanƙyamin sa har ta dena amma sai ta fara sana'ar kayan ƙulle ƙulle da kuɗin da yake bata taja jari, shima kuma loƙacin ya ɗan ƙara kuɗi, da wayo da wayo ta ringa sakashi yana gyara jikin sa da wanke bakin sa, Allah ya taimake ta kam duk ya gyara, saidai ƙauyan ci kawai da shirme, Da ƙyar mom itama Allah ya rufa mata asiri ta samu wani tsoho ya aure ta amma irin mazannanne masu ɗaukar mata ba abakin komai kuma shi ba'a haihuwar masa agida, duk wacce ma ta aure sa tasan da hakan, kuma laifi kaɗan zakiyi masa ya kamaki ya jibga son ransa, Duk wannan rayuwar da suke Khalid bai sani ba babu irin neman da baimusu ba amma ya rasa inda suka shiga saboda baisan sunan ƙauyen da suka koma ba, Ranar wata laraba, yaje wata kasuwa kawai ya haɗu da Rasheeda duk ta lalace ta fita hayyacin ta kamar ba ita ba ya tausaya mata sosai, nan ta kwashe duk abun dake faruwa da rayuwar da suka tsinci kansu ciki, har kusan kuma yayi musu, dan duk wannan abun ba kowa bane yaja musu illah mahaifin ta alhakin abun da mahaifin ta ya aikata ne yake ta bibbiyar rayuwar su, nan yabita har inda suke ya taimaka musu da kuɗaɗe sannan yace zai ringa zuwa yana duba su, sannan yabata shawara yace ta kira mahaifiyar ta suje su nemi tafiyar waɗanda dadyn ta ya zalinta idan suka yafe musu sai suga daidai arayuwar su, Ta ɗauki shawarar sa kuwa suka shirya ita da mahaifiyar ta suka je har cikin masarautar suka nemi yafiyar kowa harda ta Ameesha abun da suka ringayi mata da tana gidansu, Duk an yafe musu harda haɗa su da kuɗaɗe masu yawa da kyaututtuka, sunji daɗi kam dan shine ma silar warwarewar wasu matsalolin dan sun taimaka musu sosai, yanzu suna cikin wani ƙauye ne suna Sauna...... Allah yayiwa gwaggwo rasuwa itama tun shekara biyar baya, duk da ta tsufa amma mutuwar ta taɓa su saosai, ansha koke koke, ansha kuka, angode Allah,                ***************** A cikin shekarun nan Ameesha nada yara uku maza biyu sai autar su mace, Azeema kuma nada biyu, sumayya ma uku gare ta, sai Amra  da take da guda huɗu haihuwar ta ta farko ƴan biyu ta haifa maza, sai kuma ta ƙara haifar mace da namiji,  Hamra kuma biyu gare ta tana da cikin na uku, Rayuwa ta sauya kowa ya canza, aikin ko wannen su na tafiya, dai dan Shettima ma zuwa yanzu ya buɗe nasa asibitin na kansa inda yasanwa sunan asibitin AZEEMA HOSPITAL, Sam kuma sai ya canza wa nasa suna ya koma, S&S spatial hospital, (sameer and sumayya) Bossay kuma ya buɗe babban capy bayan kuma plaza daman kuma yana ƙaton mall, daga ciki ya ɗauki ɗaya yasanya sunan Amra ajiki sannan yace ya bata mallakin tane, Hamza da Meer kam, (au na manta) sarki Sameer da me martaba Hamza, suna daga gida, daga fada sai fada, saidai shi sarki Sameer yana da asibitin sa a Abuja kuma yana ta tafiya yanda ya kamata loƙaci zuwa loƙaci yakanje ya leƙo sa, Suma kuma matan dukkan su babu wacce bata aikin ta, dake duk ba'aikin fita suke koda yaushe ba, su Amra suna daga gida ma yin nasu suke su aika, su Azeema kuma sai wani case ɗin ya tashi sukanje suyi shari'a su dawo, To dai Khalid ma de ga angwance tare da wata tsaleliyar budurwar sa da ya zaɓo acikin garin kano, me suna Hauwa'u, Saleema ba abarsa abaya ba yayi aure shi kuma ƙanwar Bossay ya aura me suna Aisha, Suma kuma duk sun haifa musu yara ɗaiɗai Khalid na da ɗan namiji saleema kuma nada ƴa mace....., SARKI SAMEER... shigowar sa falon kenan ya tarar da Ameesha tana yiwa Ameer (babban ɗan su Sameer) faɗa take yi masa akan rashin cin abin ga mugunta da dukan ƙanen sa basu isa sun rabe saba, zaice su matsa shi ba sa'ansu bane, ga idan ya haɗe rai kwata kwata bashida fara'a dan har yaso ma yafi ubansa akomai, Kama yaron yayi yana zama akan kujera yana "me kuma mukayi za aringa yi mana faɗa, mufa ba"ayi mana faɗa inba hakaba kuma yanzu mu ɗaga hankalin kowa dan kan me uwa jawabi zamuyi kowa ma zamu iya hucewa akan sa, ai gado ba banza ba akan me za'aga laifin mutum...., Haɗe rai Ameesha tayi tana hararar su gaba ɗayan su tare da kaiwa yaron duka Meer yayi saurin janye sa yana cewa Allah kuwa baza adakar min ɗa ba, Kallon yaron yayi yace "Ameer ne kake so kaci, Cikin haɗe rai yaron yace "meat pie, Da sauri Ameesha tace "Allah kuwa saidai ka kwana da yunwa bashi abinci sai snaks taya rayuwa zatayi ace kullum bashi da abun ci sai kayan fulawa to wallahi ka sauya hali tun wuri dan bazan ci gaba da ɗaukan wannan rashin mutuncin naka ba, Meer yace "to ai gwanda kayan fulawa suna cika ciki, ko kin manta ni me nake ciki kuma gashi na rayuwa babu abun da ban iyaba,  dan haka kema ki rabu dashi yaci abun da yake so idan ya girma ya haɗu da wata beb ɗin sai ta canza sa kamar yanda Lily ta canza ni..... Filo ta ɗauka ta jefa masa cike da ta ƙaici tace "daman ai kai kake sawa yake yin duk abun da yake, Ameesha na kallon su cike da taƙaici tace... "wallahi da nasan halinka zai ɗauko da banyarda ansaka masa sunan nan ba, fata na ɗaya kar ya ɗauko wannan rashin kunyar taka in shiga uku, yanzu ya ɗauko komai a halin ai wallahi saidai in tarkata shi inkaiwa besty tunda naga yafi sakewa acan, "kai tashi kabar wajen nan kafin ranka yayi mummunan ɓaci, Gaba yayi zai tafi Meer ya riƙo sa yace "tsaya sai ta fara baka sai katafi, Kallon mahaifin nasa yayi yana haɗe girar sama da ta ƙasa tare da turo ɗan ƙaramin bakin sa da yaɗauko irin na Ameesha, kamanin sa kuma na uban sa,  cikin haɗe yace "Sarki Sameer ka sake ni bazan ci ba ko ta ɗauko kuma ta mayar dani gidan marayu ma daman nasan ai baso na take ba, Zaro ido Meer yayi cike da mamakin maganar sa, shi sarki Sameer ɗin ma da ya kirasa yafi basa mamaki yau ko DAD ɗin ma babu sunan sa kai tsaye, tab lalle wannan yaron ya ɗauko da zafi dan sai takasa, a rashin mutunci daman ance duk abun da kayi sai anyi maka, koma ayi maka fiye dashi, yau ya tabbatar da hakan, Yaron na gama faɗar haka tunkan Meer ya dakatar dashi ya fisge hannun sa ya wuce, tundaga inda suke suka jiyo  bogo ƙofar da yayi da ƙarfi, Da ƙarfi yace "Tabb babbar magana da aiki agaba kenan, wai.! wai..! wai.. kinfa ji me yace wallahi sunana ya kira, tun yana 10 to 11 years yana irin wannan abun ina ga ya girma, Ameesha ta harare sa tace "kaɗan ma kagani ai, badai kai sai ɗaure masa gindi kake ba yana yin abun da yaga dama gashi nan ai Allah yasa ma inya rimga kwaso rashin mutuncin nasa ya ringa sauke wa akanka danni wallahi ba saurara masa zanyi, ba, daga shi har me ɗaure masa gindin zan iya haɗawa inci wa mutun mutunci, Tasowa yayi daga inda yake ya dawo gefen ta yace "kika ce me? kawar da kanta tayi tana haɗe rai tace "abun da kaji nace shi nace, tana faɗa ta yunƙua zata bara wajen yayi saurin riƙo ta yace to shikenan bari ni kafin kici nawa mutuncin ni sai infara, ciwa wasu, yana faɗa bata ankara ba taji hannun sa cikin rigar yana laliben ƴan biyun sa, dukan sa tayi tace nifa bansan iskan ci, cire min hannun a riga, Kallon ta yayi yace "wai yaushe kenan kika sake zama marar kunya, ni kike gayawa haka, "Eh angaya maka ɗin, ta kuma faɗa cikin fara hasala, "Iyee au abun har yakai ga su faɗ, "anya kwa wannan ke kaɗai ce babu ajiyar kuwa, ko ita take saka ki wannan masifar dani bansanki da ita, Ture hannun sa ta shiga yi sannan tace, "wacce ajiyar ni ba wata ajijar ka agurin kuma bazan ƙara ajiyar komai ba saidai ka ajiye ajikin dan, nagama, yara gaba ɗaya sunbi sun ɗauko halin ka, yara sai shagiyar zuciyar masifa haka nake famana dasu, har gwanda Muhsin nema kawai ɗan saiƙi sauƙi shima ɗin idan yaga dama, amma Anwar ai duk jirgi ɗaya ne ya kwaso ku, to wallahi ɗan ba ƙara bazan haifi ƴaƴan sita sanya min ciwon kai, da me zanji, ƴaƴa ta kura uba takura da mayanta, Zaro ido yayi sannan yace " kai  waye mayen, tab aikwa kin taro mach kisa mu agana ki ta zagin mu dan kinga munrabu dake to wallahi kuwa ki shirya dan yau sai nayi ajiya, saidai idan adawo min da abata, kuma bazan ajiye ɗaya ba, "Saidai ka nemi wacce zata ajiye maka, Cikin ta shafa yace anan zan ajiye ta, kuma dole a karɓa sannan adawo min da ita in kuma ƙarya ne faɗa min inji, ya ƙare sa yana kashe mata murya,  "Eh tace dashi, tana ƙara tura baki gaba, Batayi zato ba kawai taji yayi sama da ita, ya nufi ɗaki,bai dire ta ako ina Saida takaita kan gado sannan, ya shiga cike cire kayan sa yana cewa yau zaki sam kin taɓa mu wallahi sai kin gane kuren ki idan kika shiga hannuna zakiyi baya ni danna ga alamar bakin ƙi ƙaiƙayi yake kwana biyu na ɗaga miki ƙafa, Tashi tayi daga kan gadon ta zauna tana kallon sa tare da wurga masa harara harda su murguɗa masa baki, sannan tace "hhhh wane dare ne jimage bai gani munga daɗe aduniya munga jiya munga yau zamu ga gobe, yanzu ai bada bane kai kasan bana tsoron ka dan haka kayi ɗan kasaya inji tsoron ka, babu abun da ka isa kayi min saidai ma in yi ma......., Ɗanewa yayi kan gadon tare da tura ta baya ya haye kan ruwan cikin ta sannan ya saka ƙada ya danne hannuwan, yana kallon idon ta yace "ƙarasa mana saidai ma kiyi me matsoaraciya kawai, yau sai nana miki ko ni waye, sai nasa kinsan ni sarki ne ako ina kuma a komai, yau sai na saka ki kuka ko bakiyi na wahala ba zaki na......,tun kan ya ƙarasa maganar tasa tayi saurin katse shi ta shiga basa haƙuri, da cewa "ai na yarda kai sarki ne a ko ina waye yace ba bakai bane, "Hmmm daga baya kenan yarinya, yana gama faɗar haka baijira tayi magana ba, kawai ya haɗe bakin su waje guda tare da fara yi mata wani irin romancing me fitar da mutum daga hayyaci, Ameesha tun tana noƙewa  tana ƙin basa haɗin kai saboda bata so ta biye masa daga nan ya zarce, amma ina abun ya faskara saida Meer yayi yanda yayi ya ɗora ta akan network itama, Sosai suka shiga romancing  juna, cike da faranta ran juna, Sun daɗe a haka kafin daga bisani Meer ya kashe ƙwai tare da ja musu blanket, suna ɗora daga inda suka tsaya, sosai suke faranta ran juna su tare da fatan samo wata ajiyar ko ajoyi,  Sunyi nisa sosai dan basama cikin tamu duniyar sun tafi wata duniyar daban ta ma'aurata.........✍️✍️ To saidai muyi musu fatan dawo lafiya tare da ajoyi daga nan kuma aci gaba da soyayya💃💃💃💃     Tammat bi hamdulillah......... Alahamdulillah, Alahamdulillah Alahamdulillah, Duka duka anan nakawo ƙarshen littafinna da na ɗauki tsawon loƙaci ina rubutuwa sai yanzu Allah yabani ikon kammalawa, Spacial Thanks to U my ♥️ Aunty me jidda Maman Faruk      waɗannan biyun U are the best, Waɗanda muka fara littafi nan tundaga farko har muka kawo yanzu, bazan taɓa mantawa daku ba, domin kun taka rawar gani a cikin littafinan, duk runtsi duk wuya kun kasance  tare da ni, har kawo yanzu babu abun da zance da ku muku sai godiya, zan faɗo sunayen ku, ina godiya kwari da gaske, 🤝🤝 Ummu Kulsum Kirawa Hauwa Maman fateena Mrs saif Mrs me marta ba Ameerty Maman arman Osnmsn Muhammad Bajaaru Ɗahiru mu'azzm Zulaika, Aliyu Alusa, Maman amira, Ƴar baba Rabiatu Ummu yaeesh Sopiya Ummu Sameer Mrs taheer Engr Saif Amina kabeer caps Hj umma Hajiya mama Fateema DEE BOY Da sauran wasu da na manta sunayen su wasu kuma ban san sunan su, _ina godiya ga dukkan makarancin wannan littafin, Allah yabar zumun ci Allah yabar ƙaun♥️🥰🥰🥰🥰🥰,_ Alahamdulillah, wannan shine littafin na na farko aduniya, shiyasa zakuga kuna samun wasu matsalolin kama daga typing error jinkirin posting komai dai sai a hankali ya ɗan bambamta da wasu marubutan ni sabon shiga ce shiyasa dan wallahi tun a book 1 nagaji da rubutun kawai haƙuri nake inayi, amma duk da haka na ringa ƙoƙari wajen ganin an samu da ake so, saboda bansan in lalata labarin yaza mana anyi ba'aiba, hakan babu amfanin hakan, Kunyi ƙoƙari sosai na bibiyar wannan littafin, dan mundaɗe muna abu ɗaya,bazan gaji da yi muku godiya ba, Na gode sosai, Sai kunji ni nan da wasu shekarun a sabon littafina me suna SU WAYE SU? In sha Allah kafin in fara sa sai nafara tara pages masu yawa sannan zan fara sakin sa, saboda banso a ƙara samun wasu matsalolin da aka samu a wannan, da yardar Allah bazan ta ɓa posting ba batare da nasan ina da wasu pages ɗin ba a ƙasa, waɗanda ko bansamu damar yin typing ba aranar to zai zamana already ina da wasu a ƙasa,  hakan sai yafi yiwa makaranta daɗi kuma nina sai yafiye min daɗi, dan wallahi naci kwakwa a wannan ni kaɗai nasan wuayar da naci, Kar na cika ku da surutu, sai munhaɗu anan gaba nan da shekara kamar biyu ko uku, dan wallahi sai na huta sosai innaji ma bazan iya ba, to nayi na farko nayi na ƙarshe💃💃😂😂                              Bissalama.......,